Skip to main content

Full text of "torrent---mp3quran-----reed---book---pdf----mushaf------quran----by---Translation of Quran In hausa language [PDF file]"

See other formats


Mai tub da Masallarai biyu masn alfarma, kuma S ark in Ka^ar Saudi ATcbiya. Saxki 
Abdullab Dan Abdul Aziz A i Su'ud yana fann cikin ba da unamm a bug a wannan 
ALkur ani Maj ginna da tassarar ma'anomcisa 




I * "l - ■"' r.' -" * 

L5 J 



WaGaP nc da mm Allah Mai (Jirm*, dug* Vlai Lcula J a Mmallnlai 
biyu mlsu alfaima, Sar ki Abdvllnh I>hi Ahulul 
Ki y* halalla a sayar Ja shi. 

Ana raba shi kyauta 




Wuri Da Aka Tanada Musamman 
Don Buga AlRur'ani Mai Girma Na 
Sarki Fabd 



fU JULa 

t T h T * ' £ 

jjW- v**t, i liiyuJ i-ij-Jl t£UL "j*^ J'ijlHj V^-V 1 ^j-^ 1 s j'jJ ■>* 

'lajjJj l ^jyJi ^i*Ul l jv*LJI J* *++iJ 1 t^ll JuJ. ^jU! jJ p ^ |fj£!l kjl^lJl 

jl < ijj^l i^j4L wii/Jl J-^Li i^L^ Ji^i ii.ui.1 k__L l iji-jiJ la^j 
WJU ^ UflU ^tt J^-j tj-^^jcAi 1 ^S^JI il-^ii "-fr^-'j ^ ■ L Jj 

^ ^ L. iL^r. ^ Ul L^->J L«j.p ,yJ jiUl Ofj l ^lji) Jjj 

^jIW^^^JJ-* U l^jiu ^l J4 ^ ill v Lrf" 
Lc ijJl fajlL ^ jill u*ii i*LL: -l+i Jil' ^Ij, j r i^jJl .J^ ^'i yrj ^ yj 





DA HUNAN ALLAH, MAI RAHAMA, MAJ1 JIN KAI. 

GAHATARWA 



Shaikh S»]ih if an Abdul-Ajar dan Muhammad Al-Asheikll 
MiniHlan Harkukin Addinin Vlusulunti da 
WuRufaj 4a VYa'ari da Ntiiryarwa. 



Ua^a M;i: ginrii Sheikh Salih dan Abdul- Azii dan Muhammad AL-Ashcikb Mini star. HarkoVir 
Addirun MiBi>hiflP da WaEafai da Wa v azi da Shiry;iw<i BlbbtA Mai Kulada Ma'aikatar buga Al- 
Euf'ani. 



Dukkan yabo ya LabiNiLa ga All^h, L'hartgijin tahkai, Mai ocwa a aim rktfum Mai Dai-aj-a. 
hi E Id C i lia., w&ue haste da ELltatl mai bayyunawa ya ?.q muka d&fja Allah*. 

Tsira da Amine: su -abbata ga mad dsrajai Annabawa da Manzanru. Anrjabm mu Muhammad, 
ttiili l-iiwjj: 

-» M its alttenn kti sha rK ^.mda ya nani sauirj AUtur'ani iumu ya xari.jr ilu^n*. 



BiHi EtrHrwa da urear din Mai hidimar Masallalan nan btyu tuaiu alfarma, Sarki Abdullah d un 
Abdulaa* A-a I- Su 'ud, A Hah i/a Idyayc ahi r kan k ula da Littafin A Hah.. dn aikt dnitiin aaukaEe buga aki, 
da rarrabs shs ga snuiuinu a. ku ina tikih duiiiya, aabas da yarnma- dii kn-na fascia %bi da bayyana 
inj.'aiiLi:Liasa c:km hd.ri-j.nan duniya dahan dahan, 

Kuma bisa LmaniLn Ma'aLks-ar haikobLn Addinin Musuhina,. J"a WaEafai.. da Wa'azi da Sbiryarwa, 
ia KttSdl Saudi An'hiyj. aka-i niutnmciiaticb IJif-idUr nn'iavmn A|liuT"imi Ma: t'iinriid /own p.a 
dulckati harsunan duniya ma*ii Tnuhimmarci.&jmin sauIaEe Fabimtar sa ga MiMulmiri da. ha an jrin 
hann^n larahLi k.nna domiti isai da sakcm da aka yi u-maTi-im da shi a cikm fadln sa. tsira da ammcin 
Allah su iabbaCa stare ihi. «Ku isar daga gare- til, koda aya d'aya «», 

Kama biia hidima ga 'yan umn mu masu jirt liaiihiris Hausa: yana dad'adawa Ma':i'k;: r j- Saik-i 
1-ahcL *.a ba^a Allui ani Mai Alfaima t;i VlnOiny.L-.il Manawwaca, La EaddinaT v\i rriAV-iiTania, 

Tuirn-:.-! !..-ss:ir.-. I.i Mlc-.ii ani J.i hasher. H^J^.u^dr-i Mai lam A.hiLhiiku: Md d IIl-i::. A'.'.ir Vs. 

jiCaji sa. ya yi, k'jiti4i rr.ii| : m:»: da ^ukd haifs. tta. UsisaS 1 , AbubakaT U;ra<m Sjiimi S^koiu. da Ustaz 
AJiuiaci Bel la d"an Walin Kalsinu, da \.--\\\/ Muli.n:n:idd luu^a Djjtko cfun Alh-i|L /\d»rr. M.alin I Jikkn 
2at\a, yi bitat ta. Haka kuma daga 1'uskar Ma-aikataif buta AlBur'ard, malarnai da suka hada 
MilLani Efj^hir Ah Urnar, da MalLara Muhammad Hani Umar, dukkan$g a Jaitti'ar lilami>ya la 
Madina, da kuma dan mai wannan F'assata Dr. Ahmad Gumi rja lami'ar Ummul KuiA La Makluh, 
Llaka mill yt bLtar Tassarar da gyari'-gyar? I Ctkklta 

M una aodip jja Allah M atfaukaki, da ya yi mara m uwuf'atur ti k a wamuiit aiki mai giiraa, wand a 
Lli-Jkc fdld i '-I'll.- ■■ :::,i\„ \\\;>.h kiiiTJ:! ":i..La:iL -..i ..:ii1.n.j : -> iU 

HaEiEa. tin una aams da oewa lanarar nna r iincmiii Al£^ h am Mai Ginna, komai isar ta a dkin 
SsanLseni, ba fa (v iya hum dukkan ma'anfjrjin date fikin riassiu AlCur'ani ba ivandj nutans suka 
gaji^a ga zuwa c;i n-akamancinva. Kaiiiat yadda oiube sane da ccwa ma'ammm da faxsaja take 
bayai*a, basu kasanoe ba face maluGar abin da mai fa-ssara? ya FahLn-.ta duga Lit i a I'm A I . ah M*. 
tirira, k-.nn.i kamai ; .i.ia J _i kV, i :. j.ik!i' (fan ad»m ya'ie. ar.a iya .a:nuh kusliJIf d<: kaSdWi a Clkias . 

I Jonim l:aka ml htAl fatii dagad'jkkan LnalflTania Ra wiranxi :dK&arar,s-j.a:kr>^a Ma'if.Lkatar bn.^a 
Ailcur'am Mm Allan-u ia Medina, abiada watakilaza su samu a cikm Utznnr ia kuskiirc ko ragi ko 
tafi. domin a>i amlamda «Wiruaadl gyarti-gyarc a aikki bugum dazai jto nan fsuba.iTi Allah >a yard*. 

Allah .ihi ::l Mai Gamdakarar. kumash] nu \1in Sbiryarwa u..i i:udaidaicJn Lal'arki. Va :,:h. -ii-;i k ; 
am&a mana dnmin Kai ite Mm ji kama Mai gam 



Bayan haVd. 




ufj* ^Ul ^tSJ,. ^ tJU- J«*J ^Jl ^lUII d ^-J-lj fj\ ^jl" * ^ 

■ I i ■ t H i _ ^ 

^JUj ^^1 j"/ft ^ Jji JJl ijjJl mUI *JJi £ It* *JftJ) i»L; Jj*^. J^J 1 ^ 

ji iUi ikij J* L^j C^ij ^Vi ^-iji , JWt Uflt Jj ^jdi as^ ijU ^ j,tli jL* tt f v>Yi 

J lX |U JS— * J V* ^ *^ ^ f--^ 1 *j J j^-i 

J 'Jui^j l&lil! %)i jj£j ijjJI *T. i .-j 7 'il ^iJ 1 ^j^** j* 1 d 1 ^J 1 ^- -0*" JJ- j* *JJ- W ^ 

.jpjyh jfwi ^uu jjj :^isii ijo. (4ir ^ a* <>w ^' W a? 
iLfltfi J^j-JJ v^^i -^jf j'-j a>Jli i-^f J! ^ ^tj Jie*j .^j^Si 

Jitt ^ ^i* ^.^l.^- i,^ i^. 'a« aJj ^ \ ;-i*u- ,^ ±*f . . 

j," :r jj-i Jjjil Kiy ji* ^ jfli ^jl* ji Jj>ii J^j JjL; 

jybM j«j 14. f * . ^i-, j* Jjh-Jj iufit >^ ^ j^j 

ia» '±j! (i—Jf U /im-_j j^' til**- 1*^- '-L* l-U*- J*t jl il jLi l^jiij 




Gabatanva 



Yabc da, ^oJiyji su cahhata ^-.i AHuli Mai &Li.nid, Nfai rahicia, Ma] jm eiai. UbiingLpn hmlntu. 
Wanda Yn aifco shiL§iii barnn i.l Muhammad, [sira da ami nun AILih e-u tabbuLa a gar? :-hi. kU liii-ahnSa 
nidi bavin i doimn ya abryiir da thuc^hh da aljannu game da aha. Wanda ya kaifc-i kiran&a ya yL aLki da 
abm da ya kawa raasa, shi. ne mai ainki a dirtiiya di Lshifa.. liumi wanda ya kafirtc maw. ga tun son 
zaayaisa. shj ne ta^a&be. 

Bayan baka, lo-ka-an da, yn wn-.i-.iv adadm Musulnu iia iiaraiva kdlim a kasannu. AI'iTka ['h 
Yami^ia, KaTuwa mai Isananin yawa. kuma niafi yawan ^uxuLminca snina magana da harsher EJhIUjM 
ne, kmna ha kcwam: Muiidmi kr Lva koycrn Larahn ™. sahcda hukycti da dumya take dki yanzu, 
K".Lrt«i>ai Rabia'aiul Alain cMsL&mi va fa '?a makawn g$ >uka'aT a yi iaTjamar itia'armmti Alkui"anL 

mai ginna da htlafan add! Ill (Is. T.aralKL, j CI kin Liarshco Kausa. don amlimiT. va bai.[a dukart MuSllim, 

su <oyi I.li i-.i nsu kamar yadda Allah Ya iaiikar da shi, don su sami bub wit. ralni. 

Mun rara [ar|ai:iaT tun 1aikn (i,a jujtu'i na daya na Tdbaraka da Amma. domin shi rid inafi yav^an 
nnutane ks Lsa yawa a. kai dun larali-ri salkriu. Da sannu. io;ma da >aidai AlLnh, jnuka kammaLa 
laminar Alkui ur-i gafra day*, wa^da ;ikd wallafis s,Li c iic in 1979. 

A kcv-ar.e forton sura una. 'mayaT J a ta£aii:aLM.-in hayar.in aban da ca kunw ko La. kit kanmiarwa 
dom:n mai karali; Ya jj suuSun pane ma'afmtiin ayoyin surar da dangamakarsu 

In Allah Ya s-o hi Tnij hi bayan wanna u da laijamar liLcafdti -.aJ'sjrai akin hiiTshtn Ijausa, 

A wannari wal la^u <m sa rr ! C^riii ;sSub uw» ulu akw j- jagora ga mai ka?atu , incia ak? yi bii y^n: i r. 
jri j akt L^iya•*a Sai fciuna karamin fc4imi3!; rfdiike da. ka.l:noinin lI a k^ hukatar fasf.ara. Abu na uku sb: 
ill fdurisa cikm tiarin abacada. 

K;ima.r y^dda. aka yi n shirs na farko, a wannan ma an ti gabs da. nuna. LiLamar jail :-,u±l\ ± ajamln 
bokn 

Hit yjin xhtskiLrat halwaj na liidmiar hugava a J'arko. Mf*n nun nijci ya wmii liarfijwa ga bar.nun 
mu"anc, kuma. njn ba da ^ miiko kim >awa w-ajen. £yara itu ^uv-a ga wannan raaliaji, Akwji wanda 
ya karanta ua myyar allitri, kuina d!k*ai wa.nda ya.karjint3 da nsyyar iiLka. arnmu su (luka sun (raisin a 
kan abm da yu zama a-hnn ^ Mu^alrtii. Allah Ya iaka rna dukaxtu da alhrn 

Ak^a: m'jLaTieda damn :i.ika rjirnakji i\±)cr. f.hkyn Lansmar nan. l>a firko Ua - rn-.ma :n:lt;3 
godiyarmu don goyon bmyan da tuukL iamu daga AbabakaT 111 (SvkoCO). Sui kurna hJalucn 
Ah.rr.ad. d-ar- W;lhn Kaisir.a, MjiL'm HlIIii, w;Lnda ya 'jirnaka Jtwacaj da karanLa abin. ds fa \a*wa£a 

Malam Inuwa Djjto. dan Alhaji Ad^rau, B Iliko ua 7.ax\*. ya daukt nau}in tsara diikan wan.na.n 
aiki a L:kiti layi icuma ya J jaia jago:ar kaiafa, Earnus da fchxis- dun [aiuiaktir. niaL kaiaru ga :a)iiinlar 
k;i.niiirtu masu wuya da nc-man ayoyin da mka shaii jiukunrei-hukMivLn ^ah:dcivdaham a ciki:i JUtLiri 
da'bai:i-d;jbin:i Cd Iviciya mai labia Ya dauki nauyin wannun iii/i ii nxin shuzkara Siyi. Allah Ya said 
ma^a tbi -.riiL sjiaitidlLi:! .vad.andd F.uka tsayj ga ajlti na prjuu ad^min Allah. 

Mfima faca Allah Yaltarni jjkiturLD gaba daya. ya zama sanadm dausakar atldinm MusuJujlcl a 
wa.nnan kasa. iriii kuma Ya saka in.aua da alhcfL, ir.uiaduk ^anda kf ymaiki il:^min .AlLii Allah Ya 
sa aikinmu ya hi™ sanaOm shiRarmu Alja:iim, a l.thj^a, Lar; da manyar. mulun^Ti da Ya yi *a ni'Lh:a, 
daga Affltllnwa da ndJdiEai da ihuhada % u da kunna. salihai. 

Aim ei. 

Ahuhakar MiihTnud rruim 



1- Suratul Fatiha 




Ayoyinta 7 nc Ana kiran ta Uwar I Jtta.fi dnmm ta tara ilmin 
da yake a tikin Alitur'ani a dun£uk. Basmala a cikitHa take ga 
fcirii'ar Asim, ruwayar Hafs, amma band a ga itira'ar Warsh. 



1. Da siinan Allah, Mai nib a ma, 
Mai jin £ai. 

2. (iodiya la laHbata ga Allah, 
Ubangijin. halittu ; 

3. Mai rahama, Mai jin Jcai; 

4. Mai nuna Mulkin Ranar 
Sakamako, 



J, Kai miike bauLa wa. kuma 
Kai muke nenian taimakonKa. 

6. Ka shiryar da mu ga hanya 
mudaidaieiya, 

7. Ilanyar wadanda Ka ys wu 
ni'ima, ba wacfanda aka yi wa fushi 
ba. kuma ba frataUu ba Cn . 



(I) Da cewa Ubangijin halittu ya tara ilmin tauhidi na Illhiyya da Rububdyya, Mni 
cihiHia ya tara dukan rariArjRr duniyg da layarwa. da malarwa da dyarwu da shiyarwa da 
" ufa tarwa . Mai jir. £ai ya Lara ni'iniar ducLLyia niai do^ij^ci iu^a LaJlica kamat una m da na 
Lahira. Mai cnailaka ku Mai [lima JimlkiJl tana: sakanako. ya had* dukan wa'a^.Kjii 
make bauta wa kuma Kai muke ncman tqimako, y» tara udhTdm Ilahiyya da ib&da 
arnaliyy'Jl ko Jcaijliyya Iljnyu madaidaid ja, ta bada dukan ^hari'a da rLukutiCC-hukunuc. 
Wadanda aka yi wa. ni'ima, ya Lara dukan lardlitl muta fieri kLlkL. Wadand* Lika >"i wa fushi, 
ya tira dukatL taiilntl masu isa'drin kai. HitiSCtll. ya (Sra tarihin dultan mui .nki tia iahiki k<i 

Bati, 



2. Suratul Ba£ara 




Tana karantar da kira zuwa ga addini da yadda akc giniti 
sabuwar aPumma daga mulane daban-daban, na Jahiliyya. 



Da sunan Allah, Mai rakama, Mai jin kai 



L A. L M. 

2. Wancan ne Littafi, babu 
shakk a a ci kinsa , sh iriya nc ga m as u 
ta£awa. (1) 

Wacfanda suke yin Tmani 
game da gaihi. kuma suna Uayar da 
sal la, kuma daga abin da Muka 
aizuta su suna ciyarwa; 



4. Kama wadanda Suke yia 
Tmani da abin da a If a saukar ^uwa 
gare ka, da abin da aka saukar daga 
gabaninka. kuma game da Lahira 
surka yin yaium. 

5. Wacfannan suna kan shiriya, 
daga Ubangijinsu : kuma wadarman 
sll nc masu cm nasara. 



(1) VI sifanta LtUafu watau Al£urani da k*niila ya c= "wancs:n" maitnakon 
"wann»Ti'" domm masu Hon. sll yi aiki da shi. su nc niiisu Ldfcuwa. Tarawa an da. shuruddV. 
lniyu , su irni'ni dj aiki Id abiti da matuancLci Anjiabi Muhanimadu ya Jt unsii Sa'an nan 
[Jiutinr li J'arkon. iMusuluJiCL ko a jndu Musuluncj yakc s;ibo, sun ka$L] ka^hi hucfii. Kanbi 
1 :1 r k f Sii tic masu la fawn wadanda. aka f'arfi sifnlniKi] a nan 



2. Sura till Ba£ara 



1 ijiJi 



6. Lalle ne, wadanda suka ka- 
firta 11 J diiidai ne a kansu, shin ka yi 
musu gHrgutfi ko ba ka yi musu 
gargadi hit. ha /a su yi Tmani bu. 

7, Allah Ya sa halirni a kan zu- 
kalansu, da a kan jinsu. kuma a 
kitn ganin su akwai wata yana; 
kuma suna da wata azaba mai 
girma. 

Kuma akwai daga mutane 
wanda"' yake cewa: "Mun yi Tmani 
da. Allah kuma da Yinin Lahira.." 
albali kuwa sCi ba muminai ha. 

y, Suna yaudarayya da Allah da 
wadanda suka yi imam, alhali ba. su 
yaudarar kowa face kansu, kuma 
ba su a a k auk an cewa! 

10. A cikin zukatansu akwai 
wata cut a; sai Allah Ya Rara rnmsu 
wata cuia. kuma suna da azaba mai 
racfatfi sa-boda abin da suka kasancc 
suna yi na karya. 

//. Kuma idan aka ce musu: 
"Kada ku yi h a ma a cikiti kasa/ " 
sukan cc: "Mu masu kyautatawa 
kawai nc" I 

12. To, lalle ne su, su ne masu 
harna, kuma anuria ba su sansati- 
cewa. 

13. Kuma idan aka cc mum: 
lL Ku yilmam kamar yadda mutane 




; I : Jtasbi "i h;\u dii^ii diciJl Jfimi'a <- r.c k;_l.r;:r- da suka di^£ a k;-.n katirnnsu h:.h 
wan: jtlsi;;]] k -jm.il Allah Ya ran ba za irmmjlunla 'ja. 

l2) Kj.s]li da. ullll Sll munafiAiii da iuka. tun yyu nn WiMiulimu! [3a. baki ammfl 
zuciyar&u tana a k.in kafird. 



2. Suratul Bafaxa 



suka yi imani sukan ce : "Za mu yi 
imani ne kamar yadda wawaye suka 
yi Imani''' 7 To, lalle ne su, su ne 
wit way t. kuma am ma ba su sani. 

/4 Kuma i dan sun hatfu da wa- 
danda suka yi Imani, sukan ce: 
"Mun yi Imani." Kuma idan aun 
wofinta zuwa ga shaidununsu. m 
sukan oc: "Lalle nc. rnuua tart: da 
ku: Mu masu i/.gili kawai ne," 

/5, Allah Yana yin i/gili< 2) garc 
su kuma, Yana taimakon su a cikin 
fratarsu, sun a dlmuwa. 

16. Wadannan su nc watfanda 
suka aayi &ata da shiriya. sai fulau- 
cinsu bai yi rib a ba, kuma ba su 
kasaticc rnasu shiryuwa ba. 

17. Miaa]insu (3) shi nc kamar 
mi sal in wan da ya hura wuta, to, a 
lokacin da ta haskake abin da yake 
gefensa (tia abin tsoro), Allah Ya 
tafi da haskensu, kuma Y a bar su a 
cikin dufT'aL ba su gani. 

18. Kurame, bcbayc, makafi , 
saboda haka ba su komowa. 



ft* 



(1) KashL hudu su nc Yahudawa wadanda suite sun san paskiyar anna ban 
Maharnmadu da manzancmsa, am ma has ad a la bana sa hu bi shi, sacia Jutkarin bata abin 
da ya zn da shi ta hanyar j^fa shahhohi a dki, diimia su Starve [[lulafie dagil sldgaisa. 
Subiida baka aka te [[insu ilLaLdVtfiu. Duk Minda ya san gaskiya atiima kuma ya y: girrnan 
kai daga binta. to, sbi nc sha^n. daga iiljHTinu ko diiga mutpe 

(2) Allah Vanii mayar ma.HU da sakamakn-ci i/^linsu. 

(.1) A]la]] Ya bayyacia [ni^alici [nunafakL da rcasila; b]>u, Ml J'a^ki^. katnar nnnuni a 
akin duhu, yan£ kewaye da abubuwan ban tsoro bai sani ba, sai ya hijra wuta, ta yi haske 
>'d abubliwan nn ban tsciron W'j/n nun wufana muni. 1a bar shi acikin duhu, ^ai Lsoron 
ya tiaahawa a kansa. Haka m jnafuki yakc a baya:i ya yi LJtrarL da MusulatLUL.jd kalluJlL 
ya:]a tik:;i *.st'iro:i abin dd a c-j ;i kiiiNsi A:jj Sifatita Wle:; da hdsken Lm^nmSD 

Bayan bas.kcn ya tail, sai ya zama kunius, oc"h^, makahn, sabuda b^ka ba ya mau;anEawa. 



2. Suratul Ba£ara 



19. Ky kuwa kamar girgije mai 
zuba ' 1 * daga sama, a cikinsa akwai 
dutrai da tsawa da walKiya; Sun a 
sanyawar yatsunsu a cikin kunnu- 
wansu daga tsawarwaktn, domin 
tioron mutuwa. Kunia Allah Mai 
kcwayewa ne ga kafirai ! 

20. WalRiyar tana yin kusa ta 
fb.gc gannansu. ko da y a us he la 
hiiskaka musu, sai su yi tafiya a 
cikinta, kuma idan ta yi duhu a 
kansu. sai su yi isaye. Kuma da 
Allah Ya so, sai Ya tafi da j iris u da 
gannansu. Lalle ne Allah a kan 
dukan koine Mai ikon yi ne. 

21. Ya ku mutant.-! Ku bauta {2) 
wa Ubangijinku, Wanda Ya halicce 
ku, ku da wacfanda suke daga gaba- 
ninku s tsammaninku, ku kare 
kanku ! 

22. Wanda Ya sanya muku £asa 
shimfida, kuma sama gini, kuma Ya 
saukar da ruwa daga sama, sa"an 
nan Ya filar da abmci daga 1 ya'yan 
itace game da shi. saboda ku. 
Saboda haka^kada ku sanya wa 
Allah wasu kishiyfiyi. athali kuwa 
kuna sane. 

23. Kuma idan kun kasance a 
cikin shakka daga abin da Muka 



(1) Misali ]I4jl hivu: munafukai sutia kacuai [^atufa a i-ikin jsji da dace, tuwa kutna ya 
same su a cifcin duhu, ba su lya motsawa sat da waltciy.i. waTau k>"^ r ci.i suke kj, kuma jin 
1s£ron 1s;Lw<) ; waf^j "nayanin h.alaycmm a cikm Alfc'ur^Tii, h;i ku H*-in >u ji, har suna sanya 
kamic] yatsLmsu. s-una tiisbe kuTir.imariHU, dumm kada su ji. Gaum ido da basjru da jin 
kunne da jj4i liLiukiilj dut d"aya suit. Allah Yajia iya k-ij rRe su >-a bat su u cikiu dinuiwa. 

(2) tiayan ya jama Eadln kasusuwan mulane da sifofinsu, sai kuma ya kim su i?ahJ 
d'aya kuw;i a;a bau.Cs Masa. Shi krdffii. \1a'anar haula ShL Itidiii, kowa. ya ajiyc 
a]'a.dai±.a. ya lidma £a hukuciLL]] Alia]] kuwai; uinurni ko liani. Wa[]da ya bL wain ]lukunci 

aladarsa, ya bar a bin da Allah Va ce. to, sfoi ya sanya wa Allah kjshiya kc nan. 



2. Suratul Ba£ara 



S 



sassaukar ga BawatiMu, to. ku zo 
da Sura guda daga misalinsa 
( AlJtur'uni). Kuma ku kirawo shai- 
dunku, <1J baicin Allah, idan kun 
kasance masu gaskiya. 

24. To, idan ba ku aikata (kawo 
Sura) ba, to, ba za ku aikala ba. 
Saboda haka ku ji tsoron Wula 
wadda makamashinta mutant d;i 
duwatsu ne, an yi t alia lint a d rim in 
kafiraL 

25. K uma k a ba y a r da bi s ha ra g a 
watfanda suka yi imam, kuma suka 
aikata ayyuka na Ewarau cewa la He 
nc, suna da gidajcn Aljanna, 
koramu na gudana daga £ar£a- 
shmsu Ka da yaushe aka arzuta su 
da a hind daga wasu 'ya'yan ilacc 
daga giirc su,^ sai su ce: 1 "Wan nun 
shi ne aka arzula mu da yhi daga 
gabanin haka," Kuma a je musu da 
shi yana mai kama da juna. Kuma 
sim a da, a cikin$u, mat an auremasu 
tsarki, kuma su, a eikinsu tuadaw- 
wama ne, 

26. T.aJlc ne, Allah ha Ya jin 
kunyar Ya bay van a wani misali, 
kowane iri ne, sauro da a bin da 
yake bisa garc shi, Tu, amma 
wadanda suka yi lmanr, sai su sati 
cewa lalle shi nc gaskiya daga 
UbangijinsUj kuma amma wadanda 
suka kafina, sai su tc: "Mene ne 



(I) Gumakanlcusu i;i:in^kclcu £crn suta m*] I-uirw d u AL£ur\itii wiaj^r. fasiiha da ts^itJ 
da kawo aSLiii]. An lc wa jf'jmaka shaid _ j dcimm suna ccwji ku jk' su. ku yi niusu KhaukL a 
Railiar Kiy^i]]a, kUJjiu su l - £ix i-u, kurnii ku da yaus-he 7iLir.ii lire da su. 

il\ Gonaki k6 gLdAjcji Aljur^na 



2. Suratul BaEara 



Allah Ya yi nufi da wannan u: " ya 
zama misali'" Yana 6:3 tar da wasu 
masu yawa da shi. kuma Yana shir- 
yar da wa-su masu yawa da shi, 
kuma ba Ya balarwa da shi face 
fasiitai. 

27. Wadanda sukc war ware 
aikawann Allah daga bay an kulla 
shi, kuma su yanke abin da Allah 
Ya yi umurni da shi a sadar, kuma 
suna frarna a akin Rasa, wadannan 
su ne masu h a tiara , 

28. Yaya kuke kafirui da Allah, 
albali kuwa kun kasance rmilattu 
sa'iiii nan Ya rayar da ku, sa'an nan 
kuma Ya malar da ku. <*a*an nan 
kuma Ya raya ku, sa'an nan kuma 
zuwa gare Shi ake in ay a r da ku? 

29. Shi ne Wanda Ya halitta 
muku abin da ke a cikin kasa gaba 
daya. saan nan kuma Ya dai- 
daila (2) zuwa sama sa'an nan Ya 
aikala *u, sammai bakwai, Kuma 
Shi >;a dukan kome Masani nc 

SO. Kuma a lokacin da U ban gi- 
ll nk a Ya ce ga mala'iku ; "Lallc nc, 
Ni Mai sanya wani halTfa nn a cikin 
Jtasa,' 1 suka ce: 11 A she, *a Ka sanya 
a ukinta, wanda zai yi Garna a 
cikinta, kuma ya zubar da jinainar 
alhali kuwa mu h muna yi Maka 
tasbihi game da gode Maka, 



> J - ~ M 



j + 



(lj MiSiJli C.a kAmzr matan Aljanna masLL tsarki Ha mats ba Stn da Hauro kc> abn da 
ya fl, kd kisa h^htlh, in, akwai hikimi a. cikin halillarsa, v/ ad da /A la jawu hu.nka.Nn maj 
hank al i ima.cn da Allah sabuda i>.a 

(2) Ya diLidadta, watau Ya yt nufi: "sa'an nan s " yana amfin a r da jcr^ntx a:ki ba 
jerantar nufi ba t ddmin sifdfin Allah rlukansu, bi fjSrurru ha nc. 



2. Suratul Ba£ara 



ID 



kuma 11) muna tsarkakewa £are 
Ka ,r Ya ce: lL Lalle ne NL, Na san 
abin da ba ku sani ba." 

31. Kuma Ya sanar da Adam 
sunaye dukansu, sa'an nan kuma ya 
gitta su a kan mala'Jku, sa'an nan 
Ya ce; tL Ku gay a Mini sun a yen 
wacfannam idan kun kasanec masu 
gaskiva." 

32. Suit a cc: <fc Tsarki ya tab bat a 
a gare Ka! Rabu sam " gare mu f-lciL- 
abin da Ka sanar da mu, lallc nc 
Kai* Kai ne Masani, Mai hikima," 

33. Ya cc: "Ya Adam! Ka gaya 
musu sunaycnsu." To, a lokacin da 
ya gaya musu sunaycn&u, (Allah) 
Ya ce: ll Ashe, ban ce muku (2) ba, 
lalle Ml lnii sane da gaibin sammai 
da kasa. kuma (Ina .sane da) abin da 
kuke bayyanawa da abin da kuka 
kasance kuna froyewa T' 

34. Kuma a ldkacin da Muka ce 
ga mala'iku: "Ku yi sujada ga 
Adam," sai suka yi sujada, late 
Tbilisa ya Et, kuma ya yi girman kai, 
kuma ya kasance daga kafirai. 

35. Kuma Muka cc: Ll Ya Adam! 
Ka /auna. kai da maiarka a Al- 
janna, kuma ku ci daga garc la, bisa 
wadata, inda kukc so, kuma kada 
ku kusanci wannan itactya, hat- ku 
kasance daea azzalumai. 1 ' 



j3 jit ;J i j ii^+fL^ 



(11 MaJa'iku. Kim yi tambaya nc irin la ttibi niirn^n ya rmjayi m;u jayayya da ibi 
ncman halif'-aka a kan Jia.^ii. F'jn san. baLaytn | ir.n da huc^n wadamla nuka faia Kama a kan 
kasa soka yi ftama da zubar da jini. 

f2] Wannun. Sasn. la mltia ccwa slitigabancL da i\mi ake yin sa^ ba da yawan ibiida 
wadda rnutum yakc kcFianta &i yin ta ba- Dpmin fin nnna wa mall'iku fTfitar Adam a 
kiinau dii ilmi. ba da ibada ba. Kama da wannan ^ifa /:u ^ama llalii'a, ka da Ibli* bai fiLiir 
dm shi ba. da^a cikiii Aljamia. 7ai £iu la vvala hanya ddiuui ?ar[iir da hukar.uin Allnh. 



2. Suratul Ba£aia 



11 



36. Sai Shaidatt ya talalaftantar 
da su daga barinla, sai ya fitar da su 
daga abiti da suka kasance a ci- 
kinsa Kuma Muka ce: "Ku sauka, 
sashetiku, na maJciyi ga sashe, kuma 
kunada, a cikin kasa, matabbala da 
j in dadi zuwa ga wani lokari." 

37. Sai Adam ya karfti wasu kal- 
mdmi daga Ubangijinsa, saboda 
haka Ya karbi tuba a kansa. Lalle 
ne ShL Shi ne Mai kar&ar liiba, Mai 
j in £ai, 

38. Muka ce; "Ku sauka tlaga 
gare ta gaba daya. To, imma lallc 
shiriya ta je muku daga garc Ni L In, 
wanda ya bi shiriyaTa, to., babu 
Isoro a kansu^ kuma ba su yin baEin 
ciki." 

39. "Kumy wadanda suka ka- 
firla, kuma suka (caryata game da 
ayoyinMu, wadannan su ne abokan 
Wuta; ru. a uikinta mad aw warn a 

40. Y-A Ham rsra'Tla 01 ! ku tuna 
tii'imaTa, wadda Na nfimta a 
kanku, kuma ku cika alkawariNa. 
In cika muku da alkawarinku. 
Kuma Nl ku ji tsoroNa. 

41. Kuma ku y 1 7m ani d a a bi n J a 
Na saukar, yana mai gaskatawa ga 
abin da yake tare da ku r kuma kada 
ku kasance farkon kafiri game da 



•Jibs <4j ' 



( ] 1 fiayan kiran muLinr gaba daya xuwa ,ua addLnin MuMilund. sai kama ya iteGaiit.x: 
Yiilmdu da kira ^uwa ^a iiddL]]]]]. dumm sun lja^jbaiuu da saurian kaj'irai, Sdbi>da unutisu 
ga gadqyar Musulunci. Va gabata cewa jama'ar, kashi huutu ce; muniinai, da klfiran 
l.arabawan d:i hi ?a si i muKyUmln h;i. dj m u na f'nV g i tk Yahudu. Va itdra. Yah-jdu. da Elani 
[s:a , :ia. dnmir Ya L una L lit da su. ccv/h ar.j kirLinKU ]]e /uwu ga addiri irin na ubacLHa 
Ya'aJulbu ba^an Alkli. 



2. Suratul Ba£ara 



12 



ihi. Kuma kada ku sayi 'yan kudl 
kadan da ayoyi Na. Kuma ku ji 
tsoroNa, NT Kadai. 

42. Kuma kada ku lullurVe gas- 
kiya da Earya, kuma ku ftoye gas- 
kiya, alhali kuwa kuna sane. 

43. Kuma ku tsayar da salla; 
kuma ku bayar da zakka; kuma ku 
yi ruku 1 ! tare da masu yin ruku'i. 

44. Shin, kuna umurnin mutane 
da alheri, kuma ku manta da kanku 
alhali kuwa kuna karalun Litlafi? 
Shin, ba za ku hankalta ba? 

45. Kuma ku nemi taimako da 
yin ha£urL da a alia: Kuma lalle ne 
ita, haJaica, mai girma ce fact fa a 
kan masu tsoron Allah. 

46 . Wacfa n d a s u k a (abbat a cc wa 
I Li L Ic nc su masu haduwa nc da 
Ubangijinsu, kuma lalle nc su zuwa 
gare Shi masu komawa nc. 

47. Ya Bam IsraTla! Ku luna 
ni'imaTa, wadda Na nnmta_ a 
kanku, kuma lallc nc Ni, Na (Tflta 
ku a kan talikai 

48. Kuma ku ji tsnron wani yini. 
(a cikinsa) rai ba ya wadatar da 
wani rai da koine, kuma ba akarhar 
ceto dag a garc shi, kuma ba a kax- 
5ar fansa daga gare shi, kuma ba su 
zama ana taimakon su ba. 

49. Kuma a lokacin da Muka 
tsittsTrar da ku daga muianen Fir'au- 
na, suna taya muku mugunyar aza- 
ba, suna yayyanke diyanku maza 
kuma suna rayar da matanku. 
Kuma a cikin wanean akwai jarra- 
bavva mai girma daga Ubangijinku. 




2. Suratul Ba£ara 



13 



Kuniii a lokacin da Muka 
raba teku sab 6 da ku, sai Muka 
LsTrar da ku, kuma Muka nulsar da 
rrniifittcn Fir'auna, alhali kuwa ku, 
kuna kalln. 

51. Kuma a lokacin da Muka yi 
wa'aJi Musa, dare arba'in, sa'an 
nan kuma kuka riki maraki ttttga 
bayansa, alhali ku, kuna masu /jI- 
lunri (da bauta masa). 

52. Sa'an nan kuma Muka yafc 
muku daga bay an wancan, 
tsammaninku, kuna godcwa. 

53. Kuma a lokacin da Muka bai 
wa Musa Littafi da Rarrabewu. 
Kammamnku, kuna shiryuwa. 

54. Kuma a lokacin da Musa ya 
cc ga mutanensa; "Ya mutanc:na! 
Lalle ne ku, kun /.a I unci kanku 
game da nkonku marakin, sai ku 
tuba zuwa ga Mahal icdnku, sai ku 
kashe kanku . Wantan ne mafi al- 
lien a gare ku a wurin Mahalic- 
cinku. Sa'an nan Ya karni tuba a 
kanku. Lallc nc Shi, Shi nc Mai 
karftar tuba, Mai jin kai." 

55. Kuma a lokacin da kuka cc; 
"Ya Musa' Ba za mu yi Tmani ba 
dominka. sai mun ga Allah bayy- 
anc," saboda haka t&awar nan ta 
kama. ku, alhali kuwa kuna kallo. 

56. Sa^an nan kuma Muka tayar 
da ku daga bay an mutuwarku, 
tsammaninku, kuna godewa. 

57. Kuma Muka sanya girgije ya 
yi inuwa a kanku. kuma Muka 
saukar da dar6a da tantabaru a 
kanku: "Ku ci daga masu datfin 
abin da Muka ar/.ul a ku. 11 Kuma ba 



AO 



* - — - 



2. Sura till BaEara 



14 



su zalunce Mu ha, kuma amma 
kansu suka kasance sunn zalunla. 

5#. Kuma a lokaein da Muka ce ; 
"Ku shiga wan nan alkarya. Sa'an 
nankuci da g a ga re ta , inda kuk a so > 
bisa wadata, kuma ku shiga kofa 
kuna masu iawalu h i^ kuma ku ce; 
l "Kayar da zunubai' Mu gafarta 
muku laifukanku, kuma za Mu 
kara wa rnasu kyautatawa. 

59. Sai wadanda suka yi /.a I unci 
suka sakemagana watar wan nan da 
aka ce musu, saboda haka Muka 
saukar a kan wadanda suka yi za- 
lunci da azaba daga sama saboda 
abin da suka k a sauce suna yi na 
fasikanci. 

60. Kuma a lokacin da Musa ya 
nemi shayarwa domin tnutauensa. 
Muka ce: lL Ka doki dutsen da san- 
darka." Sai marmaro joma sha 
biyu suka Gu&Buga, hakika, kawa- 
danne mutant sun san wurin 
shansu. "Ku ci kuma ku sha daga 
arzikin Ubangijinku, kuma kada ku 
yi fa sad j, a cikin kasa. kuna masu 
&arna." 

61. Kuma a lokacin da kuka ce: 
"Ya Musaf Ba /a mu yi hafcuri ba a 
kan abinri guda. Sai ka roka man a 
Ubanjdjinka, Ya fitar man a daga 
ahin da kasa take tsirarwa daga 
ganycnta, da dumanla. da alka- 
mana, da wakenta 1 da albasarta." 
Ya ce : "Kuna neman musanya abin 
da yake mat! kaskanci da wand a 
yakc mafi alheri\ J Ku sauka wani 
bimi (daga cikin birane)* domin 
lalle ne, kuna da abin da kuka 
ro(ca'\ Kuma Muka doka musu 
wulakanti da LalaucL Kuma 



T. J 1 .-J - _-" __■ 



r 



^ --■ ,r.---- 



2. Suratul Bakara 



15 



suka kSma da wani fushi daga Al- 
lah. Wancan saboda lalle ne su, sun 
kasance suna kafirta game da 
ayoyin Allah, kuma suna kashe 
anna ha wa, ba da hakki ha. Wan- 
can, saboda safiawarsu ne, kuma 
sun kasance suna ketarewar haddi. 

62. Lalle tie wadanda suka yt 
Tmani, da wadanda suka tuha {1) , da 
Nasara da Makarkata, wanda ya 
yi Tmani da Allah da kuma Yinin 
Lahira, kuma ya aikala aikin 
kwarai, to, tuna da ijararsu n wurin 
Ubangijinsu, kuma babu tsoro a 
kans,u, kuma ba su zama suna yin 
bakin ciki ba. 

63. Kuma a lokaein da Muka 
riJti alkawarinku, kuma Muka 
daukaka dune bisa gare ku: LL Ku 
kama abin da Muka ba ku da karfi. 
Kuma ku ambaci abin da yake a 
dkinsa, tsammaninku, ku kare 
kanku/' 

64. Sa'an nan kuma kuka juya 
daga bayan wancan : to, ba domin 
falalar Allah ba a kanku da raha- 
marSa, hakT£a, da kun kasantt 
daga masu hasara. 

65. Kuma lalle ne, hakTka, kun 
san wadanda suka kctare haddi 
daga gare ku a tikin Asa bar, sai 
Muka ce rnusu: h< Ku kasance birai 
FaskantaUu." 



■■ ■■- 



"4 tWl^L-^ " tit 




1 1 K 



(]) WjuJiUlda suka komaL watau Ynhildu, Haga maj^nar MuHa, "Mun koma yan L 
Ks" Sura ta 7 ava La 15^, kuma M ak a rk a La, jamii'a cc dajia Larabawa suka karkaLa daga 
addir.:n uhanninsu j:uwa ga buula wa itlli III Jku. A J'ackoa M utlil U lici SlLClii CCWli ga wanda 
ya musulunta. wni ya kama da su 



2. Suratul Ba£ara 



16 



66. Muka sanya ta (mas"a]ar) 
azaba, domin abin da yake a gaba 
gare ta, da abin da yakc a bayEtnta, 
kuma wa h a/.i f?it rnjisu ia£awa. 

67. Kuma a lokacin da Musa ya 
ce ga muliinensa: "La lie nc t Allah 
Yana umurninku da ku yank a wata 
saniya.'' Sukacc: "'Shin, kana H£on 
mu nc-da i/gili ?'* Ya ce: "fna neman 
Isari ga Allah da in kasance daga 
jahilai." 

tffl. Suka ce: "Ka ro£a man a 
Ubangijinka, Ya bayyana man a, 
mece ce ita?" Ya ce: Lt Lalle ne Shi : 
Yana cewa : "Lalle ne ita saniya tc. 
ba tsofuwa ba, kuma ba budurwa 
ba, tsattsaki ce a tsakanin wancan,' 
sai ku aikata abin da akc umurnm 
ku. 1 ' 

69. Suka ce: 4 *Ka roica mana 
Ubanpijinka, Ya bayyana mana 
abin da yaks launinta." Ya cc; 
"Lalle ne. Shi, Yana cewa: s Tta 
wata saniya ce falsi, mai tsantsan 
launinta, tana faranta ran masu 
kallcv" 

?{). Suka ce: :L Ka roka mana 
Ubangijinka, Ya nuna mana abin 
da yakc ita, lalle ne shanu suna yi 
mana kama dajuna, kuma mu idan 
Allah Ya so, ha£i£a, masu shiryuwa 
ne, 

71. Ya ce: Ll Lalle ne Shi, Yana 
cewa: L Ita wata saniya ce, ba ho- 
rarra ba tana noman Easa, kuma ba 
ta shayar da shuka, lafiyayya ce h 
babti wani sofane a cikinta."' Suka 
ce; '"Yanzu ka zo da gaskiya." Sai 
suka yank a ta, kamar ba ?.& su 
aikala ba. 



© -*jjL*a j ^sJjjj ^La. 



r.- 



2. Suratul Ba£ara 



17 



72. Kuma a lokacin du kuka yi 
kisan kai, kuka dinga tunkuda wa 
jiqna laifi a cikinsa n \ kuma Allah 
Mai filar da abin da kuka kasancc 
kuna BoyeAva tie. 

73. Sai Muka cc: ll Ku doke shi 
da wani sashtnta.' 1 ' Kamarwancan 

Allah Yake rayar da mataUu, 
kuma Ya nuna muku ayoyinSa^ 
tsammaninku, kuna hankaka. 

14. Sa an nan kuma zukatanku, 
suka JccEashe daga bay an wan tan. 
Saboda haka suka zama kamar du- 
watsu ko mafi isatiani ga 
EcEashewa. Kuma la Me: tic daga 
duwatsu, ha£l£a, akwai abin da 
maremari suke ftuftfruga daga gare 
shi, kuma lalle ne daga garc su, 
hakTka, akwai abin da yakc Isat- 
tsagcwa har ruwa ya fila daga garc 
shi, kuma lalle ne daga gare su, 
bafcTfra, akwai abin da yake fadowa 
domin tsoron Allah, kuma Allah 
bai zama Gafali ba daga barin abin 
da kuke aikalawa. 



■Jt J^UJ Lib «^ ' 



fl) Asalin kissar. wani mmum nc mai ^ r^i t i ih yawada^acikLla Ban! Ura'LLa ammu. ba" 
ihi ua maaaj] sai. dan dan'uwaTisa Sabcida ya yi gadD, sat ya kasbc sin da darc, ya kuma 
ifuukc shi, ya aza shi a bakin to far wan] rnutum, a cikinsU Dasafiya f.i wave. iai -;uka Las hi. 
dciTuin *u yL fada a iHakania dailfcill wanda aka kashc da dan gin wanda aka same stli a 
feiafarsu, sa'ai] nan suka tiad'a ra'ayi ga an k^i k'ara ga Mans.Mi Allali, Muiii. Suka lsji, garc 
shJ, s.uka ba.ihi labann. Sai ya musu: "LaJJeile. Aifah Va cc : 'feu yankt walsj sarLiya. " 
llg sun yankc kftwaiie irin si]]iya du SaL bufiaiarsu ^a biyfl musu, amma $41 suka yi ta yLfl 
Lambavnyi ana bi in uxUSa, kuma yana Gars yi rnu^u way a, har suka ka] £n 1 fijfanta musu 
Sa])i>ar yato tnai cTa'a ga uwarsa wadda aka ue, ba /a a iayar tlHiSU da ua ha sai cIm /inariya 
cikc da fafaifa kej daidai da naayinLLs ^au. euina. Bayaii &un sayc tsv yuka yank a la sai MCisa 
ya cc musu, hu dtiki walida akn ka&hC]i nan da wani ju^u'i nalu. Suka dbke S>tu ula fcashitna 
ko harahcnta, saL va Ush.1 ya CC "Warn rfan ufan'uwana, >a kaslie ni." Sai suk..i b^TTia 
waiida va yi kjsar suka kasbc shi. Tartibm Alkur'atLL ya yi istiara da mas'aJar tsiaiinri kar 
Bam lsra.ua da hik:mar bin urauriui] Allah, da LkO]l tayar rla ma tall a tJa gaskLyar wahayail 
annahiw-a, da an]raiL da AJLah Yakc sar.yawa a ciltin w^su abuhuwa ilonud SUZHJNa sanddi 
ljj aukuwai wasu. da yadda Yakc ar^ula masa yi Ma*Li Lfa'a. da &aUt£ir.Sll. duk a cikin tissa 
eilda. ba da Vfi ambaci EHirin anaknla hi Tsiarkt ya labbaca pa Allah. 



2. Suratul Ba£ara 



IS 



75. Shin fu, kuna isammunin /a 
su yi imini s-aboda ku, alhali kuwa, 
haiciJea, wata Icungiya daga gare su 
sun kasance suna jin maganar Al- 
lah, sa'an nan kuma su karkalar da 
ita daga bay an sun ganc ta, alhali 
■*u, sun a sane? 

76. Kuma idan sun hadu da 
wadanda suka yi imani sukan ce; 
"Mun yi Tmani,'' kuma id an sash- 
ensu ya wofinta zuwa ga sashe, 
sukan ce: "Shin, kuna yi musu 
magana da a bin da Allah Ya butfa 
muku ne domin su yi muku hujja da 
shi a wurin Ubangijinku? 11 Shin fa, 
ba ku hankaltaV 

77. Shin, kuma ba su sanin cewa 
lalle ne Allah Yana sanin abin da 
suke 6oyewada abin da suke bay ya- 
na wa? 

78. Kuma daga cikinsu akwai 
ummiyyai, ba su da sanin Lutafi, 
face tatsuniyoyL kuma sir ba kome 
suke yi ba face suna yin mio, 

79. To, bone ya uibbala ga 
wadanda suke rubuta. littafi da 
han nuwansu, sa'an nan kuma su ce 
wannan daga wurin Allah, yake, 
domin su sayi kudi kadan da shi, 
san nan bone ya tabhata a gare su 
daga abin da hannayensu ke rubu- 
lawa, kuma bone ya tabbata a gare 
su daga abin da suke sana'antawa. 

80. Kuma suka ce: "Wuta ba za 
la shafe mu ba, face yan kwanuka 
Eidayayyu." Ka cc ; Ashe kun nfii 
warn alkawari a wurin Allah, sa'ati 
rtan Allah ba *ai sa&a wa alkawa- 
rinSa ba, ko kuwa kuna fa din abin 
da ba ku sani ba bisa ga Allah? 11 



0 



lL* j^y ^LAj'c^j^^j 



2. Suratul BaEaxa 



L9 



SL Na'am ! Wanda ya yi tsiwur- 
wurin mugun abu, kuma laifinsa ya 
kewaye shL to, watfannan su ne 
'yan Wuta, a cikinta madaw- 
wama tit;. 

Kuma wadanda suka yi 
Tmani kuma suka aikata ayyukan 
Kwarai, watfannan 'yan Aljanna 
nt;, su a cikinta madawwama ne. 

83. Kuma a 16 k a tin ti«i Muka 
karEu alkawarin Rani Tsra'ila 111 : 
Kada ku bauta wa kowa face Allah;, 
kuma git ma Haifa ku kyautata, da 
mai zutnunta da marayu da mala- 
lauta, kuma ku fadi magana mai 
kyau zuwa ga mutane, kuma ku 
tsayar da salla, kuma ku bay sir da 
zakka, sa'an nan kuka juya bay a, 
face kadan daga garc ku, alhali 
kuwa kuna masu bijjirewa. 

84 Kuma a lokaein da Muka 
n£i aJka warinku ; ba *ii k u /ubar da 
jininku ba, kuma ba ?a ku Titar da 
kanku daga gidajcnku ba; sa n an 
nan kuka tabbatar, alhali kuwa 
kuna bayar da shaida (a kanku). 

85. Sa'an nan kuma, ga ku, ya 
wadannan! Kuna kashe kanku. 
kuma kuna fitar da wani Bangarc 
daga gare ku daga gidajen.su, kuna 
taimakon juna a kansu da zunubi 



4^ j.^ 



r ■ ' - ' , ■' 



■If" 




ft ) Tunis tar dn tsra'Tla aLiawurra gutilii da Allah Y'R yi da Musa a cdkLcL Attaura 
li kansu Nfi J'arko, tia. /i su bauta Wii kowa t»Li fa? Alia h. Na hiyu kyaulata wa IVliyn da 
da marayu da matalautJI Nil 11 ku. tadm magana mai kyaU Zuw E i mulanE. Na 
tludu. tsiiyai da saila Na biyar, bayar da ?akku. Nil sluda, ha ra h k ,d sbc rai babu hakkJ u*i 
sharVa ba Ma bakwai,. hi ?i a filar da. kowa daga gjdarisa. Ti^ Na i.ikwa.i. ba /a a laimaki 
a^zalumi n k^n /alunciniia ba. Nii taJa, jdan abijkfln jjaba hijci kama Gaga akmsu. STI 
yi tansarsu. Nli guiha. dii'a ga kowanc Man^fJii A Jab, wacidii baL saba wa '[^urala ba ya 
akTda 



2, Sura till £a£ara 



20 



da zalunci, kuma idan kamammu 
suka je muku, kuna fansarsu, alhali 
kuwa shi fitar da su, abin da aka 
haramta muku ne. Shin Ka s kuna 
Tmani da sashen Littafin ne, kuma 
ku kafirla da sashe? To, mene ne 
sakamakon wand a ke aikata wan- 
can daga gare ku face wu]S£and in 
a cikin rayuwar duniya? Kuma a 
Ranar tCiyamu ana mayar da su 
zuwa ga mafi tsananin azaba. 
Kuma Allah bai zama Mai gafala 
ba daga barin abin da kuke 
aikatawa. 

86. Watfannan su nc wadanda 
suka sayi ray u war duniya da 
Lahira, domin haka, ba za a 
sau£a£a azaba ba daga kansu, 
kuma su, ba a taimakonsu. 

81. Kuma lalle ne, haRlRa. Mun 
bai wa Musa Lit tail, kuma Mun 
biyar daga bayansa da wasu man- 
zanni, kuma Muka bai wa Is a tfan 
Ma ry&tiia h ujjofi ba y y a n a n n u, 
kuma Muka ft a r fa fa shi da Ruhi 
mai tsarki. l2J Shin fa, ku da yaushe 
wani manzo ya je muku tare da abin 
da rayukanku ba su so. sai ku kan- 
gara, wani uangare kun karyata, 
kuma wani ftangare kuna kashewa? 

88. Kuma suk ace: L1 Zukatanrmj 
suna cikin rufi. TP A'a, Allah Ya 
la'ane su, domin katlrcinsu katfan 
£warai suke yin imani! 




(]> Aikl iLiihuJi wiisLi iibubuwd. Tin addini cia harin w3,s.ll kiifirc-l tk l nwi wnjahUi 
wulafcarius a kan Miisnlm:. 

1. 2"! FIijTil!) K\]ds. wat^n rafi tsarki ku mi mm tiiirkL, iIl: nc Jibirilu. iiinirtirL Ailnhju 
labbiilii ii gtirr shi. Ya Kiuna tare da TrS md^ du t yakc suna larc Ayoyitl da akii bai wa ba 
SU. CIC tayatda matallu da waikaT da k atari: da makaf] da maT H HS^ lajivn, Wanimn, \ji sanya 
ccwa niasu da"awar bltl ia Sukj iiln da aikia murisliitu waLa-j asibil] 



2. Suratul Ba£ara 



2-1 



89. Kuma a Idkaciti da wani Lit- 
tafi daga wurin Allah ya ie musu, 
ma i gaskatawa ga ah in da yake [arc 
da su p alhali kuwa sun kasance daga 
gdbanin haka sun a Tatar taimaku C]) 
da shi a kan wadanda suka kafirta. 
To, a lokadri da abin da suka sani 
ya ie musu, sai suka kafirta da shi . 
Saboda haka laanar Allah ta tab- 
bata a kan kafirai. 

90. Tirdaabinda suka sayi rayu- 
kansu da shi; watvu su kafirta da 
abin da Allah Ya saukar saboda 
zalunci; <2) kada Allah Ya saukar da 
FalalarSa a kan wand a Yake s-u daga 
bavinSa, Sai suka komo da fushi 
game da wani fushi. Kuma ga kaf- 
irai akwai azaba mai wulakan- 
tarwa. 

91 Kuma idan aka ce musu: 
Ll Ku yilmani da ahin da Allah Ya 
saukar." Sai su ce: "Vfuna imani da 
abin da aka saukar a gare mu, 1 ' 
kuma sun a kafircewa da a bin da ke. 
bayansa, alhali kuwa, shi no gas- 
kiyar (da suka sani) mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da su (na 
Atlaura). Kace: To, don me kuke 
kashc annabawan Allah gabanm 
wannan, idan kun kasance masu 
bayar da gaskiya?'* H> 




t-5 In x- L ^ < <*' 




(]} Sana ccwh, itlan, Annabin tmilLen 7iijuanin>H. >^ /i yiiij kaufan Mraniiwa 
da Shi. Sun^ Kalon n t ikirtau 7dLl ftullo. Sfl-i >'ii fuc? ^ tikici Lblrab A Wfln 

[2) ffia ziiLulltl. wattfu Jiiisiida Sun yi ka-sadar Allah Vft saukar t]a nbLCi da Vnke so 
na fak]ar5a a kan wan da Yaks so, .4a lie Muhammathi, a cikin Larabiwa. 

(3) W f adotr,ran ^rniabawaa da kukfi kashe to h]kn karyala a tikinku sukt, ku ntaku 
saukar da *bin da aka ba m t saboda baka da'awaiku [a cSwa kunaTmitji da abin da 
;!k.i saukar maku fcarya CC 



2. Suratul Ba£aia 



21 



92. Kuma lalle ne, haJciJca, Musi 
ya zo muku da hujjoji bayyananm^ 
sa'an nan kuka n£i mara£i <:i) daga 
bay ansa, alhali kuwa kuna masu 
zalunci. 

5tf. Kuma a lokacin da Muka 
riki alkawarinku. kuma Muka 
daukaka 121 dutsc a hisa garc ku. 
(Muka ce:) "Ku riki abin <la Muka 
kawo muku da Jcarfl, kuma ku ji.' 1 
Suka cc: "Mun ji kuma mun Ei." 
Kuma aka zuba son maraJcin a cikin 
zukataneu saboda kaTircinsu- K.a 
ce: l Tir da abin da imamnku yake 
umurnin ku da shi, har idan ku.n 
kasance masu imani' 1 ' 

94. Ka ce: "Idan Gidan tJ) 
Lahira ya kasance saboda ku, a 
wunn Allah, kefie ba da sauran 
mutant ba, lo, ku yi gurin. mutuwa, 
idan kun kasance masu gaskiya." 

95. Kuma ba za su yi gurinia ba 
har abada, saboda abin da han- 
nayensu, suka gab alar. Kuma Al- 
lah Masani nc ga a/./alurnai 

96. Kuma Jallc nc, /k ka same $u 
mafiya kwacfayin mutjinc a kun 
rayuwa, kuma su ne mail y a 



1^1 . * hii 



A-;' ' ,-■ - > . ' .i -- 'A' 



(1] RlJco a nan ma'ainarsa bauta wa; w^lau komawa ira marafti da Lhada, ku bar 
Allah, bayan VJnsa ya nuna muki] aynyin Allah, yana £ara Jtaryatsi ma ^aaiark Li, Lit uewa. 
kuna ym imaiLL Ja ubiri da aka Hdukir muku kawiii. Da kutLS. yi tL miiJll da uL-it"j da nkii 
siiuka: muku da wuJunniin abuhuwii ba su -m^i- daja iiirfi k;. 

(?.} A lokacin da : j .kn ba Ta.urata shi suka k~i ^iik] da ila, i^i da ak;i fiau]fiari duLac 
aka daukaka ibi nama a kansu. idartba in yi aikL dnila bayaJ'ada a kanau, SiiL Suka karfra, 
aa'au []au da^u Islya kuma suka *arwate damm huka Ya cc: "Suka cc : 'Mun jiya kuma 
inuci kLj-a."" iri^ali dai YahGdu sun ki aiki da Ljttafin.su. Attaura 

(3) Ya :-higa bayamn ni-duwar Yahudn, da aJTahari da iyiys. ya sanya. hu ]]ar suka gina 
ra[LHU > Lewa a.u til 1 malHitan. mutacic a wurin Allah. 



2. Suratul BaEaxa 



23 



kwadayin rayuwa dag a wadanda 
suka yi shirka. 'Dayansu yana sun 
da za a rayar da shi shckara duhu, 
kuma ba ya zama rnai nisantar da 
shi daga azaba d urn in an ray at da 
shi. Kuma Allah, Mai gani ne ga 
abin da sukc aikatawa. 

97. Ka ct;: Wanda ya Cl> kasancc 
maRiyi ga JibirTlu, to. lalle ne shi ya 
saukar da shi a kan zuciyarka da 
i/inm Allah, yanamai gaskatawa ga 
abin da yakegaba gare shi, kuma da 
shiriya da bishara ga miiminai 

98. Wanda ya kasance makiyi ga 
Allah da rnala'ikunSa da manzan- 
ninSa. da Jiniiila da Mikaila, to, 
la Me ne, Allah MaJtiyi nt ga kafirai. 

99. Kama lalle ne, haklka, Mun 
saukar, zuwa gare ka, ayoyi bay- 
yanannu, kuma ba wanda yakt: k3- 
flrta da su fate iasi£ai {1 \ 

100. Shin, kuma a ko da yaushc 
suka Jeulla wani alkawari, sai^wani 
frangare daga gare sti ya yi jifa da 
shi? K a, mafi yaw- an.su ba su yin 
miani. 

101. Kuma a lokaein da wani 
manzo ( Muhammad v) daga wurin 
AJlah ya.jc mu?>u. mai gaskatawa ga 
abin da yake lare da su. sai wani 
fj an gare daga wadanda aka bai w r a 



_- "■J __ 

J -r p i r 



in 




(1) M<ii Pin ^^.sk]ya kali urn yani ncman didilin d.iU zaikdmu ya Zama wamu^un £ gflTZ 
shi wajen. 6c in aiki da EaskiViiT. YaKQdll suM cewa bji su son J i hi run domin shi ne ak« 
aikuwii -da azaba, ya tialakar da AdAwa dn Sarnudawa da m^j ldr.cn Liidu. Mini n ufiJl su Jti 
abjn d.i lciwo w.i A nn n hi n:i AKiur ini. 

(2) WAnnan iya Lanj. umuFiiicL bin ALJiur'acl] diiaikl da shl kamar yadda flyoym ri.n kc 
bin la mkt hiinii biirin aiki da £hl donun a koma son /niciya kamar sihin dii surkulLi; 
wadunda yakt bin su kai'iKL ne, 



2. Suratul BaEara 



24 



Littafi, suka yar da Littafin 
(AlJcur'anin) Allah a bay an baya- 
nsu, kamar dai sxi ha su sam ba. 

102 Kuma suka bi a bin da 
5haidanu a> ke karantawa a kan 
mulkin Sulaimanu. kuma Sulai- 
manu bai yi kaRrci ba, kuma Shai- 
danun, sii ne suka yi kafirci, suna 
kaiantar da mutine sihiri da abin 
da aka saukar da shi a kan 
mala'iku biyu a Babila, Haiuta da 
Marula. Kuma ba su sanar da kowa 
ba face sun ce: "Mu fitina kawai 
ne, saboda haka kada ka kafirta." 
Suna neman ilmin abin da suke 
rarrabewa tsakamn mutum da ma- 
tarsa da shi daga. gare su. Kuma su 
(masu yin sihirin) ba su zama masu 
cuUir da kowa da shi ba, face da 
iznin Ailah. Kuma suna neman il- 
min abin da yake cutar da su, kuma 
ba ^a amfaninsu. Kuma I a lie ne, 
hafiEa, sun sani, i abbas, wand a ya 



("11 Shaiffan nhi ne dukan, wanda ya sari ga.sk iya kuma ya £i yin aiki da Ha, malum nc 
kii aLjatu. Saboda haka a tiar.] ana riufin rruya^uri ma]arna] masu ifauke muLane daj;a abm 
da Allah Ya saukar nnusu na. add in: zuwa ga abin da sake si> domm su ciicc su. Hanyai 
dauke JUUlane daea Lid din in gaskiya i.La re a wa|cn jineina magana pa wani mutum sail hi 
wand a aka yarda da sJii a bayan ya mutu kanm Suliiimanu. ko kuma a jmgiria ta ga wanda 
ha /.a. a iya Lambayarsa ha kamar mala iku. A wanji^]] jya. an luiguia asalin sthjrt ga 
Subimanu aka cc da sihiri ya kai p;i mulitm.sa, k^ma aka asalin s-itiinci nan ilmL ne daga 
Allah. Ya saukur da shi la kan w.i-AU m^la'iku hiyu wacTanda .suke a gdrin da akc cc wa 
Babila a £asaj Itak". ajia kirai^u Har'ula da Mar u La wadaniia sake, kafici su uaya wa mai 
neman ilmin sihirin daj?a gar*; su ahin eta yakc a\ sas sun yi masa gargadi da ccwa: ""'Kada 
ka yi kafird," sa'an aan .su gaya masa abin da nuke lya raba miji da mala da shi na sihiri 
To. Allah Ya fiukar da mu cewa SuJaitiaaiiu bai yi iihirl ha, dnrnin yin sihiri kafirui ne. Su 
malaman ma.tu fadin haka, *u ai; Huka yi kalirci. MaL aLki da sihiri baL ciHar kow-i s.i! lU 
i;mn Allah "Neman Kaninsa ciita ne, hihu ivani am Tarn . 



2. Sura till Ba£aia 



25 



saye shi, ba ya da wani rabo a cikin 
Lahira. Kuma lir da abm da suka 
sayar da rayukansu da shi, da sun 
kasance suna sanj. 

/fti. Ku ma da lalle m: su, sun yi 
TmanL kuma sun yi lakawa, ha£Tf a, 
da sakamako daga wurin Allah shi 
nc mafi alhtri, da sun kasatice suna 
sani. 

itM. Ya ku wadanda suka yi 
una nil Kada ku cc: 'Ra'ina'/ 15 
kuma ku ce: 'Jinkirta mana \ kuma 
ku saurara. Kuma kafirai suna da 
azaba mai ladadi . 

105. Wadanda suka kafirla daga 
Ma'abuta Littafi, ba su son a 
saukar da wani alheri a kank u daga 
L'bangijinku, kuma mushirikai ma 
ba su so, Kuma Allah Van a ke&an- 
ccwar wan da Yake su da raha- 
marSa. Kuma Allah Ma r abucm 
falala mai girma ne. 

106. Abin da Muka sbafe {2) 
daga aya, ku kuwa Muka jinkirtar 
da ila, Mu zo da mafi alheri daga 
garc la ko kuwa misalinta. Ashe, ba 
ka sani ba, cewa lalle ne h Allah a kan 
dukkan konie Mai ikon yi ne? 

107. Shin, ba ka sani ba, cewa 
lalle ne Allah, Shi ne da mulkm 



/J ■• p — "-Hi -Ci 



j^zoi. ^jr* 1 'j&j!^ * ^ 'jj 



1 jii^U l^Jij'. yijjj 



0 




^ . r .1 t j. 1. - r L "l VI 



j- I".-- ,T 'V"" -- - .-- --- r --■ 



(Li "RaV-a" magana. cc mai ma "ana Lri bivu, la yitbo da La /-ii^L. Ta fariin ila cl i a 
Ifikacin ria. Annahn kc karantar da SaKahhansa, sai su "rii'ina' Watau dakam [liana llilt 
mu ganc wgnn&n , la bi^u iu ' fa'iiil I 1 watan ya ru&a66e! To s idan Sahabbai sun oe 
'ra'ina' suna nuthi ma 'an a r tarko. Yahiidu da Tnushiritsii sa jiiyi musu tua^atin da 
rn; a .in;L \:< h\\\i 

(2j Wsnnar. iyu da ibin da yakc a hayanLa >acia JidrGwai illabuhitu Wmta'J JikiCfi- 
ritken addmi da :naJtiyai] addicti suku saciyaUa a tikiliSLi. dOillltl Sll safiya MusuJmL a Cjkirt 
ihakkii da rud"'j. 



2. Suratul Ba£ara 



26 



1 ijijl 5^ 



sammai da £asa> kuma ba ku da, 
baicin Allah, wani majifiinci, kuma 
hi ku da wani mataimaki'. 3 

108. Ko kuna nufin ku tambayi 
Manzunku, kamar yadda aka tam- 
bayi Musa a gabanin haka' 3 Kuma 
wanda ya musanya kafirci da imani, 
to, lalle ne ya 6 ace tsakar hanya. 

109. Masu yawa daga Ma "a but a 
Littafi suna gurin da sun mayar da 
ku, daga bay an Tmaninku, kafirai, 
saboda hasada daga wurin rayu- 
kansu, daga bayan gaskiya la bayy- 
ana a garc su. To. ku yafe, kuma ku 
kau da kai, sai Allah Ya zu da 
umuminSa. T.aJle nc Allah, a kan 
dukkiin korne Mai iknti yi ne. 

110. Kuma ku tsayar da sal la, 
kuma ku bayar da zakka. Kuma 
abin da kuka gabatar domin kanku 
daga alheri, za ku same shi a wurin 
Allah. Lalle ne Allah, ga abin da 
kuke aikatawa Mai gani ne. 

///. Kuma suka ce: Li Babu mai 
shiga Aljanna face wadanda suka 
zama Yahudu ko Nasara. 11 
Wadancan tatsuniyoyinsu ne. K.a 
ce; ll Ku kawo dalilmku, idan kun 
kaaance masu gaskiya/' 

112. Na'am! Wanda ya sn llama 
f'uskarsa ga Allah., aJhali kuwa yana 
mai kyautalawa, to, yana da ijarar- 
sa, a wurin Ubangijinsa, kuma habu 
Isoro a kansu. kuma ba su ?.ama 
suna bukin ciki ba. 

113, Kuma Yahudawa suka cv. 
"Nasara ba su zamana a kan komt: 
ba, n kuma Nasara suka ce: ""Yahu- 
dawa ba su zamana a kan komc 



* .11— VJSIr, 



: , J - - - \ > ■• - r- ■ *■ ■ '■: 



JjUi'-j ^Oi^l j^j- 

^ 2 4 



• -T-' 1** vi" , * fA 



2. Suratul Bdfara 



27 



1 flj*^ Sjj^ 



hn, 1,<]3 alha]i k uwa &u, suna karalun 
Litta.fi. Katnar watiean nc wadantla 
ha su sani ha suka fada, karnar 
niaganarsu, sab a da haka Allah tic 
ke yin hukunci a tsakaninsu a 
Ranar K"iyama, a cikin abin da suka 
kasance suna saba wa juna a 
cikinsa. 

114. Kuma wane ne mafi za- 
tunci u> daga wand a ya hana masal- 
iaUn Allah, domin kada it am bat i 
sunartSa a cikinsu, sai kuma ya yi 
aiki ga rushc su? Warfannan ba ya 
kasancewa a garc su shigt: su fate 
suna masu tsoro. Suna da, a cikin 
dtiniya, want wulalcanci, kuma suna 
dii, a cikin Lahira, azaba mai girma. 

115. Kuma Allah rfai yake da 
gabas da yarama, saboda haka, 
inda duk aka juyar da ku f to 1 a can 
fuskar Allah take. Lalle ne t Allah 
Mawadaci nc. Mai ilmi. 

116. Kuma suka ce; L 'Allah Ya 
riki CA) da. " Tsarki ya tabbata a gare 
Shi 1 A H a< Shi da abin da yake a 



fix 



(]> Mni g.LiskLyLi idau gaskLya sun tarn sima J'ada. da shj, to, msbm jituwar 

tsakanircsu zai sanya AJJ all Ya kangc sbi daga Khurrmsu, stj duk a, kamar husumar lLu. k^ 
Isakanin YaKudu da \asara da kuma t.sakanin si mushinkai, su duka masu yiJii da 
Muiukt]] tie kuma masu saBa wa jQtia lie wajtJi a£]doji.mu, 

1,1} MiHahn Kaftani Is-akanms-u , Niagara I'.ika laimaki Ftukhl Nassaivi fia Iraki mas-a]- 
LacirL Bailil Mukd]i da>d'a [[lOdbu da diara ti'Jiki, dfjcriiTi (can Yah id u. Wurman (tiyayya ti 
bayyatia haracikm takardai alkawiuj u isakafjijj N'Li£ird da Unhid L'mar Ijii KhiilMb sulii 
cc kada ya bar Yahudu kid .^hi^a KhmiI Matdis Saboda hak^ idan. wasu ^tm liitn^t kn |a 
icLaaaLLatLnku. kc") kuma suka jayar da kudn.i;a Al£ibLa. to, kadi kuji krime, sun vi inn aiki n 
dati^itltu. Cahas da yamrtia na Alia]) dai 3)c, duk idda aku jiiyar da ku. tu, a L-an yaidar 
Allah Takfi A lokacjn MusuLmj ria dubin. bLiitil Makdif ga sa]]a n bayaji lnjL^a daga Mukka. 
bj su ssju haka. 

1^) Mis^h n;j biyn Yarnidu na ctiwii b-imnfan Allah, kuma Nasarj suna ccwh T.sa 
dan Allah. Lirahawa na ccwa maLa'iku 'ya'yan Allah. Wannan zai haila au jilu"fta hai 
jLljwarsu ga Mu.Mjlmi la yi 1aMri. 



2. Suratul Ba£ara 



28 



Ctkiti s am mat da Jcasa, dukansu, a 
gare Shi, masu Jcankan da kai ne. 

111. Mai kyautata halittar sam~ 
mat da kasa, kuma idan Ya hu- 
kunta want aTamari, sai kawai Ya 
ce masa: "Kasance," sai ya yi Ui 
ka sauce wa. 

118. Kuma wadanda ba su da 
sani suka ce: "Don me Allah bit Ya 
yi mana magana, ko wata ay a la zo 
manaV" 11 ' Kamar wancan no 
wacfanda sukt a gabaninyu yukii 
tacfa< kamar maganarsu. Zukatansu 
sun yi k a rn a da juna. Lalta nc, Mun 
bay^'ana ayoyi ga mutant masu yin 
yaicini . 

Lallc tic, Mun aike ka da 
gaskiya, kana mai bayar dabishara, 
kuma mai gargadi, kuma ba za a 
tarn bay e ka ba, game da abokan 
Wuta. 

/ 20. Kuma Yahudu ba za su 
yarda da kome daga gare ka ba. 
kuma Nasara ba za su varda ba. sai 
ka b] inn afudarsu. Ka Ce: ''Lallc 
ne, shinyar Allah ila cc shiriya.'* 
Kuma lallc nc, idan ka bi son ^uci- 
yoyinsu a bay an ah in d*yazo maka 
na llmi. ba ka da, da ga Allah, wani 
maji&inci, kuma babu wani matai- 
maki, 

/ 2 J . Warfa nda Muka bai wa Li t~ 
tafi .suna karatunsa a kan hakkm 
karatunsa, wadannan suna Tmani 
da shi (Alftur'ani). Kuma wanda ya 
kaTirta da shi r to. watfannan su nc 
masu hasara. 



(]) Misali nc ea inn Niacin muslunkiju addini kiwia du yadda suka yi kama da 
Yahudu. wadanda suka cc wa IVl'l^a: "Ka ntna mun a Allah hayyanr " 



2. Suratul Bafara 



29 



1 flj*^ Sjj^ 



122. Ya BitnTTfirLiTla' Ku (1 - tuna 
ni'imaTa wadda Na ni'imtar da ita 
a kanku, kuma lalle ne Ni, Na fllTta 
ku a kan talikai. 

123, Ku ji tsaron warii ytni, (a 
cikinsa) wani rai ha ya tunkude wa 
wani rai koine, kuma ba a karbar 
fansa dag a gare shi t kuma want 
etc o ha ya am fan in sa, kuma ba su 
/a ma ana taimakon su ba. 

/ 24. K uma a I ok ac in da U bangi- 
jin Ibrahim Ya jarrabe shi da wasu 
kalmomi, sai ya cika su. Ya ce; 
:i Lalle ne Ni, Mai sanya ka shugaba 
domin mutane ne." Ya ec : "Kuma 
daga zuriyala." Ya ce: "Alka- 
wanNa ba mi samu azzalumai 
ba.' 1 

125, Kuma a ldkaem da Muka 
sanya 'Da km ya zama makorna ga 
mutane, da aminci. kuma ku ri£i 
wurin salla daga MaJcami Ibrahim, 
kuma Muka yi alkawari zuwa ga 
Ibrahim, da hma'ila da cewa: 
"Ku tsarkakc TMkiNa domin 
masu dawafi da masu lizimta da 
masu ruku'i, masu sujada." 

126. K u ma a ] okaci n da I bra him 
ya ct. "Ya Ubangijma! Ka sanya 
wan nan eari amintacce, Ka araula 
mutanensa, daga "ya*yan itacen. 
wanda ya yi imani< da^a gare su, da 
Allah da Ranar Lahira." Allah Ya 
ce: "Wanda ya kafuta ma Tna jiyar 



', -\ i-" i--- 3-- i-i^'il' - --!--" - J - 



it' 



( ] ) Ki rii £a rshe ZU wa £11 Y ahiidu do rr.i n shijga M uh u.1 unci . An biy a r d a, £A read] gAre 
Ga. [linacurdLi L"CWrt w^rman addinin. fii, shi tLU ilddLflitl kakan^U, Ibrahim, domin kaLlu 
sll t'nTid"arc da^n addicLLn uba[Ln]nsu feVfUJUli. Kuiua sun ^ ds lAbArin ginin "Diikitl Ka'iiba 
dn addu'sr da Ibriiliijn ya yi a lokacin. wadds t<i Kiin^a zuwan iimLiibL dati CLkiii zuny} 1 -! 
liiiirTiii^lii ii Mukka. walau h'ar3Ti;i 



2. Suratul Bafara 



30 



1 ijijl 



da shi dacfl kadan, sa'an nan kuma 
Ina lllasta shi zuwagaazahar Wuta. 
Kuma makomar, ta munana." 

127. Kuma a lukatin da TbrahTm 
yakc daukaka harsasbin gini ga 
'Dakin, da Isma'ila (suna cewa :) 
"Ya Ubangijinmu! Ka karGa daga 
gare mu, lalle ne Kai, Kai nc Mai ji, 
Mai sani. 

128. "Ya Ubangijinmu! Ka 
sanya mu, mu biyu h watfanda suka 
sal lama (a Tainan) gare- Ka, kuma 
daga zunyarmu (Ka sanya) 
al'umma mai sallamawa ?.uwa gare 
Ka s kuma Ka nijna mana wuraren 
lbadar hajjintmi, kuma Ka kar5i 
tuba a kanmu. Lalle ne Kai, Kai ne 
Mai karbar tuba, Mai rahama. 

129. ,h Ya Ubangijinmu! Ka 
aiko, a cikinsu, wani manzo* 13 daga 
garn s-u, yana karanta musu ayo- 
yinKa T kuma yana karantar da su 
Littafin m da hikimar, kuma yana 
tsarkake su> Lalle ne Kai, Kai nc 
Mabuwayi Mai mkima." 

J 30. Kuma wane ne yakc gudu 
daga aKidar Ibrahim, fate wandaya 
jahilta ga ransa? Kuma lalle ne, 
hatfika, Mim *a 5c shi, a cikin 
duniya, kuma la I it nc shi, a cikin 
Lahira. haJuEa, yana daga salihaL 

131. A lokacin da Ubangijinsa 
Ya ee masa: "Ka sallama," ya ce: 
"Na sallama ga Ubangijin tali- 
kai" 



(1) AddV'ar, an karfia.. ta niiui M ubaminail-j . liira da duunC] &U t a. b ba tii li gMC shi 

(2) Littafin - ya bayyara «wa Alftur'ani ne, domin bibu wani t sai shi. Hikima kuiva 
iM CC shan'un rta ke a ciinnsa. Ya tsarkiiki.- ktj dapa daauar Hbirki idaci sun to sbi 



2. Suratul Ba£ara 



31 



iiZ Kuma Ibrahim ya yi wasi- 
yya da ila £a dry ansa, kuma Ya 1 
aKubu { ya yi wasiyya, suka ce : ) "' Ya 
diyana? LalJe ne. Aliah Ya za&a 
nmku aciditiL don haka, kada ku 
mutu. laHc, fate kuna Musulmi." 

133. Ko kun m kasaneehalarce a 
lokacin da mijtuvva ta halarci Ya'a- 
£ubu, a lokatin da ya tx wa. 
diyansa : tL Mcnc nc za ku bauta wa 
daga bayana? 1 ' Suka ce; "Vtuna 
bauta wa A bin bauta warka kuma 
A bin bauta war ubanninka Ibrahim 
da Isma'Tla da Is'haJca, Ubangiji 
Guda. kuma ran a eare Shi masu 
saHamawa nc" 

134. Waccan, wata alumina ce, 
ta riga (a shige, tana da abin da ta 
sana'atua, kuma kuna da abin da 
kuka sanaanta K uma ba za a tain* 
baye ku ba daga abin da suka ka- 
sance suna ackatlwa. 

135. Kuma suka ce: "Ku ka- 
sance u) Yahudawa ko Nasara, kwa 
shiryu." Ka ce: L 'A'a, aJtidar 
Ibrahim dai, mai karkata 7uwa ga 
gaskiya, kuma bai kasance daga 
masu ahirki ba. 11 

136. K.u m ce: "Mun yi imam da 
A] I ah, da abin da aka saukar zuwa 
Marc mu, da abin da aka saukar 



■if * . < .. 



^^C^d^tJ^^ 



y >^^^ j 



(1) Lammn Yahudawan Madlna ne jj^jl zamaiiirt Annabi, wadaada Like kna zuwa. git 
Mu.-iduriQ ana L ur.it arda su abin da kakansi] hra'ilp ya yi wh.^i vya d n shl^iLWii £^1 rfiy a ris-a , 
kstiitl >'l\ :l]UtLi, Wiitu-j wiitiiiiii] 4lKiJli dii akc kiran su yiin/.u /uwa par? ta. 

(2) Yahiulu suka lc: 'Ku kasancc Yabudawa ku shiryu," \asara suka te : "Ku 
JtasatlCC Nasai u kustliryu". Allah Ya [JunaadJiuu] Yu kudu da nn Naiara yaiaESa wa abin 
l'h sukc yi, su duka btyu. kuma ya SDl>a na mushinkai. 

(3) Musulmi aki: yi wa jmuini. 



2. Suratul Ba£ara 



32 



zuwa ga 1 bra' him da Isma*ila da 
Is'MGa da Ya'afrumj da JTkoki, da 
abin da aka bai wa Mijsa da T&a. da 
abin da aka bai wa aimabawa daga 
Ubangijinsu, ba mu rarrabewa a 
tsakanin kowa daga gare su, kuma 
mi a gare Shi, masu sal lam a wa 
lie, 

/j?7. To, id an sun yi imani <]J da 
misalin abin da kuka yi imani da 
shi, to, lalle .ne sun shiryu h kuma 
idan sunjuya bay a, to % suna a cikin 
saBatii kawai, saboda haka, Alhth 
/ai i&ar maka a garc su, kuma Shi nc 
Mai ji, Masani, 

138. Rimn Allah! Kuma want ne 
mafl kyau ga nni daga Allah? 
Kuma mu, a garc Shi. masu baut- 
awa ne. 

139. Ka cc: Shin kuna jayuyyar 
hujja nc da mu a cikin aramarin 
Allah, athali kuwa Shi ne L'bangi- 
jinmu kuma Ubangijinku. kuma 
muna da ayyukanmu, kuma kuna 
da ayyukanku, kuma mii, a gare 
Shi, ma.su tsarkakewa ne? 

I40 T Kg kuna cewa: Lalle ne, 
Tbrahim da Isma'Tla da [s'haica da 
Ya'altubu da Jikoki, sun kasanec 
Yahudawa ko kuwa Nasara 0 Ka 
cc; Shin, ku nc kukc mafl sam, 
Allah? Kuma wane nc ya /am a 
mafl /al unci daga wanda ya 66yc 
shaida a wurinsa daga Allah? 
Kuma Allah bai zama Mai gat'ala 
ba daga abin da kuke aikatawa! 



l*jLJ ^s^Ij ^j^j. 




(3 i>j4u»^^jAitJ ijj 1 'jj ^Jii 1 



(]) Tmini iiin ni MiJSLi!ini hTh i nnin ALah walau bap' ism a. 



2. Sumtul Bd£ara 



33 



/<£/. Waccan, wata a Turn ma ce, 
ta riga ta shige, suna da abin da 
suka sana'anta, kuma kuna da abin 
da kuka sana'anta, kuma ba a tam- 
taayar ku daga abin da suka kas- 
ance suna aikatawa. 

1 42. Wawaye daga mutane za su 
ce: Mene ne ya juyar da su daga 
alRibiarsu wadda suka kasancc a 
kania? K.a cc: Allah 'Dai ne Yake 
da gabas da yamma, Yana shiryar 
tla wanda Yaki: so zuwa ga hanya 
madaidaidya. 

143. Kuma kamar w&neun, 
Muka sanya ku a rum ma matsa- 
kaiciya a) domin ku kasance masu 
hayar da shaida a kan mulane. 
Kuma Manzo ya kasance mai 
shaida a kanku. Kuma ba Mu 
sanya Alkibla <2) wadda ka kasancc 
a kanta ba, face domin Mu sati 
wand a yake biyar Manzo daga 
wand a yaku juyawa a kan duga- 
dugansa. Kuma lalle ne, ta kas- 
ance, haklka, mai girma, sai a kan 
wadanda Allah Ya shiryar. Kuma 
ba j a yiwuwa ga Allah Ya tozarlar 
da unaniiiku. u> Lalle ne, Allah, ga 
mutane, ha£ika, Mai tausayi ne, 
Mai jin £ai. 



— ^ 




in .i ^ 



(1) Adihi, ko matnakdiia gn. Itnmc, babLL zurcwa., bibu kanawa j?a addm] da raytiWa 
da sauraa m u/amalol i duka. 

(2) A lokaun da Amiabi ya \i hLjirii j;u.Vra MadLla, alhiui a Cikiti. imnanentil akwai 
Yahudu Allah Ya unmrce s]ii da ya fibkand Bail]] Makdis. Sai Yeihudu suka jl dadi. Sai 
Manzon Allah ya fuskancr la wata goma sha want abu kuma Manvon Allah yn kaHancc 
yana son A I tibial Tbrabim kamar yadda ya £ahata ga aya La 1 15. Kuma ya kiikanci; yisna 
addu'a yafla dubi /.-uwa samn, har Allah Ya SLiukac da hakundti juyawa mwj. eatc [U. 

(3) Tmaiiinku watau saliarku dtL kuka >i wajcn Baitil Makers, domin kur> yj fa ne a 
kan umurnin AWah da mnanj da Shi- 



2. SOratiil Ba£ara 



Lalle ne, Muna ganin jujju- 
yawar fuskarka a cikin sama. To, 
lalk nc. Mu juyar da kai ga Alkibla 
wad da kake yard a da ila, Sai ka 
juyar da fuskarka wajen Masallaci 
Tsararre, kuma inda duk kuka kas- 
ante. k>, ku .juyar da fuskokinku 
ji bursa. Kuma la lie tie wudanda 
aka bai wa Littafi, halite a, su, suna 
sanin lalle ne. shi ne gaskiya daga 
Ubangijinka. Kuma Allah bai 
zama Mai gafala ba daga abin da 
suke aikatawa, 

145. Kuma hakika, idan ka je 
wa wadanda aka bai wa Littafi da 
dukan aya s ba za su bi Alkiblarka 
ba. kuma kai ba ka zama mai bin 
Alkiblarsu ba, kuma s-ashensu ba 
mai bin AlJciblar 11 ' sashe ba ne 
Kuma. ha^Tfta, idan ku bi son zuci- 
yoyinsu daga bay an abin da ya zo 
maka daga ilmi. lalle tie kai. sa an 
nan, haJMa.. azzalumi kake. 

146. Wadanda Muka ba su Lit- 
tafi, suna saninsa kamar yadda 
suke sanin diyansu. Kuma lalle ne 
wan i &angare daga gare su, hakika, 
suna 56yewar gaskiya alhali kuwa 
su, suna sane. 



y \x\ * i ^ .if.- -1 , f- 



l"L) ALfc'Lblar Yahudu iLa ce fak]en diJlsi L n da ku Rmtil MaJMih.. Kuma Ha c.c Alflbht 
Nasaia a zamarlin Jsa. A bawnsa Alfc:b]ars'j la kmnu fla mufiLar rana, [La EajjcnKu saboda 
Si Paul kd Hulk rl Kifii, ya ce jiiusu boyan an tfauke tea «c5wa: IL NS [Lad"u da Isa ya mini 
LalLt ne rana Laura ro no wnnda yalc iiu son sa. Yaiia kai gaisuwala a ctkln kowane yini 
saboda baka ka ujnuri.i [iiaLinena. su funk an La yuwa J^arc La " Da hak^ ya karkafar dq 
dagH aRlhla^U. Kuma ina latuii ]]aka aK[] yakt ^Lrmamawar Lahadi maimakrjn 
Aiiabar d-imin Riirnawft, trtiS suke bai tea v/A A Janar LalunJi, wafl«4Jl kuwa shi Dt iiia'atlar 
"Surliiaj' 5 da Turartrin, waLau 'ymin rsnB 



2. Sumtul Ba£ara 



35 



747. Gaskiya daga Uhangi- 
jirika* 1 ' take, aaboda haka; lalle 
kada ka ka sauce daga masu shakka. 

1 48. Kuma kowane Ban gar e 
yana da a] (tibia wadda yake shi mai 
fuskamar ta ne. Sai ku yi tse're 
zuwa ga ayyukan alheri, inda kuka 
kasance d uk a, Allah zai zo da ku 
gaba day a. LaJk nc Allah, a kan 
krime, Mai Tkgn yi ne. 

14$ Kuma daga inda ka til a, lo : 
sai ka juyar da fuskarka a wajen 
Masallaci Tsararre, kuma lalle, 
labbas, shi ne gaskiya daga 
Ubangijinks. Kunw Allah bai 
zama Mai gafala ba daga a bin da 
kuke aikatawa. 

150. Kuma daga inda ka fita, to, 
ka juyar da fuskarka a wajen Ma- 
sai laci Tsararre, kuma inda kuke 
duka, io, ku juyar da fuskokinku a 
wajensa, domin kada wata hujja ta 
kasancc ga muLanc a kanku, face 
wadanda suka yi zalund daga gare 
su. Saboda haka kada ku ji tsu-r- 
onsu, kuma ku ji tsoroNa, kuma 
£.1 urn in In cika ni*imaTa a kanku r 
kuma (iammaninku za ku shiryu. 

/ 51 . Kama r c 2 ' y adda M uka ai k a 
Manzo a cikinku, daga gare ku, 



{ I ) Juyawar altflbla at)H ]lc na gaikLVia dagil Allah dmnm rarrash:n wanda A Huh bai yi 
[Lull da ".sirarsa ba ya £ane. Rayan rarrashl £aj yanktwa. wauilun slu tie malakin farka tla 
MllillltnJ suka fiira [snaila da ^hi daj^a Tna^ivariw bay vane Van?U kuma MusuLliti Sim 
z&ttu 4 j bam 

(2) jQyar da LilJtibla da yankciva daga diqkan k£f]r;u rhi haJlj dagu [suionsu. kuinJ 
Allsh Ya tarkai du Musubrti eu ni'imtimLn. da Va yL itiijk;j r i;ainf da aiko Annabi tj^gH ^arc 
hu, /uwa garc su.. .1 pkinsu. dOLllln ya tsaik4ik« SU, bayvalit; da boytf, da^a dukan Eiirar 
kaflrui. WLincLaci ya nilna ccwa sai ar, yi rarrashm mut-SHC wajcn kit a ?UWa ga addicn da 
k^witc haiiya maL yiwuwa. flayac] haka a yanks wa wnnda ya Gi bin ^skiyji bayyanc, 
kuma k.idii h ji TjOTOIlsa, KuJUil aku UlUUrte su Ja fuiktmla ^uwa ^a Allah kawaL da Lunawa 
gare Shi da ^odiya, da nssancar fcafirci. 



2. Sumtul Ba£axa 



36 



yana karanta ayoyinMu a gare ku 
kuma yana tsarkake ku. kuma 
yana sanar da ku Littafi da hikmia, 
kuma yana janar da ku a bin da ba 
ku kasant;c kuna sani ba. 

J 52. Saboda haka ku tuna Ni, Jn 

tuna ku s kuma ku yi godiya gare 
Ni, kuma kada ku hutukc Mini. 

153. Ya ku watfanuV 11 suka yi 
imani! Ku ncmi taimako da hukuri 
da salla. La Me ne. Allah na tare 
da masu hafcuri. 

/M. Kada ku ga wadanda 12 1 
akc kashcwa a cikin hatiyar Allah: 
"Matattu ne." A 'a, rayayyu ne, 
kuma amma ba ku sansancewa. 

iJJ. Kuma lallc nc, Muna jar- 
rabar ku da watu abu daga tsoro da 
yunwa da ttaEasa daga dukiya da 
rayuka da 'ya'yan itaee. Kuma ka 
yi bishara ga masu ha£uri. 

156. Watfanda suke id an wata 
maslia la same su. sai su tc: k, Lalk 
ne mil ga Allah muke, kuma lalk nc 
mu, zuwa gare Shi, masu komawa 
ne" 

157. Wadannan akwai aibarku a 
kansu daga Ubangijinsu da wata 
rah ei ma. Kuma wadamian su ne 
shiryayyu. 

158. Lalk nt Safa da Marwa< 3J 



^> if "" -"j> .-■ -f 4 



(1) Magana kuma Lu fuskanta zwa gn mi"]minHii kawa] domic: a idLirya /amanssu, 

(2) Waildii ya isitaitd da kprLsa. in, maf<iyin*;i ba /.ni bar shi ba, iabiida haku ail dilil 
Jiullii /iukitEin mdminai ■ urban waha]ar LiiraH.a da dd^ara ea knj, bayan Allah 

(i) Al'ummH ta hhcfuwn ; j .n wfir,]fc: ra da.ja ql'adim J^hiliyyji, har w^d^nda 
iuka haa"iJ da ^bada, saodda ]]aka aka fira da SafG da Murwa. docni/i a ijt c&wa daV^ad a 
tsakaiimsu aikin Jaljjkvya tie, su siiLia cikin ayyukan ih£dn da Allah Ya shar'aniia, kuma 
dawaJ'm mutarie da sa'ayi a kansu da t&akamnsu diikadaidni sukc. Bakurai&hc da Btdaiabc 
da Aiama d'.]k» daidai sniic. 



2. Sumtul Bd£ara 



suna daga wurarcn ibadar Allah, 
k\ wanda ya yi hajin T)akj kC> 
kuwa ya yi Umra, to, babu laifi a 
kans a ga ya yi dawafi gare su, su 
biyu. Kuma wan da ya £ara yin 
wani aikin allien, to. lalle ne Allah 
Mai godiya ne, Masani, 

159. Lalle ne wadanda suke 
fioyewar a bin da Allah Ya saukar 
da ga hujjnji bayyanannu, da shir- 
iya, daga bay an Mun bayyana shi 
ga mutane, a cikin Litta.fi 
(Alkuram), wadaunan Allah Yana 
la'anar su. kuma tnasu la' ana suna 
I a 1 ana r su. 

160. Sai wadanda suka tuba, 
kuma suka gyara. kuma suka bayy- 
ana. in wadannan Ina karftar tuba 
a kansu, kuma NT ne Mai kar&ar 
tuba, Mai jin kai. 

161. Lalle ne, wadanda suka ka- 
li rta, kuma suka mulu, alhali kuwa 
suna kai1rai s wacfannan akwai, a 
kansu. la' ana r Allah da mala'iku 
da mutane gaba day a. 

162. Suna madawwama a ci- 
kinta, ba a saukaka azaba daga 
barinsu^ kuma ba su /ama ana jin- 
kirta musu ba. 

16$. Kuma Ubangijinku Ubati- 
giji 0> Guda nc Rabu wani Uban- 
giji fate Shi h Mai rahama, Mai jin 

kai. 

164 Lalle nc, a tikin haliltar 
sammai da £asa, da .sa&awar dan; 



sui Yy*> cfJ -^i^ 3 ^ 



AJl< 



l3 O j n$%Z<fy 



(I) Ubangiji Slii ne \1_a i riyirwn da matarwa, Mai umurni da himi kumLi Miii 
iiyLattawjL da ]ia] LUiuliU'a. Aym k bi]] wucmiin. tucii iia.LLl;i[L simuwarSa d a. 

ItadaiiarSa. 



2. SOratul Ba£axa 



38 



da yini, da jirage wadanda suke 
gudana a cikin teku (rfauke) da 
abut da yakc amfanin mutane, da 
a bin dii Allah Ya saukar daga soma 
daga ruwa, sai Ya rayar da Icasa da 
shi a bay an mutuwaua, kuma Ya 
watsa, a ukinla. daga dukan 
dabba, kuma dajuyawar isktiki da 
girgijc horarrc a tsakanin &ama da 
kasa: hakika, akwai ayoyi ga mu- 
tane masu yin ba n kali. 

165. Kuma akwai daga mutattc 
wan da yakc rikon kin aye, baicin 
Allah, sun a son su, kamar son Al- 
lah, kuma wadanda suka yi imani 
tie ma fly a tsananin so 113 ga Allah. 
Kuma da wadanda C2) suka yi za- 
lunci, s-una ganin lokacm da m su 
ga a/aba. da ixwa lallc nc Garfi ga 
Allah yakc duka, da cewa lalk nc 
Allah Mai Isananin a/.aba nc. 

itftf. A lokacin da wadanda aka 
bi suka barranla daga wadanda 
suka hi, kuma suka ga a/aba , kuma 
sabuhha suka yankc da su. 

M7. Kuma wadanda suka hi, 
suka cc: <h Da lalle nc muna da 
Wdta komawa (duniya) sai mu bar- 
ratiu daga garc su kamar yadda 
suka barranta daga gare mu (da ba 
su riici kinayen ba}." Kamar wan- 
can ne Allah ke nuna musu ayyu- 



" "fc -if" ** * l-HJ K - At 



l "a *ii ^ j n .u i> 



(1) So mat kai e.a karBar umuini daga abm sor, wands', b.a Allah ba. sHi nc sturkj dii 
kafirci Aroma s;.ihCi<ia jJlSfLnjIl iihJM Soil, ku domm -cidrrLiirLSi sa]]hi domiri a yi kayi ih 
iiikicin-a nj. L"Lttir h^.drifidin shxn 'a, bs shirki ba ne, domill bai kai yadda tiiuminni etc 
Allo.li bii. 

(2> AyoyL r.a L65 da 16fi da ] 67 auk a dinkc nuke ^j. md'anoiiinsu.. Aya r,n L hb 7xni\i c.i-. 
ga ta (65, »t'an nan ta (*? an hada rabtnta ga ayii ta 166. Stfm nan itnnui iya 167 ta /ama 
La'afcabi da bayim garc su duku. 



2. Suratul Bd£ara 



39 



kansu> suna da nadamomi a kansu, 
kiima ba su zama ma.su ft la da^a 
Wutar ba. 

Ya ku tnutane <]) ! Ku d 
daga abin da yake a cikin Icasa, 
wanda yake halal, mai datfi. K um a 
kada ku bi zambiyoyin 12 5 Sbaidart. 
T.alle ne shi, a gare ku, maEiyi nt 
bayyanannc, 

/69. Yana umurnin ku nc kawai 
da mugun aiki da atfasha. kurna da 
ku tadl abin da ba ku sani ha ga 
Allah. 

HO. Kuma idan aka musu. 
'*Ku bi abin da Allah Ya saukar, 11 
sai su ce: A a, rnutta bin abin da 
muka iske ubanninmu a kansa/ 1 
Shin, kuma ka da ubanninsu ba su 
hank altar kome : kuma ba su 
shiryuwa? 

17 L Kufria misalin (mai kiran) 
watfanda suka kaflita, ka mar mis- 
alin wanda ke yin me! mef ga abin 
da ba ya ji ne> fact kira da kara > 
kuramc. bcbayc, makafi, saboda 
haka ba su hankalta. 

172. Ya ku wadanda suka yt 
imani f Ku c-i daga masu daifin 
□bin da Muka arzuta ku . 
Kuma ku gotb wa Allah, idan kun 
kasance Shi kuke bauui wn, 



^ E 



if ' i 



CE 



(]] kira TmHaric a nan, hiii i* mummui 1>UL . do mm b;i dukan Musulcn: yake Ammani 
ba, sai wanda lilra daga iyiiyitL d,A kt Ufc A cikinsu akwai iibi cl da idi ilia] da Musu.lmi 
kafiri mi] t?Ldi -u. 

(2) Hany-dym Shaidan haUlLar da abici da Allah Yli liauamla ko haramlar da abin 
dn Allrtb Ya hnliUa doniin EaLd fLukaclcill d u. baLZnda^s Alkih ba, shirk i cll- [iic d^L Allah. 
Vii, cr. zambiyciyin S-lmida]]. dtjmm Sihaidnin ba" ya da banya m]£a£6ii>a. 



2. Sumtul Bd£ara 



40 



/7J. Kawai abin da Ya haramta 
a kattku, mushe da jmi da naman 
alade da abin da aka kururuta 
game da shi ga wan in Allah. To, 
wand a aka matsa, wanin dan 
tawaye, kuma banda mai zaluntr, 
to. babu laifi a kansa. Latle ne Al- 
lah Mai gafara ne L Mai jin frai. 

/74, Lalle ne wadannan da sukc 
&6ye abm da Allah Ya yaukar daga 
LiUafi, kuma suna saycn kudi 
kadan da shi; wadannan ba su cm 
kamc a cikin cikkunansu face 
Wula, kuma Allah ha 7a i yi muiiu 
magana ba a Ran at Kiyama, kuma 
ba zai Lsarkake su ba, kuma suna 
da azaba mai radadi. 

175. Wadannan su ne wadanda 
suka sayi ftata da shiriya, kuma 
azaba da gafara. To : me ya yi 
hakurinsu a kan Wma! 

176. Wancan domin J a He ne ? Al- 
lah ya saukar da Lit ta.fi da gaskiya, 
kuma lalk ne wadanda suka safia a 
cikin Lillafin, hatciCa, suna a cikin 
SEi&ani mai nisa. 

177. Bai zama addini u> ba 
domin kun juyar da fuskokinku 
wajcft gabas da yam ma, kuma 
am ma addini shi ne ga wanda ya yi 
imani da Allah da Ranar Lahira da 
malalku da littattafan sama da 
arm aba wa, kuma ya bayar da 
dukiya, a kan yana son I'd, ga mai 
zumunla da marayu da mala! aula 
da dan hanya da masu ryko, kuma 



■* &- 

f J __ T j j" _-" _r 



(1) Bayanin ccwa M u kuI unci ba y]n salla dai ha clu. A 'aha! MumLuflci tsaicwar 
Tiyuwa nc kimar yatlc'a Allah Ya ce a t.^arc la. 



2. Silratul Ba£axa 



41 



a cikin fansar wnya, kuma ya 
tsayar da sal] a, kuma ya bayar da 
zakka, da masu dka. alkawiiri idan 
sun Rulla alkawaritt da masu 
b;jPuri a dkm tsanani da cuta da 
ldkacin y^iRi. Wadannan su ne suka 
yi gaskiya. Kuma wadannan su ne 
masu taJcawa. 

]7R. Ya ku wadanda suka yi 
imani! An wajabta, a kanku H yin 
kisasi Cj) a cikin kasa?su ; da da da. 
kuma bawa da bawa, kuma mate 
da mace, lo, wand a aka yi rang- 
wamen warn abu garc shi daga 
tfun'uwansa. lo, a bi da alheri, da 
biyii /.uwa t'itu: ^hi da kyauiaiawa. 
Wan can saukakewa ne daga 
Ubangijinku, kuma rahama ce. To, 
wand a ya yi zalunci a bay an wan- 
can, to, yana da azaba mai radactf 

179. Kuma kuna da rayuwa a 
cikin Kisasi, ya ma'abuta hankula, 
tsammaninkm za ku yi ta£awa. 

180. Kuma an wajabta 123 , a kan- 
ku, id an mutuwa u halarci 
da yank u f idan ya bar wala dukiya, 
wasiyya dumin mahaiTa da dangi 
bisa a bin da aka sani; waj&bce a 
kan masu laJtawa, 

181. To, wanda ya musanya 
masa a bay an ya jT shi, to, kawai 
laiflnsa yana a kan wadanda sukc 
musanya shi. Lalle ne. Allah Mai ji 
ne, Masani. 



0* 



(]) Bayimtl hllkuncln Jtisasi: Ana kashi; TiATniji sabnda ya kashe miict. "nil a. kishu tfa 
da MusuIttu sabpda Lis hi n bawa da kafin nai. idatL ya iania kLSaJl gdii J1C k& J(wa«. Oil a S h i 
nc tAshu mu.Lii:n doiri l[j liukiyj.! &a ku rti;i[ LU'SiL 

(2^ fiayanin hulkuncm wasiyya - ftiinna Li buyy^na cciws hiihu. waKLyyn j^a wanda i^ai yi 
^ado, kuma wastyya ba, /A la ship: aulusin diikiyar tanita ba. 



2. Sumtul Bd£ara 



42 



To, wand a ya ji tsoron kar- 
kata ko kuwa wani zunubi day a 
mai wasiyyar, sai ya yi sulhi a 
tsakanimiu, to, biibu Eaifi a kmisa. 
La 11c nc Allah Mai gafaTa nc, Mai 
jit] Rai. 

/flj. Ya ku watfanda suka yi 
Tmani! An wajabta cn azumi a kan- 
ku kamar yadda aka wajabta shi a 
kan wadanda suke daga gaba- 
ninku, uammatiinku. za ku yi ta- 
lc a wa, 

184. Kwanuka Eidayayyu. To : 
wanda ya kasance daga gare ku 
majinyaci ko kuwa yana a kan 
tafiya, saj (ya biya) adadi daga 
wasu kwanuka na dabam. Kuma a. 
kan wadanda suke yin sa da wahala 
akwai fansa ; ciyar da mat a la uci, sai 
dai wanda ya £ara alh£ri, to, shi ne 
maH alhcri a gare shi. Kuma ku yi 
azumi (da wahalar) nc rttafi alheri a 
gare ku r id an kun kasance kuna 
sani. 

}R5. Watan Ramalana ne wanda 
aka saukar da Alkur'ani a cikinsa 
yana shiriya ga mutane da hujjoji 
bayyanannu daga shiriya da rarra- 
bewa. To h wanda ya halarta daga 
gare ku a watan, sai ya a/umci: shi, 
kuma wanda ya kasance majinyaci 
ko kuwa a kan tafiya, sai ya biya 
adadi daga wasu kwanuka na 
dabam. Allah Yana nufin sau£i 
gare ku, kuma ba Ya nufin tsanani 
gare ku : kuma domin ku eika 
adadim kuma domin ku girmama 



,1 .VKli'l^r" i <ir 




j ^ S jj 0 1 * 



2. Suratul Bdfara 



4i 



Allah a kan Ya shiryar da ku, 
kuma tsammaninkn. /a ku godc. 

7tf<5. Kuma idan bayiNa suka 
tambaye ka daga gare Mi, to, lalle 
Ni Makusanci ne Jna kar&a kiran 
mai kira idan ya kirh Ni tL \ Saboda 
haka su fiumi kar&awaTa, kuma su 
yi imani da Ni: tsammanin&u, su 
shiryu. 

187. An halatta a gare ku, a 
daren a?umi, yin jimaY 2) zuwa ga 
matanku, su tufa tie a gare ku, 
kuma ku tufa ne a gare su. Allah 
Ya sani, lalle ne ku : kun kasance 
kuna yaudarar kanku, Sabada 
haka Ya kar&i tubarku, kuma Ya 
yafe muku. To, yanzu ku rungumc 
su, kuma ku nemi abin da Allah ya 
rubuta muku. Kuma ku ti kuma ku 
sha liar sTlTli fari ya Hay y an a a gate 
ku daga sTlTli ba£i daga alfijiri, 
sii'jin nan kuma ku cika azumi 
/uwa ga dare. Kuma kada ku run- 
gumc m alhali kuna masu itikafi a 
cikin tnasallatai. Wadancan lyako- 
kin Allah ne: don haka kada ku 
ku i^ance su, kamar haka nc Allah 
Yake bayyana ayfiyinSa ga 
mutane: tsammanmsu, /a su yi 
laftawa. 





'ijiS 



(1} Btiyarua yin irfdu'a: Ana koh addu"a a dkin. Rama Ian a, y m d.td;n n^man karfidr 
uddu'ii da. aik:]] u"i"a Vake biyafi jmini. Aikin JiWrai nhi lie jjodiyar uddu'a. 

12) AhubuwaKdn aka hatia. a akin azuiui. di [ana, uji h&kUa su du dare liar uNtu. 
filar dLfi|iri warn silih fan na hdsken sjjiya da SdUli baki duhuirj dare lla a yin jLJiw'i k£ 
da dart: d hkhn itikafi. kuma hi a. yin Hl1c.aH sni a cikin rr.;i I ]ji ci 



2. Siimtul Bd£ara 



44 



Kada ku ci dukiyoyinku n> 
a isakiminku da £arya, kuma ku 
sadu da ita /uwa ga mahukunta 
domin ku ci wani yanki daga 
dukiynyin mutant da zunubi, alhali 
kuwa ku, kuna sani. 

Kuma su na tarn bay a r k a yz 1 
daga jirajiran wata. Kacc: "Su 10k- 
atai ne dnmin mutant; da haji, 
kuma ba addini ba ne ku jc wa 
gidaje daga bayansu: kuma am ma 
a bin da yake addini shi ne wanda 
ya yi [akawa. Kuma kuje wa gidaje 
daga fofofinsu, kuma ku bi Allah 
da la E a via; csammaninku, ku ci 
nasara. 

190. Kuma ku yaki wadanda ti> 
sukc vakinku, a tikin hanyar Allah, 
kuma kada ku yi Isokana, lalle ne 
Allah ba Va son masu tsokana. 

19 L Kuma ku yake su inda 
kuka same su, kuma ku filar da su 
daga inda suka fitar da ku. Kuma 
iltina ita ce mafi tsanani daga kiya, 
Kuma kada ku yake su a wurin 
JVIasallaci Tsararre (Tlurumm 
Makka) face fa idan sun yake ku a 
cikinsa. To, idan nun yake ku, sai 
ku yake su. Kamar wancan ne 
sakamakon kafirai yake. 





>J^J J^'l^' ^itfjS^ 



(L) HAfAnmn cin dukiyuj- JULilAtTe da zaluiid. Ati hatfa, waimatL aya da ci gabaju'ruij. 
La u.'.iimi, dnmin hatfm hann ci da y« gama su. Siduwa da inahukuim a d* dilkiya, shi nc 
rashawa, Allah Yi la'ani mai bayar da ila da mai karfiarta 

f2) Shiga MusuLtititL yarda n-s da barm aPi'idu Ja iLukuiicLvhukuuciirL Jatiihyya, 
bodH, haku, ;\*c shttiuti tambayoyi da yaw- a da^a sahon MusLLlmi katm ya kammala da 
miTisJi L .sij fafTi n al'adunsa da sih^bbi. Allah Va yi larhiyar Sahahban Aimabi a dkin 
myiLwar A]ltLabi, ba>a[] ^aukai vahavi. 

Ati umurtL Musulnn da tsarc kansu da yakj gm duk wanda ya ya£c su, a Jc-o'leja 
yukc. Sai dai an hana sia iKiikan^r Wasu, knma an hana su su yi yaRi a cifcin HurumiTi 
Nfakka iai fa id an an Jaifa su da yafci a cikin.Ha. 



2. Sumtul BdkWa 



45 



/fl. Saan nan idan sun hanu. 
to, lalle Allah Mai gafara ne. Mm 
jin £ai. 

193. Kuma ku ya£c' ] * su har ya 
zama wata fitina ba za ta kasancc 
ba, kuma addini ya zama na Allah. 
Sa'an nan id an sun hEinu, to : babu 
isokana fact; a kan azzalumai. 

194. Wat an alfarma da wani 
waCan alfarma alfarmomi masu 
dukarjuna ne. Saboda haka wanda 
ya yi tsokana a kanku, sai ku yi 
tsokana a kansa. da mi sal in abin 
da ya yi tsokana a kanku. Kuma 
ku bi Allah da ta£awa. Kuma ku 
sani tcwa lalle ne, Allah Yana tare 
da masu lakawa. 

195. Kuma ku ciyar m a cikin 
hanyar Allah. Kuma kada ku jefa 
kanku da hannayenku, zuwa ga 
halaka. Kuma ku kyautata; lalle 
nc, Allah Yana a on masu kyauta- 
ta wa. 

196. Kuma ku tika m haui da 
umra ddmin Allah, To, id an an 
kangc ku, lu. ku bayar da abin da 
ya saukaka na hadaya. Kuma kada 
ku askc- kawunanku, sai hadaya ta 
kai wuiinta. To, wanda ya kasance 



; r . .: - 



(1) An uiniirei Musulim da tsokana ga kiliran da suke nuna musn Iciyayya bayyanr, 
domin su hana su yin addini n&u da kyau, kamar yadda AUah Ya unigrcc su, Hucia miliar su. 
da wahalol!. Kuma kada ku Har su.. ku labs Ja wacii talari aifknrja ko hurUftiL, duk yadda 
liaLi ya yi. a yi baka nim, alJ'arnjomi na da kj^ast 

(2) Ba a jya yaRi sai da abmci, kuma ba kdwa ke iya swwa yaJii ba, kamar yadda yake 
ba koWa yaki; da abiiid ba Sabtida baka sai a dyar da du.lt ]ya, a tara ta d<imin d'nui^ka 
laLmar Allah. Rashin bayar da ita, to, bakta kai ne. 

(J) Hukunc^-hukunccn, hajji a cikin lltiria ko a cikin rashin iailya, id an iuu auku a 
bayan harama, da hukiinc:iTi wanda y» ji dgcf: da umia sa'an. naa ya >■] bajjj, ko kuma ya 
tLLida Su a ukm haramL; a Li| J iJ - w^Lau £irani, huku.nL]n!i - j daya. 



2. Sumtul Bd£ara 



46 



1 iill Sjj^ 



majinyaci daga cikinku, ko kuwa 
akwai wata cuta daga kansa (ya yi 
it ski ) s>ai fansa (fidiya) daga azumi 
ko kuwa sadaka ko kuwa yanka. 
To. idan kuna dkin aminci. U>. 
wan da ya ji dacfi da umra /,uwa 
haji, $ai ya biya a bin da ya sau£a£a 
daga hadaya, sa'an nan wan da ba,i 
samu ba, sai azumin y[ui uku a 
cikin haji da bakwai idan kun 
koma h wadancan goraa ne cikakku. 
Wane an yana ga wand a iyalinsa ba 
su kasancc mazaunan MasalJari 
Tsararrc ba. Kuma ku bi Allah da 
liiRawa, Kuma ku sani ctwa Allah 
Mai tsananin uEuba nc. 

19?. Hajji watanni ne sanannu. 
To, wanda ya yi niyyar hajji U! a 
cikinsu, to, babu jimai, kuma babu 
fasikanei, kuma babu jayayya a 
cikin hajji. Kuma abin da kuka 
aikata daga alheri, Allah Ya san 
shi. Kuma ku yi guzuri. To, mati 
alherin guzuri yin takawa. Kuma 
ku bi Ni da ta£awa h ya ma'abuta 
hankula. 

198. Babu latfi a kanku ga ku 
ncmi fa la la daga Ubangijinku. 
Sa'an nan idan kun malalo daga 
Arafat, sai ku yi la ambatar Allah a 
wurin Mash'aril Harami, kuma ku 
tuna Shi karnar shiriyar da Ya yi 
muku, kuma lalle ne kun kasancg, a 
gabaninsa. hakifia, daga batattu. 

199. Sa'an tian kuma ku malalo 
daga inda mutane suke mala Iowa. 
Kuma ku nemi gafara ga Allah. 
Lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin 
Eai. 



3 ■J^'' Ai ^iii li'i 'i^lip 'jjti Ij^jVj 



■ . A. I ■ r- .1 f i - . ■" 




(]| flayiciin abubuwan Aa aka. ham a cik 



in. hijji ll-i AHd.nuL;j akc -on u yi. 



2. Sumtul Ba£ara 



47 



2(?f). To, idan kuti £are ayyukan 
hajjL sai ku ambaci Allah kamar 
ambatarku ga ubanninku, ko kuwa 
mat! tsanani ga ambato. To, daga 
cikin mutane akwai wan da yake 
cewa ; 11 Ya Ubangjinmu! Ka ba mu 
a cikin duniya!" Kuma ba ya da 
wani rabo a cikin Lahira., 

20 1. Kuma daga. gare su ak^ai 
wanda yake cewai <h Ya Ubangi- 
jinmuf Ka ba mu mai kyau a cikin 
duniya da mai kyau a cikin Lahira, 
kuma Katsare man a azabar Wuta!" 

202. Wadannan suna da rabo 
daga a bin da suka. sana'anta ; kuma 
Allah Mai gaggawar sakamako da 
yawa tie, 

70S. Kuma ku ambaci Allah a 
cikin kwanuka Eidayayyu. (li To, 
wanda ya yi gaggawa a cikin kwana 
biyu v tn, babu laifl a kansa, kuma 
wanda ya jinkirta, to. babu laifl a 
kan.sa, ga wanda ya yi takawa. 
Kuma ku bi Allah da tafawa, 
kuma ku sani cewa la lie ne ku h 
zuwa pare Shi akc tara ku. 

204. Kuma akwai daga mu- 
tant 2 ' wanda maganarsa tana ba 
ka sha awa a cikin rayuwar duniya, 
alhali yana shaidar da Allah a kan 
ah in da yake cikin zuciyarsa, kuma 
shi mai tsananin husuma ne. 





■-: t j-'lL ! ^ -"■ -rh J H"T^ 



I L j BayaiLLH kabburori, bayan iallittn farillai p.iwj. sba biyaT, ana farawa da sulkr 
azahar ta ranar saLLa a klare da sallar asuba ta rfna ta Jimfu duga ranai 1 salLa. Kwiimkari 
Muia Likix nc da$& r|n:i: khIKh. sai ga wanda ya yi gaggawa tM daga Mma bayan filar 
ranar nan kuriia gabariij-] Jarfuwaj' rana. 

(2) Bii\djii[L [JiucLtifuiti da hil]ay?ns4i, j cikin jama'a, a ian shi. d.[jmi[L kada a di:^.^ra a 
kansa Haka myliunm kiiki shi aja ana son a sau shi duirntL a dogarn da shi kamar yadda 
ya yi bayaniii^a, 



2. Suratul Ba£ara 



205. Kuma idan ya juya sai ya yi 
gaggawa a cikin Rasa do mm ya yi 
fiarna a cikinla. kuma ya halaka 
shuka da 'ya'yan dab by hi. Kuma 
Allah ba Ya son (krna. 

206. Kuma idan an cc masa: 
ll Ka ji tsoron Allah," sai girman 
kai da yin zunubi ya dauke shi. To 
abin da yakc rnai isarsa Jahannama 
tt Kuma ha£ika, shimfkfa ta 
mutiana. 

207. Kuma akwai daga mu- 
tant 111 wanda yake sayar da ransa, 
d urn in n email yardar Allah: Kuma 
Allah Mai tausayi ga bayi ne. 

208. Ya ku wadanda suka yi 
imani! Ku shiga cikin Musulunci 
gaba day a ; kuma kada ku bi zambi- 
y ay in Shaidan; lalte ne shla gaix ku 
ma£iyi ne, bayyanannc 

20 9. To, idan kiin karkacc daga 
bay an hujjoji bayyanannu sun ?o 
muku, to, ku sam ccwa la lie tic 
AJlah, Mabuwayi nc, Mai hikima. 

210. Shin, suna jira. face dai Al- 
lah Ya jemusu a cikin wasu inuwuyi 
na girgije, da mula'iku, kuma an 
hukunla alamarif] ? Kuma 7uwa ga 
Allah aTamurra ake mayar da su. 

2H. Ka fa m bayi Bani Isra'ila, 
da ya wa Muka ba su daga ayoyi 
bayyanannu, Kuma wanda ya mu- 
sanya nnmar Allah daga bay an ti 
jc masa, to.lalle ne Allah Mai tsana- 
nin utfiiba ne. 



'J, ""IVI 



-- 



[ I j BayanLti mumini sosai a dim MutuLmi dn halaycnsa,. a h&ii shi dnmin a dogara a 
ksuiia. 



2. SOratul Bafara 



49 



2/2. An kawata ray u war duniya 
ga wadanda suka kafirla, kuma 
sun a izgili daga wadanda suka yi 
TmanL alhali wadanda suka yi tafta- 
wa suna bisa gare su, a Ranar Kiya- 
ma. Kuma Allah Yana ar/uta wan- 
da Yakc so. Ha da lissafi ba. 

213. Mutanc sun kasance arum- 
ma j/uda. Sai Allah Ya aiki an- 
nabawa suna masu bayar da hish- 
ara kuma masu gargadl; kuma Ya 
saukar da Littafi da gaskiya tare da 
su do in in (Littafin) ya yi hukunci a 
tsakanin mutanen, a cikin a bin da 
suka a a 5a wa juna a cikinsa; kuma 
babu wanda ya sa&a, a cikinsa. 
face wadanda aka bai wa shi daga 
bay an hujjpji bayyanarmu sun jc 
musu. domm zaluriei a tsakantnsu. 
Sai Allah Ya shiyar da wadanda 
suka yi imani ga abin da suka sa&a 
a cikinsa daga gaskrya da izninSa. 
Kuma Allah Yana shiryar da 
wanda Yake so, zuwa ga hanya 
madaidaiciya, 

214. Ko kuna zaton ku shiga 
Aijanna, kuma tun mi satin wadan- 
da suka shige daga gabaninku bai vo 
muku ba? Wahaloli da cuta sun 
shafc su, kuma aka tsoratar da ssu 
bar manxcrnsu da wadanda suka yi 
Tmani tart da shi su ce: ll Yaushe 
uumakon Allah zai zo?" To! Lalle 
ne, taimakon Allah yana kusa! 

215. Suna tambayar ka mene ne 
za su ciyar. Ka ce: Abin da kuka 
ciyar daga alheri sai ga mahaitV n 



f K f U^iP iff* A\ ■- - f 



S f. y ■ 



(]) Tiyar tJa matiHifa malalautu wiijibi nr. h,\l>i (fiya dn 'ya'ya G;iii;lrig wqffanda ba su 
dii JiLkiy;! hur yaro ya baliijia a kuma aurar da yarinya La Larc a f2.id.an mijLnla. Aznnia 



2. Suratul Ba£axa 



SO 



da mail kusantar dangantaka da 
ma ra y u d a m a I alau ta d a da n nan y a . 
Kuma a bin da kuka atkata daga 
alhcri. to, tulle nc. Allah gare shi 
Masani nc. 

216. An wajabta m ya£iakanku J 
alhali kuwa &hi abin Ri nc a garc ku, 
akwai Tatar cewa ku £1 vvani abu 1 
alhali shi ne maR a Inert a garc ku, 
kuma akwai fatar cewa kuna. st>n 
wani abu alhali kuwa shi ne maR 
sham a gare ku. Kuma Allah ne 
Yakc sani h kuma ku ba ku sani ba. 

217. Suna tambayar ka game da 
Watan Alfarma ; yin yalci a rikinsa. 
ka cc: " Yin yaki a rikinsa babban 
zunubi ne, Kuma hani daga han- 
yar Allah, da kuma kafirci da Shi 
da kuma Masallaci T&ararrc, da 
firar da mulanensa daga gare sht, 
shi nc mafi girman zunubi 
a wurin Allah." Kuma fitina ila ce 
mafi girma daga kisa. Kuma ba su 
gushewa suna yakinku har su 
mayar da ku daga barin addimnku 
id an /a su iya. Kuma wanda y& yi 
ridda daga gare ku ga harm addi- 
ninsa har ya muni alhali kuwa 
yana kaliii, to, wadannan ayyu- 
kansu sun 6aci a cikin duniya da 
Lahrira. Kuma wadannan abokan 
Wuta ne, su a cikinta madawwama 



*iJ*. ;, ' ,; Yil' , 'i t Xt-*" 

* > 1 ^ ■t - -' i---- ^ i u * T t ^ " 



i \ . Ml -.c Ml + 



r .-- 1™ 



5^ J* ■W'J-J^^ 3 



0 s^>j^^^^*j\2^ 



mAlar a lire da bawan mutUTTl cjyar da SU wajlb] [It ko da. Smla da dukiyu. L^afa batd 
har kwfna uku ^warflwidou bukata wajibi nc, sauran ciyarwa mustahibbi ce bayan an 
Jllar dil Zihkka idti]] tii wajaba. 

U) Uayiinin hukuncjfl yak'i dd. miri da lukatica da aka hana yin sa. da dulilin yinsa 



2. Sumtul Ba£ara 



51 



2/5. La lie ne wadanda suka yi 
Tmani, da wacfanda suka yi hijira 
kuma suka yi jihadi a cikin hanyar 
Allah, watfannan sun a fatar (sa- 
mun) rahamar Allah, kuma Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 

219. Suna tarn bay ar ka game da 
giya da caca m . Ka ce: "A cikinsu 
akwai 7imubi mai girma da wasu 
amfanoni ga mutane, kuma zunu- 
binsu ne mafi girma claga amlanin- 
su." Kuma suna lambayar ka mene 
ne 7a .su ciyar; ka ec: lL Abin da ya 
rage." (J> Kamar wan can nc Allah 
Yake bayyanawar ayoyi a garc ku: 
tsammaninku, kuna tunani. 

220. A cikin duniya da Lahira, 
Kuma suna lam b ay a r ka game da 
marayu. 05 Ka cer "Kyautatawa 
gare su ne mafi alheri, kuma idan 
kun hada da su (wajen abinci), to, 
"ya'uwanku nc; kuma Allah Yana 
saniti mai 5atawa daga mai kyaula- 
tawa. Kuma da Allah Ya so, da Ya 
tsananta muku. Lallc ne Allah Ma- 
buwayi ne, Mai hikima. 

221. Kuma kada ku auri maLa ( ' u 
mushirikai sai sun yi imam: Kuma 
la lie ne baiwa mumina ita cc mafi 



- - ■ 



1 i .-- 



^>^t£Aft£ 4JMJ ^jjl 



(L) Bayanin h uk unum cica da ijiyw da dyarwa In n".hir\ Cidii tin giya haramun nc 
dOJlim (:UtafSU ;u Jl afidabiJlsu >awa. LiJjLi hakund da amn da ya rin.ja.ya Ayoyin wata s-ara 
sun hayyana. h ;^ ramdn 

{2) Abin da ya rsjjrc daga larurarku da la lyikoku c?fi wanda ciyar da shi yake wajibd a 
kar.ku. itiiurd shi afwu Da.L'a afwu ake Hadakar ladawwu'i. 

O ) BaViiinn ^asna abi titi dii vara ma ra y u, masa dabiyar kan^u. 

(4} Eayarun :rin. cffi m^an wmv add]]U da bil Ka a a are ba .%ai sun Tmmi I unta , 

wlUulI J1TU.S-tlLiJk.LiJ. banda malan Murancn LlTraJ], £Ll kam ana Liureu 'ya'yatLSu Lare L3a 
ka.fi rcinmi Ha a auicn. Will] da ya yi ridda daj. 1 :^ uddinin MusukmcJ 



2. Sumtul Ba£ara 



52 



1 MJl Sjj^ 



alheri daga cfiya kafira, kuma ko da 
ta ba ku sha'awa. Kuma kada ku 
aurar wa ma/a nmshirikai, sai sun 
yilmani, kuma la]]e ne bawa mumi- 
ni shi ne mafi alheri daga da mushi- 
riki, kuma ko da ya ba ku sha'awa, 
wadannan sun a kira ne zuwa ga 
Wuta s kuma Allah Yana kira zuwa 
ga Al.panna da gafara da izninSa 
Kuma Yana bay yana ayoyinSa ga 
mutane: uammaninsu suna 
tunawa. 

222. Kuma suna tambayar ka 
game da haila C]) . Kact: Shicuia ne. 
Sabdda haka ku nisanci mata a 
cikin wurin haita, kuma kada ku 
k usance su sai sun yi tsarki . To : idan 
sun yi wanka sai ku je musu daga 
inch] Allah Ya umurce ku. Lallene, 
Allah Yana son masu luba, kuma 
Yana son masu [sarkaktiwa. 

22 i. Malanku gdnaki ne a gare 
ku, saboda hnka ku jc wa gona- 
kinku yadda kuka so, Kuma ku 
gabatar i;t) (da alheri) sanrida kan- 
ku, ku bi Allah da tatfawa. Kuma 
ku sani cewa lalle ne kii masu hadu- 
wa da Shi ne. Kuma ka bayar da 
bishilra ga muminai. 



-- 



4 ■"'f 



\ J • "1 Y*~ 




I. n Bayanin hukunan saduw^ da ni^ l.in aimc a lectin haiJfllS'j; watAU jmuVi y-1 
h;H.:imtd a Clkin bail a ko bayan JiluIh eabamJ] La yi wacika. Kc"i du la yi UimarLia [i yi sulk 
duk da haka dui sai (a yi wanka ranoan f^rjinra yafcc halatta mijinta. Amma a.na ip 
[[jubiiihaia dii run^umayya :i c\k\n haila hiyan tji rfaura gyAUti>. t!i rule clhjya 

(5) Mutum na iya iaduwa dii itiatar^i VLidJj \ake Hti kuma vn,dda ya Hatikaka a c;arc 
shi, dlagd. eaha ko da^a l^va, aiuma ga farji bajida dubum. Ma'anar ka j^abacir da 
iilheri dumin rayiikanku, HhT nc ka yi baKnula ku rcmi (sfiri dtfSfl S tlu L<fa n iabodd 
'ya'yailku. Bu u jLtlla'i da uiaLU albili Cani barfi, ana son (jabnlar da wa hji 



2. Sumtiil Ba£ara 



53 



224. Kuma k ad a ku sanya 111 Al- 
lah kambu ga rant&uwGyinku dt> 
min kada ku yi warn alhcri, kijrna 
ku yi ta£awa, kuma ku yi wani 
gyara [sakanin mutane, kuma Allah 
Mai ji nc h Masani. 

225. Allah ba Ya kima ku da 
laifi saboda yasasshiya a cikin 
ranlsuwoyinku. Kuma amma Yana 
kama ku saboda abm da zukatan- 
ku fl > xuka Sana an la. Kuma Allah 
Mai galara nc, Mai ha£uri. 

226.. Ga watfanda suke yin rant- 
suwa r -° daga rnatansu akwai jinki- 
rin wata hucu. To, idan sun koma, 
to, lallene Allah Mai gafara nc Mai 
jin £ai. 

227. Kuma idan sun yi niyyar 
saki, to, lalle ne T Allah Mai ji no, 
Masani. 

228. Kuma mata wadanda (j " 
aka saki aurensu : suna jinkiri da 
kaasu tsarki uku. Kuma ba ya ha- 
la I la a gare su, su 66ye abin da 



l£3 J f^i^^y^j 




■ .- 



(1) Bayanin ramtsLma da hultun^L-h^'kiinctnTa Kada ku sanya rantsmwa da Allah 
sababin rasiun aj k a.la wani allied. ku ward aikin dTa. ku kuma sanya nulbi] a. tsakanir. 
[Nutine, kamar a rciict (ihi ga wani ahu daga cikjnsu, sai ya >'L rantsuwa ya : " Walla Ll hi 
zan yi ba." d6m]n Lsare kanHa daga aikaiawar ahm da aka nema garc slu. Yeii ir:« wannan 
rantsnwa ruakariihi cie k6 baiam. awargwadrcr. nauyin atiin da aka yi ta sabeda rashjn yin 
sa. Kambu shi nc wunn gwada Mibi. 

(2) Yasasshiyar ranisawa ita ce, a wuiill MaLJt, rilJU3u%a a kan abm da rnulum ke 
ga"itt xa labbalaoci? nr, nai ya bayyana ifapx bjiya akasm turianmsa. Kumar ya Ci Wallahi 
ba R] (la klldi.. ^a &ai'jjtLsa kutva hiika tit: ba ya da xu, hai sani bd dsht wnni v.h muH'. y:s yi 
gad p. A SKatj'i ita CC" a ah a Wallahi, i, Wallahi, a tikin majjana ba da nafi ba 

(3) irukundn tla":, u'aiau rantKuwa t\ It^n. barm takin cr.ataj sa domjn ya wahalar da 
ita. H jira sill ^ala hudu, idan yi Jii komawa a Hake la da^a ^nm shi 

(4) BavaJlill jddar saki da hukuntB-lnjkanLcn da suka ratayu da ita iddar r.^arki l i k 1 1 
gB niatar ai]rc; diya. baiwa lilu kL bLyu. fCwar^awaratiarki gada. Iilibra'in y.ina ki: ku.skuri L 
kamar idda yak::. 



2. Suratul Ba£ara 



54 



Allah Ya halitta a cikin mahai- 
funsu, idan sun kasance suna yin 
imam da Allah da Ranar Lahira. 
K uma mazan Eiurensu su ne mafiya 
hakki ga mayar J a su a cikin wan- 
can, idan sun yi nufm gyarawa. 
Kuma su malan a una da kamar 
abin da yake a kansu, yadda aka 
sani. Kuma ma^a sun a da wala 
daraia a kansu (su matan), Kuma 
Allah Mabuwayi ne, Mai hikitrta. 

229. Saki sau biyu a) yake* sai a 
rilta da alheri, ko kuwa a sallama 
bisa kyautatawa. Kuma ba ya ha- 
latla a gare ku (maza) ku karfie 
wani abu daga abin da kuka ha su, 
face fa idan su (ma T auran) na tsoron 
na za su tsayar da iyakokin Allah 
ba. Idan kun (danginsu).ji tsoron ba 
za su tsayar da iyakokin Allah ba, 
to. babu laif i a kansu a cikin abin da 
ta yi fansa da shi. Wadancan iyako- 
kin Allah ne, saboda haka kada ku 
£clare su. Kuma wand a ya k eta re 
iyak 6k in Allah,, to watfannan su ne 
azzahjttiai, 

230. Sa'an nan idan ya sake la 
(na uku), to, ba ta halatta a gare shi, 
daga bay a, sai ta yi jima'i da wani 
miji, waninsa. Sa'an nan idan (ya- 
bo-n mijin, watau tvi biyu) ya sake 
ta, to, babu laifi a kansu ga su koma 
wa (auren) juna, idan sun (mijin 
farko da matar) yi zaton cewa za su 
tsayar da iyakokin Allah, kuma 



- rt< ^+vi Ttz-'ti Kit 



4 ■-■ ^ , 



(]) Sakm nun: da m.i ku.uec-h.uk Lmi:uj] da suka ralayu. da. shi Wanda ya Saki cnatarsa 
sun iTava kr> Kau biyu, yana iya mayar d« it a ko da ba ta so ba matii£ai ba ta £ Src idda ba. 
Wanda ya yi saki uku ba ya lya kuma aurcrAa, saj r h i >■] jima'! da watli iabon miji a c:Vin 
aurc sab i hi. SakLti bawa biyu ne 



2. Sumtul Bd£ara 



55 



wadancan dokokin Allah ne : Yana 
bayyana su ga mutane wadanda 
suke sani. 

2i/. Kuma idan kun saki mata, 
sa'an nan suka isa ga ajalinsu (id- 
darsu). sai ku ri£e su da alheri ko ku 
sa flame su da alheri. kuma kada ku 
ri£e su a kan cutarwa domin ku yi 
zalunci (ta tsawaita idda}. Kuma 
wanda ya aikata wane an, la.haJafta, 
ya zalunci kansa, Kuma kada ku ri£i 
ayoyin Allah da i/gili. Kuma ku tuna 
numar Allah da abin da Ya saukar 
a kanku na LittaTi da hikima. Yana 
yi muku wa'azi da shi. Kuma ku bi 
Allah da ta£awa, kuma ku sani 
cewa la lie ne Allah ga dukan kome 
Masani ne. 

232. Kuma id Em kuka saki mata. 
har $uka isa ajalinsu (iddarsu), 
to, kada ku (w&liyyansu) hana su T 
su auri mazansu (da suka sake su) 
id an sun yard a da juna a tsakaninsu 
(Isohon miji da I son u war mala) da 
alhxri Wantan ana yin wa'a/.i da 
shi ga wanda ya kasanct daga eh re 
ku yana Tmani da Allah da Ranar 
l.ahira. Wan can ne mafi mulunci a 
gare ku,kuma mafi tsarkw Kuma 
Allah Yana sani, kuma ku ba ku 
sani ba. 

233. Kuma masu haifuwa (sa- 
kakku) M> suna shayar da abin 
haifuwarsu shekara biyu cikakku 
ga wanda ya yi nufin ya cika sha- 
yarwa . Kuma ciyar da su da lufatar 



3 ij**^ yj» ^Lb-^i? 



^ 'J£j l^o^ 



{I) Bayinic: nhayar da mimii ji nj i Tin da 



2. Sumtul Ba£axa 



56 



dri su yana a kan wan da aka haifar 
masa, da albert. Ba a kalCafi wa rai 
Face iyawarsa. Ba a cutar da uwa 
game da danta. kuma ba a eCUar da 
uba game da tfansa, kuma a kan 
magaji akwai miaalin wane an. To, 
idan suka yi nufin yayc, a kan 
yardalayya dajia garc *u h da sha- 
wartar jun.a t lo. babu laifi a kan&u. 
Kuma idari kun yi nufin ku hayar 
da cfiyanku shayarwa, to, babu laiti 
a kanku, idan kun mika abin da 
kuka zo da shi bisa al'ada. Kumu ku 
bi Allah da takawa. Kuma ku sani 
cewa la Me ne Allah, ga abm da kukc 
aikalawa. Mai gani nc. 

234. Kuma watfa nd a su ke m u I u- 
wa cn daga garc ku suna barin ma- 
lan aurc, malan sun a jink iri da 
kansu wata hudu da kwana goma. 
To, idan sun isa ga ajalinsu, to, 
babu lain a kanku a ukin abin da 
suka aikata game da kansu ga 
aFada. Kuma Allah ga abin da kuke 
aikatawa Masani ne. 

235. Kuma babu laiTi a kanku a 
cikin abin da kuka gitta m da yhi 
daga neman auren ma [a ko kuwa 
kuka Boye a cikin zukalanku. Allah 
Ya san cewa lalle nc ku, zn ku 
ambala musu (shi). Kuma amma 
kada ku yi wa juna alkawari da shi a 
boye, face dai ku facfi magana 
sananniya. Kuma kada ku kulla 



J r- * i 



p r .; ".. 



( 1 j BayAnin i ddar m i:u™ar maza : mace diva, /a [a /a una va.I\l hudu db kwaftLJ jjujUii. 
Rama maLar aurc larta a kan nbi. Wadda. ke shakkar Ciki iai [a 7,dLi1iLi iai sh-llkkn la dtlnc 
Aua lakaba watau jnai tddar mu^uwa ta nisanci Ifawxi kowacc in cc, 1a fire idcJa 

(2) Bayarijn hutur-cisn niman aurcn Tniicc a Likin idd^ru, An hana Hai dai da bananti. 
knniar yd cc muLa, " Ina /an sacni kamarki'?"' 



2. Sumtul Ba£ara 



57 



niyyar (burin aurtm sai littafin 
(idda) ya kai ga ajalinsa. Kuma ku 
sani cewa lalle ne, Allah Yana sanin 
abin da yakccikin zukatanku, sabo- 
da haka ku ji tsoronSa. Kuma ku 
satii cewa Allah Mai gafara ne. Mai 
haJcuri. 

AM. Kuma babu laitl 1 - 1 f a kanku 
id an kun saki mata, maUi£ar ha ku 
shale su ba. kuma ba ku yanka 
rnusu sadaki ba. Kuma ku ba su 
kvautar dadadawa, a kaxi mawada- 
d gwargwadonsa, kuma a kan ma- 
Runt ad gwargwadonsa: domin 
dadacfarwa f da alheri, wajibi ne a 
kan ma&u kyautatawa. 

237. Kuma idan kuka sake su 
daga gabanin ku shafe su, a I hah 
kuwa'- 1 kun yanka musu sadaki, lo, 
rabin abin da kuka yanka face idan 
sun yafe, ko wanda daurin amen 
yake ga hannunsa ya yafe. Kuma ku 
yafe dm ne mafi kusa da tafcawa. 
Kuma kada ku mania da falala a 
[sakaninku. I, alio ne Allah ga abin 
da kukc aikatawa Mai gani ne, 

233. Ku tsan:^' lokatai a kan 
salloli da salln maHficiya, Kuma ku 
Isayu kuna masu Icankan da kai ga 
Allah, 



1 -b lu^-'j ^=^_jji^u 



V 




(I ) Bayanin HadLLkii] wadda aka saki gabanin &hafa da yanka &adakL. watmi mi;m ya 
sak] LUCl bsu sadu da LtS ba JflJiTCa bai yanka k.h ri.H Jli ba. ftabu. Har!aki _qare La sai kyaular 
dadadawa kawai 

(2} Kayanin sadaki ci wadda aka yanka wa s-adakL amcna kuma aka Jake ta ^abamn 
ihSfA, lo, ila. laiti da r^bih sid5kifHa., sai idan ti aauna a dakinsa shckara guda cskakkiya, 
li\ &uj a biya La dukan sadakmta. 

Fiay^niTi hiikyncin IsarL- ^akatan HaILd a nikin kiiwac'LL- ha]i : amjnci ko tSOTO, ds 
bayar da Halla vadda haLi ya bayar duka: csayt ko da tatty a ko gudanc Hikimsr Hanya 
wai]lian hukutltL a tsakanjJl hukuiliC-Kukiinccn aurc. domin furkarw-a a kan matiLmmaa- 
Cill 5a]b. domin kada rr.ij'amala La sb.apallar da Mu.sa^ni daga ^.ars la. 



2. Suratul Ba£ara 



58 



1 ijijl Sjj^ 



230. To, idan kun ji tanro, lu (ku 
dai yi salla gwargwadon hali) da 
tatiya Rasa ko kuwa a kan dabbobi. 
Sa'an nan idan kun ami nee, sai ku 
ambaci Allah, kamar yadda Ya 
nuTia muku a bin da ba ku kasance 
kuna sani ba. 

240. K uma wada nd a s uke mutu- 
wti n) daga gare ku. alhali suna 
barin matan aurc, wasiyya ga nia- 
tati auretuui da dadadawa /uwu ga 
sbekara guda bahu fltarwa. lo. idan 
Aun fita, to, babu Jaifl a kanku a 
cikin abin da xuka aikata game da 
kansu daga a bin da aka sani, kuma 
Allah Mabuwayj ne, Mai hikima. 

241. Kuma watfanda aka saki 
suna da da da daw a gwargwadon 
hali, wajabce a kan masu ta£awa £a \ 

242. Kamar wane an ne Allah 
Yake bayyana muku ayoyinSa ; 
tsanimaninku, kuna hankalla. 

243. Sh in , ba ka gani ba . zuwa ga 
wada n da suka f ita 11 h daga gidaicn- 
su, alhali kuwa su dubhai ne. domin 



2_ 'I 



(]) A] 'Ada hJati ba m sifiA w;h rukynin shurTa ba, ba a hana 1a h sas dac bafcni tilastawa 
jzii yinLa A zamanin Jalnliyya ma Li nuns iddar matuwar mazjr.hu .sbekara pnda Wanda ya 
>■] wuiiyyai kada cnaLarsa la JUa daga dakinU liar shikara, ana karbar niiis.a. nai daL bib a 
tTltts a gate ta da ta zauna. demiiti an shale Imkuncin iddar sMkara la aladaj JaJiiUyya. 

(2> Bayanm Lijku.ncindad'ad'awa ga malan da uka smki bijyan ar. yi zaman aaredu su 
Tamaitu 1 ! garc sv wajibi tk a kan mazamu, gwargwadon hali 

(1) Was'j mullne- ne daj^a L"i kin llarn Isr^'iLa. annoba La aaka a kariHU, sai saka fiLa 
daga i:dajcjisu duimn gadun jna".uv,a. sj djbu ]jui1~h ko tiikwas ku wama wafLiian adadL. 
sai A I tab Ya cc musu; i: Ku mutu," sai suka mam kwana takwas kd hiyafca Sa'an nan 
kuma Allah Ya layar da sa darnics Ya [iiiaa Tau^a Ltiwa jradatL malawa, bi ya bacia ta, sai 
abifLda Ya 3ia iIll ke Liukuwa. WacinaTi Lt]&sa lac:a a:n facial dak aria fa cayaka dociiuj j]}iadi. 

sabOda haka unuimL d? yaJtJ ya bi fa, wii'au ila sJiiinfitiiccga umiiniitijihAd] da iita ^ui*-a 
y.ifti Kuma ?t)rar na karanlar da tattalin arziki daga nan ruws karshenra, Waiaa kafa gari 
■Fvajibi ne jra Lallalin ar/iki 



2. Suratul Bafiira 



1 ijijl ajj^t 



isornn mutuwa? Sai Allah Ya ce 
rnusu: ll Ku mutu. 1 ' Saan nan kuma 
Ya rayar da su s lalli; nc Allah, haiti- 
ka, Ma'abueiTi falala a kan mutane 
ne, kuma amma mafi yawan muta- 
ne ha su godewa. 

244. Kuma ku yi yaki a cikin 
hanyar Allah, kuma ku sani ixwa 
lallc nc, Allah Mai jT ne, Masani. 

245. Wane nc wanda (1 ' zai bai 
wa Allah ranee, ranee mai kyau, 
domin Ya rirsanya masa, rifranyawa 
mai yaw a? Kuma Allah Shi nu ke 
damkewa, kuma yana shimfidawa, 
kuma zuwa a garu: Shi ake mayar da 

kll. 

246. Shin, ba ka gani ba zuwa ga 
wasu mashawarla' 21 daga Bani Is- 
rael a daga bayan Mftsa, a lokacin 
da suka cc ga wani annabi nasu; 
"Na<fa mana sarki, mu yi ya£i a 
dkin hanyar Allah. 11 Ya ce; *'Ashc, 
akwai tsammaninku, ldati ati wa- 
jabta yaki a kanku cewa ba /.a ku yi 
ya£in ba?" Suka ce; "Kuma mene 
nc a gare mu. ba za mii yi yaki ba, a 
cikin hanyar Allah, a In all kuwa, 
haklka, an filar da mu daga gidajen- 
mu da tfiyanmu?" To, a lokacin da 
aka vvajabta yak in a kansu, suka 
juya, sai kadan daga garc su. Kuma 
Allah Masani ne ^a azzalumai 



J '* jtil^Uv^ ^ 



(!) BayatlL gatxwa jihadj ha yiw.iw^ sat nm'.Snt: kow-a yii bi^jr <i;i r l^j nm k 1 uisa na 
dukiya kd rm ma'ans Kuma duk wan da yn bdyar da tiumaJco, IP, ranee nc bm wa Allah. 
wjiTKla y'AVc Shi th.' Ya bsiyiii da as4i]in . dQkiyat. da yiiwa kd Ira dan, kuma Mai sakainiiliL: jia 
wanda ya yi aiki da umurninSa da bahban sakumako, hiyan a]] k L>ccia ?uwa earn Shi 
Jihidi wajibi ne fa taUalrn arziki domin isaro. 

{2} Wan nan (tissa tana nuna ccwa ba a iya yju yukL sai da Sarki, shugttba. Kuma ta 
(■'acfi dalTlin da kc sanya jacEia'u ill VI yiikj: watau ddmiri t^aron ddLlini cia rii y uka d l: [LaSabi 
lIh muLurjLL da dukiya. 



2. Suratul Batara 



1 ijijJl 5^ 



247. Kuma annabinsu u> ya ce 
musui "Lalle ne, Allah ya nada 
muku "Dalu,ta C2) ya zama sarki. 1 ' 
Suka cc; "Yaya nc sarauLa za la 
kasanix a g arc ^hi u a kanmu, alhali 
kuwa mu ne mafi cancanta da sa- 
rauta daga gare shi, kuma ba a ba 
shi wata wadata ba daga dukiya?" 
Ya ce: *%alle ne, Allah Ya zanc shi 
a kanku, kuma Ya Icara masa yalwa 
a cikin ilmi da jiki. Kuma Allah 
Yana hayar da mulkinSa ga wand a 
Yakc so, kuma Allah Mawadari ne. 
Masani. 

248. Kuma anna bin su ya cc 
musu: "T.allc ml:, a lama r mulkinSa 
ita cc akwatin^' nan ya so muku. a 
rikinsa akwai natsuwa daga 
Ubangijinku da sauran kaya daga 
abin da Gidan Musa da Gidan I la- 
cuna suka bari, mala'iku suna dau- 
karsa La tic ne a cikin wancan ak- 
wai alama a garc ku (ta nadin Da- 
tuta daga Allah nc) idan kuti ka- 
sance masu imam'.'' 



^ ji^J 




(I ) Siinail anliabmiu SliaiTiwdu da^j Kibl I.awaya A bay^/H Musa, YaLSh'ii bin Nun, 
sa'an ntir: K.ihh, sa'im nun HlzJcjJ. Sa'an Jian Myas sa'an n:iu Alyass'i], dilga llH,n Bam 
Is-ta^la suka raaa mai jan su haT Am^a^a diyail Am] iff br. Ad. wadarnla kr *a-.]n;.' a PalnstTn 
suka nnjayj Bajii Isia'ila, suka karkashe su suka kcre su daga g,Lda;t;niLL suka kac^a 
'ya'yansu, bar a lokacin da wata mace daga Sibt Liwaya U haifi Shamwlu Annabi. Va 
tiada miiSu sarki 'Dal u La. 

(2) "Da I ik a yana a cikin j-idsin ftinyammu din Ya'aJciih'j ndakawa nc yiina dogara a 
kan Jiua'a. Ziitiyjai Yati jya, rn: .tarakuii.i domin h-T,kn sufUtnsu ya nnjaya a kan Bani 
lsra'il;j. 7ilr:yyaJ' Lawaya &ii ])e anciabawa da milamai 

(3) 'Akwatio Nat5uwa' an saukar da shi lire da Adam, a cikinsa atwai surdrin 
asinabawa, lJli jidi::: r:x.ins.i yu ,<,i'. fM<i siiiiya A:Uiura li saboda h;,k;„ iiki» 
sSmi karyayyun Lilln^anALljaiii a dki da raw?mTi Harfilia da want ab'j daj;aMannu da 
Salwa. A Idkacin da AmaLtlca suka cinjSyc su. >ai suka karfic wannan akwati, suka ajiye shi 
Ulda bai dice da shi Hi h;- : r ;i i;"k.i. ir> dh makVlku suka. d"iiuki: shi mwii pi " f In? .s. 



2. Suratul Ba£ara 



1 ijijl Sjj^ 



2^. A h\kacin da 'Daluta ya 
fit a ll> da rundundniris ya tc: "Lalle 
ne Allah Mai jarrabarku ne da wani 
kogi. To, wand a ya sha daga gare 
shi, to, ba shi daga gare ni, kuma 
wanda bai tfandane &hi ba. to, la Me 
ne shi, yana daga garo ni, face wan- 
da ya kamfaiu, kamfata guda da 
hannunsa." Sai suka sha daga gare 
shi, fate kadan daga gare su, To, a 
lokacin da (TMIuta) ya ketare shi, 
shi da wacfanda suka yi. imam tare 
da shi, (sai watfanda suka sha) 
suka ce: lL Babu Iko a gare mu yau 
game: da Jaluta da rundunoninsa/ 1 
Wadanda suka labbata cewa lalle 
su masu gamuwa ne da Allah, suka 
ce: Da yawa Ecungiya kadan la 
rinjayi wata kungiya mai yawn da 
iznin Allah, kuma Allah Yana tare 
da masu ha Jam,'* 

250. Kuma a lokacin da suka <IJ 
bay y ana ga Jaluta da rundurjo- 
mnsa, suka ce: "Ya L'banjajinmu! 
Ka zuba hakuri a kanmu, kuma Ka 
labhatar da sawayenmu, kuma Ka 
laimake mu a kan mutanen nan 
kafiraL" 

251. Sai suka karya su da iznin 
Allah. Kuma Davvudu ya kashe 
Jaluta, kuma Allah Ya ba shi mulki 
da hikima, kuma Ya sanar da shi 
daga a bin da Yake so. Kuma ba 



'sVi < - x ':*T ^nM^ 



.... Irti - V i_- - 1i *- 




i.- 



[ L ) Soja n a Mi l( a t at L^rbi .Sui libli ca wah h. U iIli £ i shi rwadam Ag.i ngmais Kir yur wi 
Kogm kiwa shine kogin Ufdun tsalcamn Urdun di Fa]aatin 

(2) IJiwi^du dktL Ai;,]]^ vjl giijj 3 r,n.i hcin ShanLwTlu. da mullein "Daliila. ihT tie y«i tlj a 
Tv-itta sll a cikic] Udfii ]£l i.i'lLoi hiy^nHa sai iTiicLSii SuLaLmiln J^jc ^hi Kaka nan Y^w^n 
muLinciL T5aluta da suka yi yi£i kamnrLidadili mutanen Harfarnt wad'andi iiita yi y ii£i tare 
d-i Anna hi, ^"ira da annciLi su tdbb-ata a fare sbn. 



2. Suratul Batara 



rt2 



1 flji^ 5^ 



domin lunkud^war Allah ga mu la- 
ne ^HShcns.u da sashe ba, lalle ne, da 
Easa ta bad; kuma amma Allah 
Ma'abucin falala ne a kan lalikai. 

252. Warfatican ayoyin Allah ne ; 
Muna karanta su a kanka da gas- 
kiya: Kuma lalle ne kai. hakrifta, 
kan a daaa manzanni. 

253. Wada n ca n m anz annin 1 J h 
Mun fTfita sashensu a kan sashe: 
daea cikinsti ak wai wand a Allah Ya 

mar 

yi masamagana ; kuma Ya tfaukaka 
sashensu da darajoji; kuma Muka 
bai wa Tsii dan Mary a ma hujjnji 
bayyanaunu, kuma Muka kaifafa 
shi da Ruhi mai tsarki. Kuma da 
Allah Ya so da wadanda suke daga 
bayansu, ba za su yi yaki ba, daga 
bay an hujjoji bayyanannu sun je 
musu. Kuma amm» sun li&a wa 
juna, saboda haka daga cikinsu 
akvvai wanda ya yi imam, kuma 
daga cikinsu akwai wanda ya kafir- 
ta. Kuma da Allah Ya so n da ba za 
su ya£i juna ba, kuma amma Allah 
yana aikata a bin da Yakc nufi. 

254. Ya ku wacfanda ' 2) suka yi 
imani! Ku ciyar daga abin da Muka 
arzuta ku daga gabanin wani yini ya 



(1) Allah Yani LunkuiJe LVurna a. cikm Sana Ja was^ar kflrantiir da misu allien, 
dentin 5.u yaCi misii sham. Ya saukar ilminSa da wisidar maiutanninSa wacfanda Ya 
1 u tilialar da cewa Muhammadu, tsira da amiTicinSa su Labbaui a garc shi, yana uikinsu 
kuma shi nc ya H daukjkii ilaya cixmsu Duga wan nan aya zuwa (earshen Sura duka, Itarin 
bayani nc da shiryarwa ga hukuncu-hukunLX'R da suka gabata da kuma yadda za a zartar 
da aiki d* su, kacciar yadda tsarin ma^ana zai nuna in Allah Ya so. 

(2) Iiaviijj labbatar do Tn;in/ancin Aiinabi Muti^mmada, isTra da amincin Allah sn 
[abbata a gare shi. sa'an nan yasabimta fuskaniada kira zuwa ga wadsmta suka yi imani 
da Anna hi, kuma ya farkar da sw game da auwan babbar rana (a KTiyama. Sa'an nan ya 
t\id\ [iS li Ta'aLi. Allah Mai siliiliii da ke cnuti ay:i 1a 255 



2. Suratul Ba£axa 



h3 



zo n babu ciniki a cikin Ha. kuma 
babu abuia, kuma babu cclu, kuma 
kafirai su ne a7.zalumai. 

2J5. Allah, babu wani Ubangi.ii 
face Shi, Rayayyc, Mai T.sayuwa da 
kornc, gyangyarfi ba ya kama Shi, 
kuma harci ba ya katna Shi, Shi ne 
da abin da yake a cikin sammai da 
abin da yake a cikin kasa. Wane ne 
wand a yake yin ceto a wurinSa, face 
da izninSa? Yana sanin abin da 
yakc a gaba gare hu da abin da yakc 
a bayan.su. Kuma ba su kcwaycwa 
da k5mc daga ibnmSa, face da abin 
da Ya so. KursiyyunSa ya yalwaci 
sammai da fiasa. Kuma tsare su ba 
ya na.uya.yarS a. Kuma Shi ne 
Madaukaki, Mai girma. 

256. Babu tilastawa"- 1 a cikin 
addini. bakika„ shiriya ta bayyana 
daga bata: Saboda haka wanda ya 
kafirta da "Daguta kuma ya yiTmani 
da v\l[ah h lo> haluJEa. ya yi riko ga 
lgiya amintacciya. babu yankewa a 
garc ta. Kuma Allah Mai ji ne, 
Masani. 

257. Allah Shi ne Masuyin wa- 
danda suka yi imam: Yana fitar da 
su daga duffai ^uwa ga haske, kuma 



© «j y*2& VClJ '-J 4*ii\> 



,*i>y ^ ^ef*}) L^y*^ 1 . 



(I) Abiibuwars baufawa, in biyu ne: Ubaileijih da Ya aiku Mahiiimnadu da war.nan 
gaskiya da sbiuya Shine Allah, [la ?,siirar. iy^ycngiji masu do koJcj n kai da na son 7dfcin:ii 
karr.ar Ciaf sti da Sllaiifaii. na aljanna da mutant:, m35U Riga nb]ll da i uk s £ lj, ju kua mulane 
a ((.ansa ana miJSU 'D-ijJUtU. Ya >-j bayarun Kakdmalvin ni&biyin kowtmc inn bautawar 
Sa'sn. nan ya biyaT d* fcissoshi uku domjfl bayatliu alnu iia waanaci cna^kni Ca JtunHa^ Ea 
fuTka Narr.aruyu tire i]a Tbr:ihrm. -.una ngnfi ccw^i mu mulki ana umilttaf in dn bit] Allaii 
da (akawa, idall ya bL Sucl iULiyarsa, to, ya Kama 'DagrltLi. All^h zai hal^t^r ri.^ shj Ta biyil 
Jtissar Uifairu, CaJiu nutla cewa ljabaabinda yakedfl wuya ga Allah. Ta uku Jcissitr Ibrtiham 
da yadda Allah kr rayar da mmattn. tana nuna cc*a babll laii"i ka ioki Allah Yu ^atiar da 
Klu dlikatl abin da ya .-'rr.jin in :i k duhu \\.:\ .:: n ka k'.ir;i iiriir 



2. Suratul Ba£ara 



64 



wadartda suka kaflrta, masoyansu 
Dagutu ne: suna fUar da su daga 
haske zuwa ga duffai. Wadannau 
a bo k an Wula nc, su a cikmta ma- 
daw warn a w 

258. Shin, ba ka gani u 5 ba zuwa 
ga wanda ya yi hujjaLayya da Ibra- 
him a cikin (aTamarin) Kbangi- 
jinsa, domin Allah Ya ba shi mulki, 
a lukacin da Ehrahim yd ce: "Uban- 
gijina Shi ne Wanda Yake rayawa 
kuma Yana matarwa." Ya ce: "Nj 
ina rayarwa kuma ina maUtrwa." 
Ibrahim ya ce: "To, lalk nc AJEah 
Yana zuwa da rana daga gabas: to, 
ka zo da ila daga yam ma/' Sai aka 
tfimautar da wanda ya kafirta. 
Kmna Allah ba Ya shiryar da muta- 
nt azzalumai, 

259. K a k uwa t 2 ' wan d a y a shutfe 
a kan wata alkarya, alhali kuwa 
tana wofintacciya a kan gadajen 
resunanta. Ya ce: ll Yaya Allah zai 
rayar da wannan a bayan 
mutuwarLa.' T Sal Allah Y a ma tar da 
shi h shekara tfan; sa'an nan kuma 
ya layar da shl Ya ce: "Nawa ka 
zauna? 1 * Ya ce: "Na zauna yini 
daya ka kuwa rabin yini." Ya ce: 
"A 'a, ka. zauna shekara dan." To. 
ka duba zuw r a ga abincinka, da abin 
shank a, (kowanensu) bai sake ba, 
kuma ka duba zuwa ga jakinka, 
kuma domin Mu sanya ka wata ay a 
ga mutant. Kuma ka duba /uwa ga 



?,f 1. -- H 



J5? 



J ^ * _- J- _- _- - 



. - 1 - 1 



Ajl 4j&<a JvlA t L^VL l3 1 J * t 4-S , Jj t 

' ^y J d ^^=> 

^ii; ^fc^y 




(]> (Cissar ftrko la Tbrabm Ja NiimUru^U. 

C2") K"i<sh l.i "niyn i./jiru -ilJtiiiiVci malaooiva. j.ikii:s:i. ahndcLia ^ivhii 



2. Suratul Ba£ara 



1 ijijl Sjj^ 



Jcasusuwa yadda Muke molsar da 
su. sa"an nan kuma Mu lufalar da 
su da namaT l"o 1 a lokacin da (a bin) 
ya bay y ana a garc shi h ya cc- "Tna 
sanin tewa lalle Allah a kan dukan 
komc Mid Ikon yi nc " 

JtfO Kuma a lokaem tin Ibrahim 
ya ce: "Ya Ubangijina! Ka mina 
mini yadda Kake rayar da 
matattu " Ya ce: "Shin, kuma ba ka 
yi imani ba?" Ya ce: ^Na'am! 
Kuma amma domin zuciyata, ta 
natsu." Ya ce: Ll To, ka ri£i hudu 
daea tsuntsaye, ka karkalar da su 
zuwa gare ka ; ka yanka su, su'an 
nan kuma ka sanyaju/.u'i daga gare 
sll a kan k 6 wane Liu: sc. sa'an nan 
kuma ka kira su, za su 70 maka 
gudanc. Kuma ka sani cewa lalle 
Allah Mahuwayi ni:. Masani." 

26L Sifar wadknda suke eiyar da 
dukiydymsLi a eikin hanyar Allah, 
kamar si far Ewaya ne wadda la 
tsirar da zangarniya bakwai, a cikin 
kowace zangarniya akwai ft way a 
dari. Kuma Allah Yana ri&inyawa 
ga wand a Ya so. Kuma Allah Ma- 
wad aci ne, Masani. 

262. Wadanda suke ciyar da 
dukiyoyinsu a rikm hanyar Allah, 
sa'an nan kuma ba su biyar wa abin 
da suka ciyar din da gori, ko cuta, 
suna da sakamakonsu a wunn 
(Jhangijinsu, kuma babu tsdio a 
kansu, kuma ba su zama suna ba£in 
ciki ba. 

263 Magana mai kyau da gaTar- 
lawa su nc mafi alh£ri daga sadaka 
wadda wata cutarwa take biyar ta. 
Kuma Allah Wad atacee ne, Mai halcuri. 



U IJ j L*J*L»^J LA^*-£=ti 



r *- r ti 




*r 1 --■ -, *> \ -'A ■-■ i. 




2. Suratul Ba£ara 



fifi 



264. Ya ku wadanda suka yi 
Tmatvi! Kada ku 5ata ^adakokinku 
da gori da cularwa^ kamar wand a 
yake ciyar da dukiyarsa dumin 
niina wa mutane, kuma ba ya yin 
Tmani da Allah da Ranar Labira. 
To> a bin. da yake misalinsa, kamar 
fa I Ellen dulse ne, a kansa akwai 
tur&aya, sai wabilin hadari ll> ya 
samt stm ya bur shi Ranltara. Ba 
su iya amfani da komt daga abin da 
suka sana'anta. Kurna Allah ba Ya 
shiryar da mutane kafirai. 

265. Kuma sifar wadanda sukc 
ciyar da dukiyarsu do in in ncman 
yardojin Allah, kuma da tabbatar- 
wa daga kansu, kamar mLsalin lam- 
bu ne a jigawa wadda wabilin hada- 
n ya samu. sai ta bayar da amr"anin~ 
ta ninki biyu. To h idan wabili bai 
sa mi; id ba. sai yayyafi (ya ishe ta). 
Kuma Allah ga abin da kukc aika- 
tawa Mai gam nc. 

266. Shin Jayanku na son cewa 
wani lambu ya k a sauce a gare shi 
daga dabinai da i nab obi, ma rem a ri 
suna gudana daga £ar£ashinsa h 
yana da, a cikinsa, daga k 6 wane 
'ya'yan itace, kuma tsufa ya same 
shi. alhali kuwa yana da zuriyya 
masu rauni sai guguwa wadda 
Uke a cikinla akwar wuta, ta same 
shi, har ta £6ne? Kamar wancan ne 
Allah Yana bay yana war ayoyi a gare 
ku: Isammaninku kuna tunani. 

267. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani 1 Ku ciyar daga mai kyaun 




0i* 



(]) "WibilLn hadar;' wiican cuftuji idiiiii kamac bakui fctvaivii 



2. Suratul Bdfara 



ri7 



1 ijijl Sjj^ 



abin da kuka si*na 'iinlji, kuma daga 
abin da Muka fitar sabcxia ku 
daga Icasa, kuma kada ku yi mifln 
mummuna ya zama daga gare shi ne 
kuke ciyarwa, alhali kuwa ba ku 
zama masu kar&arsa ba lace kun 
runLse ido a cikinsa. Kuma ku sani 
cewa la lie ne, Allah Mawadaci ne-, 
Godaddc. 

268. Shaidan van a yi muku alka- 
warin lalauci. kuma yana umiir- 
nm ku da alfasha. m kuma Allah 
Yana yi muku alkawarin gafara 
daga gare shi da £ari, kuma Allah 
Mawadaei ne T Masani. 

269. Yana bayar da hikima (ga 
fahimtar gaskiyar ahuhuwa) ga 
wan da Yakc so. Kuma wan da aka 
bai wa hikima, to, lalle ne, an ba shi 
a then mai yawa. Kuma babu mai 
tunani face ma'abuta hankula. 

270. Kuma abin da kuka eiyar 
daga ciyarwa, kd kuka cika alwashi 
daga wani b aka nee. to, lalle ne, 
Allah Yana sanin sa. Kuma az- 
/alumai ba su da wasu mataimaka. 

27 i. Idan kun nuna sadakoks to, 
yana da kyau Jtwarai kuma idan 
kuka 66ye su kuma kuka je da su ga 
matatauta, to. shi nc ma fi alheri a 
gare ku, kuma Yaiiy karkartwa. 
daga barinku. daga miyagun ayyu- 
kanku Kuma Allah ga abin da 
kuke aikatawa Masani ne. 




© JL£ fife *%^J 



^T^S ^ IT I ' : £ | ^ 




( I J AlfaHha i La. uti ayyukau iurtuhi kamai da shan . ^Ih.ili fr.jti-ir da dultd v-li a 
ciin, i'a fitsanujii, kuma bSbu want badalidonsakfimako, sahesda tiaka£in uByitwa domin 
guttun Islauci da umurninku da ajfasha sun safiii wa jujia, ga abin da shi Shaidan yakc gaya 
muku; waiau kada ku tiyar. domin guduti talauci. amma ku shA py;3 h ku yi zina! 



2. Suratul Ba£ara 



hi 



1 ijijl Sjj^ 



2 72 . Shi ry ar da su by ya a kanka , 
kuma anuria Allah Shi nt Yake 
shiryar da wanda Yakc so, kuma 
a bin da kuka ciyar daga alhcri. In, 
domin kanku ne, kuma ba ku ciyar- 
wa, lice domin neman yardar Al- 
lah, kuma a bin da kuke ciyarwa 
daga allien za a cika ladarsa zuwa 
garc ku, alhali kuwa ku ba a zalun- 
tar ku, 

2? 3. (Ciyar war a y7 ta) ga mata- 
]autan ttJ nan wadanda aka Isare a 
cikin hanyar Allah, ba su iya tafiyar 
fatauci a cikin tfasa, jahilin halin.su 
yana zaton su wadatattu sabyda 
kamun kai, kana sanin su da ala- 
marsu. ba su ro£on mutane da na- 
ctwa. Kuma abin da kuka ciyar 
daga alhlri, to, lalle Allah gare shi 
Ma&ani ne, 

274, Wadanda suke ciyar da 
dukiyoyinsu, a dare da yini, Boye da 
bayyanc, to sun a da sakamakonsu a 
wurin Ubangijinsu. Kuma babu 
tsoro a kansu, kuma ba su zama 
suna bakin ciki ba. 

275. Wadanda sukc an riba u \ 
ba su tasht, face kamar yadda wan- 







(1) MaUdauta]] iiLin ' m ubaj LnnLa" ne wadanda mlIsh har riii k i yursn da iyiii.fin.5U d^lllin 
hijira Kuma ha $U sami wata matilka baaMaditia, &ai uka yi muHurLirnrima. suna kwana a 
riki, s-l±](-.h I Rare kan.RH drmir. jinadj da yuJfi da karalu]] Alkur'am da Lliada kamar malsayin 
sflja a yaii/.u. Stj wajen dan hutJu lie, shugabansu., s-tu ne Abdur Ralmjaji bn Sakfoai, Abu 
Huraira el Dawsy. 

(2) Riba i La cc £&f\ ga ad lid L kr? ga lokaci. Altvmi kaciji adadi ski ne hart * cikin 
nriu'iimaJa da ZininJ da aiurfa, da abubuwan ui ga rayuwa. YalM lia r£i rtita -gii jinii guda 
kawai. kuma ana shared ntawa ga abinci ya zacna ahina ko abin fyaransa, kuma ana iya 
ujiye £bi, ban da "ya'yan itatcn marmaJL da duma da rUWU Anuria ^a jinkiri an hana nh.i 
miidlakiin ku da fra 'ya'yan. itacen marm^ri [akurdun klidi kael] nr ^lI'o ' i suki.- doinitL haka 
k'iniiUSLi [arm liawa kurtia ta]]a sauka. E tar yaci/i] ma^fimai b-l 5U yailkc ]]llklUlCL4 kansu. ba 
sovd. Annabi, t si rn dii LiJinncin AJJah [abba ta a jjarc shi ya ci:: "Ka bar abm da yakc 
datl^a maka sbakka /uwa wan da hi y& sanya niaka dbakka." 



2. Suratul Ba£ara 



69 



1 ijijl 5^ 



dii Shaid"an yake dimaularwa daga 
shafa yake tashi, Wurman, domin 
lallc ne sun ce; Ll Cirnki kamar riba 
yake. 11 Kuma Allah Yahalatta citij- 
ki kuma Ya haramta riba. To, wan- 
da wa'azi da^a Ubangijinsa ya jc 
masa. sa'an nan ya hanu, to yana da 
a bin da ya shige, kuma a Tarn arm sa 
(ana wakkala shi) zuwa ji-i Allah. 
Kuma wanda ya koma, to, wadan- 
nan su ne abokan WuU, su a cikinta 
madawwama ne. 

2?6. Allah Yana shaft: albarkar 
riba ^ kuma Yana feara sadakoki. 
Kuma Allah ba Ya san dukan mai 
yawan kaflrci : mai zunubi. 

277. Lalle ne, wadanda suka yi 
Imam, kuma suka aikata ayyukan 
Rwarau kuma suka tsayar da sail a, 
kuma suka bayar da zakka, suna 
da sakamakonsu a wurin Ubangi- 
jmsu, kuma bahu tsdro a kansu, 
kuma ba su zatna suna yin bale in 
tiki ba. 

278. Ya ku wadanda suka yi 
Tmanif Ku hi Allah da takawa, 
kuma ku bar abtn da ya rage daga 
nba t idan kun k as ante ma$u imani. 

279. To, idan ba ku aikata ba, to, 
ku sani fa da akwai yaki dags Allah 
da Man^tiSa. Kuma idan kun 
tuba, to, kuna da asahn duki- 
yoyinku, ba ku zalunta, kuma ba a 
/aluntar ku. 

280. Kuma idan ma'abucin wa- 
hala ya kasance (mabacci) to, jinkir- 
tawa ake yi zuwa ga saulcin alama- 
ritisa, kuma da kun yi sadaka, shi nc 
ma ft alheri a gare ku, idan kun 
kasance kuna sani. 




2. Suratul Ba£ara 



70 



1 ijW 



2£i, Kufiia ku ji tsoron want 
yini wan da ate mayarda ku a cikm- 
sa *uwa ga Allah, sa'an nan kuma a 
cika wa kowane rai ahin da ya 
sana'anta, kuma su ba a zaluntar 
su. 

282. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani 1 I dan kun yi mu'amalar 
blyar da bashi zuwa ga wani ajaii 
ambatacce, sai k u rubuta shi. K.uma 
wani marubuci ya yi rubutu a tsaka- 
ninku da adalci. Kuma kada maru- 
buci ya Ei mbutiwa, kamar yadda 
Allah Ya sanar da shi, sai ya rubuta. 
Kuma wanda bashin yake a kansa 
sai ya yi shibta, kuma ya ji tsoron 
Allah, Ubangijinsa, da takawa, 
kuma kada ya rage wani abu daga 
gare shi. To. idan watida bashin 
yake a kansa ya kasance wawa ne 
ko kuwa rarrauna, ko kuwa shi ba 
ya iya shibta, to, sai waliyyinsa ya yi 
shibUr da adalci. Kuma ku shaidar 
da shaidu biyu daga mazanku, k\ 
idan ba su zama maza biyu ha, to, 
namiji guda da mala biyu, daga 
wadanda kuke yarda da su daga 
shaidun, do mm mantuwar da- 
yansu, sai gudarsu ta mazakutar m 
da dfayaT. K uma kada shaidun su ki, 
idan an kira su. Kuma kada ku £5sa 
ga rubula shi.karami ya kasanccko 
bah ha, zuwa ajalinsa. Wancan ne 
man adalci a wurin Allah, kuma 
tnafi tsayuwa ga shaida. kuma mafi 
kusa ga rashin shakkarku. Sai idan 
ya kasa ncc fatauci ne halartacce 



liAy^J I k+J^. J^- 1 _^JC- iS-^i 1 ij'^=" 

'i - d -"'^ if"'-- -A - r-'*> n-" 



(I) Wafitu maLu biyu su ^liiiili kamar namiji gutk biyai 1 di &ha ida Kunn;L ana 
Us-snra shi 'La LuniCLir da d"ii> - iir ' " . 



2. Suratul Bafara 



71 



1 ijijl 5^ 



wanda kuke gewayarwa da shi han- 
nu da hannu a tsakaninku, to babu 
laifi a kanku. ya zama ba ku rubuta 
shi ba, Kuma ku shaidandan kun yi 
sayayya. Kuma kada a wahalar da 
marubuci. kuma kada a wahalar da 
shaidu, kurna idan kun aikala, io. 
lalle ne, shi fasiicanci negame da ku. 
Ruma ku bi Allah da takawa, kuma 
Allah Ya sanar da ku. Kuma Allah 
ga dukan kome Masani ne. 

283. Kuma id an kun kasance a 
kan tafiya, kuma ba ku sami maru- 
buci ba, lo, a bayar da jingina 
karfrabGiya (ga hannu). To, idan 
s ashen ku ya a mince wa sashe, to, 
wan da aka aminec wan nan sai ya 
bayar da amanarsa, kuma ya hi 
Allah, Ubangijinsa, da taJtawa. 
Kuma kada ku fioyc shaida, kuma 
wanda ya froye ta, to, shi mai zunu- 
bin zuciyarsa ne. Kuma Allah ga 
a bin da kuke aikatawa Masani ne. 

2-S4. Allah ne, da a bin da yake- a 
cikin sammai da abin da yake a 
cikin £asa, kuma idan kun bayyana 
abin da yake a cikin zukalanku (na 
s ha id a), ko kuka 6oye shi, Allah zai 
bincikc ku da shi. sa h an nan Ya yi 
gafara ga wanda Yake so, kuma Ya 
azabta wanda Yake so. Kuma Al- 
lah a kan dukan kome Mai ikon yi 



ne 



I ! ■ 



ft. i\ t-A ft -t i-> ■ivT' 



$3 




(1j Wannan aya ha uc £a:>b.eii bayani a kan hayar da shaida. A kacL slmidur da 
mutum ya bayyana k6 ya 65ye a cikin rai. Allah Yake yi ma&a birvcike domin hafckm want 
da ya rauya a kan wanna]] bayyanawar ko btjycwar. ka ayai da plyli nu baya/ica sun 
Jiunsa ilrn]ii Ra£ara dL]kanrM,. 



2. Suratul Ba£ara 



72 



1 ijijl Sjj^ 



2<?5. Manzon Allah ya vr imam 
da abin da aka saukar zuwa garc shi 
daga Ubangijinsa, da muminai. 
Kowanensu ya yi imam da Al]ah, da. 
mala lkunSa, da litiatiafanSa, da 
manzannsnSa. Ha rnu rarrabewa a 
(\ykaTiin day a daga manzannmSa. 
Kuma (muminai) suka ce, l *Mun ji 
kuma mun yi da 'a : (muna neman) 
gafatarKa, ya Ubangijinmu, kuma 
zuwa a gare Ka makoma lakc U),s 

2R6. Allah ba Ya kallafa wa rai 
face ikon yinsa, yana da ladar abin 
da ya tsiifanta, kuma a kansa akwai 
zunubin abin da ya yi ta aikatawa: 
"Ya Ubangijinmu! Kada Ka kama 
rnu, ]dan mun yi m&nUrwa, k a kuma 
mun yi kuxkure. Ya Ubangijinmu! 
Kuma kada Ka aza nauyi a kanmu, 
kamar yadda Ka aza shi a kan 
wadanda suke a gabaninmu. Yii 
Ubangijinmu! Kada Ka sanya mu 
cfaukar abin da babuTko gare mu da 
shi. Kuma Ka yafc daga gare mu, 
kuma K a gafarta mana, kuma Ka yi 
jin kai gare mu. Kai tic Majiftin- 
cinmu, saboda haka K a taimake mu 
a kan mutatien nan kafirai. 11 



-"v "i £ V: Ay 



. -: 




jji-'j L^l^jjp L?^c2 AjLiA 1 L- 



Aya 1a 285 di ta 2&6 3UJ] fhmstll tfi*JTi Anntfbi Ha wacfantia suka Hi sihi liajaa atiidii 
da magana dfl aiki da Iryau'jstiiwa da mayar da al'acMari Allah, da addn'ar tsari ds 
HcrnadaEii Ubani'iiiTiiiiJ. Aya La 286 in ue ttlati kvalin addu\i Kuma toi nun;* Minimi sun 
ia&a wa Yahudawa misu ccwa 'Mun jj. mun (ti!" 



3. Suratu Al 'Imrlna 



73 




Tana karanlar da ccvva Allah Yana karfta addu'ar wanda ya 
kira Shi da gaskiyar niyya, kuma Yana ktLa aJ'adu da wanna n kira. 
Babu abin da yaku da wuya ga Allah idan an kadaita Shi da 
tsarkakewa daga shirki da abin da ya yi kama da ahirki. 




Dti sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai. 



/. A. L Si. 

2. Allah, babu w«ni abin baula- 
wa face Shi, Rayayye Mai isayuwa 
da koine. 

J. Ya sassaukar da Lillafi a gare 
ka da paskiya, yana mai gaskatawa 
ga abin da kn gaba gare shi, kuma 
Allah Ya saukar da Attaura da 
T.itijTla. 

4. A ga ba ni , s una sh iry ar da m u- 
lanc, kuma Ya saukar da littattafai 
masai rarrahewa. Lalle ne wadanda 
suka kafirta da ayoyin Allah, suna 
da azaba mai tsanani. Kuma Allah 
Mabuwayi nc. Ma'abucin a/abar 
rarauwa, 

5. Lalle ne. Allah babu wani abin 
da ke feoyuwa gare Shi a cikin £asa, 
kuma babu a cikin sama. 



0^ 



0^ isi* j$ cjt 

Jill #1 -"^ I .■ " |T I**. # I 



3. Sumtu Al 'Imrana 



74 



6. Shi nc Wanda Yake suranta 
ku a cikin mahaifu yadda Yake so. 
Babu abin bautawa face Shi, Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

7, Shi ne Wanda ya saukar da 
Li.Ua.fi a garc ka, dagacikinsa akwai 
aydyi bayyanannu, su ne mall ya- 
wan Littafm, da wasu masiu kama 
dajuna. To, amma watfanda yakc a 
cikin zukalansu akwai karkata ; sai 
suna bin a bin da yakc da kama da 
j una daga garc shi, domin neman 
yin fit in a da tawilinsa. Kuma babu 
wanda ya san tawilinsa face Allah, 
Kuma matabbata a cikin ilmi suna 
cewa: ,4 Mun yi imani da sbi ; dukan- 
sa daga wurin Ubangijinmu yakc." 
Kuma babu mai tunani face 
ma^abuta bankula. 

& Ya Ubangijinrmj! Kada Ka 
karkatar da zukatanmu bay an har 
Ka shlryar da mu. kuma Ka ha mu 
rahama daga gunKa. Lalle nc, KaL 
Kai nc Mai yawan kyauta. 

y. ,4 Ya Ubangijinmu! Lalle ne Kai, 
M^i tara mutant ne domin wani 
yini wanda babu shakka a gare shi. 
Lalle ne Allah ba Ya saftawar loka- 
cin alkawari." 

10, Lalle nc watfanda suka kafir- 
ta. dukiyayinsu ba su tunkutfc 
musu knmc daga Allah, kuma 
'ya'yanau ba su tunkudewa. kuma 
wadannan, aii ne makamashm wuta. 

//. Kamar dabi'ar mutancn Hi- 
r'auna da wadanda kc a gabaninsu, 
sun karyata ayoyinMu, sai Allah 
Ya kama su saboda zunubansu, 
kuma Allah Mai tsananin uEuba tie. 



3. Suratu Al 'Imrana 



75 



72. Ka ce wa wadanda suka ka- 
fkta: 'Za a rinjayc ku, kuma a tara 
ku zuwa Jahannama, kuma shimfi- 
dar ta munana! 

/J, "Lalle ne wala aya la ka- 
sance a garc ku a cikin £ungiy5yi 
biyu da auk a harfu, Kyhgiya guda 
UiV\n ya£i a cikin hatiyar Allah, da 
wata kafira, suna ganin su ninki 
biyu nasu, a ganin ido. Kuma Allah 
Yana Karfafa wanda Yake so da 
taimakonSa. Lalle ne a cikin wan- 
nan, haiciica, akwai abin kula ga 
ma'abuta basTra 

14. An Jcawata wa mutane son 
sha awoyi daga mat a da diva da 
dukiynyi abubuwan larawa daga 
/{fiiinyu da anuria, da dawaki kiwa- 
tattu da dabbobin ci da hatsi Wan- 
nan shi nc dacfm ray u war duniya. 
Kuma Allah a wurinSa kya- 
kkyawar makuma take. 

iJ, Ka ce: Shin kuma, in gay a 
muku ma fi alheri daga wan nan 7 
Akwai gidajen Aljanna a w r urin 
Ubangiji saboda wadanda suka bi 
Shi da taJcawa, koguna sun a gudana 
daga karicashmsu, suna madaw- 
warn a a cikinsu., da ma I an aurc 
tsarkakakku. da yarda daga Allah, 
Kuma Allah Mai gani ga ba- 
yitiSa. 

M. Wadanda suke cewa: Ll Ya 
Ubangijinrmi ! Lalle ne mu, muti yi 
una ru, sai Ka gafarta man a zunu- 
b&nmu kuma Ka tsare mu daga 
azabar wuta. 11 

17. Masu batfuri, da masu gas- 
kiya, da masu Lankan da kai, da 




m9 

_rt"_r y t A ■ _r -i- ■Pr*' 

3f-£" - '■" > + ** til'* ' s\ r 



-J" 



-r- ■^E'-'t'^ a I J j_ ^ ^ 



3. Sumtu Al 'Imrlna 



76 



masu ciyarwa, da masu istingifari a 
lokutan asuba. 

IS. Allah Ya shaida cewa: Lalle 
ne babu a bin bautawa face Shi, 
kuma mala'iku da ma 'abut a ilmi 
sun sha i da, Yana Isaye da adalcL 
babu abin bauulwa fat-u Shi. Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

19. Lalle nc, addini a wurin Al- 
lah, :shi nc Musulunci, Kuma wa- 
cfanda aka bai wa LiUafi ha su sa&a 
ba, face a bay an ilmi ya jc musu, 
bisa zalunci a tsakaninsu. Kuma 
wanda ya kafirta da ayoyin Allah, 
to, la lie ne Allah Mai gaugawar 
sakamako nc. 

20. To, idan sun yi musu da kai„ 
sai ka ce, LL Na sal la ma fuskala ga 
Allah, kuma wanda ya bi. ni 
(haka) s " Kuma ka ce wa wadanda 
aka bai wa littafi da Ummiyyai: a) 
"Shin, kun sal la ma'.'"' To. [dan sun 
sallama, ha Rika, sun shiryu, kuma 
idan .sun juya, lo } kawai abin da ke 
kanka, shi nc iyarwa. Kuma Allah 
Mai gani nc ga MyinSa. 

21. Lallc nc wadanda suke kafir- 
ta da ayoyin Allah, kuma suna 
kashe annahawa, ha da warn hakki 
ha, kuma suna kashc wacfanda kc 
umurni da yin adalci daga mutant 
to, ka yi musu bushara da a?.aba 
mai radadi. 



'if f -t'l ,. J --*v>*f 



(I) Umtniyyi shi nc waiida h;\\ iva karalu da. ruhutu ba- A Glkjn A I *<• ur a ni ana nufin 
Lirabawa da wannan Hunan, cLomi ca ba su. da wani iitlalln sama d a. sake da shi n lokauin 
nan. Amen a ba ana nufin ba su da rubutu ba. Hjruffan rubutun ALCur n ani tun a zamanin 
Isma'Lla dan IbrahTma aka sail su, Kumii a i;jkin Larabawa da yawa sun sun su, suna 
Tubula (cHsidn nuisLL kyau, suna raCiiycwa a cikin Ka'aba. JahilLyya it» lc lokacin da hi a 
iiiki da wani litlaU ua sacna kamai yaddn muf; vnnun mutant; Suke a yan/u. karnin. LShirm. 
Shi ma karnin waia Jahdiyya ne. 



3. Sumtu Al 'Imrana 



77 



22. Wadannan ne wacfanda 
Etyyukansu suka bad a cikin duniya 
da Lahira, kuma ba su da wain 
mataimaka. 

23. Shin, ba ka ga wacfanda aka 
bai wa rabo daga littari ba ana kiran 
su zuwa ga Littaf in Allah domin ya 
yi hukunci a Isakaninsu sa'an nan 
wata iamgiya daga eikinsu ta j uy a 
hay a, kuma suna masu hijirewa? 

24. Wannan kuwa. dornin la He 
ne su. sun ce: "Wuta ba za ta shaft 
mil ba s fact a van kwanaki 
£idayayyu-" Kuma ahin da suka 
kasancc suna Rirkirawa na Karya 
ya rticfc su a cikin addinitisu. 

25. To, yaya idan Vtun tara su a 
yini wanda babu shakka a cikinsa, 
kuma aka cika wa kowane rai 
sakamakon ahin da ya tsirfanta, 
alhali kuwa, su ba za a zalunce su 
ba? 

26. K.ace: <13 11 Ya Allah ManiEil- 
lakin rnulki, Kana bayar da mulki 
ga wanda Kakeso, Kana zare mulki 
daga wanda Kakc so, kuma Kana 
buwayar da wanda Kake so, kuma 
Kana kaskantar da wanda Kake so, 
ga hannunKa alhcri yake. Lalle ne 
Kai, a kun k 6 wane abu, Mai Ik on yi 
tie. 

27. tl Kana shigar da dare a rikin 
yini. kuma Kana shigar da yini a 
cikin dare, kuma Kana fkar da mai 




-** t If 



ft 



r' | ^ 




•! •■ ■■ •- -" - ■ ' -"if J .•■ . ' - ■■ 



^ .If 



1 1 'j Walii ka Ctiay*f daTkor k^me ^a Alkii, Y a EIlH yjn s:j yanda Yaki: su. babli mtfi iya. 
hiiniwii. sn'iin nan L-i.im.i ka ce wa niuminai, ka4a su wau inu'amala da fcafiraif. bar 
yaJl"uwHiri5gTnuTnind.L- ULiidai akaJl lalfau kiwai. Wanda, yaiiki k?['Lrai y.;i bar mLmmai. to, 
h;i ^h] LiLie da. Midi: i Z\)aiT) knmc 



3, Suratu Al 'Imraiiii 



78 



rai daga mamaci, kuma Kana fitar 
da ma mad daga mai rai< kuma 
Kana ar/iila wanda Kake so ha da 
lissa.fi ba." 

28. Kada mQminai ssu riki kaTirai 
masoya, baiuin mumtnai. Kuma 
wanda ya yi wan nan, to, bai zama a 
cikin knme ha daga Allah, face fa 
do min ku yi tsaro daga gare su da 
'yar kariya. Kuma Allah Yana tso- 
ratar da ku Kansa. Kuma zuwa ga 
Allah makoma lake. 

29. Ka ce: ll Idan kun 6oye abin 
da ke a cikin kirazanku, ko kuwa 
kun bayyana shi, AJIah Yana sanin 
sa. Kuma Yana sanin abin da ke a 
cikin sammai da Rasa. Kuma Allah 
a kan kowane abu Mai ikon yi ne. 11 

30. A rfmar da kdwanc rai yake 
samun abm da ya aikata daga alhc- 
ri, a halarce, da kuma abin da ya 
aikala daga sharrL alhali yana gu- 
rin, da dai. lalle a ce akwai fage mai 
nTsa a tsakiininsa da ahin da ya 
aikata na sharrin! Kuma Allah 
yana tsoratar da ku Kansa. Kuma 
Allah Mai tausayi ga bayinSa. 

3 J. Ka ce: ll ldan kun kasancc 
kun a son Allah, to, ku bT m\ Allah 
Ya so ku, kuma Ya gafarla muku 
zunubanku. Kuma Allah Mai gafa- 
ra ne> Mai jin Rai/" 

32. Ka ce- "Ku yi da a £a Allah 
da Manzo" To, amma idan sun 
juya bay a, to, lalle ne Allah ba Ya 
son kafirai. 

33. Lalle ne Allah Ya" /afij Ada- 
ma da Muhu da Gidan Ihrahima da 
Gidan Irnrana a kan talikai. 




^S'^Ji ^y^li 1 j U J^Li j All' ilijo, 

? ,, r-ttf'- ■■■■■■ y J.\ - ---- 




s ?A J \\' r *'Kf K Xlr* f€k 



3, Suratu A\ 'Imrana 



79 



34. Zuriyya cc sashensu a) daga 
sashe, kuma Allah Mai ji ne, 
Masani. 



na l2> ta ce 



A lokacin da matar Irtira- 
Yi Ubangijina! Lalle 
ni, na yi bakancen abin da fce cikin 
eiklna gare Ka: ya zama 'yantaccc. 
sai Kei karba daga gare ni, Lalle ne 
Keh, Kai nc Mai ji, Masani 1 *. 

36. To, a lukatin da la haift; ta. 
sai la cc: "Ya Ubangijina? Lalle nt 
ni, nE3 haiic ta matt!" Kuma Allah 
tic Mafi sanin abin da la haifa. 
"Kuma namiji bai zama kamar 
mace ba. Kuma ni, na yi mat a suna 
Maryamu {3> , kuma lalle ne ni, ina 
nema mata tsari gare Ka, ita da 
/uriyarta daga Sbaidan jefaffe" 

37. Sai Ubangijinta Ya kar&e ta 
karoa mai kyau. Kuma Ya 
yabanyarlar da ila yabanyarlarwa 
mai kyau. kuma Ya sanya rcnonta 
ga Zakariyya. Ko da yausbt 
Zikariyya ya shiga masallaci. a gare 
ta, sai ya sami abinci a wurinta. (Sai 
kuwa) ya ce: Ll Ya Maryamu! Daga 
ina wannan yake giro ki 7" (Sai) ta 
ce L "Daga wurin Allah yakc. Lalle 



lil 1 Jfii^ Jjui t j=** J-> 



■^ ^ is^ipj y_r^-*i '"^ J 

>k i^- £i i 



1 1 ) SO duika daidai sukc ilj. m&\ \1a nl'siniari Alldll. 

(2) Matai ]niJLjna suiiancii Hiirintuu tfiyEir FJ^ii^a. ba ta hnit'uwa, sai ^vat* rana ta^3 
tiumtsijiwa tana ciyar da, tsakonta. sai U yi sha'awar SATmin d';;. sfioodu kalw 1a r$k\ AlUh 
Ya hi In rfa. I"Ja mijinta tmriiriH ya lAluc 1a. Hai ta .sami nlti, domiri murna. sai la. yi alliwarin 
'yd]] ta shi ila bikantr 13a Ma.sa.31a.LLii Bai til M uta.dd lis. d finii cl ya. r]£a >l rt]a.Sii tiidLttia T-;i. j. 
tok^cui da ta ha:hu sai ta si mi dlya mace. Ga sharfarsu ba a "yanta mace fa kin wannan 
aiki na hidimar masallaci, domin hak^ t^ ntnn \.i/:u\ da cc.wa. 1a haift is matL', mace hi 
kamar narmii Lakt: ba. Uai La yi riiLfu La. jiiya., la L - e. ]]j.jni|i[i ha kamar ma« tia.. ddmid 
r,Hr:.i|j r'.f ^iki:: /u.;iVL;r:i',. 

^31 Maryam. ma'anarta mat ibada Abincj da akc kat mac a a citm MasalLaci sKj rie 
'y^'yan iiacc, inn na d^ri, a lokacin bazara t kiirnii inn na bazara a Idkaciii (fari- Wannan 
kuma ya rrmtsar da bc-frtn ZakaHyya ^a >ima[] da. bayaci sbi da c]]atarsa sua ts-Ofj ba sj 
iaaLl'u ba. Sai ya Allah kuma Yu karha Jnasa. Va ba sbi Vahaya Annabi 



3. Suratu Al 'Imrana 



St 



ne, Allah Yana ar/.uU wanda. Yaso. 
by da hssafi ba " 

J*. A can nc Zakariyya ya ro£i 
Ubangijinsa, ya cc, "Ya Ubangijina! 
Ka Ha tu zunyya mai kyau daga 
gunKa. Lalle ne Kai Mai jin addu'a 
FCakc 

Sai mala iku suka kiraye shi h 

alhali kuwa shT yana tsayc yana 
salla a cikin masallaci. (Suka ce), 
"Lalle ne 5 Allah Yana ba ka busba- 
rs da Yahaya, alhali yana. mai 
gaskatawar wala kalma daga Allah, 
kuma shugaba, kuma tsarkakke. 
kuma annabi daga salihai." 

40. Ya ce; " Y a Ubangijina f 
Yaya yaro zai samu a garc ni, alhali 
kuwa, lalle isufa ya same ni, kuma 
matala bakarariya ce?" Allah ya 
cc, "Kumar hakan ne, Allah Yana 
aikata a.bin da Yake so ' 

41. Ya cc: "Ya Ubangijina" Ka 
sanya mini wata alama!" (Allah) 
Ya ce "Alamarka ita ce ba za ka lya 
yi wa mutane magana ba har yini 
uku face da ishara, Sai ka amhaci 
I "bangijinka da yawa. Kuma ka yi 
tasbihi da marccc da safe," 

42. Kuma a lokacin da makTiku 
suka ce: 11 Ya Maryumul Lalle ne, 
Allah Ya zabe ki, kuma Ya I sarkake 
ki, kuma Ya zabc ki a kan tnatan 
talikai, 

43. "Ya Maryamu! Ki yi Jcanfian 
da kai ga Lbangijmki, kuma ki yi 
sujada, kuma ki yi ruku'i tare 1 11 da 
masu rukxTi." 



Tl --"1 L -* *'|"! 
i-; ■;"''|- jr J --•\ J 'i ^ ^ -■ -■l/"' 




5«J 



(1} Wannju nulla muhimTnantin Kalla 
S-Lii da: tLali ya nuna an fi son mace la yi sal] 



tare da janta'a a masalLacj, kd da pa mai a. 
la a tfakinla. 



3. Sumtu Al 'Imrana 



SI 



44. W tin nan yanu d«ign laba- 
run (]J gaibi, Muna yin wahayinsu 
zuwa gate ka (Muhammadii). Ba ka 
kasance ba a wurinsu, a lokacin da 
suke jei'a alltalumansu (domm Ku- 
n h a) wane ne zai yi renon Mary am. 
K uma ba ka kasance a wurinsu ba a 
lakaun da sukc La yin huHuma 1iI . 

45. A lokacin da mala'iku suka 
ce ll Ya Maryamu! La lie ne Allah 
Yana ba ki bushara da wata kalma 
daga gare Shi; sunansa MasThu Isa 
dan Mar yam a, yana rnai daraja a 
duniya da Lahira kuma daga 
Makusanta. 

46. ' s Kuma yana yi wa mutane 
magana a dkm shimricTar jariri, da 
kuma lokacin da yana dattijo, 
kuma yana dag a sakhai." 

47. Ta ce: "Ya Ubatigijitia! 
Yaya yaro zai kasance a gare ni, 
alhali kuwa wani muLum bai shafe 
ni baf" (Allah) Ya ce; ll Kamar 
wanna n ne h Allah Yana halitlar 
a bin da Yake so. Id an Ya hukunta 
wani aFamari, sai ya ce masa, l Ka 
kasance!" Sai yana kasantcwa. v 



7 1^ - 



(1) Wamian yana tia.gi\ c ikin da I ; ton annabcir Annabi Muhammad, [&Ljra <Ja armtK-L vj 
llibbata n garc shi, waicn fadar labarin abici da bai halatla Ti J 

(3) LwarMarvamuladaukela. la kui ta gii Banj Kahm rfun Harutia dan Wan Musi, 
a Icvkadn nan,, su\ ne suke taaron Bailil MuKaddas, ta. mi^a musu ila, lace: "Ku karua. Na 
'yaruar da. ita. kuma mace mai haila ba ta shipa masallari, ku]]ia La zan mayai Hal iia a 
giCfcHVi ba-'" S»i silica ce: "Wannan rfiyar LimimLtiiUu ce til ma S tiugaba r. K'urbaninmu." 
7akanyya ya ce: "Kubi ni atii dtiiciL]! jrinarla tuna lure da ni " Si] ka ce: "Rayukanmu bii 
mi iya bLirin La ^a WartL " Sai sufcu >'L £un\l da a I ft a I urn an ku da hu k u rubu.Hi]l Art all dil SU. 
Sa: Zakariyyi J , >',h nnjays. An ce sun '.all kojjLi] Uidu.il rlC suka jcta iilAralumun nasu. a tan 
ccwa wanda a]Jia]aniitisa bai hi ruwa ba. ya tsaya. slu nc y« hnjiayA- Sal Zaka:]yya ya 
nniaya, f:a shi kutna sliltie iliu^abanS'J. kuma imiO;anriimi]. kuma annabicuu, tai yu sanya la 
a dkm bene, a cikin masallAcinsa. 



3. Suratu Al 'Imrana 



82 



Kuma Ya sanar da shi mbii- 
lu da hikima da Tauraia da injTla. 

^y. Kuma (Ya sanya shi) man/*j 
zuwa ga Bani Isra'ila (da safc'o , 
cewa), "Lalle ne. m haki£a r na zn 
muku da wala ay a daga Lbangi- 
jinku. Lalle ne, ni, ina halitta muku 
daga laka, kamar siffar teutitsu* 
sa'an nan in burn a cikinsa, sai ya 
kasance tsuntsu, da izinin Allah. 
Kuma ina warkar da wan da aka 
haifa makaho, da kuturu. kuma ina 
rayar da matattu, da izinin Allah. 
Kuma ina gay a muku abin da kuke 
d da abin da kuke ajiyewa a cikin 
gidajcnku. La Ik nc, a cikin wan nan 
akwai ay a a garc ku, id an kun ka- 
eance masu yin imani. 

50. "Kuma ina maiga.sk al a" wa ga 
ah in da yake a gabanina daga Tau- 
rata. Kuma (na /.o) dominm halaUa 
muku sash en abin da aka ha ram (a 
muku. Kuma na tafn muku da wata 
ay a daga Ubangijinku. Sai ku hi 
Allah da (a£awa, kuma ku yl mini 
da 'a. 

51. "Lalle Allah Shi ne Ubangi- 
jina, kuma Uhangijinku, sai ku bau- 
la Masa. Wanna n ce hanva madai- 
daitiya." 

52. To, a lokacin da Isa ya gane 
kaTirci daga garc su N sai ya ce; "Su 
wane nc mauiimakana zuwa ga 
Allah ?" Hawariyawa sukace; "Mu 
tie malaimakan Allah. Mun yiTma- 
ni da Allah. Kuma ka shaida ecwa, 
lalle ne mu : masa sallamawa ne. 



hijp'i} i^sijjj 




3. Sumtu Al 'Imrana 



S3 



J J. "Yil Uhangifinmu! Mun yi 
Imani da abin da Ka saukar, kuma 
mun bi ManznnKa, sai Ka rubQta 
mu tare da masu shaida. C]511 

54. Kuitih (Kafirai) suka yi ma- 
king Allah kuma Ya yi rnusu (saka- 
maknn) ma ki rein, kuma Allah ne 
Mall alherin masu saka wa makirci. 

55. A lokacin da Ubangiji Ya ce: 
" Ya Isaf Lalle NI Mai kar6ar ranka 
nc, kuma Mai tfaukc ka ne zuwa 
gare Ni, kuma Mai tsarkake ka 
daga wadanda suka kaflrla, kuma 
Mai sanya wadanda suka b\ ka a 
hisa wadanda suka kafirla, har Ra- 
nar Kiyama. Sa'an nan kuma ?uwa 
gare Ni makomarku take, sa*an nan 
In yi hukunci a tsakaninku, a cikin 
a bin da kuka kasance kuna sa&a wa 
juna. 

56. To, amma watfanda suka ka- 
lirta, sai In azabta su da azaba mai 
Isanani, a cikin dumya da Lahira.. 
kuma ba su da wasu masu taimako. 

57. Kuma umma watfanda suka 
yi 7mani„ kuma suka aikata ayyu- 
kan £warai h sai (Allah) Ya uka 
musu ijarSnnsu. Kuma Allah ha Ya 
yon a/zalumai. 

58. "WannanMunakarantashia 
gare ka (Muhammad) daga ayoyi, 
da Tunaiarwa mai hikima 
(AlEur'ani) " 





(]) MjAu slUKk s-U nc Muni I mi diimin a akin ALU Lira SUJUJISU masu shuida, rnabiyu 
Amiabi Umnuyyi. 



3. Suratu Al 'Imrana 



84 



5^. La He, ne mi sal in Tsi a wurin 
Allah kamar misalin A da ma ne, 
{Allah) Ya haliUa shi daga lurtiaya, 
sa'an nan kuma Ya eg masa; "Ka 
kasantx." Sai _yana kasancewa. 

rjft. Gaskiya daga Ubangijinka 
take, sabuda haka kada ka kasanec. 
daga masu shakka. 

6i To, wanda ya yi musu us da 
kai a cikinsa, a bayan a bin da ya to 
maka daga ilmi t to ka cc. "Ku zo 
mu kirayi 'ya'yanmu da 'ya'yanku 
da matanmu da matanku da katitnu 
dd kanku, ^a'an nan kuma mu £an- 
fiantar da kai. sa'an nan kuma mu 
sanya kfanar Allah a kan ma£ar- 
yata." 

62. Lalle ne wan nan, haJaJca, shi 
ne lahaii tabbatacce, kuma babu 
wani a bin bautawa face Allah h 
kuma lalle ne. Altah, ha£7£a, Shi nc 
Mabuwayi Mai hikima. 

63. To, idan sun jflya bay a, to, 
lalk AJIah Masani nc ga ma- 
5annala. 

64. Ka ce: "Ya ku Mutanen 
LittaTiM ?1 Ku lafo zuwu ga kalma 



^ y± 4^ 



il) VV'iicida ya yi hujjaccwa da Annahj a km.Il sha "a mil [si, kamur Nasaran Najran. 
sun tafi domirv su yi jayayya da. Annabi. Ya tin zuwa ga mubahata, sufca ce. sai sun yi 
nhawara, suka cc wa junansu: "'Kun san gaskiya mutumm nan Armabi nc, Ku bar 
ra'aymku na m aha ha I a . dnmin wan; Annabi bai taBa yitl lu. laru da wasu nvjlane hi, faa* 
SUIl tiaLaka." BiyatL haka sakd into Annabi yi litn^Kl da HliSilJl du Hu&LiitLL da. ritima dii 
A]i. kuma y.;j cc mu5TI 1 "Idiin JIl; yi udda'a JiutL-. Amir- '. Sai ^:]k^ Ic ■ mil bil hii Lli r, tuka >l 
huIHll ii kan ]r/ya. 

{2} Muiantn Li Lla-O Yahudu dtt Nasafa. ko da yai* an JSire magana nc a kan 
Tsl. domin Itira zuwa ea addicLi mai ak'Tda s^hlbiya ya haJa k"5watLe:]i.u. 



3. Sumtu Al 'Imrana 



S5 



mai daidaitawa m a tsakaninmu da 
ku; kada mu bauta wa kowa face 
Allah, Kuma kada ttiu hada kome 
da Shi. kuma kada sashenmu ya nki 
sashc Ubangiji, baicin Allah." To, 
idan sun juya bay a sai ku ce: ll Ku 
_vi shaida cewa, lalle ne mu masu 
sal lama wa ne." 

65. YaMuta nen Littafi! Don me 
kuke hujjacewa a cikin sha'anin 
Ibrahima. alhali kuwa ha a saukar 
da Attaura da Injiia by frlcc daga 
bayansa? Shin ba ku hank alia? 

66. Ga ku ya wad'annan ! Kun yi 
hujjacewa a cikin a bin da yakc kuna 
da wani ilmi game da shi, lo, don nit; 
kuma kukc yin hujjacewa a cikin 
a bin da ba ku da wani ilmi game da 
shi? Allah Yana sani. kuma ku, ba 
ku sani ba! 

67. Ibrahim a bai kasance Baya- 
hudc ba, kuma bai kasance Bana- 
sare ba, amma ya kasance mai kar- 
kata 7uwa ga gaskiya, rnai salla- 
mawa, kuma bai kasance daga 
masu shirk i ba. 



■ 

->T| ^ ■ . - - -"1 % ff\ 



(I) Kalma mil daidaEtaWu ita kalmai shabada.. liomui Lii Lubbatai da ctiwit bibu. 
ahjn bautawa Pice Allah Hants ita ce bin wani ga bukunee-hiiikunce na wajabtawa ko 
}i LiFLi i n[ ij 'iVij k<~i ha]at[iwa k<> sanya waxn Hharucfda wad"andn Rh:in';j ha [a 70 mi ba. 
Wan nan ay a bi In csaya ga Yabudu da Na^ira wadanda nuka dauki Ah bar da Ruhban da 
masu £ir£ira wasu hukunce-hufcunee ba A'a ta kai har ga Musulmi masu rauniti hanlrati 
da imam wadanda v.ikc ^alon wabyyn sunJ :ya ciltarwa. ko Sima I> ! ;h arnlanin w;<UL da 
iitmiu, kuctia Micaa [ya balattawai ibid da A]]ab Ya ha ram-la, kuma suna iya haramtawar 
abin da Ya halatta, tare da haka kuma suna kaga Wdi'o'T misu gLnna wadatida Alkih bai 
saukar da wani dafili a kansu ba, suna sanya wad'annan bidi'o'T su zama durTfcu ga 
wadannan waliyyan. Sur.a nya ccwa hij ne masu cilon rrmlum. kt'i cin $u\tc. suna siifja wa 
Etiarj'a, SUtia zatan cewa suna katL wani abu. To, :;u makaryau, Sbiidan ya ricija\c sa 
ha]' ya mantar da su daga tuna Allah. VVacfar.dian iQ k ungear Shaitfaii. (Dubi Savt'v}. 



3. Suratu Al 'Imrana 



86 



tf<¥. La Me ne ma fl hakkin mutane 
da I bra hi ma. ha£i£a, su ne watfan- 
da suka bi shi a (zamamnsa) da 
wannan Annabi (Muhammadu) da 
wadanda suka yiTmani, Kuma Al- 
lah ne MajiFsincin muminai. 

69. Wata Jcungiyadaga Mutanen 
Litlafi sun _yi gurin balar da ku, 
to. ba 6 alar da kowa ba face 
kansu. kuma ha >u sansanccwa! 

70. Ya M u [ a [ten l .i t ti fi ! Don m c 
kuka kafirla da ayciyin A]]ah, alhali 
kuwa ku, kuna shasda (cewa su 
gaskiya ne)? 

71. Ya Mutanen Littafi ! Don me 
kuke lullufte gaskiya da karya, 
kuma kuke ftoye gaskiya, alhali 
kuwa kuna sane? 

72. Kuma wata (cungiya daga 
Mutanen Littall ta ce: lL Ku yi imani 
da a bin da aka saukara kan wacfan- 
da suka yi imani (da Muhammadu) 
a farkon yini, kuma ku kyfirta a 
Earsh^nsa; tsammaninsui, za su 

73- "Kada ku yi imani face 11 5 da 
wanda ya bi addininku", Ka ce: 
"Lallc tic, shirtya ita ce shiriyar 
Allah. (Kuma kada ku yi imani) 
cewa an bai wa wani irin abin da 
aka ba ku, ko kuwa su yi musu da 
ku a wurin Ubangijinku/ 1 Ka ce; 
11 La lie ne fa la la ga hannun Allah 
take. Yana bayar dy ita ga wan da 
Yakc so, kuma Allah Mawadati tie, 
MasanL" 



i^lf - ■1f1 > 1 ^- -iC 



{L) MbigJP.E3ni] s,u.n hTi i fj.ii juJia domm :i 
jawibtn <fa ya dact' da iii tSre da ita. A JiiTa 



yi raddin ktiwace pjnluw*ir magana da 



3. Suratu Al 'Imrana 



Jt7 



Yana ke&ance wand a Ya so 
da rahamarSa, kuma A]]ah 
Ma'a burin falala mai girma nu- . 

75. Kuma daga Mutancn Littifi 
ilk wai wanda yake idan ka ba shi 
amanar Jcindari zai bayar da shi 
gare ka. kuma daga gyre su akwai 
wan da idan k a ha shi amanar dina- 
ri, ba 7ai bayar da shi gare ka ba, 
face idan ka dawwama a kansa 
kana tsaye. Wan nan kuwa, domin 
lalle ne su, sun ce, "Babu laiH a 
kanmu a rikin Ummiyyai (2h ." Suna 
fadar karya ga Allah, alhali kuwa 
suna sane. 

76. Na'amf Wanda ya dka 
alkawarinsa, kuma ya yi lakawa, to. 
lalle nc Atiah Yana son masu 
taEuwa 

77. Lalic nc wadanda suke sayen 
'yan lamani kadan da alkawarin 
Allah da rants uwoyinsu, wadannan 
babu wani rabo a gare su a Lahira : 
kuma Allah ba Ya yin magana da 
su, kuma ba Ya dubi zuwa gare su, a 
Ranar Kiyama, kuma ba Ya tsar- 
kake su, kuma suna da azaba mai 
radatfi. 

78. Kuma lalle ne, daga gare su 
akwai wata kungiya suna karkatar 
da harsunansu da Lriltafi, domin ku 
yi 7.att)ft sa daga Littafin, alhali 
kuwa bii shi daga LitliTin Kuma 
suna d-wa, "Shi daga wurin Allah 




-1 sf 



(1) K"incTar silL [IC uJtiyya dubu eiirtla sba biyu, kuma u.fc:yya daya Lana duidai da 
dirhami dubil biyu da rfan biyar Jto dman dubu 

(2) Rabu. lain idan mun ci riii k i yursu ; watiiu Bayahudf. yana ^ajliiL cid dukivnr wan da 
bi Bavahudt; ba Liinsa ball] ne a flare shi 



3. Sumtu A\l 'Imrana 



yake. 11 Alhah kuwa shi. ba daga 
wunn Allah yakc ba, Sunl fatfai 
£arya ga Allah, alhili kuwa sun a 
sane. 

79. Bii ya yiwuwa ga wani mu- 
tum, Allah Ya ba shi LittaTi da 
hukunci da annabci, sa an nan 
kuma ya ci: wa mutant:: "Ku kasan- 
cc hayi gare tvi r balcin Allah.'" 
A m ma (zai ce): Ll Ku ka sauce masu 
aikin ibada da a bin da kuka kasan- 
ce fcuna karantar da LiUufin, kuma 
da abin da kuka kasatice kuna 
karamawa cl? ." 

■80. K.uma ba ya umurnin ku da 
ku rilci mala'iku da anuabawa 
lyayengiji. Shin, xai umurec ku da 
kilfim ne a bay an kun riga kun 
zama masu sal I am a wa (Musulmi)? 

Hi. Kuma a lokacin da Allah Ya 
riki a Ik a wad n atmabawa: "Lalle ne 
ban ba ku wani abu ba daga Lit I at i 
da hikima. s.a'an nan kuma wani 
manzo ya je muku, mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da ku; lalk no 
za ku gaskata shi, kuma lalk nc /a 
ku taimake shi.'* Ya ce; "Shin, kun 
tabbaLar, kuma kun riEu alka- 
wanNa a kan watman a gare kuV" 
Suka ci;, "Muti tabbatar." Ya ce : 
'To, kuyi sbaida, kuma Ni a tare da 
ku Tna daga masu shaida. 11 

#2 To. wacfanda kuma suka 
juya hay a a bay an wan nan, to, wa- 
dannan su ne fasikai. 



.' y ^j'j ujv ' l j ^^.^1*^=^ ^ 



aiki da shi, ba ya isar ttiuuitti. A mm in wanctn yn koyi ]bada iDtii, sa^ici iun yn kai'unca 
Alfcur'ani. tn, y.a a ha shi laJa ko di 1m ya J'atunJtat ma'iJJiarsa 



3. Sumtu A\ 'Imrana 



83. Shin wanin Additiin Allah 
suke nema : alhili kuwa a gare Shi 
tis wadanda ke ctkin sama da £asa 
suka sal la ma Wa, a kan so da Jci, 
kuma zuwa gare Shi ake mayar da 
su? 

84. Ka ce: "Mun yi imani da 
Allah kuma da abin da aka saukar 
mana, da abin da aka saukar wa 
Ibrahim a da lsraa'Tla da Tsr'haCa da 
YaJcuba da Jikokj, da a bin da aka 
bai wa Mu.sa da Tsa da an nab a wa 
daga Tibangijinsu, ba mu bamban- 
tawa a t&akanin kawa daga gaie su. 
Kuma mu, zuwa gate Shi masu 
sallamawa ne."' 

85. Kuma wan da ya nemi wanin 
M us u I u nd y a /ama a d d i n i , to, b a za 
a karba daga gare; sbi b<j Kuma .shi 
a Lahira yana daga cikin masu 
hawa. 

86. Yaya Allah zai shiryar da 
mutane wadanda suka kafitta a 
bay an imininsu, kuma sun yi shai- 
dar cewa n la Me Manzo gaskiya ne. 
kuma hujjoji bayyanannu sun je 
musu'/ Allah ha Ya shiryar da mu- 
tane azzalumai. 

87. Wadannan. sakamakonsu 
shi ne. la lie a kansu akwai la 'ana r 
Allah da mala'iku da mutanc gaba 
Jaya. 

88. Suna masu dawwama a ci- 
kinla, ba a sau£a£a azabar gare su h 
kuma ba su /.ama ana yi musu jink i- 
ri ba. 

Have wadanda suka tuba 
daga. bay an wannun, kuma suka yi 




a< ---1 i^r-i ? 




3. Suratu A\ 'Imrana 



no 



gyara, to, lalte nc Allah Mai gafara 
nc Mai jin (cai- 

90 . La I le ne wacfa n d a suk a ka fi r- 
ta a bayan Tmaninsu, .sa'an nan 
kuma suka £ara kaJflrcu ba za a 
karfti tubarsu ha. Kuma wacfannan 
su nc 6alaUu. 

91. La lit; tit wadanda suka kafir- 
ia, kuma suka ttiutu alhali kuwa 
suna kafirai, to. ba 7a a kar&i cike 
da (fasa na zinari daga dayansu ba, 
ko da ya yi fatisa da shi. Wad anna n 
sun a da azaba mai radatfr, kuma ba 
su da wasu mataimaka. 

92. Ba za ku sami kyaulatawa 
ba, sai kun ciyar daga abin da kukc 
so. Kuma abin da kuka ciyar, kt> 
mene ne : to, lalle ne Allah, gare shi, 
Masani ne. 

PJ. Dukan abinci ya kasancc ha- 
lal ne ga Bani IsraTla H face a- bin da 
Isra'ila ya ha rami a wa kansa daga 
gabanin saukar da AUaura. Ka ce: 
"To, ku 7-Q da Attaura, sa'an nan 
ku k a ran la" ta, idati kun kasance 
masu gaskiya nc. 

94 "To t wan J a ya kirKira Earya 
ga Allah daga bay an wan nan, to, 
wadannan su nc a/zalumai/ 1 

95. Ka cc : "Allah Ya yi gaskiya, 
saboda haka ku bi aiadar Ibrahima, 
maikarkaia/uwa ga gaskiya; kuma 
bai kasance daga masu shirki ba." 

96. Kuma lallc nc, "Daki na lar- 
ko l]J da aka aza d rim in mutane. 



> > 



i,—t ~ ft?. 



i - - 



ijjjp'^iija ^j>^'i J>Ju' J^C^- 



(I) J Di!tuna.n ALliib ^ L _ ikin tasii dcimm mutint yi ihada z'Jivi jsaie mtj biyu n^; 
Ka'aba li Makka da Bui til MuJiiidilas. An giilii Ka'aba ll yiibiinicliii da shukuru aibaicL. 
'DcikiTi Bakksi kuwa Ibrahima nc ya gjna itiL, alKiili YalnlQU dii Nasira -iuna ccwn a kati 



3. Suratu Al 'Imrana 



91 



haklka, shi ne wanda ke Bakka m , 
mai a 1 hark a kuma shiriya ga talikai. 

97. A cikinsa akwai ayoyi bayya- 
nannu; (ga misali) malsayin Ibrahi- 
tna. Kuma wanda ya shige sht ya 
kasanue mai aminecwa. Kuma ak- 
wai hail in T>a kin tiomin A Mm ha kan 
mutarLc, ga w an da ya sami 7k on 
7uwa garo shi, kuma wanda ya ka- 
firta, to, lalle Allah Mawadaci ne 
daga barin talikai. 

98 Kace: "Ya ku Mutancn Lit- 
tafi ! Don me kuke kafirtada ayoyin 
Allah, alhali kuwa Allah Mai shai- 
da ne a kan abin da kuke aikata- 
wa?" 

99. Ka ce: "Ya ku Mutanen Lit- 
tail ! Don me kuke taushe wanda va 
yi imam, daga hanyar Allah, kuma 
kuna ncman Ha zama karkataCCiya, 
alhali kuwa kuna m;isu shaida? 
Kuma Allah bai gus he daga abin da 
kuke aikatawa ba Yana Masani." 

100. Ya ku waifanda suka yi 
imam! Idjiri kim yi cfa'a w;jnr 
ESangare daga wadanda aka bai wa 
Littafi, za su mayar da ku kaftrai a 
bayan imanrnku ! 

JO I. Kuma yaya kuke ka.fi rccwa 
alhali kuwa ana karanta ayoyin 
Allah a eaie ku. kimia a 
akwai manzonSa? Kuma wanda ya 
nam tsari da Allah, to, an shiryar 
da shi auwii ga hanya mika££iya. 

J 02. Ya ku wadanda suka yi 
Imam' Ku bi Allah da Lafcawa, a 
kan hakkin binSa da takawa, kuma 



s - rtifc Vt* >*■ " 



3:- ■ 



1 ; 

I*" ^1 -- — 



-I r-n j >*'XL htLL -i J i '1LI ' 1 r ^" r 

■-A^juj^- All! IjO' 1 » ^JJ I '^'^ 



f' I ) A \iu lc \1 :j k ]( A H;j Ik V ;i 



3. Suratu A\ 'Imrana 



92 



kada k u mutu face kuna masu sal la- 
ma wa (Musulmi). 

103. Kuma ku yi daidami da 
tgiyar Allah gaba. day a, kuma kada 
ku rarraba. Kuma ku luna ni'imar 
Allah a kanku, a lokacin da kuka 
kasancc mafuya, sai Ya sanya 
soyayya a Isakanin /.ukatanku, sa- 
boda h cik 2j kuka wayi gari, da 
ni'imarSa. n yan"uwa. Kuma kun 
kasance a kati ganar rami na wuta, 
sai Ya tsamar da ku daga gare ta. 
Kamar wanna n ne Allah Yake 
bay y ana muku ayfiyinSa, tsamma- 
ninku, /ii ku shiryu. 

104. Kuma wata jama'a daga 
cikinku. su kasance suna kira zuwa 
ga alhcri, kuma suna umurni da 
alhcru kuma suna hani daga ahirs da 
akc Ri, Kuma wadannan, su ne 
ina.su cm nasara. 

105. Kuma kada ku kas&ticc ka- 
mar watfanda suka rarrabu, kuma 
suka safta wa juna r bay an hujjoji 
bayyanannu sun je musu, kuma 
wadannan suna da azaba mai 
girma. 

106. A ranar da wasu Juskoki 
suke yin fan kuma wasu fu.-ikok: 
suke yin baki, fza a ce wa wadanda 
Fuskokinsu suke yin ba£in): '"Khin H 
kun kaTirla a bayanTrnaninku"' Don 
haka sai ku tfandani a/aba saboda 
abin da kuka kasancc kutia. yi iin 
kafirci," 

107. Kuma amma wadanda 
luskokinsu suka yi fari. to su, suna 
cikin rahamar Allah, kuma su, a 
cikinta„ madawwama ne. 



jfc --" f I' H^f J 1 ^ O _-l *\ r" 



^ ' > V- 



3, Suratu Al 'Imrana 



W ad'ann an a vo vin A llah n e . 
muna karanta su a gare ka da gas- 
kiya, kuma Allah ba Ya nuiin wani 
Killunci ga talikai. 

109. Kuma abin da ke cikin sam- 
mai da a bin da ke cikin kasa, na 
Allah Tit h kuma zuwa gare Shi ake 
mayaT da al'amurra. 

110. Kun kasance mafi alherin 
a Turn rn a wadda aka filar ga muta- 
nt;, kuna umumi da allien, kuma 
kuni'j hani daga abin da akcr £i, 
kuma kuna imani da Allah, Kuma 
da Mutanen Littafi sun yi 7mani, 
la lie ne, da (haka) yi kasance ma.fl 
al fieri a gare su. Daga cikinsu akwai 
mumrnai, kuma mafi yawansu fasi- 
kai ne. 

111. Ba za su cuce ku ba, face dai 
Lsangwama. Kuma idan sun yaKe 
ku za su juya muku baya, sa'an nan 
kuma ba za a taimake su ba. 

1 12. An doka fcaskanci a kansu a 
inda duk aka same su, face da wani 
alkawan daga Allah da alkawari 
daga mutant. Kuma aun koma da 
fushi daga Allah , kuma aka doka 
lalauci a kansiJ. Wamian kuwa do- 
mi n s(i n lallc sun kasafiec fcutiu kaTir- 
ta da ayoyin Allah, kuma suna 
kashe annabawa, ha da wani halcJci 
ba. Wan nan kuwa domin safoawar 
da suka yi ne, kuma sun kasance 
suna yin ta'adi. 

113. Ba su zama daidai ba; daga 
Mutanen Littafi akwai wata arum- 
ma wadda take tsaye, suna karatun 
ayoyin Allah a cikin szTo'in dare, 
alhali kuwa suna yin sujada. 




J- — J- — ■ ^ -■ i- 



3. Sumtu A\ 'Imrina 



114. Suna imam da Allah da Yi- 
nin Lahira, kuma suna umurni da 
a bin da aka sani kuma suna hani 
daga a bin da ba a sani ba. kuma 
suna gaugiiwa a cikin alhexai. 
Kunna wadannan suna dkin salihai. 

115. Kuma abin da suka aikaui 
daga a]hi:ri ? k>, ba za a yi musu 
musunsa ba. Kuma Allah Masani 
tic ga masu taJtawa. 

T.allc nc wadanda suka ka- 
firla, dukiydyinau k6 diyansu ba /.H 
su wadatar musu da kdrne ba daga 
Allah kuma wadannan abokan 
Wutane, su, a cikinta, madawwama 
ne. 

7 17. Misalin abin da suke ciyar- 
wa, a cikin wan nan rayuwar du- 
niya, kamar misalin iska ce (wadda) 
a dkinta akwai tsananin sanyi, ta 
sami shukar wasu mittane wadanda 
.suka zatund kansu, sai ta halakar 
da [la. Allah bai /alunce su ba, 
amma kansu suka kasanec suna 
zalunta. 

US. Ya ku wadanda suka vi 
imani! Kada ku ritfi abokan a&iri 
daga wamnku, ba su taftaita muku 
barna. Kuma sun yi gurin abin da 
za ku tutu da shi. Halctka, kiyayya 
ta bayyana daga bakunansm kuma 
abin da zukatansu ke boyewa ne 
ma ft girma, Kuma la lie nc, Mun 
bayyana muku ayoyi, id an kun ka- 
sanec kutia hankaha. 

J 19. Ga ku ya wadannan ! Kuna 
son su s ba su son ku, kuma kuna 
imani da I.iuafi dukama. Kuma 
idati sun harfu da ku sukan cc "'Mun 



... t ^ 

Vj ^ j^i! 3 

S -^iJ ^ —A^JU! 1 s-Arf " 



©ft 



^ It r ■ | L ^ 




r 4 isj' tJ'l-S-l'F' 



3. Sumtu Al 'Imrana 



95 



yi7mani'\ Kuma idan sun kadaica 
sai su ciji yfitsu a kanku don takaici. 
Ha cc, "Ku mutu da lakaicinku. 
Lalk nc, Allah Masani nc ga abin 
da kc cikin Jtiriiza." 

^20. Idan wani alhcri ya shafe ku 
sai ya baEanta musu rai, kuma idan 
waia cuta ta shafe ku sai su yi 
fariti ciki da ita. Kuma idan kun yi 
hakuri kuma kuka yi takawa, kullin- 
su ha ya cular ku da kame. Lalle ne, 
Allah ga abin da sukeaikalawa Mai 
kewavewa ne. 

121. Kuma a lokacin CL) da ka yi 
sauko daga iyalanka kana /aunar 
da mumuiai a wurarcn /ama domin 
yaki, kuma Allah Mai ji nc, Masani. 

122. A lokacin da £ ungiydyi C2i 
biyu daga gare ku suka yi fuyyar su 
karyc, kuma Allah nc Majiftincinsu, 
don haka, ga Allah mu initial sai su 
dopun 

123. Kuma laLle ne, haitika. Al- 
lah Ya taimake ku a Badar. alhali 




ill 1 jj LLjJ^-k*. 



{D Mixaa ntf jja lcwa idan kun yi Lmani, kuina kun yi Unpawn, [l>. kulhnSu ha ya Call!] 
da ku da koine;, durru'n a bin da ya auku a Yak' in Uhdu ya ]Sa husSLl |n sai kun kiirka- 
cc daga faanya sa'an nan wani ibu same ku. Asa I in magariar sh7 nc, Annabi yi fita Uhdu 
d a m u1 um rf"ari tai \i d hi ti3 msi n, k Lima k iJ'jrai KLinidiibiiuku. A n]]iibi y ± in uka a Uildu J'aJl a I' 
AsabaL. hakwai Shawwal, shckara la aku ga lli^ira, vli sauya ]jayansa wij!.'!! diiticci 
L']jdu. ya M>'^ra SafuJuwall tnayiika, kurtla y& /auila] da wata runduna U maJiarba a £ldcn 
dutscndiisbu^abancin Abdul laKi dun Jubait. Sa'atinun ya ce musm: "Kukari.-cnu.da liiirhi. 
k iti.i su 70 ni-iniH riii^;a h;nvj. k:id;j ku daga daga n j n . mim iiir.iy ! k:: nn nnj.iyx;: mi 1 1 " ^ 1 1 
suka saba wa uniurnin, di>n haka i:]as7fai Ui]du la auku. 

i.2) Ba]]iiSaljmari daBa:]ii llanSa Sun [a&hi kOJilaWu gida, sn bar ylJij. a Idkacin da 
Abdvlla-hi bn DbayyL bn Silul ya kQma da jattia'arSa. Allah Ya IS are muSu Tmininsa, ba 
su ttfma ba, WaLau yani tEwa idan wani a1?u na niaslfa ya £Sjne ku, to, kun Sa6a wa Allah 
nc kamar yadda ya auku a Uhdu, sufca sanya Anna oi ya Tito dagaMadTna k^xna maharba 
suica bar wurin da aka ayyana mu&ti. Annua kuma ai Allah Y a Taimake tu, a Ba^lar a 
Iftkaem da karfinku hai kai haka ha sahada rashin saBawarku ga umurnin-Sa, 



3. Sumtu Al 'Imrana 



^6 



kuwa kutia mafiya muni, saboda 
haka ku bi Allah da lakawa 
[sammaniriku, kijna ^uclcwsi . 

124. A lokacm da kakc tcwa ga 
muminaL "Shin, bai isht: ku ba, 
Ubangijinku Ya lairnake k n da 
dubu uku daga mala'iku saukakku? 

^2,5. "ft a 'am! I dan kuka yi ha- 
le uri. kuma kuka yi takawa, kuma 
suka mijku da gaugawarsu, irin 
wanna n, Ubangijinku zai kare ku 
da dubu biyar daga mala'iku masu 
alama." 

126. Kuma Allah hai sanyashi <]) 
ba, face domin bushara a gare ku, 
kuma dam in zukatanku su natsu da 
shi. Tarmako bai kasance ba lace 
daga mtrin Allah, Mabuwayi, Mai 
hi kin™. 

127. Domin Ya katse wani gefe 
daga wadanda suka kallria, ko 
kuma Ya Raskanta su. har sujuya, 
suna masu ru&ushi. 

128. Babu kome a gare ka game 
da al'amarin (shiryar da su ban da 
ivar da man/and). Kci Allah Ya 
karfti tubarsu, ko kuwa Ya yi musu 
a/aha, to lalk m: su, masu /a I unci 
tie, 

129. Allah nc da mulkin abin da 
yakc a cikin sammai da abin da 
yake a akin kasa, Yana ga facta wa 
wand a Yakc so, kuma Yana azabta 
wanda Yake so, kuma Allah Mai 
gaTara ne, Mai jin kai. 




a- 



C ' 'Vie ii* - ** »*v ^il u*' £ ** 



* If i -- 



( I : Tin:- ..i....: mnki iku 



3. Suratu A\ 'Imrana 



130. Ya" ku wut.fEint.3a suka yi 
imani! Kada ku tj riba mnki nmki. 
ri 6a nyc, kuma ku bi Allah da taka- 
wa, tsammaninku ?& ku ei nasara. 

!3I. Kutna ku ji Isorun wuia 
wadda aka yi laUalt dumin kalirai. 

132. Kuma ku yi da h a ga Al]ah 
da Man/otiSa, Isammyninku a yi 
mnku rahama. 

I S3. Kuma ku yi gaugawa zuwa 
ga ncttiati gafara daga Ubangijinku 
da wata Aljanny wadda fatfiti(a 
(daidai da) sammai da k'asa nc, an yi 
tattalinta domin masu takawa. 

134. Wadanda sake ciyarwa a. 
cikin saulei da tsatwirii, kuma sukc 
masu hadiyewar fushi, kuma masu 
yiife wa mutane ]aifi. Kuma Allah 
Yana son masu kyautatawa. 

135. Kuma wadanda suke id an 
suka aikata wata alfasha ka suka 
zalunei kansu sai su tuna da Allah, 
saboda su ncmi gafarar zunubansu 
ga Allah. Kuma wane nc ke gilt'ani 
ga /unubai, fate Allah? Kuma ba su 
dqgc a kan ubin da suka aikata ba, 
alhali kuwa suna sane. 

136. Wadannan sakamakonsu 
gafara ec daga Ubangijuisu, daga 
G i d a j c 1 1 Alja nna ( wada nda) k uram u 
na gudana daga karkashinsu.. suna 
madawwama a cikin su. Kuma ma- 
dalla da ijarar masu aiki. 

13 7. Lalle ne. misalai sun shude a 
gabaninku, sai ku yi tafiya a cikin 
kasa, sa'an nan ku duba, yaya aki- 
bar masu Icaryatawa ta kasance. 




jik f i ."1^ ^ * t - - ^ " - 



3. Suratu Al 'Imrana 



38 



/ Wanna n bayani nc ga mu- 
tane, kuma shiryuwa cc; da wa'azi 
ga masu laKawa 

Kuma kada ku yi rauni. 
kuma kada yi bafin dki L alhali 
kuwa ku ni; mafiyajdaukaka, idan 
kun kaf»ancc masu imam. 

J^tf. Idan wani mTki ya shafe ku, 
Its, I a lb tic, wani miki kamarsa ya 
s~ha.fi mutaneti, kuma wadancan 
kxvatiaki Muna sarrafa su a tsafca- 
nin mutane, domin Allah Ya san 
wadanda suka yi imam kuma Ya 
sarin masu shah ad a daga gyre ku, 
Kuma Allah ba Ya sou az/alumai. 

141. Kuma domin Allah Ya dau- 
raye wadanda suka yi Imani, kuma 
Ya Jcolce kaiirai 

142. Ko kun yi /a Ion ku shigy 
Aljanna alhali kuwa Allah bai wit da 
sanin wadanda suka yi jihadi daga 
garc ku by. kuma Ya sau masu 
hakun? 

143. Kuma lallt nt, hafifa, kun 
kasance kuna gurin mutuwa tun a 
gabtlnin ku hacfu da ita, to. telle tie, 
kun gan la, 111 alhali kuwa kuna 
kalltx 

144. Kuma Muhammadu bai 
/.a ma ba face matizn, la lie ne man- 
zanni sun shudfe a gabaninsa. Ashe 
idan ya mutu ko kuwa aka kashe 
shi, za ku juya a kan dugaduganku 7 
To wanda ya juya a kan dugadu- 
gansa, ba zai cud Allah da komcba. 
Kuma Allah zai saka wy masu 
gfwjiya. 




111 



3, Suratu Al 'Imrana 



/45, Kumn ba ya yiwuwa ga 
wan a rai ya mum face da iznin 
Allah, wa'adi ne mai Jcayyadadden 
ajaii. Kuma wan da yake nufm saka- 
makon diiniya Mima ba shi daga 
gare ta. Kuma wanda ke nufin 
Bamako n Lab era Muna ba shi daga 
gare ta. Kuma za \lu saka wa masu 
godiya. 

/ 46. Kuma da yawa wa n i a n n a hi 
wan da ya yi yiiki. akwai jama 'a 
mjFii yawn tare da shi. saati nan ha 
su yi lau^hi ba ga abiri day a same su 
a cikin hanyar Allah, kuma ba su yi 
rauni ba kuma ba su sad da kai ba. 
Kuma Allah Yatia son masu 
hattuH. 

147. Kuma bibu ahin da ya ka- 
sancc maganarsu face i'adarsu 
cewa : £< Ya Ubangijinmu 1 Ka gafar- 
ta mana zunubanmu da Ebrnatmua 
cikin aramarinmu. kuma Ka tabba- 
tar da dugaduganmu, kuma Ka 
taimake mu a kan muiancn nan 
kali rai.' 7 

148. Allah Ya saka musu da 
sakamakon duniya da kuma 
kyakkyawan sakamakon Lahira. 
Kuma Allah Yana son masu kyau- 
tatawa. 

149. Ya ku watfaruia suit a >'■ 
imani 1 Idati ki_m yi da 'a ga wadanda 
suka kafirta 7a su mayar da ku a 
kan dueaduganku, har ku juya 
kuna masu hasara. 

150. A'a, Allah ne Majibincinku, 
kuma Shi ne Mafi alherin matai- 
maka. 



£ -- 



.j^ jj^. ^ J-^ 3 i^u; 



" l" if "'ft" I ""-J t- 



— ■ - .■ 



3. Suratu A\ 'Imrana 



10O 



JJA Za Mu jefa isoro a cikin 
/ukatan wadanda suka kafirta, sa- 
hoda shirkin da suka yi da Allah 
game da abin da hai saukar da wani 
dalili bagame da shi. Kuma mako- 
marsu Wuta ce, kuma tir da maza- 
unin azzalumai! 

152. Kuma lalle ne. hakika, Al- 
lah Ya yi muku gaskiya ga wa"a- 
dinSa, a lokarin da kukc kashc su 
da i^ninSa, har ?uwa lokarin da 
kuka k asa (1 \ kuma kuka. yi j ay ayy a 
a cikin al'amarin, kuma kuka saE>a : 
a hayan (Allah) Ya nuna muku abin 
da kuke so. Daga cikinku akwai 
wan da yake nufin duniya. kuma 
daga cikinku akwai wanda ke nufin 
Lahira, Sa'an nan kuma Ya juyar 
da ku daga garc su, domin Ya jarra- 
bc ku. Kuma lalle haffika, Ya 
yafe muku laitmku. Kuma Allah 
Ma'ahucin Falala ne ga miimmai. 

153. A 16 lutein da kukt: ha wan 
dulse, gudant, K uma ba k u karkata 
a kan ktjwa b;±, alhali kuwa Mati- 
zon Allah na kiran ku a cikin na 
karshenku 121 . Sa'an nan (Allah) Ya 
saka muku da bakin ciki a I arc da 
wani bakin ciki. Homin kada ku vi 





fl) A liikaun da iLka lira Yafcui Uhdu. Mu.sul mi iuka fai'H kcira suna kisa, sun a 
kamu. Siii was-u njaharba suka cc 'Kada a kiim-L- panTma a bar nui". Shu^uhansu 
AbdllLLaKL bn Jubair ce- tnuHi] "Ku H]na ila mii^acLur MdiUdl] AL]iitl du ya Jtada mu 
hir wurinmu sal idaci Khi ne ya kiriye mii." Sai suka Jtl &auraran luaganarsa miks rart 
kimufl fiii[l]Jnu. Sal Allah Ya bjyit musu da Khii^d bn Ur'alTfL 1a hiya, kaKhe Abdullahi 
da sauran wadanda suka rage Su'an ujiti k'.]m:i sai yafcin MuiuL:]]] ya kaiyt, suka jeudu 
.1-u.ka hau du.tKC. sai -malum ffki sba day a. k(j shi biVu kawai aba hari tare da Annabi, yana 
kiracL tu fiUflii gudu. 

(2) flayan da hankaljusu ya ki>rr.a g^rc ki] *m suka ja s-akamakon saB-a uEiiurnjii 
Allfih, yd /jith karyewar yaki [La rashin jjatnma. 



3, Suratu A\ 'Imrana 



101 



r 4>i jhi* jt 



baJtin ciki a kan abin da ya kubucc 
muku, kuma kada ku yi bafiin ciki 
a kan abin da ya same ku. Kuma 
Allah Masani ne ga abin da kuke 
aikatawa. 

Sa'an nan kuma (Allah) Ya 
saukar da wani aminci a gare ku 
daga bayan bale in cikin; gyangyadl 
yana rufe wata £ungiya daga gare 
ku, kuma wata ftungiya. la lie ne. 
rayukansu sun shagaltarda sil suna 
/.a ton a bm da ba shi nc gaskiya ba, a 
game da Allah, inn /a tun jahiliyya. 
suna ccwa: ''Kct akwai wani abu a 
gare mu dai daga aramarin' r> Ka 
ce, "Lalle ne aFamari dukansa na 
Allah ne." Suna 6oyewa, a cikin 
zukatansu, abin da ba su bay yana 
shi a gare ka. Sunacewa: lt Da muna 
da wani abu daga aPamarin da ba a 
kashe mu ba a Dan.'' Ka tx; "K6 da 
kun ka.sancc a cikin gidajenku, da 
wadanda aka rubiita musu kisa sun 
fita zuwa ea wuraren kwanciyarsu; 1 ' 
kuma (wanna n abu ya auku ne) 
dam in Allah Ya jarrabi abin da ke 
cikin Jtirazanku. Kuma domin Ya 
Isarkakc abin da ke cikin zuka- 
lanku. Allah Masani nc ga abin da 
ke cikin Kira/y. 

155. Lalle nc, wacfanda suka 
juya daga gare ku a ranar haduwar 
jam a "a biyu, Shu [dan kawai nc ya 
talalafianiar da su, saboda sashen 
abin da suka tsirfanta. Kuma lalle 
ne hakllca, Allah Ya yafe laifi daga 
gare su, Lalle Allah ne Mai gafara 
Mai ha£uri 




j£ jju'^ji ^Cx* i^'Js* '<-1*L*j 



\ I 7 J 1, 



3, Suratu Al 'Imraiiii 



102 



J 56. Ya ku wadfanda suka yj 
imani! Kada ku ka&ance kamar 
wadanda suka kafirta 1 kuma suka ce 
wa 'yanuwansu idan sun yi tafiya a 
rikin £asa ko kuwa suka kasancc a 
wurin yafi; sun kjjsantx a 

wurirtmu, da ba su mutu ba. kuma 
da ba a kashe su ba." (Wannan 
kuwa) Domin Allah Ya sanya wac- 
can magana tazama nadama acikin 
zukatansu. Kuma Allah ne Yake 
rayarwa kuma Yake matarwa. 
Kuma Allah, ga a bin da kukc aika- 
tawa, Mai gani nc. 

157. Kuma lalle ne, idan aka 
kashe, ku a cikin hanyar Allah, ko 
kuwa kuka mutu, hakika, gafara 
daga Allah da rahama ne mail alhe- 
ri daga a bin da suke larawa. 

158. Kuma lafle ne idan kun 
mutu ko kuwa yka kashc ku. hafci- 
(ta, /uwa ga Allah akc Lara ku. 

159. Kaboda vvata rahama ce 
daga Allah ka yi sanyin hali a garc 
su. Kuma da ka kasanix mai hushi, 
mai kaurm yuciya, da sun watsc 
daga gcfcnka. Sai ka yafc musu 
laifmsu, kuma ka nema musu gafa- 
ra, kuma ka yi shawara U) da su a 
ctkm aTamarin. Sa'an nan kuma 
idan ka yi niyyar zartarwa, lo s ka 
dogara ga Allah, lalle ne, Allah 
Van a son masu lawakkali. 



»f L _? Antiabi thj ne [iiakomar a.l'y.muira i^:a tinknn komr:. ;itnmii Allilh Yu liJ.LcMla. fi]iiSii 
Ka.u£in hall zuwg SatiabM]j3a. dn ylcl ma'amahi da ku, m a ' am h I a mai kyau, <\& yi [uHiU 
addu'a a k^wiinc hati. kuma a wurin yalci ko abln da ya shafj yi£i, Ya li^.iix,ta m$m yi 
shSwafa da >u, kutcia Yn Jji sJri dimur ym ijii'hidi a nan. .ju'^li naji Yii umufut; stad da. ya 
[Lo^bt!3 ga Allah wajcj] ^attaswa, a kin rzi'ayin di >'d jrarn dap.3 jL r :arc^ sll 



3, Suratu Al 'Imrina 



103 



160. Id [in Allah Ya taimakc ku, 
to, babu marinjayi a garc ku. Kuma 
idan Ya yarBc ku. Id, wane ne wan- 
da yakc taimakon ku bayanSa? 
Kuma ga Allah sai muminai su 
dugara. 

161. Kuma ha ya yiwuwa ga 
wjd ni annafoi ya ci gululu. U) Wanda 
ya ci gululu zai jeda abin da yari na 
gululun. a Ranar Klyama. Sa'an 
nan a cika wa k 5 wane r;ji saka- 
makon abin da ya tsirfanta. Kuma 
5l~l ba za a ziiluno; su ba. 

162. Shin fa, wand a ya bibiyi 
yardar Allah, yana zama kamar 
wanda ya koma da fushi daga Al- 
lah, kuma makomarsa Jahannama 
cc? Kuma tir da makoma itaf 

Su, darajoj[ (25 ne a wurin 
Allah, kuma Allah Mai gam ne ga 
abin da suke aikatawa 

164. La Ik ne, hale ilea, Allah Ya 
yi bahhar falala' 33 a kan muminai, 
domiti Ya aika, a cikinsu, Man/o 
daga ainihinsu yana karanla ay 6- 
yinSa a gare su, kuma yana l^r- 
kake su, kuma yana karantar da su 
Littafi da bikima, kuma lalle. sun 
kasantx daga ^bani, hakTka suna 
cikin Bala hiiyyanamiiya. 



, , , - ^ 



(1) Gala! a shL tw. salar watu aba daga gamma] yaki a jabaniJi ial>n ta a tsakamn 
mayaka. Allah Ya e«„ "Yin gululu haram ne a kan kowiiK annafo ko da wadarada ha a 
halatta wa cin jjanima ba, halle ga warida aka haJalLa wa. Kamar yadda jrulala yakc haram 
a kan amiabawa baka yakc harac]] a kail inabivartMi." 

f2) Mutr.ijuj wdiu ditajojL nc a ivutin Allah ^wat^wadon LmSninsLi da (a£awnrsu da 
kuma FalaLar da. Allah Va y\ musu H^ks. hi! kurr.a kafna] siina da mapanjiara zawa ka^a 
^wargwadun inayacL aikm^u. 

(3) Allah Ya niiiia falalai -da Ya ba] wa Antiabi Muhammadu, ts?ra da anumcj 
LabbatH ;i ^aru shi, da yukt liar Yana yi wa rniimm^] j^ori tin kyiiutar cla Ya yi mas a La 
hanyar aiko musu shi. 



3, Suratu Al 'Imrana 



104 



165. Shin, kuma a lokacin Cl da 
wata ma si fa. hakllta, ta same ku, 
alhali kuwa kun samar da biyunla, 
kun cx; "Dnga ina wan nan yakc?" 
Ka ce: "Daga wurin rayukanku <J) 
yakc '* T.alLc nc s Allah, a kan dukan 
kotnc, Mai ikon yi ric. 

166. K uma a bin da ya same ku a 
ranar hacfuwar jama'a biyu, lo, da 
i/irtin Allah rit, kuma dfimin (Al- 
lah) Ya san muminai (na gaskiya). 

167. Kuma dnmin Ya san wa- 
danda suka yi munaTunci, kuma an 
oe musu: "Ku zo ku yi yaJci a cikin 
hanyar Allah, ko kuwa ku 
tunkude. 1 '^ 1 Sukace; L 'Da mun san 
(yadda ake) yaJci damun bTku.' 7 Su h 
zuwa ga kafirci a ranar nan, sun fi 
kusa daga garc su zuwa ga imani. 
Sufia ccwada bakunansu abindaba 
shi ne a cikin zukatansu ba. Allah ne 
Maf5 $,ani ga abin da suke fioyewa. 

168. Wadanda suka cc wa 
'yan'uivansu kuma sgka zaunaabin- 
.su : ''Da sun yi mana da^a, da ba a 
kashe su ba. 1 ' Ka ce: "To, ku lun- 
kude mutuwa daga rayukanku, 
idan kun kasance masu gaskiya."' 

169. Kada ka yi zaton wadanda 
aka kafihe a cikin hanyar Allah 
matattu ne. A 1 a, rayayyu ne su, a 



-r__ ** \ 



(I ) Duk masiYarda In Kiimc ku, to. ku [IC kukajawo fti> [taukuitada wani Laitl na wfrii 
Wis unmriljtl Aliliili. Kuma kamiTi masTPa. gndu Ni wmc ku. 10. alhcn b]>U Sun sitne ku 

(2 | Kowdpc inn cudiifii m lAuri niuLum.. in, nhT nc ya yi R,\hjthinla ia kun^a. Kuma >'a 
ksmaLa >^ yi hintikc^ y;i gmie EabublH, d indii ya jahilcu shi. Kama dak da haka k.-jmrn 
maSLia ^uda la same shi. ya sami m'ima biyu kii fiyc dil hakti. 

0) Ku tUJlkudi; Dla]]a makLya da dahunka. kn da ba kij yi yafe'l bi. 



3. Siiratu Al 'Imrana 



IDS 



wurin Ubangijinsu. £l) Ana ciyar da 
su. 

/70. Suna masu far in ciki sab 6 da 
a bin da Allah Ya ba su daga falalar- 
Sa, kuma sun a yin bushara ^a wej- 
tfanda ha su risku da su ba, daga 
bayansu; "Babu tsoro a kansu 
kuma ba su zama suna yin b;tkin 
ciki ba." 

111. Suna yin bushara sabdda 
wata nfima daga Allah da wata 
falaia. Kuma lalJc nc, Allah ba Ya 
tozartar da ijarar miiminai. 

172. Wadanda suka karna 121 
kira zuwa ga Allah da VfaiwmSa, 
daga bay an mlki ya same su. Akwai 
wata I a da mai girma ga wadanda 
suka kyautata a> yi daga gare su. 
kuma suka yi takawa. 

173. Wadanda mutane 1 ** suka 
cemusu: 'Tallcnc. mutane sun tara 



(I) A cikm HddiH-i an ruwaico efiwa, Annabi ya cc Allah Yana sanya ruhiusii a cikin 
cikkunan ts-unlsayc misu kuten ]aunL, suna tfifiya da su a cikin Ah>lliia suna CI daga 
'ya'yan i lieu]] la da rana. sa'an nan su knma zuwa ^a wasu fiti]]u wrtdti rula oik a rat aye a 
cikin muwar AI'arKhi 

1,2) Ha van k<W„awar M UHjlrni daga UhdlL da mivakun da suka same su. >ai Aunat-i ya 
umurce s-u da fita a bayai] kafkai, dnmin if a da s,u y: Luaaaifl koruawa 5a: suka hla 
hayatlSU, aka dace kywa A hi] Sufyana ya ucnurti mutanensa da Ircpmawa MadTaa duenni hu 
tun'.tmkc \1i].su]mi. An yi Uhdu tafaiku ran Asa hat. sa'an nan s'jka fila a bayamu a ranar 
Lafoada, Kjka riski sj a Eiamfa'al Asad, Sai aka yi tawafuJti (jarjEiKiiiya) tsafcanin Annabi 
Ad Abu Sulyatlu a kan a hiir yafi ii lokacan, saL ihckaia tnai ;uwa, a hatftl a hiiidar. Allah 
Yi! v.lI:i MllSUlmi, if 'iLaka itarhji wannan kira, a cikLr. ttliyakfj Hak^ flnka ma; karBawa 
innsu 4 ya shiga a cikin iriit wannan yabo bar ya z«^v. fis-hm JCiyama. 

(3) Kyautala yi ihi ae= tsaj'kakc aLki dnnnn Allah walau ibiarlL ki> LhliS-i. 

(4) YaJur] Badai na Uku, a cikin shi-kara ta budu yakc. a V-illan Si hn 'a ban Iladar 
kasuwa CC babha^a ItuhTlun l.arabawaa kowacc iliekua A hayiin Uhdu an yi nlkawaridu 
Ahu Sufyana. a kan a hadu a Bade sbiksta ni.i: suwa. Sahnda haka iiii Abu Slltyaiia ya fitP 
da^a Makka hai ya Slillka IVTarri? 7^hraa, sai Alia)] Ya sanya rtiasa tSOTP a -ikin /udyaria, 
^i] ya pmil da Nu'ouma bn Mas'iid c] Aihja'Ly. ya Cc Jtiasa: " Ni nii yi alkawan da 
Mllharnmfidu a kan mu hadu a KitUH'ac HacLar. Wannan kuwa .ihtkar fan c^. I II i son 



3. Suiutu Al 'Imrana. 



106 



(mndmioni) sabtxla ku, don haka 
ku ji tsoronsu, Sai ( wanna n maga- 
na) ta Itara musu imanu kuma suka 
ce: "Mai isarmu Allah ne, kuma 
madalla da Wakili ShT." 

174. S a "an nan suka j uya da wata 
ni'itna daga Allah da wata falala, 

la Hula ba ta shafe su ba, kuma 
suka bi yardar Allah. Kuma Allah 
Ma'ahndn ialala mai ginna ne, 

175. Wancan, Shaidan ne kawai 
yake tsoratarda ku masnyansa. To, 
kada ku ji tsoronsu.. ku ji. tsiVnNa, 
idan kun kasanec masu imani. 

176. Kuma wadannan da suke 
gaugawa a cikin kaTird kada su 
bata maka rai. Lalle ne su, ba za su 
cud Allah da komc ba. Allah Yana 
nufin ccwil ba /ai sanya musu want 
rabo ba a ukm Lahira, kuma suna 
da wata azaba mai girma. 

HI, I ,al 1 c ne , wad and a suka sayi 
kafirci da imam, ba za su cud Allah 
da komu ba. Kuma suna da azaba 
mai radadl. 

178, Kuma kada wadanda suka 
kafina su yi zaton cewa, talle ne, 
jinkirin da Muke yi musu alheri ne 
ga rayukansu. Muna yi musu jin- 
kirin nt; domin su Ear a la iff kawai, 
kuma suna da azaba mai wula- 
Eaniarwa 



saBaft-ar ulkuwjnc] cu aima daga gare shi. iida^a eare tn ba. cafi MadTiia ka fcoJiarLri 
h^na su fitowa. ?an. tia ba ralciima gi>m? " Si] Nu'riinnu ys Mil Madm.,! yn kite Ann^hi da 
Sahabhansa suna shinn f tn. Sai ya lc musu: "Me kukc nu.fi' 1 " Suka lc; "Alkiiwiirin Abu 
Siifyitia." iaJ ya ce: "Ba za ku ivi ba. dcmiin k.uwa f-uii tara lundunoni saboda ku." San 
Anniab: ya ce: "/an fi^a d^ ni kacfai nc " Sai AnnAbi ya firfl. dti muium riiibu cU rfan 
biyar. suka Lh[T Radar h-ibu. Abu Suf'yina. Suka d ka.^uwa .■(uka komiv. 



3, Suratu A\ 'Imrana 



107 



y 79. Allah biti kasano; Yana ha- 
rm murniriiii a kati abin da kuke 
kansa ha, sai (l? Ya rarrahe mu- 
mmuna daga mai kyau. Kuma Al- 
lah bai kasance Yana sanar da ku 
gaibi ba. (2 ' Kuma amma Allah 
Yana za&en wand a Ya so daga 
manzanninSa. S a bod a haka ku yi 
Imam da Allah da man/a nninSa. 
K uma i&Afi kun yi unani kuma kuka 
yi takawa, to, kun a da lada mai 
girma. 

I HO. Kuma kada wadannan da 
suke yin rowa da abin da Allah Ya 
ba su daga falalarSa su yi zaton shi 
ne mat! alberi a gare su. A'a, shT 
mafi sharri ne a eare su. Za a vi 
rnusu sakandarni da abin da stika yi 
rowa da shi a Ranar K'lyama. 
Kuma ga Allah jjadon sammai da 
kasa yake, kuma Allah, e_a abin da 
kuke aikatawa. Masani. ne. 

18 i. UlIcnchaJtTJta. Allah Yaji 
magmiar wadanda suka ce. "I.allc 
ne, Allah Falciri ne, mu ne wada- 
tattu." Za mu rubuta abin da suka 
fada, da kisan da suka yi wa anna- 
bawa ba da warn ha££i ba. Kuma 
Mu ct: "Ku dantfani azabar gob- 
aia! 



^ 'jl-G L^i^ ji' 1 



lD WaLau Allah hi zai bar mutane hll tu, 'IWun yi imam,' da biiki kawaL ba h Hai Yi 
jarnha su Ya filar da mam i nan fcwarai daea rnunafukai . Sahuda haka Ya aanya raaaiku 
kanw ra n.& r Uhdu wadda Adah Ya janabi iliQrliiiLiii da lC.ls hai hakurinHij da rfaVrsa su- 
ka bay yana, kuma m anafu k m si^s h^yvgnfi 

(2) Allah bai sanar da fiibi ^a malarii; wadanda hn annabdw.) b;i, shKolJ.j haka, ha k:] 
iya .Sad;]] milium k(j rashin imuninui, aai da aiacna la wani aitd ku m^iidnj wadda 

ukt; citi its 7a li iya yi n hukuncj kafir^J koTmani nmtiim. 

{Vj Allah Ya /.ifii w.indn, Ya s,i-> dn^a rnjui Kan nmS a , watau Ya Ka&i Annabi Muham- 
mailu da karin daraja a kan sauraa annabaw^ da falalarSa. Wachnan ne mafifLuin y aho a 
ganc shi. 



3. Suratu Al 'Imrana 



10* 



/&?. "Wannan (a/abar) kuwa sa- 
boda y bin da hanmjwanku suka 
gahatar fie. Kuma lalle ne Allah bai 
/a ma mai zalunci ga biyinSa ha.." 

183. Wacfa nd a suk ace: 11 Lalle ne 
Allah Ya yi alkawari zuwa gare mu, 
kadamu yi imani taboda warn man- 
7.0 sai ya zo mana da Baiko wad da 
wut a za ta ci.' 1 Ka ce: "Lalle ne 
wasu manzanni sun je muku, a ga- 
banina, da hujjoji bayyanattmj, 
kuma da a bin da kuka fa da, to, dan 
mc k uka kastic $u, idan kun kasance 
masu gaskiya?" 

)H4, To, idan sun fcaryata ka, to 
Lallc ne. an karyata wasu manzanni 
a gabaninka. sun je musu da hujjoji 
bayyanannu da littattafai. da kuma 
Littafi mai haske. 

185. Kowane rai mai dandanar 
mutuwa ne. Kuma ana cika muku 
ijarorinku kawai ne a Ranar Ki ya- 
rn a. To, wanda aka nisantar daga 
barin wut a, kuma aka shikar da shi 
Aljanna.. to, lalle ne ya Isua. Kuma 
rayuwar duniya ba la /a ma ha face 
jin dadin rutfi, 

186. Laile ne za a jarraba Uj ku a 
eikin dQkiyoyinku da rayukanku, 
kuma lalle ne kuna jiti ciitarwa mai 
yawa daga wadatida aka bai wa 
I.iltafi a gahaninku da kuma wa- 
danda suka yi shirki. Kuma idan 
kun yi haJfuri, kuma kuka yi laKa- 
wa, to lalle ne, wan nan yana daga 
many an aTamuiTa. 




T' I- | ^ » I ■* * - 



Li 



( 1 j r>i:k w:'int^ tsayu du gask:ya koumiirni da ko h^nj diiga Libii] bii u su, 
Id LliILs: ne nai an cnLar cLa sh.2. k^ma ba shi rnaganj sai hakuiL. domJn Allah, da ncman 
tailnako da^a Allah, dii komawa s.uwu. ii.u Allah 



3. Sumtu Al 'ImrSna 



109 



187. Kuma a lokacin da Allah 
Ya riki alkawann wadanda aka bai 
wa c1 1 Littafi. ll Lalle ne kuna bayya- 
na *hi ga mutane> kuma ba za. ku 
Goyc shi ba.' 1 Sai suka jefar da shi a 
bayan bayarisu, kuma suka sayi 
van ku<fi kadan da shi. To, (ir da 
a bin da sukc save! 

188 Kada lalle ka yi zatnn wa- 
danda suke yin far in eiki da abin da 
suka hayar, kuma suna son a yabe 
su da abin da ba su aikata ba. To, 
kada la lie ka yi zaton su da tsira 
daga azaba. Kuma suna da azaba 
mai radadi. 

189. Kuma ga Allah mulkin 
sammai da kasa yakc Kuma Allah, 
a kan komt, Mai ikon yi uc. 

190. Lalle ne ; a cikin halittar 

sammai da Jtasa da sabawar dare da 
yini akwai ayoyi ga ma'abilta 
hanka]i, 

191. Watfanda suke; ambatar Al- 
lah a tsayc da /.a unc da a k art sasan- 
ninsu, kuma suna tunani a kan 
halittar sammai da £asa' "Ya 
Ubangijinmul Ba Ka halitta wan- 
nan a kan banza ba. TsarkinKa ! 
Saboda haka Ka tsare mu daga 
azabar wuta. 



{I) A cikin wan nan akwai ^?rga<f; ga. HUilauum Mu&Lilmi. kuda Su ihijja hanyar 
Yahudu ta boye ilmtn jja.Hkiya, kn kuwa a bin da ya s^nic su, s"u ma ya same su. bum* 
shi^a da su mashlgarsu Wajibi \\t a Jtaf] inaLamai su biyar da ahin Ja ki: hannuwansu 
LLmi ma i amfani, mai nilni & ksm ailrin £warai, kada &u 65>'e kfmie da^a garu itu. Idan sun 
6o>"C. to. la'anar A31a]] da [nata'iku da La mutant /h Li Lahbiila a kansu. kamaf yadda ta 
Lahbata a k«,n mala man Yahudu. 



3, Suratu Al 'Imrlna 



110 



/P2 "Ya L'bangijinmu! Lalle ne 
K ai , w an d y K a ihi gsir a c i ki n w u ta , 
to. haEifca, Ka tu/arta shi, kuma 
babu wasu malaimaka ga a/zalu- 
rtLiii. 

^ f A?. 14 Y a L ban gijinmu! Lalle ne 
mil, mun ji Mai kira van a kim zuwa 
ga TitiEini tcwa, "Ru yi Tmani da 
Ubangijinku, 7 Sai muka yi imani. 
Ya Lbangijmmu! Saboda haka Ka 
gaTarta rnyna /.unubarimu, kuma 
Ka kankarc miyagun ayyukanmu 
daga gare mu Kmna Ka kar&i 
riyukanmu tare da mutanen kirki. 

194. "Ya Ubangijinrnu! Ka ba 
mu abi tv da Ka yi man a wa'adi 
(alkawari) a kan manzanninKa, 
kuma kada Ka tozarta mu a Rinar 
Kiyama. Lalle ne KaL ba Ka satia- 
war alkawari," 

195. Saboda haka Ubangijinsu 
Ya karba mum cewa, lL Lalle ne NL 
ba zan tozartar da a [kin wani mai 
aiki ba daga gare ku. namiji ne ko 
kuwa mate, sashenku daga sashe. 
To, wadanda suka yi hijira kuma 
aka filar da su daga gidiijcrt.su, 
kuma aka cular da su a akin hanya- 
Ta, kuma suka yi yaki, kuma aka 
kashc $u, lalle ne *an kankarc musu 
miyaguri ayyukansu, kuma lalle ne 
zan shigar da su gidajcti Aljanna 
(wadanda) Jcoramu ke gudana daga 
£ar£ashinsu : a kan sakamako daga 
wurin Allah. Kuma a wurin Sa ak- 
wai kyakkyawan sakamako. 

196. Kada jujjuyawar wadanda 
suka kafirta a cikin garuruwa ta 
rude ka. 



.- 

■-■ ■ 



^jj^bJL* die- J4^=_j 



3. Suratu A\ 'Imrana 



111 



/ 9 7. Jin dad! ne kaof an, sa 'a n na n 
makomarsu Jahannama ce, kuma 
tir da shimfida ita p 

A mm a wadanda suku bi 
Ubangijinsu da ta£awa, suna da 
Gidajen Aljanna (wadanda) kora- 
mu ke gudana a Jcarkashinsu, suna 
madawwama a cikinsu. a kan liyafa 
daga wurin Allah, kuma a bin da kc 
wurin Allah nc: mafi alhCri ga bar- 
rantaliu. 

199. Kuma ]alk ns; daj?a Mula- 
nen Littaf] <] \ haklka, akwai wan da 
yake yin [mimi da Allah da a bin da 
aka saukarzuwa jiarc ku, da abm da 
aka saukar zuwa garc su. suna masu 
lawalu h i ga Allah, ba su say en tama- 
ni kadan da ay 6 yin Allah, Wadan- 
nan sung da ijirarsu a wurin 
Uhangijinsu. Lai It; ne Allah Mai 
gaugawar sakamako da yawa ne. 

200. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Ku yi haKuri kuma ku yi 
dauriya, kuma ku yi 7a man dako, 
kuma ku yi ta£awa : tsammaninku 
/a ku cj nasara. lj:> 




..psi^rj-* 1 ^ ' i>o Lvy 3 ? 1 ^ j ii^j^*y 



(I) A dkin MuliiKIl Littaf] aifwai mutancn (twarau na kirki wadanda hasada ba ia 
baija bin gaskjya bil S'JR sd'antu da RiJnfiri karnala: walau lna dukkamu ne jruVagu ba. 
Akwa.] tla £waia] :l cikinsi] karnar yadd;i halj >akt a kowullC 111 t on m LI time. 

(3j MaKuri a kan ibaria da daukar wahaJfilin .ihan'a F$ba daya gwargwadnn Tk on yi. 
Daariya a kan abnkan j»aba' watiu kada ma^iya y.u l\ mumiridi haCuri w-ajsin yd(c: da 
cTaakar WLLbaLylitlSa. ZamaEi dakci lausliiwar tLatiynyin abakan eaba JafiLi liariri ^hi^d 
£asar Musutmj. B«.nu banibanci tnaKiy] buyyatiaruie da tnaJiiyi froyayyc. MakLVi 
Bnynyyc va fi aihi dnmin k rd ushcnsai zsi shiga wula. ammH ka^as&htn ma£i>i bayya- 
TLiiri[LU,/.ai shitia Aljaima. Takawa ita ce bm urn ami el Allah kanj^cwa da|ia barin haninSa 
kamar yadda Ya E'liJli. Wanijan shT ut kan ibada duka bayatL imam, dumltL haka ^ a ce ko ^a 
ka ci riaKara.. id an kun nfc waff.jnnjin nbfihiqwit da kyiwo. 




Tana karantar da hanyoyin tsare baEcJcokm jama'a, da 
alakofcin dii suke a Lsakanin aFummtfr Mutiulmi kanta. ko kuma a 
tsakaninta da tsakanin wata al'umma. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Ya ku mutanel Ku hi L'bangi- 
jinku da talcawa, Wanda Ya halitta 
ku daga rai guda, kuma Ya haktta, 
daga gare shi. ma'auransa, kuma 
Ya watsa daga jiare su maza masu 
yawa da mata. Kuma ku bi Allah da 
lakawa, Wanda kukc rokon juna da 
(sunan) Shi. du kuma /umunia"'. 
[.idle nc Allah Ya kasancc. a kank tj H 
Mai tsa.ro nc. 

2. Kuma ku bai wa murayu Juki- 
yoyinsu, kuma kada ku musanya 
mummina da mai kyau. Kuma 
kada ku d dukiyoyinsu zuwa ga 
dukiyoyinku. Lalle shi. ya kasance 
zunubi ne mai girma. 



. 4 - 



fj} Bin Allah wan da Ya haEitia ku, kirs* ga labhatar d« tfluhidin Uluhiyya da 
Rububiyya. HLtat Jnuticie da&a aiuhguda. wanda babu vmrA surki adkmsa, y ±n± wajabLar 
da girma n jinsJn mulum. kowane in ne, kowane la urn, kuma kijwauc hahtta yake dauke da 
n a Ts^-ron AlUh da tsaronSa a tan mutanc yana waiahlar da t&ayawa a cLkiu haddoJm 
sharTarsa. Tsnrnn ^umunia TantsuwH da na yana waiabfar da can say i da rariartia a kan 
haiittar ALLail tia kusa da na ncaa. Iladisi ya nuna ha a ym rantsuwa lLh wanin Allah, 
*abbdfl haka ttUi'anar ayar ita cc, 'Ku jl CSOruil Allah ku [nart mahaLfa da Rumania '." 



4. Suratun Niaa 1 



113 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



J. Kuma idan kun ji isoron ba ?A 
ku yi adalci ba a cikin marayu 1 1 \ 
to T (akwai yadda za a yi) ku auri 
ahin da ya yi muku datfi daga mata ; 
biyu-biyu. da uku-uku n da hudu- 
hudu. Sa'an nan idati kun ji tsoron 
ba za ku yi iidalci ba.. to, (ku auri) 
guda ko kuwa abin da hannaycnku 
na dama suka mallaka. Wannan shi 
ne mafl kusantar zama ha ku wuce 
haddi ba. 

4. Kutna ku bai wa mala sada- 
k6kin<iU da saukin bayarwa. Sa'an 
nan idan suka yafe muku wani abu 
daga gare shi 1 da dadin rai„ m, ku ci 
shi da jin datfi da sauEiti hadiya. 

5. Kada ku bai wa wawaye<" 
diakiyarku, wadda Allah Ya sanya 
ta a gare ku, kuna ma&u tsayuwa (ga 
gyaranta). Kuma ku ciyar da su a 
cikinla. kuma ku tufa tar da su, 
kuma ku gay a musu magana sanan- 
mya ta alheri. 

6. Kuma kujarraba marayu, har 
a lokacin da suka isa aurc. Tn, idan 
kun lura da shiriya daga gare su, to, 
ku rnTfa musu dukiyoyinsu. Kada 
ku cTia da ftarna, kuma da gaggawa 
kafln su girma. Kuma wan da yake 



(1) Asabn inaraya shi nc yarnn da hai balaga ba, kuma uHansa ya mum. A mm a a 
ci kn n ay a- Allah Ya sam-ani nunci dukkanmaj raum a rikrn al'umma, wandayakenetnati a 
Uarc ha.fi kin sa da Allah Vli cfora w.l Musulm: k>j Lsare. Sabnda tlaka Va S-tia tc jawabm 
shaiadm, kuma Va fiara tin hnkuntt.'-hukiJTK;:;. a kan taj'sjlin yaddJi ?a a rsart misu rauni a 
CLkiJl arumma. Ya fam eld mi la a wajurl au]^. AdadiJliU daga day a /uwa haifij, ^warg.- 
wadoTi Itarfin milium da iyawarta ga ISAl da ada^C] a gars <a], ko a LKakacualiu. Adalci lia 
kwana da ciyarwa di lufalar^a 

(2) Sa'an nuji yadda ukc rifcm dukiyar wawa wand ll bai san yadda ate rikon diikiya 
ba, ko da slu haUgl nc, ya yi aarc, kuma ko tia shT r L C yakt ncmsn diikiyarsa da kaci^a : 
kamar d;n \\:\v\:. Wannan wula har.ya Ci la tsartm ha£Jtin masu rauni. 



4. Suratun Niaa 1 



114 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



wadatacce, to, ya kama kansa, 
kuma wanda yake fa£irL to, ya u, 
gwargwadon yadda ya kamata. To. 
idan kun mlfca musu dfikiyoymsu, 
sai ku shaidar a kan.su. Kuma Allah 
Ya is a Ya zama Mai bin tike. 

7. Maza sun a da rabo (1) daga 
abin da iyayc biyu da mart kusantar 
dangi suka bari, kuma mata sun a da 
rabo daga abin da iyaye biyu da 
rnafi kusantar dangi suka ban, daga 
abin da ya Jcaranta daga gare shi ko 
kuwa ya yi yawa. rabo yankakkt. 

8. Kuma idan ma'abuta zumun- 
ta da ma ray u da mala] aula suka 
halarci rabon, to, ku azurla su daga 
gare shi, kuma ku fatfa musu maga- 
na sananniya ta alhcri. 

9. Kuma wadanda sukc, da sun 
bar (Z) zurriyya masu rauniabayan- 
su, za su ji tsoro a kan&u, *u yi 
sauna, sa'an nan su hi Allah da 
taJcawa, kuma su facfi magana 
madaidaidya. 

10. Lalle nt, wadatida suke cin 
dukiyar mar ay u da zalunci, to, 
wuta kawai suke ci a cikin cikku- 
nan.s.u, kuma 7a su shiga cikin wata 
wuta tnai tsanani. 

/ / . Allah Ya n a y t m uk u wasiy y a 
a cikin 'ya yanku. namiji yana da 
rabun mata biyu. Idan sun kasancc 



(]> 1 lukiinnc-hukunttrL rahon ^ada. harsya re la t Karon h^EEiri masij ra^ni. 

C2) Watau yadda Jnuluill ftaaL Jiajliju]] y-i"yu v-iikc [ioruc] ya. inuta ya bar su baba 
wjita dij k i.ya da ?a ta (aimafcc sit. baka kuma su MusulnJ wadanda aka sanya aik]Ji rabuu 
i;iHg a barm unsix sy vi runam, dS nc sulra muUi suka baj "yA'yansy hafca Saboda haka 
warnan f.v.1 kiirya ^ut-iyar jt\a\ k(iti ya yi /iHlunfi daga. dukiyar marayu. 



4. Suratun Niaa 1 



IIS 



mala nc Fiye da biyu kuwa, k\ suna 
da biyu daga kashi uku din a bin da 
ya bari, kuma id an ta 7am a guda ce 
(kawai), if), tana da rabi. Kuma 
jyaycnsa. b[yu kowane day a daga 
dkinsu yana da tfaya dag a kashi 
shida din ah in da ya bari idan wani 
reshe ya kasance gare shi 1 to, idan 
reshe bai kasance gare shi ba, kuma 
iyayensa ne (kawai) suka gaje shi L 
to, uwa tana da suiusi (day a daga 
cikin kashi uku). Sa'an nan idan 
*yan h uwa sun kasance gare shi : to, 
uwarsa tana da sudusi (day a daga 
cikin kashi shida) daga bay an wa- 
siyya wadda ya yi ko kuwa bashi, 
Ubanninku da 'ya'yanku, ba ku 
sani ba, wannensu ne mail kusanlar 
am fan i a gare ku. Yankawa d aga 
Allah. Lalle ne, Allah Ya kasance 
Masani Mai hikima. 

12. Kuma k una da rabin a bin da 
matanku na aure suka bari idan 
reihe bai kasance gare su ba. Sa'an 
nan idan reshe ya kasance gare su. 
to, kuna da rubu'i (tfaya daga cikin 
kashi hutfu) daga a bin da suka ba- 
rm, daga bay an wasiyya wadda 
suka yi kg kurna bashi. (Su) kuma 
suna da rubu'i daga abin da kuka 
bari idan resht: bai kasance ba gare 
ku, idan kuwa reshe y a kasance gare 
ku. lo, s una da sumuni (day a daga 
cikin kashi takwas) daga abin da 
kuka bari, daga bayan wasiyya 
wadda kuka yi ko kuwa bashi. Tdan 
wani namiji ya kasance ana gadon 
sa bisa kalala, ko kuwa war a mace, 
alhali kuwa van a da dan 'uwa ko 



'-"t\ - 



4J- 



\?\ 1 'Al' ,< ! - *.lf lT< 




0[y^=>J -^+-J ^-r** ! ' 



.- 



4. Suratun Niaa 1 



116 



1 i"U-jJ"l 9jj*i 



' yar'uwa^ 3 to, kowatic day a daga 
cikinsu yana da sudusi (day a dnpa 
dkin kashi shida), sai idan sun ka- 
sance mafi yawa daga wan nan, to, 
su abokan larayya ne a crJcin sulusi 
(daya bisa uku), daga bay an wa- 
siyya wadda aka yt ko kuma bashi. 
Ra da yana mai cutarwa ba, ga 
wasiyya. daga Allah. Kuma Allah 
Masani ne Mai haEturi. 

/i. Wa dan tan i yak Skin Allah 
ne. Wanda ya yi da'a ga Allah da 
Manznnsa, (Allah) /.u'\ shigar da shi 
gidajen Aljanua (warfatida) (toramu 
suna gudana daga EarEashinsu 
suna madawwama a cikinsu, kuma 
wan nan shi ne rabo babba. 

14. Kuma wanda ya saBa wa 
Allah da ManzonSa, kuma ya £ eta- 
re iyakokinSa, zai shigar dn shi 
Wuta. yana madawwami a cikinta, 
kuma yana da wata azabamai wala- 
kanlarwa. 

15. Kuma wadanda suka je wa 
alfasha daga matanku, to, ku ncmi 
shaidar mutartc hudu daga gari; ku 
a kansu. To, idan sun yi shaida, sai 
ku tsare su a cikin gidaje har mutu- 
wa ta karbi rayukansu. ko kuwa 
Allah Ya sanya wala hanya a gare 




(1) "Dan'uwi ko 'yar'uwa, a nan, ana nufin li ummi ko li*ummiya, kowane dayaiLsii 
yaHa nln suiIum. idan suna da yawa, waLau huti ka: biyu kn ahin da ya fi hiyii, ro. S.ung dii 
sulusi. Babu batnHatlcU [sakanin nami;] lLll niiiL;^ i^iire su, dnmiri phiir ea.Jons.Li mace lc. 
watau uwir mamacin, 

(2) Ay<iyi na I 5 da I ft an sihal'c huk-JTidnKiJ waysn hmid\ d:n ^ ysr Sura Hi H NOr ta btyu 
da H,idmri Raj amL g£i zawan da Zawara WaffacSda iuka yL ^L3]a, kutiia da billiila dari da 
korar bahanc nainiji. da kyrr.a hlilala cfa.fi g.A budurWU. KumtiatlLijefc t]]aL]iwadLdLi ivtuida 
akt yi a kansa idan sun bqlafa L knda" su banawa nc Ana ladab: gii ]iiai liwadL da matarsa, 
iimmn ha a ka.sbc shi. Liwadi da wuta tiihc^ kamar /in a yakc ga r.arnijin 



4. Suratun Nisa 1 



117 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



16. Kuma wadanda (ma? a biyu) 
suka jr: mata (1? daga gare ku, to, ku 
cutar da su, sa'an nan idan sun tuba 
kuma suka kyautata halayensu, sai 
ku kau da kai da ga barinsu. Lallc 
ne : Allah Ya ka^ance Mai kar&ar 
tuba Mai jin Rai. 

17. A bat da take tuba kawai ga 
Allah, ita ce ga wadanda suke aika- 
tawar mugun aiki da jahiki sa'an 
nan su tuba nan kusa (lj . To. 
watfannan Allah Yarta karftar iti- 
barsu. K urn a Allah Ya kusancc Ma- 
sani tic, Mai hikima. 

IS Bii tuba ba cc ga wadanda 
sukc aikatawar mCinanan ayyuka 
liar idan mutuwa ta halarci dayansu 
ya ce: "Lalle ne ni, na tuba yanzu." 
Kuma ba tuba ba ce ga w r adanda 
suke mutuwa alhali kuwa sunii kafi- 
rai, Wacfannan Mun yi mussu lalta- 
lin wata a/.aba mai radacfi. 

19, Ya ku wadanda suka ya Ima- 
ni" Ba ya halatta a pare ku, ku gaji 
mala a kan tilas. Kuma kada ku 
nana su aUrc dorniri ku tah da &a*- 
hen abin da kuka ba su, face idan 
<,uka za da wata alfasha (3> bayya- 
nanniya. Kuma ku yi zamantakewa 
da su da alheri. Sa'an nan idan kun 

su, to, akwai tsammanin ku fii 





-- ^1 . 

i i / h i L IT ffl . _ 1 |iii'>' 



(]} Ma?.H. biyu masu je wa alfasha 5-U manu yirt liwatfb da junansu.. 

(2) Man kusa. watau a gaMnin. mutuwa 

(3) M'jg'jn halin sharTa ba ta yarda da shi ba kamar fiiyo ko yawen ban?a , a nan 
babi] liifi ku h;in^ ni] ah re *ai <iwn yi multLL huh, kumi A I Lab Yi hana yicLdn miLla kamar 
tfuki y a. Sun kaiacLuc suni yin haka, ba da Make Ijayur da s-adikL ba, dbciiin di?gara da 
wanda ubansa ya bayni". sm su aurw da jtu a kan liaJka ga warn cfa^'nwari mrtmacin, ko 
kuma wanda sukc so ya aure Ta, 



4. Suratun Nisa 1 



11* 



want abu alhali kuwa Allah Ya 
sanya wani alheri mai yawa a 
cikinsa. 

2fl. Kama idati kiin yj nufin mu- 
sanya mata a mat say in waia mala, 
alhali kuwa kun bai wa cfayarsu 
Jcincfari" 1 , to, kada ku karfii k 6 trie 
daga gare shi. Shin, za ku karftc shi 
da icarya da zununi bayyananne? 

21. Kuma yaya za ku karfx- shi 
alhali kuwa, hakika, sashenku ya 
sadu zuwd ga sashe, kuma sun riici 
alkawan C2) mai kauri daga gare ku? 

22. Kuma kada ku auri abin da 
ubanninku suka aura daga mata, 
fate abin da y a sh i ge . La lie neshi, ya 
ka&ancc alias ha da abin Eyama. 
Kuma ya milnana ya zama hanya. 

23. An haramta muku uwa- 
ytnltu. da 'ya'yaflku, da T yan> 
uwattku mala, da goggoninku. da 
innoninku, da *ya van dan'uwa, da 
'ya'yan 'yar'uwa, da uwayenku wa- 
rfare an da suka shay a r da ku mama, 
da "yan'uwanku mala na shan 
mama, da u way en matanku, da 
agololinku wadanda suke cikin 
tfakunanku daga matanku wa- 
danda kuka yi duhuli da su, kuma 
ulan ba ku yi duhuli da su ba. to,, 
babu laifi ril a kanku r da median 
'ya'yankj wadanda sukt daga 
tsatsonku, kuma kada ku ha da isa- 



I 4 



[J 



(1) Kincfari h shi ne dufciya mai yawa; ijJt i y a. diiha goma shn biyu, na azurfa. 

(2) Alkawdriri n^onRij da a]hcrj ko kuma SiiLtiinMriu da kyaulatiwa H^Kara Ayu Ta 

2.1]. 

(3) 'Diiun]] aurt: a ku.n \£ys y^Tin IwfimtH uwanu. atnclld 'Jiiurin aur? a. k^n L]wa, ba ya 
haramta <fLyar Siii ir. liu Juhuli dn an. ko kuma an yi lamaau\ dii ica. 



4. Suratun Niaa 1 



119 



kanirt 'yan'uwa biyu mat a, face 
abin da ya shige. Lalle tic, Allah Ya 
kasance Mai gafara m Mai jin kai. 

24. Da tsararrun aurcn (1 > wasu 
rnaza, fate dai abin da hannuwanku 
suka mallaka. (Ku [.sari;} Littafin 
Allah a kanku. Kuma an halatta 
muku abin da yake bayan wane fin. 
Kg n£ma da dukiyoyinku, kuna 
mas-u yin aure, ba masu yin zina ba . 
Sa'au nan abin da kuka )i datli da. 
shi daga gare su, to 1 ku ba su ijaro- 
tinsu bis a iarillar sadaki. Rabu laiTi 
a gare ku ga abin da kuka yi yarda- 
tayya 12 > da shi a bayan farillar sada- 
ki. Lalle nc Allah Ya k usance Masa- 
ni ne, Mai hikirna. 

25, K u m a w a n d a < 1 :t ba l ^ami wa- 
data ba daga nkirtku bis-a ga ya auri 
'ya'ya muminai, to, (ya aura) daga 
abin da hantmwanku na da ma suka 
mallaka, daga kuyanginku mumi- 
nai. Kuma Allah ne Mafi sani ga 
Tmaninku, s ashen ku daga 14 '' •smh^i. 
Sai ku aure su da izinin mutanensu. 
Kuma ku ba su ijarorinsu bisa ga 
abin da aka satii, sun a masu kamun 



- i -■ 





w>j 'u ^y'^j cri^» 1 



(i j An hftriimtA muku ma ran aurtn wasu ma*a, muLuk'ui maiaiiiu ba SU sake SU bfi. 
MuiMiLrni nr ka kuwa Kuabawa. sai fii idai] ku» kamo su nt daga kasar (Jn lake ;a lihiVkiid 
S^ba, a tiati ku])i jya takinsu baka, domin kamu warwarc ^urensu. hinn kuTi >l liiciiattu'L 
da wasu mjit.i j kun kuskiin'. ha dn :um ba. sai ku bij-ii su iadiki a kail llaka Ati Jiati^ 
auren Igmauu'i, watau yin aure zuwa ga ajali. Abdullahi bn Abbas ya cc yin » ya ft iina. 

(2) Bayan sadakin da aka yanka bahu Laif] Ldadl kun >'] yardatayyw da fc?ra wani ah;i a 
iiin f"iiriL]ii.. kuma bibu laifi idiiii ita malar ta yarda da kayar da £arin ltd kuwa shluiijin ya 
\-.-,\ J li da biyiin fcar n 

fi] HukL;ncc-bul(Unci:ri auren kuyHri^a l^j wirida bai ^icuL Ikon uucell ">'a. ba.. Aibin 
aurcn kuyangi ibi ne bauLin da /ur]ya. doiUltl bautil daga uwa ^akc, Suboda h.;ika ba 
lialalta MusuLm ya ami baiwai k;.irilL. komf larurdi-dn 'nktitik:, nai t]ai ya sayc la da^ii 
gare shi. 

(4) Ku duka d,-iidai kr]kc wajen TmariL da MuiuLund. Dubi kuma Al "[lllrsna l u 5 



4. Suratun Niaa 1 



120 



1 *u^J^ 5_j_^j 



kai, ba tuasu zina ba v k uma bil masu 
rikon abokai ba. To, id an aka aure 
six, sai kuma suka zu da wata al- 
fasha, to, akwai a kansu rabin abin 
da ke a kan n ya'ya daga azaba. 
Wanean (aLiren kuyanga) ga wand a 
ya.ji tsar on wahala ne daga garc ku. 
Kuma ku yi ha£uri shi ne mafi 
alheri a garc ku. Kuma Allah Mai 
gafara rit Mai jiti Jtai, 

^6. Allah Yana nufin Ya bay- 
yana muku, kuma Ya shiryar da ku 
hanyuym wadanda sukc a gaba- 
ninku kuma Ya kurfri tubarku. 
Kuma Adah Masani ne Mai 
hikima. 

27. Kuma Allah Yatia nufin Ya 
karbi Lubarku. Kuma wadanda 
suke bin sha'awoyi suna nufin ku 
karkata, karkata mai girma. 

28. Allah Yana nufin Ya yi 
muku sau£i. kuma an halitta mu- 
lum yana mai rauni. 

29. Ya ku wadanda suka yi [mi- 
ni! Kada ku ci dukiyoyinku a tsa- 
kaninku da yaudaia/ 11 lace id an ya 
kasance daga fatauci ne. btsa yarda- 
tuyya daga garc ku. Kuma kada ku 
kasshc kanku, Lalh: nt; Allah Ya 
kasance, game da ku, Mai jin fai ne. 

30. Wanda ya aikata wanean 
bisa ta'adi da /a I unci, to, za Mu 
Gone shi da Wuta, Kuma wanrian 
ya kasance ga Allah (abu ne) mai 
saulci. 







( L ) Ilukuntir. tin duikiyar iriiitjtTic drt Garyd fco vaudiLi n, llisram-jn ns. domici yiifia liiii 
ga mutanc su kashe kirns u 



4. Suratun Nisa 1 



121 



31 Idan kuka nisanci manyan 
abubuwan da ake hana ku aika- 
tawa r lo, /a Mu kankare munanan 
ayyukanku daga gare ku, kuma Mu 
shikar da ku mashiga ta karimri. 

32. Kuma kada ku yi gurin abin 
da Allah Y n fifita sashenku da shi a 
kan sashe; ma7a suna da rabo daga 
abin da suka tsirfanta« k u m [\ mat a 
sun a da rabo daga a bin da suka 
tsirfanta. Ku ro£i Allah daga fala- 
larSa, Lalle nc, Allah Ya kasarite, 
ga dukkan kome, M&sani, 

33. Kuma ga kowa. Man sanya 
magada daga a bin da mahaifa da 
ma fly a ku sane in /umutita suka 
ban, Kama wadanda rantsu- 
woyittku suka Eulla 11] ku ba su 
rabunsu. Lalle ne, Allah Ya kasan- 
cc, a kan dukkan kome, Mahalarci. 

34. Maza masu tsayuwa nc (2) a 
kan mala, a a bod a abin da Allah Ya 
fill La a as hens u da shi a kan sashc, 
kuma saboda abin da suka ciyar 
daga dukiyoyinsu. To. salihan mata 
masu da a tic, masu tsarewa ga gaibi 
saboda abin da Allah Ya tsare. 
Kuma wadanda kuke tsdron bijire- 
warsu, to, ku yi musu gargadi* 





(1) A zimanin Jahiliyya ana ffullin amana a tsakanin kabilu ba taakanin mutuio ds 
wani mat am. Wannan Gullin amaniir yak an batfa har da sadism dukiyar war.da yd itiliLli 
daj;a cilunnu. Wabu Musulmi >.uu Align Musulmiui a bay-an sull kidlLi mn wanfjiin iimijliir. 
saboda tiafca Ailah yi umurmi da rika wannan alkawartn. kuma Ya bashc al'adar. Ya 
nuis^iTiyj ta da bukuTK-e-hukuricen MuhuIlluli. Kuma ana tassara masi] IculUn rantsuwa da 
rnanj ^-jdanar da mkin rahoii dukiyar ^ado A[La Inyan :-;u ijaiar wahaLariu da^ia kawurtan 
magada kujuar yadda ya kajnata. 

(Z) Allah Ya <iaTiy/jt .^hngahaTit:i n yida da grLubnaT da laKarrufin.^a a hannLLW.in ma /a, 
dnmiTi j^inar jikirsu, dii hankalinsi] da ki]nn^ dukiynrKii da sukc tiyarwa ga sadaki da kuma 
la hi a i {ciyarwai'l ^idan. Kucna ALati Ya a^a Wa iiiiila da 'a rtiaxa da kuma burr 
J'ariojinsu domini kada su kawo wa,]]j hakon da l>a d"an gida ba, a c^kjti gLdan. 



4. Suratun Nisi 1 



122 



1 i"U-jJ"l 9jj*i 



kuma ku £auracc musu a rikin wu- 
rarcn kwanciya, kuma ku Joke su, 
Sa'an nan kuma. uian sun vi muku 
da'a, lo. kada ku ncmi waU hanya a 
kansu. Lalltr ni; Allah Ya kasancL: 
MadaukakL Mai girma. 

S3. Kuma tdan kun ji tsaron sa- 
6 a war tsakaninsu, to, ku aika da 
wani mai sulhu daga mu tan ens a da 
wani mai sulhu daga rnuianenta. Cl> 
I dan sun yi nufingyarawa, Allah zai 
d aid ait a tsakaninsu ( ma 'a u ran). 
Lalk nc Allah Ya kasancc Masani. 
Mai jarrabawa. 

36. Kuma ku haul a wa ,2J Allah, 
kuma kada ku hada wani da Shi, 
kuma ga mahaifa ku yi kyautatawa. 
kuma ga ma'ahutin /umunia da 
marayuda matalauta. da makwabci 
nia'abucin kusanta, da makwabd 
manisanci, da ahoki a gef'e da dan 
hanya, da abin da hannuwanku na 
da ma suka rnidlaka. La He th: Allah 
ha Ya son wanda ya k usance mai 
[a It a ma. mai yawan alfahan. 

37. Wadanda sukc yin rowa, 
kuma s una umurnin mutane da yin 
rowa, kuma suna feoyewar abin da 
Allah Ya ha su t\& falalarSa. Kuma 
Mun yi tattalL sahoda karlraL aza- 
ba mai walakantarwa. 




k<-S * 4 - L. 



- 1 



jvf r V*L^ k. * V\" ? 



fj] HiskaillilllL feu Ittasij SllJIjli biyii, su lu.fi su >■] hiriLLkcn ahin. da ya hana cujTJn kyau. 
m: L*aw»ci maras pskiya rUga dkzn ma'annul. kv kutsla Sj tlukmila rabawa ila h llL""L, ko ba 
da hul'i ba. Ahin da .suka hukunla alkali ya /arlar d-tf shi, 

(.2] BtiuCii W-li A]]ih n]]i ni; :i b: umurriLnSa, :h har haninSa A komr. iia'nil nan Via biyilt 
da Tiau'ukan ]HUtanc wadanda mutuin y.ni yi ibs-ini /u^d fiLirc m] .gwai^wadon (in raja rill 
kLLmn da Kdiinsa. Sa'an nun iiairgi a kan mai uwaci da sakasuakotLSa, da mai tiyarwa smrrja 
ba a bisa hanyar hauLa w;i A Huh ha. 



4. Suratun Nisa 1 



123 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



38. Kuma wadanda suke ciyar 
da dfikiytlyinsu dentin nutia wa 
mutant;, kuma by su yin Imani da 
Allah, kuma ba su yin imani da 
Ranar Lahira, kuma wanda Shai- 
dan ya kasance abokm haul a gari; 
shi 1 to. ya munana abokin hadi. 

39. Kuma mene nc a knn&u, idan 
sun yi imani da Allah s kuma da 
Ranar Lahira^ kuma sun ciyar da 
abin da Allah Ya a/urta su, kuma 
Allah Ya kasance, gan; su, Masatii 7 

40. La lk ne, Allah b;l Ya /a- 
lunrin gwargwadcm nauyin zarra, 
idan ta kasance alheri ce, zai ri Ba- 
il yii ta, kuma Ya kawo daga gunSa 
ijara mai girma. 

4L Tc\ yaya, idan Mun zo da 
shaidu daga diikan aTumma, kuma 
Muka zo da kai a kan wadannan, 
kana mai shaida! 

42. A ranar nan, wadanda suka 
kallrta kuma suka sab a wa Manyo, 
sun a giirin da an baje £asa da an, 
kuma ba su tioye wa Allah wani 
labari. 

43. Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku kusanci salla alhali 
kuwa kuna masu mayc m < sai kun 
san abin da kukc fada, kuma haka 
uian kuna masu janaba, face mai 
£ clarc hanya, har ku yi wank a 



*. <Ai ^Ti" vf^ *t < * - , <St- 



3$ i^tiju&foj 



o\j is j^?. jysw -ft ^ 



(1) Altikacin baa hana shan giya ha, Sa'an nan gkahana ta da ayar Surstul Ma'iduh 
L:i ^Q. Mai. ianaba kama ba ya yin KaL]a kuma ba ya sbiga maiallaci nai ya yi wnnka ko 
l ll J j r l li r r l li . ^ai duJ >iitia. iya slug a da fiL»iii wutewa duga fcol'a zuwa g,a wata, kc kuwa ya 
sJu^a ya. tfebo ruwa ^a fila. Ana yin (aimania saboda rashin ruwa ha^iEatan, ko ma'anan t 
Lsimar nui ra^hin laflya. Fi-halkr man 1 na karyu ; j . I '.v;i I i. amma ba y n Haobuba wanka idan an 
yi shai'ar da oiyyar jin dadl ku kuma an sami jtn dadln ha da miE'i ba. Mai shal'ar da wanda 
aka shal'a dnka cfayii suki;. 



4. Suratun Nisa 1 



124 



Kuma idan kun ka sauce majinyata, 
ko kuwa a kan tally a ko kuwa warn 
daga dkinku. idan ya zo daga gaya- 
Ji, ko kuwa kun shaft mala 4 bti ku 
sami ruwa ba L to, ku nufi fusskar 
kasa mai kyau, ku yi shafa ga fuskn- 
kinku da hannuwanku 131 . La Me ne, 
Allah Ya kasance Mai yafewa Mai 
gafara. 

44. Shiru ba ka gam by, zuwa ga 
wadanda aka hai wa rabo daga 
Littafi. suna sayen frata, kuma suna 
neman. ku 6ace daga hanya? 

45. Kuma Allah ne Mafi sani ga 
makiyanku, kuma Allah Ya is a Ya 
zama Majifiinci. kuma Ya isa Ya 
zama Mataimaki. 

46. Daga wadanda suka tuba 
(YahuduV akwai wasu suna karka- 
lar da mag ana daga wurarenla, 
sijhji c^Vi'n : h 'Muf] jiya m kuma rnim 
Giya, kuma ka jiya a wanin wuriti 
jiyawa, kuma ra'ifia (da ma arm r 
"ruftafific"), ka isarc mu," domin 
karkatarwa da harsutiansu. kuma 
dam in suka a cikin add in i. Kuma 



A T - Slit * tf^ ^ I'" 



(I.) Watau ku taimama sab Tula rashln ruwa. 

(2) Yahudu. ana khan su da an riLi r Musa da ya cc L'batLgL;i, 'Mun luha zuwa 
^arc Ku, vl AllaL' (Aataf, ay.i ta I 55) domin ugili da sukc yi r,a i?]ti bin haddodin Allah 
Sarta karkalar da malaria da aNaLn ma'anarLu /uwa L»a wala ma'ana La i/pili, Kima crwa 
Mnn ji" ammii aikinsu yana niltia cew^, " L Sun Jii' suke Jiuil. Kurtia K-ajLya j #a.tun wmih 
jiyawa .:iddu'a cc msi rfiiuknr mA'^ri^r alhcri <ls frjii'anar iharn, kuwa suna nuf'ir. la 
itiarriu. Haka kalmar 'Trt'ina tana dama'HTiar 'tsari: mu' 'samara mana', kLima tand da 
n"i a 'aJla; 'Ya :uE>aB6e'. Saai amfia ana'anai fcarshrtL. 

Wannan bayari s,hi ma laitnako nt ^a M^isujmi itir™ r?.ijn;ri hnnkah idomirj ;^ t.^rc 
muSa additlLi^u kafaar yadda akt LSarcsn dukiyaiKU. An cusm irin wannan makirti a wala 
addu'a dn syJtc tc^a "JauharatuL Kauia]j : mdii suka sifarma wacaJa Hukc yi wa saJau' da 
■'usEum" mali ciJta, Wannan ta yi naidai doi kalrnar la'jna, ko ma M nnmj, di>mJU ta"ina 
lac^a da wata ma'ana La yahu, amma aH^am ba La da waia rna^ar.a sai ta ^a^i kawai. Allah 
Ya tsase ttlu daga i£]airi]j tciakiyaa addicLi. 



4. Suratun Niaa 1 



125 



dalalle sfi, sun u-e: "Munjiya kuma 
mun yi da'a, kumaka saurara kuma 
ka d aka la mana/" ha£i£a. da ya 
k usance mail alheri a gare sii s kuma 
mail daidaila: amma Allah Ya 
la'ane su, saboda kafirdnsu don 
haka bit z:a su yiimani ba h sai kadan. 

47. Ya ku wadanda aka bai wa 
Lit cull ! Ku yi Tmani da abin da 
Muka saukar, van a mai gaskatawa 
ga abin da yake tare da ku, tun 
gabanin Mm shafe wasu fuskoki, 
sa'an nan Mu mayar da su a kan 
bayayyakinsu, ko Mu la'ane su ka- 
mar yadda Muka la'ani masu Asa- 
bar. Kuma umurnin Allah ya ka- 
sancc a bin aikatawa, 

4$. Lalle ne. Allah ba Ya gai'arla 
a yi shirk i game da Shi, kuma Yana 
gafana a bin da yake bayan wanna n 
ga wanda Yakv so, kuma wanda ya 
yi shirki da Allah, to. lalle ne ya 
kiriciri zunubi mai girma. 

49. Shin, ba ka gani ba* zuwa ga 
wadanda sukc tsarkake kansu? A'a, 
Allah ne Yake tsarkake wanda 
Yake so. Kuma ba 7a a zalunce su 
da zaren gurtsun dabino ba. 

50. Ka duba yadda suke kirieira 
karya ga Allah! Kuma shi ya isa ga 
zama zunubi bayyananne. 

51. Shin, ba ka gani ba zuwa ga 
wadanda aka bai wa rabo da ga 
Liuafi.suna imini da gunki da Shai- 
dan m , kuma suna cewa ga watfan- 



Ly jrti Jkijii'i 



(]] Jibci mnan kiiwanc £u.nki ne. T)4g(ilu xiinen ShaLdan nc md fc.ir6ii.Jii Ertrya ya 
jingina (a gA Allah, shstfatiin da yaku icama lire da pumiika ko whtiirsu- mutum nc; kc> 
ajani, [Uimirc ya Giitar da ma&U. raUliLfi hankalL, a tikL[] YahiLdu ko a dkin Mu.Milmi. 



4. Suratun Nisa 1 



126 



1 *u^J^ 5_j_^j 



da suka kallrla: "Wadannan tic 

ma fly a shiriya daga w a dan da $uka 
yi imam ga hanya 4 '? 

52. Wadannan nc warfanda Al- 
lah Ya la'ancsu, kuma wan da Allah 
Ya la 'ana, to. ba /.a ka sami matai- 
maki a garc shi ha. 

53 K.6 suna da rabo ne daga 
mulki? To, a sa'ati nan ba za su iya 
bai wa tn u lane banc in gurtsun dabi- 
no ba. 

34- Ko suna hasadar mutane m 
nc -a kan abin da Allah Ya ba su 
daga fylalarSa? To, la lie nt;, Mun 
bai wa gidan Ibrahim Littafi da 
hikima kuma Mun ba su mulki mai 
girma. 

55. To, daga cikinsiLi akwai wan- 
da ya yi imani da shi. kuma daga 
cikinsu akwai wanda ya kan gc daga 
gare shi. kuma ya isa Jahannarnata 
huru da shi. 

56. La I le nc wasfa nd a su k a k af ix« 
ta da ayoyinMu /a Mu Etotiu su da 
Wula, ko da yausthe fatunsu suka 
nuiia, sai Mu musanya musu wasu 
fa tun, domin su (fancfam azaba. 
Lalle ne Allah Ya kasance Mabu- 
wayi, Mai hikima. 

J 7. Kuma wadanda suka yi ima- 
ni, kuma suka aikala ayyuka na 
itwarai. za Mu shi gar da su gidajen 
Aljanna s (wadanda) koramu suna 
gudana daga ^arkashinsu, suna 
daw r wamammu a takmsu bar aba- 



rt*j<iiO* **Mfri 



i ,: _■ 

l^t- jb 4*11 j^ 1 ^' ^JJLj 



(L) Annabi Muhaminadu, tskd da imititm A]]ii]i sun '.abbata a friTs sin. Att ce masa 
ifan fiidan Ibrahim domm Vflhildn su san sJu bfi kAsasshc ba nc ga d a ugant aJi a . dajifL gare; 
tiu. Krniiii bai flta ba dapa tHann CL L wa AnnaHawa mam Littifja hayan Ibrahim, dn^id 
ZLtriyarSA TA 5j fito. Kurua iU.]] aim =iji tlli n a ukin liLlafinsu., walau. AlUura. 



4. Suratun Niaa 1 



127 



1 *u^J^ 5_j_^j 



da, suna da, a cikinsu, mat an aure 
masu Isarki, Kuma Muna shigar da 
su a wala inuwa malabbaeiyar 
Jumshi. 

J*. Lalle ne Allah Vana umur- 
nin ku ku bayar da amanoni zuwa 
ga masu su/ ]J Kuma idatt kun yi 
hukunci a tsakatiin mutanc, ku yi 
hukunci da adalci. Lalle ne, Allah 
mad a]] a da ahin da Yake yi muku 
wa'azi da shi. Lalle ne Allah Ya 
kasance Mai ji ne, Mai gani. 

59. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni! Ku yi da 'a ga Allah, kuma ku yi 
da'a ga ManzonSa. da ma'abCUa 
aTamari daga cikinku. m Idan kun 
yi jtiyayya a rikin wani abu, to ku 
mayar da shi zuwa ga Allah da 
Man/onSa, idan kun k usance k. una 
imam da Allah da Ranar Tahira 
Wan nan ne mafi alheri, kuma matt 
kyau ga fassara. 

60. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga 
wadanda suke riyawar ecwa suna 
imam da ah in da aka saukar zuwa 
gare ka da a bin da aka saukar daga 
gabaninka 7 suna nutln su kai kara 
zuwa ga"Dagulu n ' alhali kuwa. lal- 



* j jj> * yt^+j^ 1 



Ta^akiwa niyLaiie ne mam rai]Tii a mkin hannuwan shugisbarmin&Ll Su da 
d II k i y&l SU ataanCflL He Ha Allah a cikin hannuwacL sh a^a h an nu sabcula haka ".Karcinsu da 
dukiyarsu, gwargwadon sharfa, da yin hukunci a tsakunlEisu da adaki, bayar da amana 
isu. masu iut. Wanda ya bi s : ■ r: /«.:ci',v.rsj ilulsn g.i dV.y^ir. (tannin abtlbuv-a, to. ya y. 
v alid ar a ga A Huh ke ttacL Allah k unu /ai kama s,Kl da hukuncin mayaudari 

\2) Haka SU kuuja mutant: [alakiwa, amana ce a kama .km yards da hukandn Allah d,i 
Mnn/OTiSa. 3 knmf: n,i sramiJfiarjSLi da mu'amaLiihjlSu. K jjiiu wajibi ne a kaiiHu su yarda 
da abm da aka hukunla s ksnsu dsJidj! d,i, sh^ri'ar A]]ah. kuttia idan ill]) Sflfta, [u, £Ur. 
Vdiidaii aaiana] ALLah. ke natt. 

"1>l1 gut U shi tit: dukad l]]ai >L]] dfjkiki waifacida ha tJukokir. Alidh ki Dukan 
WHinda v;h bi dokn w,idda ha, U Allah ba U i:ik]Jl ]badu.. ko Waddala saba ^li ]]addin Allah a 
Likui [[iu'iimiiloLi n :l hd,?k;:^: ko n:i ;;Lirnk;i In, y i shiga cikin wannan larkOJI 



4. Suratun Niaa 1 



12* 



1 *'L- — 5_jjH 



lc ne, an urn litre su da su kafnia da 
s,hi, kuma Shaidan yana ncman ya 
fiatar da su h batarwa mai ni^a 

67. Kuma idan aka ce musu: 
kL Kij zo 7ii wa. ga abin da Allah Ya 
saukar, kuma zuwa ga Manzo" za" 
ka ga munafukai 111 suna kangt mu- 
tane daga gare ka, kanjicwa, 

tf2. To, yaya, idan wala maslfa la 
same su r saboda abin da hannu- 
wansu suka gabiilar sa'an nan 
kuma su je maka sun a ranisuwn da 
Allah cewa, "By mu yi nu fin kdme 
ba sai kyautatawa da daidaitawa."? 

63. Wadannan nc wadanda Al- 
lah Ya san abin da ke akin zuka- 
tansu. Saboda haka ka kau da kai 
daga garc su, kuma ka yi musu 
yargadi, kuma ka gay a mufcu. a 
cikin shaman in kansu. ma san a mai 
nauyi da fasaha. 

64, K uma ba M u aiki wani Ma n- 
/o ba face domin a yi masa da 'a da 
i/inin Allah. Kuma da dai lallc su, a 
Inkacin da suka zalund kansu, {2> 
sun zo maka, sa'an nan suka nemi 
gafarar Allah kuma Manzo ya 
ncma musu gafara, halciJca, da sun 
sami Allah Mai karfiar tuba, Mai 
jin £ai. 



A *- h 1 tig** 1t^/ \ 



.5 j , 




f L) Ntiyagun h h uya ba nni masu kirk a tar da muminai daj=a hukutidn Adah, da. hujjar 
wuj suna [i u fin su daidaila. dutnin a. baLfa MusuJkll da kafittfi hltkurict, la luka liar 
kafiri ya feasance mat yin hukunci a kar, MusliIru Su wadannan ma&u yin haka, ba 
MukuIitii htj np. imuri^^itari Musulmi nc M u ^i: lu nc-n.^Li na biiki nc kawsi, da yA kni i?d 
/Litivii di ha hu yi kci 1 un :lti i ti yardii da haka ba.. Allah ¥a IsarL- ma da|3,a ibarritL ShaitfuJl. 

(2) Wajida.ya£L hukuuein Allah, yayi [alii biyu. duuiiti sa6a wa Allah d^ Man^onSa 
Kunm w|in.nan y@ nfma ra^hin iWTHnsJi Allah &t> Vlan^pnSa S.i h.ik.i nc aya r-..n 
bin wan nan la ct Musulnii ha da imini Hai sun yarda da hukunLiii Al I ah ga kutnc da La 
al'aniLirranHu, kuma b\i yarda da LukuncinSa, ha da jin 'wani kudu a cikin 7uka(ail3U ba. 



4. Suratun Niaa 1 



129 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



65. To, a 'aha.! [na rantsuwa da 
Ubangijinka, ba za su yi imani ba : 
sai sun yarda da hukundnka ga 
a bin da ya sii&a ei lsakaninsu> sa'an 
nan kuma ba su sami wani Jcunci a 
rikin /ukalunsu ba. daga abm da 
ka hukunta, kuma su sallama sal- 
lam a wa, 

66. Kuma da dai lalk Mi Mun 
wajabta musu cewa, "Ku kashc 
kanku, ko kuwa ku fila daga gi- 
tlajcTtku". da ba su aikata shi ba, 
face kadan da ga garc su, Kuma da 
dm lallc su sun aikaU abin^da ake 
yi musu gargadi da shi, haJciJca, da 
ya kasance mafi alheri daga gare 
su, kuma mail tsanani ga labba- 
tarwa. 

67. Kuma a sa'an nan, haJcitca, 
da Mun ba su, la da mai girma, 
daga gunMu. 

68. Kuma lalle ne, da Mun shi- 
ryar da su hanya madaidaiciya, 

69. Kuma wadannan da suka yi 
da 1 a ga Allah da ManzonSa, tc\ 
wadannan. suna tare da wadanda 
Allah Ya yi nfima a kansu h daga 
a mi aba wa da masu yavvan gaska- 
Lawa : da masu shahada n \ da ssali- 
hai. K uma wadannan sun kyautatu 
ga zama abokan tafiya. 





Aif ? -;V - J .1 f -'i-> 1 



(l] Darajitr daiikaka ga add in j *hj ue zsma Annata sa'ati uan SiddLk, watitu manyan. 
sahabban kowanj; An r.abi . Wadannran cL.-j ra; oji biyii yanzu .in njfr su ilaga kowa. domin 
biitjLL sauratL jCLCjiiliu: w ^rnlti yiike lire da KLtidifcaniiL. Ta uku Ua lc shahada wuLau a kaxh:: 
inutuni ;i wurjji yiifci tlonun daukaka kjlitLar A]]a}j da Xmrc h-aJifc^Jti;] Mui-u]]]ii. WantLan 
it;* lc m;iJf HSMciin 3 Km tflcffi n;in. domin abjn d;i surar kiimr.larwa, kuma d^HTurj ya 
Kiima shirr.] la'iir majranLi a kiici dara.;ar |ibadi rla amf;in4ini!nAa. Ta h urfu 7,1 rn :i ^.llihi m;n 
ah in da Alia]] Yaks su kuccia ]nai \1\n1: dii Allah VakL ki. 



4. Suratun Niaa 1 



130 



1 *u^J^ 5_j_^j 



70: Waccan falalar daga Allah 
Cake, kuma Allah Ya isa zama Ma- 

sani. 

77. Ya ku wadanda suka y[ ima- 
ni! Ku riJci shirinku c 1 J , sa'an nan 
ku filar da had jama 'a jama 1 a ! ko 
ku filar da yaki gaba daya. 

72 Kuma la lie ne daga cikinku 
akwai mai t'aaarwa C2> . Jo, idan 
wala maalfa la same ku. sai ya ee; 
"La Ik nr. Allah Ya yi mini nnma. 
dorriin ban feasance mahalard tart 
da su ba." 

73. Kutnji la lie nc. idan wala 
falala daga A I [ah la same ku, ba- 
klka, Libbas, yana cewa, kamar 
wata so yayy a ba ta kasance a tsa- 
kaninku da shi ba: "Ya kaitona ! 
Da na zama tare da su dai. domin 
in rabonla da rabo mai girmaT 

74. Sai wadanda suke sayar da 
ray u war dumya su kar&i ta Lahira 
su yi yaki, a oik in hanyar Allah. 
Kuma wanda ya yi yaki a cikin 
hatiyar Allah, aka kashe shi ko 
kuwa ya rinjaya, to da sannu za Mu 
je masa da ijara mai girma. 

75. Kuma menu nc ya same ku, 
ba ku yin ya£i a cikin hanyar Allah, 
da wadanda aka raunanar daga 
maza da ma La da yara, suna cewa" 
"Ya Ubangijinmu ' Ka filar da mu 
daga wannan alkarya wadda muta- 
ncnta suke da zaluncL kuma Ka 



-I'.-^.l 




(.]) Ba yi haliHiJ Musulmi SU /uuna nil tin tJUIalir. yaGi da f'ilai da ysiJci Jto t-.ari a. tin 
malciyiimi]. sabnda a>in da 1c cikm wnncur. ;iyar la 1 ] . 

(2) SifarmLir<a.fulii ]Lace ya £i fna nuwi ya£i. kuma ya. rHiardu waJlmsa, ya yi nmrnaf 
hasirur Musulmi, kuma ya yi ba£ja cikm nasararsu, ya so a raha ganTma da shi. 



4. Suratun Niaa 1 



sanya mana majibinci daga gunKa, 
kuma Ka sanya. man a mataimaki 
daga gunKa"? 

76. Wutfanda isukii yi Tmani, 
sun I yaJti a cikiti hanyar Allah, 
kuma wadanda suka kalirta SLin.iT 
yafti a elk i ti hanyar 'Dagutu (Shai- 
dari). To. ku yaki majiESmtan Shai- 
cfan. Lalle ne kaidin Shaidan ya 
kasance mai rauni. 

77. Shin > ba ka gani ba zuwa ga 
wadanda aka ce musu ; "Ku kangc 
hannuwanku. kuma ku isayar da 
salla, kuma ku bayar da ^akka."^ 
To, a lokacin da aka wajabta tnu&u 
yiilci sai ga warn oangari; daga ci- 
kinsu sun a tsnron mutant kamar 
tsoron Allah, ko kuwa mafi tsanani 
ga isuron, kuma suka ce: "Ya 
Ubangijinmu ! Don me Ka wajabta 
yaJti a kanmu? Mc ya nana Ka 
jinkirta mana zuwa ga wani ajali nu 
kuia?" Ka ce: Ll Jin dadin duniya 
kadan ne, kuma Lahira man 
a] her i ga wan da ya yi taCawa. 
Kuma ba a /.aluntar ku da si ill in 
hantm gurlAun dabino! 

78. 'Tndii duk kuka kasance, 
muiuwa za ta riskc ku. kuma kd da 
kun kasance nc a cikin ganuwoyi 
ingatattu!" Kuma idan wani alheri 
ya same su sai su ce: "Wannan 
daga wurm Allah ne," kuma [-dan 
wata cuta ta same su, sai su C-e, 
'Wannan daga garc ka ne". Kace: 
"Dukkansu daga Allah ne. 11 To : 
mc ya sami wadatman mutane, ba 
su kusantar fiahimtar magana? 

7 r A Abin da ya same ka daga 
alheri. to, daga Allah yake, kuma 



^ j> -..r t ^ 



4. Suratun Niaa 1 



132 



1 i"U-jJ"l 9jj*i 



abin da ya same ka daga sham, to, 
daga kanka yake.. kuma Mun aike 
ka xmva ga mutant;:, (kana) Manzo, 
kuma Allah Ya isa. ga zama Shaida. 

SO. Wanda ya yi diTa ga Manzo, 
to, hakiGa, ya yi da'a ga Allah. 
Kurnti wan da ya .jiiya baya, to t ba 
Mu aike ka ba dan ka zama mai 
tsaro a kansu. 

HI. Kuma sum! cewa. h "Da'a," 
sa an nan idan sun fha daga wu- 
rinka, sai wata kungiya daga cikin- 
su la kwana da niyyar wanin a bin 
da take fatfa, alhali kuwa Allah na 
rubuia a bin da suke kwana da 
niyyarsa. Saboda haka ka kau da 
kai daga gars; su, kuma ka dogaia 
ga Allah, kuma Allah Ya ixa ya 
zama WakTli. 

82. Shin, ba su kula da Al£ur - 
ani, kuma da ya k usance daga wu- 
rin wanin Allah, ha ft i fa, da sun 
samu, a cikinsa, safta wa juna rnai 
yawa? 

S3. Kuma idan warii al'amari aj 
daga amtnci kci tsoro ya ju musu, 
sai su watsa shi. Da sun mayar da 
shi zuwa ga Manzo da ma'abuta 
aTamari daga gare su, la lie ne, wa- 
danda suke yin bincikensa, daga 
gare su, za su san shi. Kuma ba 
domin falalar Allah ba a kanku da 
rahamarSa, haJoJEa, da kun bi Shai- 
dan face kadan. 



4 t 



( ] l UlcLUrnill alumina da. Ctiwa iilad inn £a ttatu aramari d li Su sati kansa ba, KO 
kuwa idan warn abu ban tsoro ya auku, lo. Jiai am nc su yj ta barararsa dtimin su firgitar 
da maLsTii!. Abrn da yakc wjijibi q k;in;iu Ka'an nan, ku k^i rahLiinnKa shiigabanni 

tulUll :sarLyiwa a hinuika a saci yadda nhin yake, da kuina yadda ia a >i riiagaruc^ii 



4. Suratun Niaa 1 



133 



84. Saboda haka, ka (l> yi yaki a 
cikin haiiyar Allah, ha a kallafa 
maka by., face a kanka, kuma ka 
kwadaitar da muminai. Akwai 
tsammanin Allah Ya kange gailn 
warfanda suka kafirta, kuma Allah 
ne Mafi tsananin gafL kuma Mail 
tsananin azabUlwa. 

(¥5. Wanda ya yi'- 2J eeLo, celo 
mai kyau, ?m sami rabo daga garc 
shi, kuma wanda ya yi cc.io, eeto 
mummuna, zai samr ma autii daga 
gare shi, Kuma Allah Ya kasancc, 
a kan dukkan komc, Mai Eayyade 
lokan. 

86. Kuma idan an gaisht: m ku 
da wata ^aisuwa. lu, ku yi gaisuwa 
dy ahin da yakc mafi kyau daga 
gare ia s ko kuwa ku mayar da ita. 
Kuma Allah Ya kasance a kan 
dukkan kome Mai lissaTi. 

87. Allah, babu abin bautawa 
face Shi. Lalle ne, halcilca. Yana 
tara (4) ku harzuwa ga Yiniii Kiya- 



X tpc 1,*r * T tf 

^jr k ^i^ 1 'vv^ J^fJ 



^i^ 3 " AaAJ ti^Jj^ 




(I) Uipurni /L<w<t AntiabL, tslra da aminci su labbata. a gare shi. 

(21 Mil' ana r ueio: wnUu warn ya yi wa wmtii har.ya a kan biyan buka'.arsa la kuWauC 
Id, iubiidi darajat m^L ^in n,-CtC-ri Ys kiimala ya yd eel cm doEnitL Al La}i Wail da Ya b:i shi 
dara.iar. oa da ya bai Allah ktiniL-ba. [dan kama sajarda cctonyakc yi. Albh /si karbi: 
daraiar daga gare shi. Ci. da ■utci: haraciiun he. S-akainakoma shi nc Allah Ya karfic darajar 
Lctoii dafja gare stli. 

(3) A gaisuwa Ldari anc^ irnjkL]: "AHxalama a^aikum" ku: may at daccwa. "" Wa'alailcu- 
nuis Jalamu wa rah a ma Ell] [.a hi wa barakatall " Ki") ku mayai ksmiar yadda aka yi maku. 
Wa'au kada ka nakafia 'yan'uwajiku ko da ga gaisuwa no Fadakarwa: Fara saJlama 
]]iasiahabhi lit:, mayarwa kuma fanlSa Tre.am.rna wanda ya f-ira, ya fl lada. Hakit ym isarki 
a gahanjn Ipkaci rniL^iahahhi ne, am ma a bay an sliijjar Ltikaui yazania wajihi. Wanda ya yi 
mLLHla^a'nbi a nan ya fi lada Haka jinkji'tnj da bjyatl bashi ga malSriUsc wajihine. amma 
biirrantar da shi rnascahabb] Lie YjTj mn^ahabbL n nan ya fl ^La. 

(■11 Idail kuil IsaiE- riukunee-rmk'jnrrda Allah. Wanda babu ab]n bauCaWa sai SilJ, Ya 
umillCC ku da SU. to ^ai hada kalmarka La LabbaLa guJa tiar ya niwa Ranar K'iy.-4m;L 



4. Suratun Niaa 1 



134 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



ma, babu shakka a cikinsa. Kuma 
wane nc mafi gaskiya daga Allah ga 
lahari? 

Wtf To, mene ne ya same 111 ku u 
cikin munaTukai, kun zama kun- 
giya biyu. alhali kuwa Allah ne Ya 
mayar da su saboda abin da suka 
tsirfanta? Shin, kuna nutin ku shir- 
yar da wan da Allah Ya 6a I it r ne? 
Kuma wanda Allah Ya 6&lar N io s 
ba za ka sami wata hanya ha zuwa 
gare shi, 

#S>. Suna gurin fcu kiiHrta kamar 
yadda suka kifirta. domin ku ka- 
sance daidai, Saboda haka kada ku 
riCi wasu masoya daga cikinsu, sai 
sun yo hijira a rikin hanyat Allah. 
Sa'ati nan idan sun juya, to. ku 
kama su, kuma ku kashe su in da 
duk kuka same su. Kuma kada ku 
riki wani masuyi daga gare su ko 
wani mataimaki. 

90. Fact dai watfanda suke sa- 
duwa zuwa ga wasu mutant, wa- 
danda a tsakaninku da su akwai 
aikawan, ko kuwa wadanda sukc 
sun jc muku (domin) kirazansu sun 
yi Jtunei ga su yake ku, ko su yafci 
muumtmsu. Kuma da Allah Yi' so, 
lallij nc, da Ya ba su iko a kanku, 
sa'an nan, Jia£ik*a. su ya£e ku. To, 
i dan sun nTsan^c ku, sa an nan ba 
su yaice ku ba. kuma suka jet a 
sulhu zuwa gaie ku, itj, Allah bai 
sanya wata hanya ba, a garc ku, a 
kansu. 



T ' .* j j * ^ - .t j-'..- > ?r ✓ 



(]] Hani ne kada mujuiiijii su rarraba kansu domin jiiyayya a cikjj] ihajnin kafiriii. 
Sni su bi a bin da Al1?h Va cc a yi da su.. kiicnar yadck hayanip.Aa y.iki; tafr il cjkin wilinuJl 
iiya Ja ayoyiii da sykt* h kiynnta. Yi yi hayaai da lafsili daki-ddki. 



4. Suratun Niaa 1 



135 



1 i"U-jJ"i tjj^t 



91 Za ku sami u<asV ]) suna nu- 
fin su a rn in tar da ku, kuma su 
amintar da mutanensu, kd da yaus- 
hc aka mayar da su ga rltina h sai a 
dulmuya su a cikinta. To s idan ba 
&u nisance ku ba, kuma sun jCfa 
sulhu zuwa gare ku> kuma sun kan- 
ge hannuwansu, to, ku kama su, 
kuma ku kashc su inda duk kuka 
kama su, kuma jvadan nan, Mun 
sanya muku dalili bayyananne a 
kansu. 

92, K um a ha y a k a sa rice wa 1 1 J ga 
mumini ya kasbe wani mumini, 
lace bisa ga kuskure. Kuma wand a 
ya kashe mumini bisa ga kuskurc, 
sai 'van la war wuya muminu da 
diyya abar ml£awa ga mulancnsa, 
face id an sun bari sadaka. Sa'an 
nan idan (wanda aka kashe) ya 
kasancc daga wasu mutane mafciya 
a garc ku. kuma shi mumini ne ? sai 
'van la war wuya mumina. Kuma 
idan ya k&sance daga wasu mulane 
nc (wadanda) a tsakaninku da Isa- 
kaninsu akwai alkawari, sai diyya 
abar mile aw a zuwa ga mut anemia, 
da 'van la war wuya mumina. To, 
wanda bai samt (wuyan ba) sai 



- ^ I" - r T --- ■- , j», .-- T ^ 




(1) Suil bayyilJlU iHiamn&U g^J^ ricTnin ku a mince mum. kuma slic: bayyinU kafir^L 
a wupti mulancn^i] kj-i fLr^i dDiniri su aminLr tnuiiu, watau. Suriu ido i"U.Wii ido tudu kgm 
kafirai re, ku yafic sa.i Ta iiiaci iu.:] rtlusuhmtii, ktj ifUJU^ Sim ba^aiaa sysliutVHU snsai ii 
g.are ku. 

{2) Ki-iiiil kuakurc (?lS.HSi 3 mkinsa, sai dii hiyan diyyn Jli kuina kiilTilffL. A mm a 

"bjyan diyyrt y^TiJi cJukkan danyin mai kLNU.ii. j;i*iir£Wa.do il k H L'tmill , shi tf:iy. J - d.ip:^ 
cikin.HU. Idan danjqinia ba su iia L-a, kd kuwii tiilbll SU. to, sai haitLumali ti^ Miisulrru > ii 
liiya. Ana biyan dLyyn H c ikjn shfkarj hi:rfu. Ana bayar cja ila ya magaidan *anda aka 
kashe. Amma ksfTarfl-. itfl kam a kan rr.ai ki*an ka^ai lake u. kail ta.rti.bmta Wanda ya 
kaiihi: bawa biha kuakan: /:ai biya kimacia ga tliiL ^tu. kxiniH ana son y S yi kaffara. 



4. Suratun Nisi 1 



136 



1 -tu^J^ 5_j_^j 



azumin watanni biyu jere. domin 
tuba daga Allah. Kuma Allah Ya 
ka sauce Masani, Mai hi kirn a. 

93. Kuma wan da ya kashe wani 
mumini da gangancL <n to, saka- 
makonsa Jahannama, yana 
madawwami a dkinla, kuma Allah 
Ya yi fushi a kansa, kuma Ya 
la 'arte shi, kuma Ya yi mma I all a- 
lin azaha mat girma. 

94. Ya kg wadanda suka yi ima- 
ni ! Idan kun yi taiiya fa ctkin kasal 
domin jihads, to, ku nemi bayani. l2) 
Kuma kada ku ce wa wanda ya jefa 
sal lama zuwa gare ku; "Ba Musul- 
mi kake ha. 11 Kuna neman hajar 
ray u war diiniya, lo, a wurin Allah 
akwai gammomi masu yawa. K&- 
mar wannyn, nc kuka kaSaricG a 
^abanm ku mu.sulunia, sa'an nan 
Allah Ya yi muku falala. Sabnda 
haka ku zan ncman bayani. Lalle 
tit Allah Ya k a sauce, ga abin da 
kuke aikatawa, Masani. 

95. Masu zama <;,) daga bar in 
ya£i daga muminai, was urn 
ma'abuta larura, da masu jihadi a 
cikin hanyar Allah da dfikiyoyinsu 
da rayukansu. ba zama daidai. 




J- jl- "+ ^ J- 




(1) W^Tidis ya kmhc lllJHl Lr. ] da aaneanu. kui3ia jana kudurdn halaociri. kashi: shi 
din, to, shi kifiri nc. Annua idan yana £udurcin haramcin kisa, unmn duk ±\ tuka ya 
ka&he shidoanitL warn fa'ida la duniya, kndf>miTi adawa, to yana nan mumini, hukurcetnsa 
(cisisi Sijj'&i' Bisk lira, aya ta 179. 

(2) BayanintXWa ana <fauka] Wullda uki> ji ya yi kalmar sihahadu mumim. s-zi fa idan 
an ga ya yi wani aiki, ko aka ji ^a yi wata magatia wadda lake war ware tna'aoar kalnnar 
s ha ha da r, bubu kuma warn tawili kcj jahilcin <ia vale iva /amii lifuti mrtl shl 

(3) Falalar mas u jihadi akiiii wadkiida ba^u iihadi rla^ra Likin rnuminai. pacfar falalar 
Lana Eaifdfa £uk£ta ga yin jihadi domin tsaron addini da rayukan m£m rauni da 
dukiyarsu. 



4. Suratun Nisa 1 



137 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



Allah Ya. f Tf Tl l! masu jihad j da duki- 
yoyinsu da rayukansu a kan masu 
zama. R'd daraja. Kuma dukausu 
Allah Ya yi musu alkawari da_abu 
jnai kyau tl5 . Kuma Allah ya ftflta 
masu jib ad i a kan masu zama da 
lada mai girma. 

96. Darajoji daga gare Shi da 
gafara da rah am a. Kuma Allah Ya 
kasance Mai gafara lie, Mai j in Jtai. 

97. Lalle nc, watfanda ma- 
laiku (2J suka karfci rayukansu, (al- 
bali) suna masu zaluntar kansu, 
sun ce (musu) : lL A cikin me kuka 
kasance (5u kuma) suka ce; 
"Mun kasance warfanda aka rau- 
nana a cikin kasa." Suka cc: Lt Ashc 
kasar Allah ba (a kasance mayaJ- 
waciya ba, damin ku yi hijira a 
rikitua ?" Tu n wadatman maktv 
marsu J aha n nam a cc. Kuma ta mu- 
nana ta zama makoma. 

98. Face wadanda aka r&unana 
daga ma /a da mala da vara watfan- 
da ha su [ya yin wata dabara. kuma 
ba su shiryuwa ga hanya. 

99 To. warfarin an akwai tsa- 
mmanin Allah Ya yafe laifi daga 
gare su, kuma Allah Ya kasance 
Mai yifewa ne, Mai gafara. 

100, K uma wan da ya yi hijira a 
cikin hanvar a> Allah, zai samu.. a 



fH tv- --A}c< ---- .- -St -, - - t % 



_- ^ t ^ ft. 



f r- - ^ j- V __ -r '■ji 



(I] ALjarma. 

(2] HukUJiU n c ii Sll i II LujjJ'u Ziju- h. w-j rin y# j-H ar A I \n h t]-:i n^in 1 ya r da h^Jt Ic oS.\n Allah . 
HukuJICII) mai dogcewa nc, an sami dalTlin yin hijirar, kiima bibu ahin da ya llaila ta nil 
u/urori 

(3.) Allah YiHij kwadaitar du muminai ga ym hijira suwa wunn ncman yardaiSa. 
Hukunctn hijira yana nan a ko da yau&hc hah ya hukuntu da a yi ta. 



4. Suratun Niaa 1 



13S 



i, wurarcn juyawa masu 
yawa da yalwa. Kuma wanda ya 
tila daga gidansa yana trtai hi j ira 
auwa ga Allah da ManzonSa, sa'an 
nan kuma muLuwa ta riske shi, to, 
lallc nc, ladarsfi ta auku ga Allah. 
Kuma Allah Ya k as ante, Mai 
gafara, Mai jin kai. 

10/. Kuma idan kun yi taflya a 
akin Rasa, to, babu laifi a kanku 
ku rage Cj) daga salla idan kun ji 
tsoron wadanda suka kafirla su 
±1 line ku. Latle ne kafirai sun ka- 
sanue. a gare ku, m.a£iyi bayya- 
nanne. 

102. Kuma idan ka kasancc a 
cikinsu, sai ka tsayar mu.su da salla, 
to, wala Jamgiya daga garc su ta 
rsaya tare da kai, kuma sal su rife 
makamansu. Sa'an nan idan sun yi 
salla, ta, sai su kasancc daga 
bayanku. Kuma wala kungiya ta 
da bam (ta) wadanda ba yi saliar 
ba> ta zn. sa'an nan su yi sallar tare 
da kaL. Kuma su ri£i shirinsu da 
makamansu. Wadanda suka k a fir- 
la sun yi gurin da dai kuna shagala 
daga makamanku da kayanku dd- 
min %u karkala a kanku. karkata 
guda. Kuma babu laifi a kanku 
idan wata ciiia daga ruwan sama ta 
kasanut a garc ku. ko kuwa kun 
kasance masu jinva tra ku ajiye 



sSf 



\jj^ v a£ aju 1 ^ sjk3j Jnj 




i^s ^ <i y ' 




( ] ) Rugc ih\\ii a [Liici ha ana nufin Millar Ga^ar.] 1a tafiya ha. Wanda laltt: ta tjbbiilii da 
5iLinn:H. VVqnnHn, f'AgC 5alLu. slu iallsjr Isuro wadd.j sjItl' yi j^war^waHon cJa L ik^ tiki 

na Lsdro. Idan yana yiwuwa a yi ta da [TmaniJ. sai ya j^mii'^ kashi biyu t to, sai a yi 
kamar yaiLda ay« tflfc il ta >i bayani f idan kuwa bti zai yiwu ba, sai a yi i'adda hah ya 
sau£a£a duka, iacriiir a aya la 2.^9 da^a Sural ul BsGara, 



4. Suratun Niaa 1 



139 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



makamanku. Kutna dai ku ri£i shi- 
rinku- T .44- 3 lc tic n Allah Ya yi tattali, 
ga kafirai, iizabu ma] walakan- 
tarwa. 

103. Sa'an nan id an kun kare 
salla, to ku ambaci Allah tsaye da 
zaunc da a kan saaanninku. Sa'an 
nan id an kun natsu, lo, ku tsayar da 
salla, Lalle ne. salla La kasance a 
kan muminai fa rill a mai Jcayya- 
daddun lokuta. 

104. Kuma kada ku sassauta a 
cikin neman muLanen 1 idan kun 
kasanct kun a jin /Sgj, to, lalle su 
ma. suna jin zogi kamar yadda 
kukc jin zugi. Kuma kuna (Sarn- 
matii. daga Allah, abin da ba su 
tsamnnini. Kuma Allah Ya kasance 
Masa.ni Mai hikima. 

105. LaHc ne, Mu, Mun sau- 
kar (1 \ zuwa gare ka., Litta.fi da 
gaskiya, dftmin ka yi hukunci a 
tsakanin mutant* da abin da Allah 
Ya nuna maka, kuma kada ka ka- 
sance mai hu&uma domin masu 
yaudara. 




S3 



(I I Gudanar da hukunn a cikin mabakarna, kada mai sbaria ya tairnaki kowani; 
aasbc, duk yadda iukc agare shi. sat ya dkuke su daidai a. gabansu. kamar yadda ya auikua 
gaban Annabi, tsTra da aminci su tabbata a gare shi. Warn mutum Musulmi ana « rnasa 
Mal'ama bri I.hairak yj yi sa'nr ^mlke ya finyc Khi a wurm wani H ayahudi:. A lokaLin da 
aka jjant: sulkeri ii wuriti Bayahudtn, »ai Mar/aina ya yj ula£4 fcaZafi da sitaiSa. ihl kuma ya 
yi rfiritsuwa «wa ba shi ya slta ba, Kuma mutancnsa suka rd£i Annabi , tsTra ■da amindn 
A. 1 1 :i h sll tsbbata u garc sh:, dr i min ya yi mu.su jayayya ya kuftalar da \1aL ama, Annabi 
buwa liaL yarda ba. Kamar yadda aycjyin nan suka bay y ana. d(jriLL]3 ya zimia ubiu kbyi. 

Wynn^n k-.mia ya nuna ccwa, jgudansr d:^ sharT'a Annabi y?.na yin iilihadi 
^war^wadnn abin da ya nayyana daga bujjni: ya yi hu.kurn.-L, kamar wajen shawaraa wurin 
yak;. Ya j;a]iiLi nl iri ko>i. 



4. Suratun Niaa 1 



140 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



106. Kuma ka nemi Allah gaTa- 
ra, Lalle ne Allah Ya kasance Mat 
gafara, Mai Jin kai. 

107. Kuma kada ka yi jay ay y a 
domin tunkude wa wadanda suka 
yaudari kansu. Lalle ne Allah ba 
Ya son wanda ya kasance mai ya- 
wan ha'inti mac yawan zunubi. 

108. Suna neman ftoyewa daga 
mutane kuma ba su neman fioyewa 
daga. Allah, alhiili kuwa Shi Yana 
tart da su a lokacin da suke kwana 
da niyyar yin abin da ba Ya yard a 
da shi daga maganar. Kuma Allah 
Ya kasatice ga abin da suke aiksj- 
tawa Mai kewayewa. 

109. Ga ku, ya wadannan 1 1 J ! 
Kun yijidali, domin tunkude musu 
(kunya) a cikin rayuwar duniya, to, 
wane ne zai yi jidali domin tunkude 
musu a Ranar fCiyama'. 5 Ko kuwa 
wane ne zai kasance wakili a 
kansu? 

110. Kuma wanda ya aikata 
cula ko kuwa ya zalunci kansa, 
sa'an nan kuma ya nemi Allah ga- 
fara, zai sami Allah Mai gafara, 
Mai jin kai. 

///. Kuma wanda ya yi tsirfar 
zunubi, to yana tsirfarsa ne a kan 
kansa kawai. Kuma Allah Ya ka- 
sance Masani, Mai hikima. 



3 ^gj— *HiL>^*^j>*J^£l5 



A.y f^-? * ■- __-,-f - 



, d -p.- - 



(1) Wannars yana nOna aikin lauja (Lawyer) dotr.in ya cdmaki marasa jiaskiya 
saboda kubuta haratinm tit;, bar dai idan za a mayar da l.nfr pa wani Da* ra nuu'ce, ko 
kuwa 7.u a karfic hakJtrn mai hakki a bdJ Wil wanda bai sanualUa da nhi ba. Amma wakilin 
shafj'a yana ]la]aL[a idan bai /ama dciunin ftnye gaskiya ba. Wtikdaj LfJIl na 7.2.m<iCiih nan 
masu i-aaa'a da wanna m. su. j]e karjiutan duniya na 1'arauiar haram -domin. su stia jinj. 



4. Suratun Niaa 1 



141 



1 *u^J^ 5_j_^j 



1/2. Kuma wan da ya yi tsiwir- 
wiriti kuskurc ko kuwa zunubi, 
sa'an nan kuma ya jefi wani 
barranLacce da shi, to, lallc tig ya 
tattali £ir£iren karya da zunubi 
bayyanunne. 

1/3. Kuma ba domin falalar Al- 
lah ha. a kanka, da rahamarSa, 
bakika, da wata Jcungiya daga garu 

la himmaiu ga su natar da kai. 
Kuma ba su ftatarwa face kansu, 
kuma ba su Lular ka daga kome 
Kuma Allah Ya saukar da Littafi 
da hikima garc ka. kuma Ya sanar 
da kai abin da ba ka kasancc ka 
sani ba. Kuma falalar Allah la ka- 
sance mai girma a garc ka. 

114. Babu wani alh£ri a cikin 
masu yaw a daga ganawarsu UJ , face 
wand a ya yi umurni da wata sada- 
ka ko kuwa wani allien ko kuwa 
gyara a tsakanin mutane. Wanda 
ya aikala haka domin neman 
yard in Allah, to, za Mu ba shi 
lada mai girma. 

115, Kuma wanda ya saba wa U) 
Manzo daga bay an shiiiya ta 
bay van a a garc shi J kuma ya bi 
wan in hanyar muminai, aa Mu 



'3 ij*- 3 y ' 



-" :- 



(L) Hukuncin ificLawa. da Annabi krc w^ni shuga ban jama'a JtLui [Savuwii rndtsiiyicj 
Annt+h] .ea g,ya:aji i]]d'd[]iiiHu, ba balarLa. s^i icl^n akwai wnnj a I her j a ciki. watidLi 
amfarinsa /^i ^hftfi jama'a duha, 

(2) liada faKsarar AiJcur'^ni ko Su una r Ail 11 u bv. bu li kaci iLacLyiir da Annabi ko 
SaKabbansa da WiAdauda ^aka hi hariyars.a allIc fassara ha l>a niLKuni ya yi LuiiviJici 
A](tLir'ani. g^ra ya cc bai saai lu TawilitL AJfcyrani ko Hatllsi iLa hanl(;i]r yanii ka] ga blld'e 
kuj'ar kaJ'Lrci toyayyc da yin huklinci da akin da A]]a]l bai saulcar ba. Na'am ba a hana 
ijnhqdi ga a bin da ba a sami nassL a kanss ha v ko kijmj : j .kn, sami IIHSSj watlda ba 
bayyanannc ha Jingina IJClhad] ga ra'ayi ya fi LawTlin ahin da hjti hayy^nn h L i dajia 
Alkarani ko I3acilTsi ( domin ra'ayi ba ya flatar da waata, 4m ma lawiii yana &ntarwai. 



4. Suratun Niaa 1 



142 



jibinUr masa a bin da ya ji&inta, 
kuma Mu £6ne shi da Jahannama. 
K Limy [il ma nana u zama 
tnakoma. 

1/6. Lalle nc. Allah ba Ya pa- 
farta a yi shirki da Shi, kuma Yana 
gafarta ahin da yake bay an wan- 
nan, ga wan da Yakc so. Kuma 
wanda ya yi sliirki da Allah, to. 
lalle ne ya 5ace fiata mat nisa. (]) 

117. Ba su kiran kowa, baicin 
Shi, face mata, kuma ba su kiran 
kowa face Shaidan, mai t&aurin kai. 

118. Allah Ya la'ane shi. Kuma 
ya cer ""Lalle ne, za ni riki rabo 
yankakke (i \ daga bayinKa. 

1 19. "Kuma lalle tie ina" fiatar da 
su, kuma lalle ne ina sail yd rtiusu 
gun, kuma lalle tie ina umurnin 
su domin su katse (J> kutinuwati 
dabbobL kuma lalle ne ina umurnin 
su domin su c-amia ha lit tar Allah." 
Kuma wanda ya rifii Shaidan maji- 
bind, baicin Allah, to. hakufta _va yi 
nasara, hasara bayyananmya. 

120. Yana yi musu alkawari, 
kuma yana sanya musu gun, alhali 
Shaidati ba ya yi musu wuni 
wa'adin kome face nidi. 



^ j j *^ ,-; 

ii 1 




{]) Bavin in nhirki da hulamcx-tlllkLinecriSa da abin da yakc riilayuwa tta shl SsLJlin 
ma'uriLii i-turki wajifci ne, ciomin a kcm t:i UihTd L lie aka gina shi k a (ihi k an Musuhmcj 

(2) Rabo H Sha idac: da \za k 0 wane clu bil , sh.L ne dart tare da C iia \[] da La ra , kamaT yadda 
zka tuwaitc a eikin HadTsL. 

( '] Sucia kil*r IcunnuwAn dabbubL dmnici nu. niinn ccwa na guma kail SU nc. Suilan 
s]]J tie £n duk atnn rid ba ya da ra]. kam&r wata, ztatuwa ilukii niala ne.C;4ii7a ^LlT^ 
kaniitr isagen fusfca da taCi: hafioru da karkarar gemu donijn JKJtum kyau, duka umurnin 
Sliaidun ne. 



4. Suratun Niaa 1 



121. Wa dan nan matauararsu 
Jahannama ce, kuma ba su samun 
makarkata daga garc ly. 

J 22, Kuma wadanda suka yi 
imani, kuma suka aikaia ayyukiiri 
Ewarai. za ma shigar da su gidajcn 
Aljanna (wadanda) fcoramu suna 
gudana a icarltashinsu, suna masu 
dawwama a cikinsu har abada bisa 
ga wa'adm Allah labbatacce. Wane 
ne mall gaskiya daga Allah ga 
magana? 

123. (Aramari) bai zama gura- 
c-c-guraccnku ba, kuma cn ba 
guracc-gijrawjn Mulancn LiUaTi ba 
tie. Wanda ya aikata mummunan 
aaki za a saka masa da shi. kuma ba 
zai sami wani masoyi ba, baicin 
Allah, kuma ha zai sami mataimaki 
ba. 

124. Kuma wanda ya yi aiki 
daga ayyukan Jcwarai, namiji nc ko 
kuwa mace, alhali kuwa yana 
mumini. to, wacfannan suna shiga 
Aljanna kuma b » za a zalunce su da 
gwargwadon huncin gurlsun dabi- 
m? ba. 

125. Kuma wane ne ya l"i kyau 
ga uddini daga wanda ya a all a ma 
fuskarsa ga Allah, alhali kuwa 
yana mai kyautatawa kuma ya hi 
alcidar Ibrahim, yana mai karkata 
zuwa ga gaskiya? Allah Ya rife e 
1 b rahim badatfayi '■ 2 ■ . 




TV 



(1) Addini ba UMsuniyar hski ba ne, aiki nc, mutum ya yi mu^u ya shi^a Wula, ko 
kuma ya yi r.H Ewarai ya (ihip.a Aljanna. 

(2) Akw.'i; kwadaitarwa ccwa, wanda yake son A!]liI] Ya So shi. Id iui \4 bL ilJiidu 
da aLki inn iiii Ibiihjma, iai ALLatl Ya ih\. 



4. Suratun Nisi 1 



144 



126. Kuma Allah kc <la <l) (ma- 
llakar) abin da ke ciki"n sammai da 
kiirna abin da ke cikin Icasa, kuma 
Allah Ya kasaticti, ga dukan kome, 
Mai kewayewa. 

127. Sun a yi maka Tatawa a ci- 
kin shg'aniri mata. Ka ce: Allah 
Yana hay y ana fatawarku a cikin 
sha'aninsu. da abin da ake karan- 
Lawa a kanku a cikin Lillafi, a cikin 
sha'anin marayun mala wadanda 
ba ku ba su abin da aka rubfila 
musu (2) (na gado) ba, kuma kuna 
kwatfayin ku aurc su, da sha'anin 
wadanda aka raunana daga yara, 
da sha'anin tsuyuwarku ga marayu 
da adalci. Kuma abin da kuka ai- 
kala daga alherL to r lalle ne. A]] ah 
Ya kasance Masani a garc shi. 

128. Kuma idan wata mace ta ji 
Uoron £ciyn daga mijinta ko kuwa 
hijirewa, to, babu laifi a kansu, su 
yi sulhu a tsakaninsu : sulhu (mai 
kyau), Kuma yin sulhu nt mafi 
alheri. Kuma an halartar wa rayu- 
ka yin rowa. Kuma idan kun kyau- 
tata, kuma kuka yi tatfawa, to, lalle 
nc h Allah Ya kasance, ga abin da 
kukt aikatawa, Masani. 




"Z T B-J T J __ . J 




(i) Ko d.3 yaku Allah Ya rtlii ] bra kuma '"Khaltl" watau masoyi, amma bai hana 
Jhr^hirn.i ya /..ima tik:n bavin Allah kuma mu I k i ri$Jt bfa, domin yana claga tiki'n ^Kin 
Karriii da Raw suku. k lltls i a cikicisu 

U) A cikin JahiUyya ba su bai wa yara da matt gado. Musulunci ya soke wannan 
ttTida Si iyar pJidrv ayil Li. K umj idan akwai wata marainiya ga. hannun wani Lana da 
diikiya, Kai ya jcfa mala maynlinna domin ya hana La auri;n wart] cumiji. Shi kuma ko ya 
iiuri' la ko kuma ya bar Vi babu Liuru liar la mulu. su y\ jfLidDilLa 



4. Suratun Niaa 1 



145 



129. Kuma ba za ku iya yin 
adalci ba a tsakatun m mata\ ko da 
kun yi kwadayin yi. Saboda haka 
kada ku karkata, dukan karkata : 
har ku bar ta kamar wadda aka 
rataye. Kuma idan kun yi sulhu, 
kuma kuka yi tafia wa, to 1 lalle ne 
Allah Ya k as a nee Mai gaTara, Mai 
jin fiai. 

130. Kuma idan sun rabu. Allah 
zai wadatar da kowanne daga yal- 
warSa. Kuma Allah Ya kasancc 
Mayalvvaci, Mai hikima. 

13L Kuma Allah nc da mulkm 
abin da kc cikin samrnai tla abin da 
ke cikin itasa. Kuma In lie ni;, haEi- 
£a. Mun yi wa&iyya ga wadanda 
aka bai wa littafi a gahaninku, da 
ku, cewa ku hi Allah da tatfawa, 
kuma idan kun kaiirta, lo> lalle nc, 
Allah Van a da a bin da yake cikin 
sammai da abin da yake cikin £asa 
Kuma Allah Ya kasanee Wada- 
tacce, God add? . 

132. Kuma Allah ne da mi] Ik in 
abin da yake cikin sammai da a bin 
da yake cikin Itasa^ kuma Allah Ya 
isa Ya ^ama Wakili. 

133. Idan Ya so, za Ya tat! da 
ku, ya ku mulane! kuma Ya m da 
wasu, Allah Ya kasancc a kan 
haka. Mai 7k un yi nc. 



■■ ■ ■■: ■' 



ui y^Ja >w>>- 

\ "i-t *% .i. A*\ ■3*- Ate 



[L) Wajcn so. ba fa 4 Lyil daidaiu *>u On. j daidaita. kwiin;i da ctyarwa dfl wjj iti 
kvvana da ItsfiKi gwargwacLon hllin kowace. 



4. Suratun Niaa 1 



146 



Wanda ya kasanec (1> yana 
nufin sakamakon duniya, n>, a wu- 
rin Allah sakamakon duniya da 
[.ahira yakc. Kama Allah Ya ka- 
sance Mai ji, Mai gam. 

135. Ya ku wadanda suka yi 
imanif Ku kasance rnasu tsayuwa 
da ad aid, masu shaida'* 1 saboda 
Allah, kuma ko da a kanku ne ko 
kuwa mahaila da mafi kusantar 
zumunta, ko (wan da ake yi wa 
shaida ko a kansa) ya kasance 
mawadaci ko matalauci, to, Allah 
ne Mafi can cant a da aramarinsu : 
saboda haka kada ku bTbiyi son 
zudya, har ku karkata. Kuma id an 
kuka karkatar da magana, kc> 
kuwa kuka kau da kai, to T lalle ne, 
Allah Ya feasants Ma Hani ga abin 
da kukc aikatawa. 

136. Ya kit wadanda suka yi 
Imam" JCu yi imani (J) da Allah da 
Man/onSa, da LiUaiin da Ya 
sassaukar ga Man^onSa da LittaHn 
nan wan da Ya saukar daga gabani. 
To, wanda ya kafirta da Allah da 
malalkunSa, da LittattafanSa, da 



(1) Wannan shi tie Jcarslien wasiyya ga YaliQdu da Nasara da kutna Musulnu, kama 
ma'anar wasiyya iia Allah Ya yi umurni da ku yi Mass cCS'a, amma "hi domm Yana 
ticruai] *att: iibu. daga garc ku ba f domm ha ku ftara Masa malki ha, dnrnin Shi nii da 
Kamnna] da k'asn tU ^>jn da ke t.iiikarunsu, ku kuma kmiii dkuiiu. Saboda haka nemati 
da ar uan dam in am f an hi kanki] n.c 

(2) Bayar da shaida da hukunc^-Kiileunccn da suka ratotyu da shi. Bjtyar da shaida 
iimaJla Ce ta Allah daidai da Lsamn dikiyar amana, knma la z\ L.tanaTii, domir. fakan k.i: p.d 
i ai Karkatar da ma&a]]ii, ivaiau a fad"t la ba yadda uke ha. Bijiruwa ]La «: a tti hayar da 
sh.iida 

Tmani i[a d'jk^n Tukunnan :mani yan« tik:n :KJTcn ^niana. Kukumian Tmani 
S'J ne;, Tfi]ani da Allah da Maj^aiminSa, du muli'iku da LiltaUafanSa da Ranar Lahira tia 
Gadriar.H 



4. Suratun Niaa 1 



147 



1 -tu^Ji 5_j_^j 



ManzanninSa, da Ranar Lahiia, 
to. la lie ne Ya fiace, bata mat nisa. 

137. lallc nc wjufanda suka yi 
imani, sa'an nan kuma suka kafir- 
ta, sa'an nan kuma suka yi imani, 
sa'an nan kuma suka kafirta, sa'an 
nan kuma suka ftara kaTkci, Allah 
bai kasanci: Yana gafarta mussu bu, 
kuma ba /ai shiryar da su ga hanya 
ba, 

I3#. Ka yi wa munafukai bus- 
hara da ccwa lallc nc sun a da a /aba 
mai radiufi, 

139. Wadanda sukc ri£cn kafi- 
rai masoya, bai c in muminai. Shin 
sun a ncman izza tie a wurinsu? To, 
laltc nc izza ga Allah take gaba 
daya. 

Kuma lallc tie, Ya sassau- 
kar (1> muku a cikin Uttafi ccwa 
idan kun jt ayoyin Allah, ana kafir- 
ta da su. kuma ana izeili da su. to, 
kada ku /a una tare da su, sai sun 
shiga cikin wani labari. La Ik nc ku, 
a lokacm nan misalinsu kukc, Lallc 
nc, Allah Mai lara munafukai da 
kafirai nc a cikin Jahannama gaba 
daya. 

14! . Wadanda suke jiran dako 
game da ku; har [dan wata nasara 
dag a Allah ta kasance a gare ku, sai 
su ce: "Ashe, ba mu kasance tare 
da ku ba', Jh * Kuma idan wani rabo 
ya samu ga kafirai sai su ce. "Ashe 
ba mu nnjaye ku ba, kuma muka 
tsareku daga muminai T To, Allah 



^1 j^f. ^y^ 1 i,<?&> 1 <£J J 



-■■ 

-- T " 



ll) A akin A I £ u r ';i n,\ Sfn » mL An'am, a>a ui fi!i. 



4. Suratun Niaa 1 



14* 



ne Yake yin bukunci a tsakaninku 
a Ranar ICiyama, kuma Allah ba 
zai sanya hanya ba ga kafirai a kan 
muminai. 

142. Lallc ne munafukai suna 
yaudarewa da Allah, alhali kuwa 
Shi ne mai yaudararsu: kuma idan 
sun lashi zuwa ga salla, sai au lashi 
suna milsu kasala. Suna nuna wa 
mutant, kuma ba su ambatar Allah 
sai kadan. 

143. Masu kai-kawo nc a Isa- 
kanin wancan; ba zuwa ga watfan- 
nan ba, kuma ba /uwa ga wada Ji- 
nan ha. Kuma wanda Allah Ya 
&atar, to, ba za ka samar masa 
wata hanya ba. 

144. Ya ku wadanda suka yi 
imani ! Kada ku Hki kafirai ma- 
soya, baicin muminai. Shin, kuna 
nufm ku sanya wa Allah dalili 
bayyananne a kanku? 

145. La lie ne, munafukai suml a 
magangara mail £as£and da pa 
wuta. Kuma ba za ka sama musu 
mataimaki ba. 

146. Sai wadanda suka tuba, 
kuma suka gyara, kuma suka ncmi 
fa kuwa ga Allah, kuma suka isar- 
kakc addinin.su domjn Allah, to, 
warfannan suna lare da muminai, 
kuma Allah zai hai wa muminai 
I ad a mai girma. 

147. Menc nc A I [ah /.ai ami ana 
da yi muku azaba idan kun godc s 
kuma kun yi imani? Allah Ya ka- 
sance Mat godiya Masani. 



w4 i^ii 



4. Suratun Niaa 1 



149 



1 i"U-jJ"l 9jj*i 



148. Allah ba Ya son bayya- 
nawa da munana daga magana <J5 
fate ga wanda aka zalunta. Kuma 
Allah Ya kasanct; Mai ji, Masani, 

149 Id an kun bayyana alheri, 
ko kuwa kuka 6 aye a hi, k6 kuwa 
kuka yafic laifi daga tula, to, lalle 
nc Allah Ya kasancLi Mai yafewa, 
Mai ikon yi. 

/50. [..all 14 tie, watfanda suke ka- 
firta da Allah da Man7onSa kuma 
sun a nuilti su rarrabe 113 a tsakanin 
Allah da manzanninSa, kuma suna 
cewa : Lt Muna imani da sashe, 
kuma muna kafirta da sashe 11 . 
Kuma suna nufin su riki hanya a 
tsakanin wan nan . 

151. Watfannan su ne kaftrai sci- 
saL kuma Mun yi taltali, domin 
kafirai, a /aba mai waEakantarwa. 

152. Kuma wacfanda suka yi 
Tmani da Allah da manzanninSa;. 
kuma ba su rarrabc a tsakanin 
kowa ba daga gare su, wadannan 
za Mu ba su ijarorinsu, kuma Allah 
Ya kasance Mai gafara, Mai jin 

/J.?. Mutanen LiUall suna tam- 
bayar ka ka saukar da wani lit (ad 
daga sama, a kansu. to, lallc nc sun 



^J^* J -J^wJj l.i^-J' ^_^7\J 



(I) Magaita mummuna. Aliah ba Ya son bayyana imigunyar Tu-ajiana, sai dai wanda 
aim ^alLmLa.yann tya kai fiarj kuma yana lya yin addu\i a k?in wanda ya 7J.iun.ci: s.bA. Sa'an 
nan ya. Siliiya bayyiUJLiwur ab:n da ukc ciuJi da miyajrun mapan^anu a cikin ayDyin dn suite 
Din w.i nn an 

(2} Rurranewa rsakanin Allnh da mansanninSa, shi nc mulitm ya cc mtsaEi, t_ Na 
yirda Allah ^askLyi n^.^an yi duka ahin dn yakc mai kvdu saboda Shi. amm;i babi] ruwina 
ri.i u-iahi iinnabl kuwaJll Jnunzn", kmr.a >a ll i dukadditlaLdiiya dlt". a:la Ivulhi Allah da 
su, sai muium ya bi a bin da ya ga dam a. Duku irin wadannan maganganu ba su da kyau, 
kalirci ne. 



4. Suratun Nisa 1 



tarnhayi Musa mal'i girrna daga 
wa.n nan, &uka ce: "Ka nun a mana 
Allah bayyanc. 11 $ai tsawa ta kama 
su saboda zaluncinsu, sa an nan 
kuma suka riki maraki (a bin bau- 
tawa) bay an hujjoji bayyanannu 
aim je musu. Sa'an nan Muka yafe 
laif'i daga wancan. Kuma Mun bai 
wa Musa dallli bayyanannc. 

154. K i j m a Muka daukaka dul- 
se sama da su, saboda alkawarinsu, 
kuma Muka w musu.: Ll Ku ahiga 
£6far kuna masu lawali'u," kuma 
Muka cc musu; "Kada ku ECtart 
lidddi a cikiti Asa bat," kuma Muka 
riifi alkawari mai kauri daga gare 

155. To, saboda war ware war su 
ga alkawari nsu n da ka.fi rtarsu da 
ayoyin Allah, da kisansu ga anna- 
bawa, ba da hakkL ba ; da maganar- 
su; "Zukatanmu suna cikin rufi/' 
A 'a, Allah ne Ya y unite a kansu 
saboda kafirdnsu, saboda haka ba 
/.a su yi Tmani ba face kadan, 

156. Kuma saboda kill i run su da 
radars u, a kan Maryama, kircn Jta- 
rya mai girma. 

157. Da fadarsu^ ll Lalte nc 
mu, mun kashc Masihu lsa d"an 




f I ) h'a(ia:su ta LcgiLi. walau saaa tsrwa: "'Mun kashc Tsa Han Maryama wandi 1 , yakc 
ri.F3 iiW3i" sbi Manful Allah Ji-s " AsaLit; magnum Yahudu suka karkalardn DawiiHa S:HTkin 
Dunii^hfd, Ha ccwa warn mutuiu nun yana 5ala Jtasa da aiudnr muliicie, a BaiLil Matfdis. 
Saboda haka ya bayar da nda haltimanssi a Bainl MajcdiS da a kashiiTsa. Sa: Suku tJ.iL 
sukji Uate s-ln a dkiK £]dL slu da sahahbansa, walau Hawaii yawa lsa ya rolci wardnsu da 
yarda da ki?a a tan sals anion Alcanna. Sal karattunsu ya yarda, ALiah Va sany^ mana 
sifar Tsa, a bayan haka Ya dsukc T.i:l. Si hi kuma aka kas h-e shj etiatsayin La. Daga natij 
Y^hxid'j slillii /.LitutL %-u.n kash^ shi. kuma wadanda suka Jiaiarci k L ;s-*i h ir. jyk;j jfin^l 
wiiiLTi si far Tsa Ha ucwji s h i AL]?b, AO dan ALLa>L. kud"aya]] uku, ku maii/.c^r, Allah, kiimar 
yacda ya j^abaLa a cikin RaJcara 



4. Suratun Niaa 1 



151 



1 -tu^J^ 5_j_^j 



Maryama Manzon Allah," alhali 
kuwa ba ^u kashe shi ba. kuma ba 
su kere ahi ba, kuma am my an 
kamanta shi ne a gare au. Lalk nc 
watfanda auk a sa&a wa juna si cikin 
sha'aninsa. La He nc, suna shakka 
daga garc shi. ba da want ittnt 
face bin /.a to, kuma ha kashe shi 
ba bisa ga yakini. 

158. A 'a, Allah Ya dauke shi 
zuwa gare Shi, kuma Allah Ya ka- 
sancc Mahuwayi, Mai hikima. 

/59, Kuma babu kowa daga 
Mutanen Littafi <] \ face lalle yana 
imani da shi a gabanin mutuwarsa, 
kuma a Ranar Kiyama yana fcasan- 
cewa mai shaida. a kansu. 

160. To, sabdda zalunci dags 
watfanda suka Ifiba (Yahudu) 
Muka ha ram la musu abubuwa 
masu dadi, wadanda aka halatta su 
a gare su. kuma sabdda taushe- 
warsu daga hanyar Allah da yawa. 

161. Da karGarsu ga riba, alhali 
kuwa an hana su daga gare ta, da 
cin su ga dQktyar mutane da karyu 
Kuma Muka yi tat tali, domin kafi- 
rai. azaba mai rad'adi. 

162. Amrna tabbatattu a? a cikin 
ilmi daga garc su, da muminai, 
suna imant da abin da aka saukar 
zuwa gace ka, da a bin da aka sau- 



C" > ^ "tf ,_■ c 



<^>'j^ >^J ^ '.,1a ^ j 



■fl) All CC MLitLincn Lirtafi iu zsimaTiir. Annahi Isa lalle Mina ircjaci.] da shi ga b a i ihi 
muLuwarsa c^wit shi ba Allah ne ba., kuma ba dan Allah t:e ba: k n-wanncnsil karn-n 
cnut u. yana imani da ocwa Isa Mamzcm Allah ne, a lokacin da imanin ha ya amfartin sa 
Allah Va fl sani 

(2] KabTla mai -asrtli tana liliccwa sabdda rashin bin addini. har ta z»ma mafi sharrin 
hulitlar Allah, kamar Yahudu. Kuma u tJikici hakawanda ya komawa gaskiya sai ya kmrria 
tiobon asaljji. ya kSru Jaukaku da shi, kamai wtitfatida suka inusulunta da.ta cikitLSU. 



4. Suratun Niaa 1 



1 -ti^Ji 5_j_^j 



kur daga £abamnka« madalla da 
masu Isai da salla s da masu bayar 
da zakka, da masu imani da Allah 
da Ranar Lahira. Wadannan ?A 
Mu ba su lada mai girma. 

163. Lallc nc Mu h Mun a> yi wa- 
hayi zuwa garc ka, kamar yadda 
Muka yi wahayi zuwa ga Nuhu da 
annabawa daga bay ansa. Kuma 
Mun yi wahayi zuwa ga Ibrahima 
da Ismaiia J a Ls\ha£a da Yakubu 
da Jikoki da Isa da Ayiiba da Yu- 
nusa da Ha r una da Sulaiman. 
Kuma Mun bai wa Dawuda 
Zabura, 

J 64. Da wasu manzanni, haiu- 
Eta, Mun ba da labarin.su a gare ka 
daga gabani, da wasu manzanni 
wadanda ba Mu bi da labarinsu ba 
a gare ka, kuma Allah Ya yi maga- 
na da Musa, magana so Bai. 

165. Manzanni masu bayar da 
bushara kuma masu gargadi domin 
kada wata hujja ta kasance ga mu- 
tant; a kan Allah bayan man/annin. 
Kuma Allah ya kasance Mabu- 
wayi, Myi hiki'ma 

166. A mm a Allah Yana shaida 
da a bin da Ya saukar zuwa garc ka. 
Ya saukar da shi da saninSa. Kuma 
mala'iku suna shaida. Kuma Allah 
Ya isa Ya zama Shaida. 



3 ^S^^^^^A 



( 1 ] Muhammad u bi iiii m? lurk nr. marizanni ba, kum;i bj 5 In ncLtk.il lira yi wa iva.ha.yi 
hi, ba Hhi ne aka fira bai wa Li [tall ba Si] dis] £hi tie (fiinhcnMi ^a liukkan warfarin &" 
abubuwa. kamar yadda bus,h.irar.<LU 1a bayyuna tun u gii^aniJlSvi. Kuhili v^L^aTi urinubiwa 
da I r: ;i R'f.n nil i hiliu waildj ya san shi s^ii Allah. Wahayi sb.] nc ishilii ko ViU]da Allah. Jib aiko 
mala'cki da marine? £vwa Willi a.i]Jj;lbi ky [naEa/mnSa. 



4. Suratun Niaa 1 



15J 



167. Lalle ne wadanda suka ka- 
firta kuma suka kange {wasu mu La- 
ne) daga hanyar Allah, ha£l£a, sun 
&ace, 6a la mai nTsa. 

168 Lalle nc wacfanda suka k;1- 
flrta, kuma suka yi zalunei, Allah 
bai kasanct Yana yi mu$u gaTara 
ba t kuma ba Ya shiryar da su ga 

hanya, 

169. Face hanyar Jahannama, 
suna masu dawwuma a eikinia bar 

abada, kuma wannati ya kasance, 
ga Allah, mai saukii. 

170. Ya ku mutane! Hakika, 
Man/o ya jc muku da gaskiya daga 
Ubangijinku. Saboda haka ku yi 
imani ya fi zama alheri a gare ku. 
Kuma idan kun kafirta, to, Allah 
Yana da ahin da ke cikin sammai da 
kasa. Kuma Allah Ya kasance 
Masani, Mai hikima, 

171. Ya Mutanen Lktafi! Kada 
ku zurfafa a cikin addimnku, Kuma 
kada ku fada, ga Allah, fauc gas- 
kiya. Abinda aka sani kawai, Masi- 
huTsa Jan Maryama Manzon Allah 
nc, kuma kalmarSa, yajefa ta zuwa 
ga Maryama, kuma ruhi ne daga 
gare Shi. Saboda haka, ku yi Imani 
da Allah da manzanmnSa, kuma 
kada ku ce, L4 Uku ,T . Ku hanu (daga 
fadin haka) ya fi zama alhtri a gare 
ku, A bin da aka sani kawai, Allah 
Ubangiji nc Guda, TsarkinSa ya 
lahbaia daga warn abin_haifuwa ya 
kasance a gare Shi 1 Shi ne da abin 
da ke cikin samrnari da abin da ke 
cikin kasa, kuma Allah Ya isa Ya 
zama Wakili. 



6, 



^^^4 ■i _^i r jib 



4. Suratun Nisa 1 



154 



J 72. Masihu ba ya kyamar va 
kasance bawa ga Allah > kuma haka 
mala 'ikun nan makusanta. Kuma 
wand a ya yi kyamarbaularSa kuma 
yi yi girman kai, to, zai tara su 
zuwa gare Shi gaba cfaya. 

173, To s am ma wadanda suka yi 
Ima.nL kuma s-uka aikata. ayyukan 
kwarai, lo s /a Ya cika musu ijaro- 
nnsu s kuma Yami kara musu daga 
falalarSa. Kuma amma wadanda 
suka yi fcyima, kuma suka yi gir- 
man kai, to, za Ya yi musu a /a ha, 
azaba mai radadi, kuma ba su sa- 
mun warn masuyi dumm kansu, 
baidn Allah, kuma ba su samun 
malaimaki. 

174. Ya ku mutant ! HakTka. 
wan i dalTli daga Ubangijinku ya je 
muku, kuma Mun saukar da wanr 
haskt bayyanannc zuwa gare ku. 

175, To, amma wacfanda suka yi 
Tmam da Allah, kuma suka faku a 
Ifarc Shi, to, zai shigar da su cikin 
wata rahama daga gare Shi da wata 
fa la la, kuma Yashiryarda su zuwa 
gare Shi ga taiarki mad aid ait L 

1 76. Suna yi maka lala wa m . K a 
ce: "Allah Yana bayyana muku 





^ 1 "* 



(11 Buviiu do ton bayanj a kan lauJiTdm Allah, da korewar shuhboriJTi YahTJdu da 
Masara a cikia bidding, donmn sa\ /jdya ta yarda da kidaita A Huh. sa'an nan ta i: ^aiPm 
I itfo da It a rim dajka pa hukunce-hukLinui;!) da Allah Yakc mala To, ya krcma n l: 
ahin kararLr.Lswur i'jriir HQ tSiiJ'Dn dukiyfc, >a nli'L' 1J. da vhi. Ya yi rr.af;a]]u bi kbil jna&'aLar 
'Kuliilii', watau iiniium y,i mufn ba i bur ncsh^nsn h;i. kv: n-mii asali saj fLlkafllkai kawai, 
witau "yan"uwa en ds.d ko ]]1 a La wli cftmd d Lfunimai h.i VlajjAna .1 k.jr: Li unu:i;i£ kuwu \i\ 
tjabaLa a farkutl sura. Ana gabatar dii shaGjtfi fi l(-in li^hi. kuma aim £aba[nr da na kLi&il a 
katt fla tie&a, i lis-i II kusanrai 7'.]mu.rita An.i Ciyaian h:.\ wa " y .l "j, !:ia:L\ biyu. daRH l]ku 
na dlikiya 4* t.^Ti yan'u^a mi1.H, domiri su k j hye dn b-iyu ba "l^iyar t^at^o la ft 
"yar'uwit £.irfin /limunta, kymn ta fl kuSLLll;'.i. 



4. Suratun Niaa 1 



1*5 



1 i"U-jJ"l 9jj*i 



falawa a cikiu *Kala1a\ idan mutum 
ya halaka n ba shi da res he kuma 
yana da 'yar'uwa, tu, I an a da rabin 
a bin da ya ban, kuma shi yana 
gadyn ta, id an want reshe bat kasan- 
ce ba a gare ta. Sa'an nan id an 
('yan'uwa matt) suka ka sauce biyu, 
to, suna da kashi biyu daga kashi 
uku <fin abm da ya ban. Kuma idan 
sun kasancc, 'van uwa, ma?: a da 
mala, lo. namiji ywn da misalin 
rabon mala biyu. Allah Yana 
bayyanawa a gate ku, domin kada 
ku Bace. Kuma Allah ne, Masani ga 
dukan kome. 




Tana karantai da cikawar alkawurra da abin da ya rataya da su 
wajctj rarrabcvva a tsakanin halat da ha ram, da kyamata a£ida da 
a:ki. 

* -^S^J% 

Z># JWM^/i Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



i. Ya kn wadanda suka yi imam ! 
Ku cika alkawurra. An halatta 
en uku dab bub in jin dacfi, face abin 
da ake karantawa a kanku, ba kuna 
masu hal attar da farauta ba alhali 
kuwa kuna masu ha r a ma. La lie ne, 
Allah Yana hukunlEi abm da Yakc 
nufi 



S.Suratul Ma'ida 



156 



2. Ya ku wadanda suka yiTmani 1 
Kada ku halattar da ayyukan iba- 
dar Allah game da hajji, kuma da 
Wata Mai alfarma s kuma da ha- 
daya, kuma da ratayar rafumar 
hadaya, kuma <la masu rnjfiti 'Daki 
Mai alfarma, suni neman falala 
daga Ubangijinsu da yarda. Kuma 
idan kun kwance harama, to, ku yi 
Tarauta. Kuma kada kiyayya da 
wasu mutane ta dauke ku. domin 
sun kange ku daga MasaJiaci Mai 
alfarma, ga ku yi zalunci Kuma ku 
taimaki juna a kan aikitt Rwarai da 
taCavva. Kuma kada ku taimaki 
juna a kan zunubi da zalunci, kuma 
ku hi Allah da takawa. Lalle ne 
Allah Mai tsananin ukuba ne. 

J. Ati haramta muku mushe da 
jini da naman alade da abin da aka 
ambaci sun an wanin Allah a gare 
sht, da tnakaramya da jefaHIya da 
mai gangarowa da sokakkiya. da 
abin da masu da si suka ci, J act; abin 
da kuka yanka, da abin da aka 
yank a a kan gunki {shT ma an ha- 
rami a). Kuma kada ku yi rabo da 
kibau na caca, wantian fauEatici tic. 
A yau wadanda suka kafirta sun 
yankc Etauna daga addininku. Sa- 
boda haka kada ku ji tsoronsu, 
kuma ku ji LsoroNa. A yau Na 
kammala muku addininku, kuma 
Na cika ni'imaTa a kanku., kuma 
Na yard a da Musulunci ya zama 
ad dim a gare ku. To, wand a aka 
sanya wa lahlra a cjkjn yunwa mai 
tsatiani, ba yatia mai karkata zuwa 
ga wan a zunubi ba. to, lalle ne Allah 
Mai gafara ne, Mai jin kai. 



^7* Zj- ~~ 



tt - rZ< -/ft- tf f '"i f 

J "^IL r - 1 **** 




S.Suratul Ma'ida 



157 



4. Suna t am bay a r ka <xwa racnc 
nt aka halalLa muau? Ka ce: "An 
halalta muku abubuwa masu dacfi t 
da ahin da kuka satiar (Taraula) 
daga masu yin miki % kuna masu 
sakmsu daga hannuwanku, kuna 
sanar da su daga abin da Allah Va 
sanar da ku. To, ku ri daga abin da 
suka kama saboda ku, kuma ku 
ambaci sunan Allah a kansa, kuma 
ku bi Allah da (aKawa. La Ik ne 
Allah Mai gaug&war sakamaku da 
yawa ne. 

5. A yau an halatta muku ahii- 
buwa masu dacfi, kuma abincin wa- 
danda aka bai wa J_itta.fi ^ 1 1 halal ne 
a gare ku, kuma abincinku halal ne 
a gare su, da mata masu kamun kai 
daga muminai da mala 'ya'va daga 
wudanda aka bai wa LiUafi a gabii- 
ninku, id an kun jc musu da sada- 
kokinsu, kuna masu yin aure, ha 
masu yin zina ba, kuma ba masu 
riJcon abdkai ba. Kuma wanda ya 
kafirta da imam, to, lalle ne aikrinsa 
ya &aci, kuma shi, a cikin Lahira, 
yana daga masu hasara. 

6. Ya ku watfanda suka yi imani ! 
Idan kun tashi l2J zuwa ga salla. to. 
ku wanke fuskokinku da h annu- 



ls ^K^^M 



^j*-JtJ i £^r~ ^ 1 J: 4 ^ 1 it*- 1 'J 



_*£■ vjrJy^" C^j^^" 



tl * ? -{ml"/ 



111 WaLaa Yahudlwa da Kirislawa. 

Abin da ake halatta salla da shi mwa mai isarki domin (faults hadasi ^at ami da 
alwala, d» hadasi habba da wan leu Idan babu ruwa g yi id imam a da wari na fuskar Kas^t 
wanda bai Kake ba da wjta san k. 'ar m m am . Bauli d;: ^ aiLjyyi J a ^ayadi da nhi da Hhafar |L[i 
dadi na natnijri ga mace ka mace ga namiji, da shafu zakarin kansa. duka suna wajabtar da 
13 1 1 1 a . Ii1ar mjmiyyL c3a haiia ^una. wajablar da wanka. \1a/iyyi na waiablar da wanke 
dukkan /.akitri sn'an nan. a yi alwalla. Yiinkan hanrnin narawci ya nuna iyala incia ake 
shi far furdla [La laimama, d;: snniia, kamar yadda akc yin uaaraci ayyuka duka a katl 
iciyasiasiJ bisa fa wasu. 



?. Suratul Ma'ida 



15$ 



wanku zuwa ga magincircin s kuma 
ku yi shafa ga kanunku, kuma ku 
(vvankc) Jcafafunku zuwa idanun 
sawu biyu- Kuma idan kun kasance 
masu janaba, to, ku yi tsarki, kuma 
idan kun kasance majinyata. ko 
kuwa a kan taiiya h ko kuwa day a 
da p a gare ku ya zo daga gayadi, ko 
kuka yi shaTayyar juna da mala, 
sa'an nan ba ku sami ruwa ha, lo h 
ku yi nufin wuri (]) tnai kyau, sa'an 
nan ku yi shafa ga fuskokinku da 
ha nnu wanku daga gare shi. Allah 
ba Ya nufi domin Ya sanya wani 
kunci a kanku, kuma amma Yana 
nufidomin Yacika ni imarSaa kan- 
ku, tsammaninku kuna godewa. 

7. Kuma ku tuna tin mar Allah a 
kanku, da alkawarinku wan da Ya 
oaure ku da shi„ a lokacin da kuka 
ce: Ll Mun ji kuma mun yi da'a.' T 
Kuma ku bi Allah da takawa. La lie 
ne Allah Masam ne ga abin da kc a 
dkin /.ukata. 

ft, Ya ku waifanda suka yilma- 
ni! Ku kasance masu tsayin daka 
domin Allah, masu shaida da adal- 
ci. Kuma kada kiyayya da wasu 
mutant ta dauke ku a kan ba za ku 
yi ad aid ba. Ku yi adalci. Shi nc 
mafi kusa ga takawa. Kuma ku bi 
A] lab da takawa. Lalle Allah JUasa- 
ni ne ga abin da kuke aikatawa. 

9. Allah Ya yi wa'adi ga wadan- 
da suka yi imani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai. Sun a da wata ga- 
la ra da lad a mai girma. 



.- , i 




(!) Waiau ku yi t&imama. 



?. Suratul Ma'ida. 



159 



1 0. Kum a wada nd a suka kafirt a, 
kuma suka JcaryatL game da ayo- 
yinMu, wadannan su ne abokan 
wuta. 

11. Ya ku watfanda suka yi ima- 
nil Ku luna ni h imar Allah a kanku, 
a lokacin da wasu mil lane suka yi 
niyyar su shimfida hannuwansu 
zuwa gare ku CL) sai Ya kange han- 
mjwansu daga gare ku. kuma ku hi 
Allah da taJcawa. Kuma sai mumi- 
nai su dogara ga Allah kawai. 

12. Kuma lalk Allah Ya nfci 
a] k a war in Batii Isra'ila, kuma 
Muka ayyana wakilai goma sha 
biyu (iJ daga gare su kuma Allah 
Ya ce: li La]]e ne Nh Ina tare da ku, 
ha£i£a, id an kun Isayar da salla. 
kuma kun bayar da zakka, kuma 
kun yi imani da manzannlNa, kuma 
kuka taimakc su, kuma kuka bai wa 
Allah rancc mai kyau, haiaka. Ina 
kankare laifukanku daga gare ku T 
kuma haklica, Ina shigar da ku 
gidajen Aljanna (watfanda) koramu 
suna gudana a karkashinsu, sa'an 
nan wanda ya kafirta a bayan wan- 
nan daga gare ku, to s la lie ne, ya 
b act daga Isakar hanya. 



( I) Wan ruin kiyriycwa. ya auku wurarc: da yaws 1um Mu.su Imi suua da tail III kumsi 
kahrai suna da £iirrl. kuma suna ^on ku kasihe Musulmi da M usi^lunci Allah Ya t.sarc su 
SafcujfU llaka yanZLL da MuSulnu £'jta >■] £ arfj da fc'ad'in Alliih. ya wajaba a kauxu hu pude 
wii Allah da tafiawa. Walau su rifee alkawarin Allah, su yi abin da Ya aza musu 

(2) An ayyana wakLlai jjiima sha biyu dapa fiabilun Bam Isra'Tla gomi sha. biyudoTnin 
3U dVufcaf mU&U alkawarfe daga WiiriiS, k_Uma 5U tsart mulancnsu ga gartirt ba a sa6a wa 
rtlkrtwaiirj hr\ An gm?i addimn Bam k-tbVua u kan JiabiLatici. Sabuda baka add]uiuiu ba ya 
fiLa da^a da'irariiij. 



?. Suratul Ma'ida 



/ 3 . To y sit b 6d a war wei re wa rsu ga 
alkawarinsu Muka la 1 ant; su, kuma 
Muka sanya zukalansu ££Ea;>aysu, 
suria karkatar da magana daga 
wurarcnta, kuma Auk a mania da 
wani yanki daga abin da aka tuna- 
tar da s.u da shi, kuma ba za ka 
gushe ba fcana tsinkayar yaudara 
daga gare su face kadan daga gare 
su. To, ka yafe laifi daga gare su, 
kuma ka kau da kai. Lallc nc, Allah 
Yana sun masu kyautaiawa. 

14. Kuma daga wadTanda suka 
ce: lL Lalk ne mu, NasaTa ne/ h Mun 
ri£i alkawarinsu, sai suka mania da 
warn yanki daga abin da aka tuna- 
tar da su da shi, sai Muka shushuta 
adawa da £eta a tsakaninsu bar ya 
zuwa ga Ranar ICiyama. Kuma Al- 
lah zai ba su labari da abin da suka 
kasance suna sana'antawa. 

15. Ya Mutanen Littafi! Lalle 
ne. ManzonMu ya je muku, yana 
bay yana muku abu mai yawa daga 
abin da kuka kasance kuna &6yewa 
daga Littafi. kuma yana rangwame 
daga abu mai yawa, Ha£l£a, wani 
haskc da warn LiUa.fi mai bayya- 
nawa ya jc muku daga Allah. 

16. Da shk Allah Yana shiryar da 
wand a ya bi yardarSa /uwa ga 
banyoyin aminri, kuma Yana fitar 
da su daga duffai zuwa ga haskc da 
izninSa, kuma Yana shiryar da su 
zuwa ga hanya madaidaiciya. 

17. Lalle ha£i£a : wadanda suka 
ce: "Lalle Allah, Shi ne Maslhu dan 
Maryama 11 , sun kafirta. Ka ce: 
"To, wane ne ke iya mallakar wani 
abu daga Allah : idan Ya nufi Ya 





^3 j<^-^St^J 1 





.- .■ -r ■■■ 



■ ■■: 



ft 



S.Suratul Ma'ida 



halakar d a Ma sin u dan Ma.rya.ma 
da uwar&a da wan da yake a cikin 
Jcaaa gaba tfaya?'" Kuma Allah ne 
da mallakar sammai da £asa da 
ei bin da kc a tsakaninsu, Yana ha I il- 
ia abin da Yake so. Kuma Allah, a 
kan dukkan kome, Mai Ikon yi ne. 

18. Kuma Yahudu da Nasara 
sun ee: hL lVlu ne diyan Allah, kuma 
masoyanSa." Ka ce: "To, don me 
Yake yi muku azaba da zunu- 
hanku? A'a ku mutane ne daga 
wadanda Ya halitta, Yana gafar- 
tawa ga wand a Yake so. kuma 
Yana azabta wand a Yake so. K urn a 
Allah nc da mulkin sammai da kasa 
da abin da kc isakaninsu, kuma 
zuwtf. garc Shi makoma take." 

19. Ya Mutantn Littafi! Lalle 
Man/onMu ya jc muku yana 
bay yana muku, a kan lokacin fatara 
daga manzanni, domin kada ku ee; 
"Wani mai bayar da hushara bai zo 
mana ba, kuma haka warn mai 
gargadi bai zo ba." To, haiuita, mai 
bayar da bushara da mai gargadl 
sun jc muku. Kuma Allah rin. a kan 
dukkan komc, Mai ikon yi. 

20. Kuma a lokacin da Musa ya 
ce Wd mutanensa; "Ya ku mu- 
tanenal Ku [una ni'imar Allah a 
kanku , domin Ya sanya annabawa 
a dkinku, kuma Ya sanya ku sara- 
kuna n kuma Ya ba ku abin da bai 
bai wa kowa ba daga talikai. 

21. "Ya mutanena!' Ku shiga fia- 
sar nan n abar tsarkakewa, wad da 
Allah Ya rubuta saboda ku, kuma 
kada ku koma da bay a, har ku juya 
kuna masu hasara.^ 



S.Suratul Ma'ida 



22. Suka cej lt Ya Musa! Lalle 
rie, a cikinta akwai wasu mutane 
masu karfi t kuma lalle nc ba, /.a mu 
shige ta ba sai sun ike daga garc: la, 
to, idan sun fiec daga garc ta, to, 
lalle nc mu, masu Shiga, nc." 

2J. Wasu maza biyu m daga wa- 
danda suke tsoron Allah. Allah Ya 
yi ni'ima a kansu, suka ce: ''Ku 
shiga garc su, daga £6 far. domin 
idan kuka shige shi, to, lalle ne ku : 
masu rinjaya ne, kuma ga Allah sai 
ku d Ogata idan kun kasance 
muminai." 

24. Suka te: ,h Ya Musa! Lalle ne 
mu, ba /.a mu shige ta ba har abada 
uiatuJfar sun dawwama a cikinta, 
sai ka tafi Jcai da Ubangijinka do- 
min ku yi yalti. Lalle ne mu. muna a 
nan zaune." 

25. Ya ce : tl Ya Ubangijinal Lal- 
le ne ni, ba ni ma Dakar kowa late 
kaina da dan'uwana, sai Ka rarra be 
a tsakaninmu da Isakamn mutane 
fasi£ai." 

26. (Allah) Ya ce; "To. lalle ne 
ita a bar ha rami a wa cc a gare su, 
shekara arba'in. sutia yin dlmuwa a 



!,-. 



A - ■ - > L 



^ j>j 4^ i 'j 4s 



■" " - ■■ . "Z .- .-■ .- . J >f y 



<^ d."^sy j*-*^ fe* J J 



{ L) May.a biyu ku "l- Yiisha'u da Kilib da en NuEaba'u, walau waVilai ^oma sha biyu 
wadaada Annatu Musa ya aikc domm Sit y.wo bjnaken hSlaycn muliincri da sake /.mane 
a akin Kudus. Vadda ya £»ru *h: nc. niyan dj Allah Ya. halaka Fir'aaua sa; Bata Isiii'da 
Huka knma Masar. dajfa nan mi Allah Ya rtibuta musu ee*a SU tastlL. SU koma Afiha'a a 
uikih Kaiiar Slum iilhGli mazaunaraa kuwa Kan'an:yyAwh ne. 5iai MlLhA ya jrjaya nusy 
Liiiwa. Jid.£ur da Allah Vn ba SU. (ihtr da warfanda Ice a tiki su nrauna. VI ui-a ya iika dli 
tUUtum goma sbm hiyu domin ku yiwo Iclccn Msir: ku mana da labilri. kada iU gaya wa 
miUHTic 'lb:n d^ SLik^ j^ani d<inun kada s-u Jiigila. Bayad da suka k6mo. £a] suka warwarc 
alkawarin: sai mulmi] biya dii£a C]kinsu. Yusha'u da Kalib. 



S.Suratul MI'ida 



lfi3 



cikin ka.sa. fl) Saboda haka kada ka 
yi bakin ciki a kan mutane iasi£ai. in 

27. Kuma karama rausu (1) laba- 
nn <fiya biyu 1 *' na Adamu, da. gas- 
kiya, a 16k ad n da &uka bayar da 
baiko, sai aka karfta daga dayansu 
kuma ba a karfia daga day an ba, ya 
ce: "Lalle ne, zan kashe ka. 11 
('Day an kuma) ya ce: "Abin sani 
dai, Allah Yana karba daga masu 
takawa ne." 

28. 11 Lalle ne, idan ka shimfida 
hannunka zuwa gare ni domin ka 
kashe ni. ban zama mai shimfida 
hannuna zuwa garc ka ba domin in 
kashe ka. La 11c ne m, ina tsoron 
Allah Ubangijin talikai. 

29. "Lalle ne ni, in a. nufin ka 
koma da zunubina game da zunu- 
binka H har ka ka sauce daga abokan 
wuta. Kuma wan nan shi ne saka- 
makon azzalumai." 

30. Sai ransa ya Eawalar masa 
kashe war dan'uwansa, sai kuw r a ya 
kashe shi, sa'an nan ya wayi gari 
daga masu hasara. 



(I) Winn an shi dt sakamak on ^li bij war n Iki: vt Itl. da aka ct wa tnagewaya k;ida 5ll 
fadi a bin da sufca gam, saboda da afibar a bin, kusan duka sai da suka mutu a cikin halin 
cfimt™ .i 1 

(?.) K'LiraiKhawa k« kawa arammarka 

(;V) T):yan Adam 1 .] hi y u. K'abTla da Habilu. Asalm malaria: kamaj yacdA yka ruwailo. 
miliar Adamu, HauwaX lana haifuwac namiji da tnac« a kc-wane eikt, wajen aurc sai a 
shirftata domin babu wain mutane sai su Sai K'abTla ya £1 yarda a baj wa HibTla 
"yar'uwarsa, har Ariarr. ya Kanya en y:n baiko da abin nana arsu. fCablla rr.aaQTrii [is, 
hayar da rnunarLa daga kayan noTnansa, shi kuma I labila ja bayar da rafo maJ, kyau ddmin. 
sam^acsa kiwo rve. Sari wuta ta sauko ta dauki ragon Habila, alamar kar&a. Wannan bjwg 
ya d;uiki Kabila l-jnAnm ka^Iic shi I aifi farla yana sabbsba wasa laifuka mi.su yawa. 



5. Suratul Ma'ida 



1A4 



31. Sai Allah Ya aiki warn 
hankaka, yana tono a cikin kasa 
domin ya mina masa yadda zin 
turbutfc gawar tfau'uwansa. Ya cc; 
"KailGna! Na kasa in kasancc ka- 
mar wan nan bankaka domin in tur- 
bude gawar ifan'nwana? 1 ' S;ii ya 
wayi gari daga masu nadama. 

32. Daga sahabin wannan/ 1 ' 
Muka ruhuta a kan Rani Tsra'ila 
eewa, lalle ne wanda ya kasbe rai ba 
da wan i rai ba, ko &arna a cikin 
£asa t to kamar ya kashe mutane 
duka ne, kuma wanda ya raya rai,. 
to, kamar ya rayar da mutane ne 
gaba ofay a. Kuma lallc nc, ha£lka. 
Man^anninMu sun jc niusu da huj- 
joji bayyanannu, sa'an nan kuma 
lalle ne n ma&u yawa daga gare su, a 
bayan wan nan, hakika, masu frarna 
ne a cikin kasa. 

33. Ahin satii kawai , saka- 
makon' 2 ' wadanda suke yak in Al- 
lah da M anznnSa, kuma suna aiki a 
cikin £asa domin 6arna, a kashe su, 
ko kuwa a kere su, ko kuwa a 
kakkatsc hannuwansu da kafa- 
iunsu daga sa&ani, k6 kuwa a korc 
su daga Easa. Wannangan: su wula- 
kanci nc a akin rayuwar duniya. 
kuma a Lahira suna da wata azaba 
mai girnia. 



J 1 * 



■^t T'T " ___r -wi* ** -* S% f r*V 




(t) Aikata icaramin laifi yana sablulu bablian laif: har fiirna m;i] yawa [a waisu a 
cikin 6casa.. 

ilj Mutmnb sh: cCin f a ^L-ni mai t;ij c. hanya da ilia kamaj. Am yi, jxlusl^ d"DL>iitL iibm did 
ukii gayadiiL-edu Shi. Wa:ida aka yi wa "Salhn"' sni kumn a ki^llC ? hi. Amhinin Smihu nt 
a gan fk]. dcEllin Katlkalij'i rriutiicif ya jjiiliu. Kdrcwj yan/.u an\ l& konna g;i daun hur ya 
rrni'.Li ko ya "i\h<\ 



S.Suratul Ma'ida 



34. Face fa wadanda suka tuba 
tun a gabanin ku samilko a kansu, 
to, ku sani i;ewti lalle ne, Allah. Mai 
gaTara ne, Mai jin kai. 

35. Ya ku wadanda suka yilma- 
ni! Ku bi Allah da taJtawa, kuma ku 
nemi tsari zuwa gare Shi. kuma ku 
yi jihadi 1 1 h a dkin hanyarSa, 
Lsirnimariiriku, /.a ku ci nasara. 

36. La]]e ne wadan J a suka kaTir- 
la, lallc da a una da a bin da kc a ci kin 
Itasa gaba day a da misalmsa tare da 
yhi f domin su yi fansa tla shi daga 
a /a bar Ranar JCiyama, ha a karfrar- 
ssa daga gare su, kuma suna da 
azaba niai radadi. 

37 r Suna nufin su fita ne daga 
vvuta, kuma ba su zama masu fit a 
daga gare ta ba ? kuma suna da 
azaba zaunanniya. 

3M. Kuma ftarawo da Baraumya 
s-ai ku yanke hannuwansu, bis a 
sakamakn ga abin da suka t sir fan! a : 
a kan azaba daga Allah. Kuma 
Allah Mabuwayi ne. Mai hikima. 

39, To, wanda ya tuba a bay an 
zaluncinsa, kuma ya gyara (halin- 
5a}, to, lalle ne Allah Yana karbar 
tubarsa. Lalle AUah Mai gafara ne, 
Ma] iin £ai. 




' -■ 




J I) WasTla Km cc Hutkiin .iifcjri ]batla wanda zai kusantar da mutum zuwa ija 
U h^njEijin Ka . amma da sharadin an ^ina shi a kan Lafcawa Kuma Latfawa iLa hm Allah 
kamar yadda Ya yi umuitu a bi Shi, La hangar manzenSa kawai. Jjhadi yana cikm tafcawa 
am ma Ya kuma ambatonsa ne domin muhimmancinsa. Shi kuma iri biyti ne: ferami t 
wilau yajcin atmkari £aha na hayyanc, da babba, sihi ne yaJtin ahokaci j^aba ria fi«ye, ^aLau 
rai da Sbaiu'atL VVadda rnafeiyin.va cia hayyane ya kashc $hi ya cnntu Shahldi, waJldii 
makiyinsa na ftoye ya kashe shi ya mulu tasiki to kaiin watau shattiyyi 



?. Suratul Ma'ida 



lf,6 



40. Shin, ba ka sani ba cewa lalle 
tic, Allah Shi nc da mulkin sammai 
da kasa. Van a a/abur da wanda 
Yake so, kuma Yana yin gafara ga 
wan da yake so, kuma Allah, a duk- 
kan kome, Mai iktm yi nu^ 

41. Ya kai Man/o! Kada wa- 
danda suke tseren gaugawa a tikin 
kafnci su bata maka rai, daga wa- 
danda suka ce: "Mun yi imani" da 
bakunansu. alhali zukatansu ba su 
yilmanin ba, kuma daga wadanda 
suka tuba (watau Yahudu) masu 
yawan saunirc ]£a wasu mutane na 
daham wadanda ba su je maka ba, 
suna karkatar da /ante daga bay an 
wurarensa, sun a e£\va : "Idan an ba 
ku wan nan, to, kukarfia, kuma 
id an ba a ba ku shi ba, to, ku yi 
sauna," Kuma wanda Allah Ya yi 
nufin fitinarsa, to, ba za ka mallaka 
masa kome ba daga Allah. Wadan- 
nan nu wadanda A Hah bai yi nufin 
Ya tsarkake zukatansu ba, Suna da 
kunyaacikin dumya, kuma suna da 
wata azaba mai girma a tikin 
Lahira. 

42. Masu yawan saurare m ga 
Jcarya ne, masu yawan ci ga haraim 
to, id an sun zq maka, sai ka yi 
hukunci a tsakaninsu, ku ka bijira 
daga gare su. Kuma idan ka bijira 
daga gare su, to, ba za su cuce ka da 



.111 



■■ -. 



f:i An b.ii Annab: ?abi da ya ys hlikUJK'i Jiu kada ya yi. a LSakacuij kifirai biyu, 
nun yaida da hukunuiTi^a W. i:\n.m ri.i\v/\ tin: i .. : i n Musilltil iibitl dJL >a 
shall liakiio-fci kuwd. arriiriii 'jilra'iTn' a Jta.»aT Mus^lmi likis sai n bi sh«n 'at Musilluncj 
tLomin IsarfiTi artllTlcj. SlU d;l: kafiri yatia ]>'a. sllatl j:LV4rsii. jra. minilL ii fid ye. banda a cikin 
iama'a. Ilnka kuma laifuka jiJ aH i Lr.sil kumA MuiuLtlli n"i7a su laba Ula&u >j ba, tai sayi 
llufc'JlldtlSU a Lsakaciinsiu. 



S.Suratul Ma'ida 



M7 



komc ba, kuma idan ka yi hukunci, 
to, sai ka hukunta a tsakanmyu da 
adalci. Lalle ne, Allah Yana son 
misu adalci. 

43. Kuma yaya sukc; gabaiar da 
kai gEi hukunri. alhali a wurinsu 
akwai Allaura, a eikinta akwai hu- 
kumcin Allah, sa'an nan kuma suna 
karkacewa a bay an wan nan 7 Wa- 
dannan ha mu mural ba nef 

44. Lai It riu Mu, TVlun saukar da 
AUaura, a eikinta akwai shiriya da 
haske, annabawa wadanda suke 
sun sal lama, suna yin hukunci da ila 
ga wacfanda sitka tuba (Yahudu). da 
malaman tarbiyya, da many an ma- 
lamai ga abin da aka ncme su da su 
Isare daga Littafin Allah, kuma sun 
kasance, a kansa, masu ba da .shai- 
da. To. kada k u ji tsorun mutane, 
kuma ku ji tsoroNa, kuma kada ku 
sayi 'yan kudi kadan da ayoyiNa. 
Wanda bai yi hukunci ba da abin da 
Allah Ya saukar, to, wadannan su 
ne kaflrai. 

45. Kuma Mun nibuta a kansu* 
a eikinta cewa. lalle (ana kashe) rai 
saboda rai, kuma (ana debe) ido 
saboda ido, kuma (ana kalsc) hanui 
saboda hand, kuma kunnc saboda 
kunnc, kuma ha fori saboda hafcori, 
kuma a raujnuka a yi sakayya. To, 
wan da ya yi sadaka da shi, to, shi 
kafTara ce a gare shi. Kuma wanda 
bai yi hukunci ba da abin da Allah 
Ya saukar to : wadannan su nc 
azzalumaL 

46. Kuma Muka biyar a kan 
gurabansti da Isa (fan Maryama, 



^ -f c «r, ' 



S.Suratul Ma'ida 



If,* 



yana mai gaskalawa ga a bin da 
yake a gaba gare shi daga All aura, 
kuma YTuka hi shi bijila, a cikinsa 
akwai shiriya da baske, yana mai 
gaskatawa ga all in da yake a gaba 
gare shi daga Attaura, kuma shi 
shiriya ne da wa'azi ga masu la£a- 
wa . 

47. Kuma sai mulanun JnjTla su 
yi hukund da a bin da Allah ya 
saukar a dkinta. Kuma wan da bai 
yi hukunci ha da a bin da Allah ya 
saukar, to, wadannan nc fasi£ai. 

48. Kuma Mun saukar da Lit tail 
zuwa gare ka da gaskiya, yana mai 
gaskalawa ga abin da yake a gaba 
gare shi daga LittaFi (Taurata da 
InjTlaX kuma mai halartawa a kan- 
sa. Sai ka yi hukunci a tsakaninsu 
da abin da Allah Ya saukar. kuma 
kada ka bibiyi son zuciyoyinsu ga bar- 
in abin da ya zc maka daga gaskiya' 1 { \ 
Ga kowannc daga gare ku Mun 
sanya sharTa da hanya (ta bin ta). 
Kuma da Allah Y a so, da Ya sanya 
ku aTunima guda, kuma a mm a do- 
min Ya jarraba ku a cikin abin da 
Ya ba ku. Sai ku yi tsere ga ayyukan 
alh£ri. Zuwa ga Allah makomarku 
take gaba rfaya. Sa'an nan Ya ba ku 
lahari ga ahin da kuka kasanee 
kuna sabawa a cikinsa. 

49. Kuma ka yi hukunci a tsaka- 
ninsu da abin da Allah Ya saukar, 
kuma kada ka bibiyi son zuri- 
yoyinsu, kuma kayi saunar su fltinc 



* "■i.-'tii"' " * * r . -r - of 



& — ■ 




.-- - 



jj*> j*4>^ J 



1 1 ) Al \ah . K uma VI 1 1 r. bai wa k oVf U ih^ [ i 
ka nyLir da ike bi wajrn narLiir lLh shan'ar 



d li dokokinsii, ia'an [Lac: kuma da 



S.Suratul Ma'ida 



US 



ka daga sashcn abin da Allah Ya 
saukar /uwa gare ka. To, idan sun 
juysi bay a, to, ka sani cewa, kawai 
Allah yana nulin Ya same su da 
masTfa ne saboda sashcn zunu- 
bansu. Ruma lalk ne, masu yawa 
daga mutane. ha£i£a L fasikai ne. 

50. Shin, hukuncin Jahiliyya cn 
suke nema? Kuma wane ne mafi 
kyau ga hukunci daga Allah sabqda 
mutant: wadanda suke yin yakini 
(tabbataccen Tmani)? 

51, Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku rifci Yahudu da NasaTa 
maji&inta. Sashensu majiSinei nc ga 
sashc Kuma wanda va jiGince su 
daga gare ku, to t lalle ne shi. yana 
daga gare su, Lalle Allah ba Ya 
shiryar da mutane azzalumai. 

52. Sai ka ga vvacfanda a cikin 
zukatansu akwai tula, sun a tseren 
gaugawa a cikinsu, suna cewa: 
"Muna tsoron kada wata masTfa ta 
same mu." To, akwai tsammanin 
Allah Ya s.o da hudi, ko kuwa wani 
umurni daga wurinSa, har su wayi 
gari a kan abin da suka &6ye a cikin 
zukatansu, suna masu nadama, 

53, Kuma wadanda suka yi Tma- 
ni suna cewa: "Shin, wadatman nc 
wadanda suka yi rantsuwa da Allah 
iyakar rantsuwoyinsu, cewa su, lalle 
suna tare da kuT* Ayyukansu sun 
&aci, saboda haka suka wayi gari 
suna masu basara. 



ft 



\i*t S<\ v-i-"" I 1 tr* c! 




(1) Hukunci n J a hj]iyya shi nc wanda nke ^iaawa a kiin Son raj da al'iMa da kum.ii 
ra "a vin m/7»Illiti.li 1 ba ya da wani asali da^u wilrU litlafL na Allah 



S.Suratul Ma'ida 



170 



54. Ya ku wadanda suka yilma- 
ni! Wanda ya yi ridda daga gart ku 
daga addininsa, lo, Allah zm zo da 
waau in u lane, Yana son su kuma 
suna son Sa, masu tawalu'i a kan 
muminai, masu i//a a kan kafirai. 
Suna yin jihadi a cikin hanyar Al- 
lah, kuma ba su tsoron zargin warn 
mai zargi. Watcan falalar Allah tc. 
Yana bayar da ita ga wanda Yakc 
so. Kuma Allah Mayalwari ne, Mai 
ilmi. 

55. Abin sani kawai, maji&in- 
cinku Allah ne da ManzonSa, da 
wadanda suka yi im-j rii . wadanda 
sukc suna isayar da salla, kuma 
suna bayar da zukka kuma sun a 
rukiVi. 

56. Kuma wanda ya jiftind Allah 
da MttnzonSa da wadanda suka yi 
mianL to. fungiyar Allah su ne 
ma$u imjaya. 

57. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni T Ky.tla ku riki wadanda suka riki 
addininku hisa i7gi.lt da wasa, daga 
wadanda aka bai wa Littafi daga 
gahaninku da kafirai, ma soya, 
Kuma ku bi Allah da laicawa id an 
kun kasance mumintu 

58. Kuma id an kuka yi kira 
zuwa ga salla, sai su ri£t; ta bisa 
izgili da w r asa. Wannan domin la lit; 
ne su, mulane ne (wadanda) ba su 
hankalta. 

59. Ka ce: Ll Ya Mutancn Littafir 
Shin, kuna ganin wani laift daga 
|art; ma? FiicL: dai domin mun yi 
imani da Allah da abin da aka 
saukar zuwa gare mu da abin da aka 



■ ; 



4J }'-;4L>j^Jj»4^£yM14ji\ ij <J> JjJ 



1*1 



@1 Jk^? 3J> 



?. Suratul Ma'ida 



171 



saukar daga gabani, kuma domin 
mail yawanku tasikai ne." 

60. Ka ce: "Shin, in gaya muku 
raafi sharri daga wanna n, domiti 
sakamako m daga wurin Allah? 
Wanda Allah Ya la'ane shi kuma Va 
yi fushi da shi. kuma Ya 5 any a daga 
gare su birai da aladai. kuma ya 
bauta wa T>agura. W ad's una n nc 
mafiya sharri n wurL kuma rnafiya 
6 at a daga tsakar hanya." 

61. Kuma idan sun zo muku sai 
su ce: LL \fun yi imam.*' Alhali kuuy 
ha £i£ a. sun shi go da kafirci. kuma 
su lalk nc, sun fit a da shi : kuma 
Allah nc Mafl sani ga abin da suka 
kasancc suna ooyewa. 

62. Kuma kana ganin masu 
yawa daga gare su, sun a iscrcn 
gaugawa a cikin zunubi da zalunri 
da cinsu ga haram. HafiTtta, rir da 
abin da suka kasancc suna aika- 
tawa, 

63. Don mc Mai am an Tar- 
biyya Q) da manyan malamai (na 
Yahijdul ha su ha 11 a su daga fadar- 
su ga /.unubi da cinsu ga haram 
ha? ITafcika, tir daga abin da suka 
ka fiance suna sanifanlawa, 

64. Kuma Yahildu suka ce: 
'Hannun Allah ahin yi wa Kuku- 

mi ne^V An sanya hannuwansu a 



^^^^^^ 



; > \ i j' 



- -'{tor.* 



(11 K una sun lti gaya muku hwdcimin ku bs ni warn Makamakci ba., iai di~>r.m]] Allah Vii 
^aka mini. Mu linen da d\nd juyiir Hjkii k^ma birai da aludai kllzuii suka billira wa wan in 
Allan, su tie mafi snairni mil Lane. 

(2) [>on me jnalarnansu ym wa'a^i pa ijihil^nHu ? Tir da ra.srnn wa'iu;]! 

{3) <Uma. nnjin wai Allah marnwad nc 



S.Suratul MI'ida 



172 



cikin kufuimi ! Kuraa an la 'ane s>u 
saboda abin da suka fada, A*a, 
hannuwanSa biyu shimfidacfdu ric, 
Yana ciyarwa yadda Yakc 50. 
Kuma hi Ik ne abin da aka saukar 
/iiwa gare ka yana kara wa masu 
yawa daga gare su, girman kai da 
kafird. Kuma Mun jefa a tsaka- 
ninsu. Jciyayya da £eta. zuwa Ranar 
Kiyama, ko da yaushe suka hura 
wata wuta domm ya£i. sai Allah Ya 
bice ta. Suna aiki acikm £asa domm 
barna, alhali kuwa Allah ba Ya san 
masu fasadi. 

65. Kuma da dai la Ik Mutancri 
LiUafl sun yj imam, kuma sun yi 
takawa. haifika, da Mun kankare 
mi y a gun ayyukansu daga gare su, 
kuma da Mun shigar da su gidajen 
Aljannar Ni'ima. 

66. Kuma da dai lalle su, sun 
tsayar da Attaura da Injda da abin 
da aka saukar zuwa gare su dag a 
Ubangijinsu, ha£7£a, da sunri da&a 
bisansu da kuma daga £arfcashin 
Rafafunyu. Dap gare Su akwai 
wata aTumma mai isakaiiawa, 
kuma masu yawa daga gare su, abin 
da suke aikatawa ya mun ana. 

67. Yil kai Man/o* Ka iyar da 1 - 1 ' 
abin da aka saukar zuwa gare ka 
daga Ubangijinka. Kuma idan ba 
ka aikata ba. to. ba ka iyar da 
manzancinSa ba ke nan. Kuma Al- 
lah Yana tsare ka daga mutane. 
Lalle ne, Allah ba Ya shiryar da 
rnulanc kafirai. 



^Hoj^j^- ? Sy fc# 




- 4 



^^^^ 



- : 



_-l -- , .f; .1.1 ;L -"■ 



f ] I Willi nan iya ".a kiluli dut-ail wutLik ya ko ya yard a da ijtwii Amlab: yi Buys 
Aj] a h 



?. Suratul Ma'ida 



173 



68. Kd c&: "Ya ku Mutanen Lit- 
tafi! Ba ku zama a kan kome ba, sai 
kun tsayar da Alt aura da Jnjila da 
a bin da aka saukar zuwa );are ku 
daga Ubangiiinku." hLuma la lie ne, 
a bin da aka saukar zuwa gare ka 
daga Lbangijinka, yana £ara wa 
masu _yawa daga gare su firman kai 
da kafirci. To, kada ka yi hale in rikt 
a kan muiane kafirai. 

69. La]]e ne. wadanda suka yi 
imam" da wadanda suka tuba (Ya- 
budu) da Karkatattu da Nasara > 
wand a ya yi imam da Allah da 
Ranar Lahira, kuma ya aikata aiki 
na Jcwarai, to, babu Isoro a kansu, 
kuma ba su zarao suna ba£in ciki 
ba. 

70. La 11c nc haJciRa, Muu riki 
alkawarin Bam IsraTla. kuma Mun 
aiki manzanni zuwa garc ml ko da 
yaushe wani man/o ya jc musu da 
3 bin da rayukansu ba su so, wani 
Bangare sun Earyata, kuma wani 
fSangare suna kashewa. 

71. Kuma suka yi zaton cewa 
wata fltina ba za ta kasance ba, sai 
suka makanta, kuma suka kurunta, 
sa'an nan Allah Ya karfti tuba a 
gare su, sa'an nan suka makanta 
kuma suka kurunta masu yawa 
daga gare su, alhali Allah Mai gani 
nc ga a bin da suku aikata wa. 

72. La lk fit:, ha£i£a, wacfanda* 1 ' 
suka cc: "La lie nc Allah, ShT nc 



^^^^^ 



y j ^ y<-., 0.1. >n 



(Lj liu nc Ya"aKubiyvji Bayan bayani a Jean aibi>b:n Yabudu Yu shi^a bayani a 



?. Suratul Ma'ida 



174 



Masihu, dan Maryama/ h yun kafir- 
ta. Alhali kuwa MasThu ya cc: "Ya 
Hani Isra'ila! Ku bauta wa Allah 
Ubangijina, kuma Uhangijitiku." 
Lalle ne shi, wan da ya yi shirki da 
Allah t to, lalle ne, Allah Ya haiam- 
ta masa Aljanna. Kuma babu wasu 
mataimaka ga azzalumai. 

7i, Lalle ne, hakika, wadanda 
suka ce: "Allah na ukun uku ne," 
sun kafirta. kuma babu vvani a bin 
bauta wa fate Ubangiji Guda. 
Kuma idan ba su harm daga abin da 
suke fada ba. haJufca, wata azaba 
mai radadi tana shafar wacfanda 
suka kafirta daga gare su. 

74. Shin la, ba su tuba zuwa ga 
Allah . kuma su neme Shi gafara, 
alhali kuwa Allah Mai gafara ne. 
Mm iin Kit:? 

75. Masihu dan Maryama bai 
/a ma ba face Munzo ne kawai. 
haRiJca, man/anni sun shige daga 
gabartinssa, kuma uwarsa siddi£a m 
cc. Sun kasance sun a tin a bind Ka 
duba yadda Muke hayyana rtiusu 
ayoyi . Sa'an nan kuma ka dijba 
yadda ake karkatar da su. 

76. Ka ce: "Ashe, kuna bauta 
wa, bait in Allah, abin da ba ya 
mallakar wata cuta saboda ku, 
kuma haka wani amfani fl \ alhali 
kuwa Allah Shi ne Mai ji, MasaniT 



S a $ t j £ \ * 



(1) 5Lddi(i sin re m^L yawan jjs.sJ^la'wa.j- annabAwa. ill: il C- [nill dkukykar daiiija ii 

(2) Idan bauta wa Isa, Atniabici AL^h, ya scanqu kalTpci, bauta wit w&]iyyi /tima 
hiyika. Kumu idin Tsii bai malkki koine ba, to, waltyyi hiyiku. 



S.Suratul Ma'ida 



175 



77. Kd cc; l 'Ya ku Mutanen Lit- 
liifil Kada ku /urfafa a cikin 
addininku, a bin da ha gaskiya ba, 
kuma kada ku bTbiyi son zuciyoyin 
watfansu muiane wacfanda suka riga 
suka fracc a gabani, kuma suka 
ftatar da wasu masu yawa, kuma 
suka bace daga tsakar hanya/* 

78. An la'ani wacfanda suka ka- 
firta daga Ban! IsnTila a kan har- 
shen Dawuda daTsa cfan Maryama. 
Wan nan kuwa saboda sabawar da 
suka yi ne. kuma sun kasance; sun a 
ta addi m . 

79. Sun kasance ha su ban a j una 
daga_ a bin ki, wand a suka aikata. 
Hakika, abin da suka kasance suna 
aikatawa ya munana. 

HO. Kana ganin masu yawa daga 
gare su, suna ji bin tar wadanda suka 
kafirta. Hakika n tir da abin da 
rayukynsu suka gabatar saboda su, 
vvaiuu Allah Ya yi fushi da su, kuma 
a cikin azaba su masu daw warn a ne. 

HI. Kuma da sun kasance suna 
imani da Allah da Annabi da abin 
da aka saukar zuwa gare shi, da ba 
su rilte su masoya ba. Kuma amma 
masu yawa daga gaic su. fasikai ne. 

82. La He ne kana samun mafiya 
t sana tun mutane a adawa ga wa- 
danda suka yi Imani. Yahudu ne da 
wadanda suka yi shirki. Kuma lallc 
ne kana samun mafiya kusantarsu a 
soyayya ga wacfanda suka yi imani 
sii ne wacfanda suka ce: 'Talle mu 



_. T \ ft 



(!) Ta'addi. ^hl ne JteLaie ivaka da nufin 



Kalunti. 



?. Suratul Ma'ida 



176 



ne Nasara." Wane an kuwa saboda 
a k wai Ki ssi sun a da ruhuba ri£ wa ' 1 h 
daga eikimu. Kuma lalle ne su, ba 
su yin girmati kai. 

S3. Kuma idan suka ji abin da 
aka saukar zuwa ga Manzo, kana 
ganin idanunsu suna zubar da ha- 
wiye, saboda a bin da suka sani 
daga gaskiya, suna ccwa ; "Ya 
Ubangijinmu ! Mun yilmani, sai ka 
rubiila ran tare da mas.u shaida. 

84. "Kuma mene ne yake garc 
mu, ba za mu yi imani da Allah ba, 
da kuma abin da ya zo in an a daga 
gaskiya s kuma muna gut in Uhangi- 
jinmu Ya shigar da mu tare da 
mutant; salihai? 11 

85. Saboda haka, Allah Ya saka 
musu. domin abin da suka fada, da 
gidajen A [fauna (wadanda) fcoramu 
suna ggdana a Earkashinsu, suna 
tnadawwama a ukinsu, kuma wan- 
nan ne sakamakon rtiasu k yau la- 
ta wa. 

86. K nma wadanda suka kallrta. 
kuma suka karyata game da 
ayoyinMu, wadancan ne abokan 
wuta. 

87. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni! Kada ku haramta abubuwa 
masu dacfi da Allah Ya halatta 
muku, kuma kada ku ketare haddi. 




I'D KithJii iihi nc L:m;tTiin hnsliiwa. rutliibinanci shi nc my turn ya l^abbacn lUgj. 
mutanc -doiuJII ibwdu. Aurr.a hn y.i ym illlrC. Burub ubim: cm rl:a . n I tiu bi na w u juttim. 



S.Suratul Ma'ida 



177 



Lalle ne, Allah by Ya son masu 
ketarc haddi. cl) 

88. Kuma ku ci daga abin da 
Allah Ya arzuta ku, halat mai da<fi, 
kuma ku bi Allah ifo uRawa, Wan- 
da yake ku. masu imani ne da Shi. 

89. Allah ba Ya kama ku saboda 
yasassa 121 hi rikin rantsuwoyinku. 
kuma anuria Yana kama ku da abin 
da kuka kudurta rant su way l (a ka Li- 
sa}. To, kaffararsa ita te dyar da 
misklm go ma daga matsakaicin 
abin da kuke ciyar da iyalanku, kn 
kuwa tufatar da su„ ko kuwa 'yanta- 
war wuya. Sa'an nan wanda bai 
samu ba, sai azumin kwana uku. 
Wan nan nc kaffarar rantsu- 
woyinku, idati kun rantae. Kuma ku 
kiyayc ranisuwnyinku. KamaT 
wan nan ni; Allah Yake bayyana 
muku ayoyinSa, tsammaninku 
kuni godcwa. 

90. Ya ku wadanda suka yi Trna- 
nil Abin aani kawai, giya da cacada. 




(1) Haracnta abin da Allah Ya ha him ko kuwa lialalca abin da Allah Ya hairamta 
kip mi ncdnmin wanda ya fcelire haddi da kajisa. ya >i da'awar. llahiyya ko annahd. haka 
wanda ya bi ihi iL kan wan nan IS bin, ya yi shirki tin Allah, dumm sami wacii mai. Ifcadaiis'j 
dokokj w^nda bii Allah ba. kuma ya bi shi a kansu, ku kuwa ya bi warn mai da'awa* 
annahci, biyan ALJtur ani ya ur an ruft annabid daga Anna>] Muh.am.madn tsira da a, mind 
su '.abbata n Bare- shi. 

(2) RalLtSUwa alkawari ecda simar. Allah, ccwa mai ranlsuwarxai aikar.a. ku kliwa b-5 
;ai Luknta ba, kt~- kliwa a kan ubbatar wani aba a kan sifar da ya iimbaEii, ko Jcuwb 
kornwarsa daga warn an sifar . Watida ya yi ranlsuwa sa'an nan ya yi hinsi n lo, sai ya yi 
kaffara. kamai yadda aka aetata a ciktn Aysr. -Sai t'n irlan ta /ania yanass;ar rant saw 3 en. 
waddil ]]miUEl) Vii yi a kari sanins^, sa'an nan sarnn na:i ya warwarL-, saboda bayyanaj warn 
abu, Wasil sim Ua cc rantsuwar da akL- >l a cikui cnagana ba da nui'i ba, kamar a a 
wallihi, ko i. wallihi. ECuma akwai rantsuwar gamusa a kan Earya, lm ma habu kafTira 
sabuda ila, sai tuna zuwa Allah da isugfiri, kuma ran a sanya tsiya. 



S.Suratul Ma'ida 



17* 



refu da kiban £uri : a, <Jh Ra/arHa tie 
daga aikin S ha idan, sui ku nTsance 
shi, wa la'aila ku d nasara, 

W. Abin sam kawai s Shaidan 
yana nufin ya aukar da. adawa da 
£eta a tsakininku, a cikin giya da 
caca, kumayakange kudaga amba- 
lon A flan, kuma daga sallah. To, 
shin, ku masu hanuwa ne? 

92. Ku yi da 'a ga Allah, kuma ku 
yi da 1 ^ ga Manzo, kuma ku kiyaye. 
To, idan kun juya. to, ku sani abin 
da kawai yake kan Man/onMu, 
iyarwa bayyanunniya. 

93. Babu laifi a kan wadanda 
suka yi Tmani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, a akin abin da 
suka ci. idan sun yi taRawa kuma 
$uka yi Tmani, kuma suka aikata 
ayyukan kwarai, sa'an nan suka yi 
tafia wa kuma suka yi Tmani , sa'an 
nan kuma suka yi taRawa kuma 
suka kyaulala.' 23 Kuma Allah Yana 
son masu kyaulalawa, 

94. Ya ku watfand a suka yi Tma- 
ni ] Lalle ne. AJJah zai jarraba ku da 
wani abu daga farauta. hannu- 
wanku da masunku suna samun sa, 
dumin Allah Ya san wanda yake 
tsoron Sa a fake. To, wanda ya yi 
la'addi a bay an wan nan, to T yana da 
azaba rnai radadi. 



(l) Yin cacada shall giya dJi litu da kjhan ItLin'H,. aikalarda kj warwart alianvar] 
na han& cjn dukiyar mutanc da bacftli fJcarya), da tsaxpn sal In da Allah Ya yi umurm a 
isare; walau rashin ta£awa kt n?.n. 

[7) Va yi taksrarin taEawA sau nku ga wanda ya Liba da sh.an giya da eacadomin ya 
nuna nau yinsu. Wanda ya :daa. jdya kit ya yi iiit;a, yi kELa baddm Allah da alt's/mar nnijranc 
da darajar kansa. Sai ya >i takawa diiga wadannan ZSL Lya rabuwfl sn. TsaTL- su yana 
cikin cika alkawaii. a tsakanin mutunn d.i Allah da knma mutant- da ran Ha. 



?. Suratul Ma'ida 



179 



95. Ya ku wadanda suka yilma- 
ni! Kada ku kashe farauta alhali 
kuna masu harama m . Kuma wan- 
da. ya kashc shi daga garc ku. van a 
mai gartganci, sai sakamaka, mis El- 
lin abin da ya kashe, dagadahbobin 
ni'ima, ma'abuta adalci hiyu daga 
cikinku suna yin hukunci da shi. Ya 
zama hadaya mai isa ga Ka'aba, ko 
kuwa kaffara da abincin miskTnai, 
ko kuwa a matsayinsa y/a yi azumi, 
domin ya dandani mast far aJ'ama- 
rinsa. Allah Y a yafe la ill daga a bin 
da ya gabata. Kuma wand a ya 
koma, [q, Allah s.m yi a/abar ramu- 
wa daga garu shi. kuma Allah Ma- 
buwayi nc, ma'abudn azabar 
ramuwa. 

96 An halatta muku farautar 
ruwa da abincinsa, domin jin dad! a 
gare ku, kuma domin matatlya. 
Kuma an haramta farautar tudu a 
kanku, matuJcar kun dawwama 
masu harama. Kuma ku bi Allah da 
takawa, Wanda yake zuwa gare Shi 
nc akc tara ku, 

97. Allah Ya sanya K.a'aba 1 
"Daki Tsararre, ma'aunin addim ga 
mutant, kuma Ya sanya Wata Mai 
alfarma da ha day a da ratayoyin 
hadaya, domin ku sani ocwa lalle 
Allah Ya san ahm da yaku a dkin 



v-flJL^ IJLP -Mil W-iqjVi J .JjXJ 



(]J Biirili fa.ra.ula. a, akin Hard mi yuna :i cikm akawa da alkawan. Wanda ya £>a6;i. sa.] 
ya yi fartsa da blViill miSaJiJi abin da ya kash? daea dabbtibin f id.} tib jin diefi . watau & hiy& 
barcwa di akuys ko tunkiyu. Ainma fclima iaj Li]] fcartu mutiim hiyu adalii s-un hultunra 
abid dii mulum arai h^yar din !dar. ba >M dii d&Hh^r, sai yd bi^L: tTiniirLi da LibiciL], ya. hat 
wa kC'Vf-iJK []i]ik]]li Lla.yii [[audu jxuda. Id;tn bti ya iyjw.i kiiwii. fdi y-d. >'] a^'UJTLL, 
nr.]du ^isd-li, kwana d-iya. ^UJltuCL ]inidu a biya libi da cikukkcn kwiirui 



S.Suratul Ma'ida 



180 



aammai da abin da yake a cikin 
kasa, kuma cewa la Me Allah . ga 
dukkan kome t Masani cn ne, 

.W?. Ku sanri cewa lalle Allah Mai 
tsananin u£uba ne, kuma lalle Allah 
Mai pafara ne, Mai jin £ai. 

99. Babu abin da yake a kan 
Manzo, sai iyarwa, kuma Allah 
Yana sanin abin da kuke bay ya- 
rn! wa da abin da kuke ftoyewa. 

100. Ka ce: ll Mummuna da maj 
kyau ba su daidaita, kuma ko da 
yawan mummunan ya ba ka 
sha awa. Saboda haka ku bi Allah 
da ta£awa, ya ma'abuta hankula ku 
la'alla za" ku ri nasara. 11 

10 L Ya ku wadanda suka yi 
itnani ! Kada ku yi la id bay a ga abu- 
huwa, idan an bay yana muku 
(hukuneinsu) su Gata muku rai. 
Kuma idan kuka yi tambaya a gare 
su a lokacin tJ3 da ake saukar da 
Alkur'ani, za a bay yana muku. Al- 
lah Ya yafe laifi daga gare su. Allah 
Mai pafara ne, Mai ha£uri. 

102. Lalle ne wasu mutane sun 
tarn ba ye su daga gabamnku, sa'au 
nan k uma suka wayi gan da su suna 
kafirai. 



LAV * J* 



fU l>6mLn ku sail haka kuma ku himmaLu ga Lwe alkawurranSa. 

f2} Wurman lokacm >'a nQna sPu (faL tie lokaein saukar hukund kowacie iri ne daga 
Allah. Wanda, ya cc Annabi ya fada masa wans hukunci a lean warn nias'ala, bayani 
wataltrtsa, t&ira daartiicii:] Mi [abba [a a ^arc shi.. [n. ba a k a, r har m a sa ba, domiiya safia 
wa nci5iin Alfiltf'&ini. Kuma tnai'arki baya zamahnija, ha]]e a Lfaukrshi h uk unci wanda akc 
yin uiki da shi Maf'arkin ^nnabawa ko mat'iiTkin da annabawu suka mbbatar. ahi cll: 
gaskiya. Siura kumi sa i abin da ya hayy;ma . kunin bai safia wa shifT a ba. 



S.Suratul Ma'ida 



INI 



103. K u ma. Allah bai san y a wata 
bahira ha, kuma haka sa'iba, kuma 
haka wasila. kuma haka hami> m 
amiria wadanda suka kadrta, su 
suke kirlcira karya ga Allah, kuma 
maf] yawansu ba su hankaltu. 

194. Kuma id an aka oe musu: 
"'Ku zo zuwa ga a bin da Allah Va 
saukar, kuma /uwa ga Man/o," •sm 
su ce; "Mai isarmu shi nc abin da 
muka iske ubanninmu a kansa." 
Shin, kuma ko da ubanninsti sun 
kasance ba su sanin kome. kuma ba 
su shiryuwa? 

J 05. Ya ku wadanda suka yi 
Tmani! Ku lazimci (2) rayukanku, 
wan da ya E>ace ba zai cuce ku ba 
id an kun shiryu, zuwa ga Allah 
makomarku lake gaba daya. Sa'an 
nan Ya ba ku jabari ga a bin da k uka 
ka&aticc kuna aikatawa 

106, Ya ku wacfanda suka yi 
Tmani! Shaidar Ci) (sakaninku, idan 



(1) fiahira da sa'iba da wauTla da ha nit sunayrn dahhnhi nc wadanda aki.' ban dcanin 
liiafL ftuktLan ya ruwuLto da pa Sa'id dam Mus-ayyab ya te: "Bah]ra iLa lakucnar da ati; 
luiiLi nanuitta domm abatmu. babu mai tai&at ta daea tuutane. Sa 'iba kuuia sun a" yanla tit 
dcrmn gumaka. n.s a daukar koms" a kants Ki.ti ;ta l.c rcitfuma bwdurwa *v.»dria !.i 
fjra baifuwar naai:c, a uiki na farko, sa'an nan kuma na bLyu haka mac?. Suna barin La j;a 
gumaka idan ta sadar da rati Lima mala biyu babu tLaimji a tsakatiinbu. Hatni ku^'a sta n-e 
Gatc^n ra(fuTTii wanda ya yi barbara sh-ekaru sanannu a wunnsu Id an ya. Garc. l va bar shi 

Ljamata. ha a a/a komi: a kansa. Kuma wadannan cLabbnb]n diAa, rr.aHiJ hitiimar 
^umakali, i-u. nn suku uin su. s " 

(2) Wajuda yake ma >a gyafa wam saL ya gyiica kansa dagu j'ack^. Wanda ya gyara 
k^nsa 6atai wan: ba" ta cularsa Ha a nufm a barwa'a^i warai] a £yalc rr.ntanc: da jahikir.su, 

(1) [dan busuma 1a aakii a Isakanin \1«]MLlmi da Kak^nm kiliTa], karna sa kafiran 
tukazarcia raudda a alalhini (wadaada aki* [abuma), kuma babu wula ahaida sai sa. Hi. •im 
su yi rantsuwa a wunn ibadai su. a kan su nc da gaskjya, a hukumta musu d;i hakkin. 
Bayar. haka, idan an sanu wala ^.haida a tan Caryarsu ana wnj-warci h^kuncLri a hayan 
mudda'i (rciasu fcara} hiya Musulmi san yi Tunti'jwa tewa abics da tva daman itika lada 
kiiiya n c. ainm da shaidutisu saka yi ihaida da slu. :bL nr. gaskiya. 



S.Suratul Ma'ida 



182 



mutuwa ta ha lard dayanku : a I6ka- 
cin wasiyya, maza biyu ne ma'abuta 
adalci daga garc ku, k6 kuwa wasu 
biyu daga wasunku idanjum tafi a 
cikin Jiasa sa'an nan mastfar mulu- 
wa ta same ku. Kuna Uare su daga 
bayan salla har su yi rantsuwa da 
Allah; idan kun yi shakka:. ++ Ba mu 
sayen kudi da shi, ko da ya kasancc 
ma'abudn zumunta, kuma ba mu 
65 yc shaidar Allah. Lalle ne mu^ a 
lokacin, hufufia, muna daga masu 
zunubi . " 

107. To, id a n aka gane ce wa lalle 
su, sun cancama xunubi, lo, sai 
wasu biyu su t.say u matsayin.su daga 
wacfanda suka karfra daga gare su, 
muta'ne biyu mafiya cancanta. sa'an 
nan su yi rantsuwa da Allah: "Lalle 
ne shaidarmu ce mail gaskiya daga 
shaidarsu, kuma ba mu yi zalunci 
ba. Lalle mu, a lokacin, haki£a, 
muna daga azzalumai. 11 

I OS, Wurman nt mall kusantar 
su 70 da shaida a kan fuskarta 1 ko 
kuwa su yi tsoron a lurtranlsuwoyi 
a bayan rantsuwoyinsu. Kuma. ku 
bi Allah da tafcawa. kuma ku sau- 
rara, kuma Allah ba Ya shiryar da 
mutane fashcai. 

109. A ranar da Allah Yakc Lara 
manzannL sa'an nan Yace: "Vfcne 
nc aka kar&a muku' 5 " (Za) su ce: 
"Babuilmia gare mu. Lalle ne Kai, 
Kai nt Masanm abubuwan 
fake. t,( " 



(I.) A Ti^ri hn kujiv -c - 1 1 uk unce n aLkawun-a suka JtirL- a wj,nnan iurs, ciagii aya ta iiima 
da wannan. Kama tk wannan aya ta L Allah. Yuni \i niacua hikayar a bin da ^aj a II si II a 
Lanka di InncinkcnSa [sarc alkawari.. kci i ashm tsarcwa Ya fira da inriabawan^^ dn 



5. Suratul Ma'ida 



183 



I JO. A lokacin da Allah Ya ce: 
ll Ya Tsa dan Maryama! Ka luna 
mimaTa a kanka^ kuma a kan 
mahaifiyaTka h a lokacin da Na fiar- 
fala ka da Ruhul FCudusi, kana yi 
wa mutanc magarta a cikin shimfi- 
dar jariru da kuma katia dattijo. 
Kuma a lokacin da Na sanar da kai 
rubiitu da hikima, da Attaura da 
InjTla., kuma a lokacin da kakc yin 
halitta da^a laka kamar surar I sunt - 
su da izimNa s sa'an nan ka hura a 
cikintEL sai ta ^ama [iufllsu da iiii- 
nlNa, kuma kana warkar da haifaf- 
fcn makaho da kuturu, da i^iniNa, 
kuma a Irikaciin da kake fitar da 
matattu da iziniNa, kuma a lokacin 
da Na kange BanTlsra'ila daga gare 
ka, a lokacin da ka je musu da 
hujjoji bayyanannu, sai wadanda 
suka kafirta daga cikinsu suka ce; 
'Wannan ba komc ba tic } face sihiri 
bayyanannt/ 

HL "Kuma u lokacin da Na yi 
wahayi zuwa Haw,1riyawa (1> 
eewa ku yi rmani da Ni. kuma da 
Man/.oNa, Suka cc: : ' s Mun yiTma- 
m", kuma ka shaida da cewa lallc 
tmi, masu sallamawa ne.' 11 

112. A lokacin da Hawariyawa 
suka cc : Ya Tsa dan Maryam i 
Shin, Ubangijinka Yana iyawa Ya 
saukar da kaftaki a kanmu daga 




^ ju'i 4>4 J t*S5,i 



Ya aika, da fcarm ba^ani a kaci inn mubawarai da s.i lii S>iL^ u u libkanifiSii di3 iiuniltiij^^. 
YiSi >j rtiiiiilj diiLa lIoicllji mutinensa na nan a. uikm wajicmn n3''umma, anit k i ra n .^u ?uwa 
ga MusulliHC], JfXimO) ^Ottiih e h i rtmphi £';^T^hc^ dn hd a man La abihuwarL da 
m ll[ linens sL:ka yi ba a. gabariin (fauke Jib:, da kuma a ba\utL dauke stu din. 

fll Hawariyawa ili til- Sababbun Tiu. ammcin ALLati ya labba";a a gun: shi. Suna 
sauyawac faiii^ti futaJi, domin Imka aka >■] musu. suna da hfika 



?. Suratul Ma'ida. 



184 



sams?" (Tsa) Ya cc: ll Ku bi Allah 
da laltawa idan kun kasance mu- 
minai."* 

113, Suka ec: Ll Muna nufinrnu ci 
daga gare shi ne, kuma zukatanmu 
su tiatsu, kuma mu san ecwa Jalle 
ne, ka yi mana gaskiya 4 kuma mu 
kasance daga masu shaida a 
k ansa. 11 

/M Tsa dan Mary am ya ec; "Y& 
Allah. Ubangijinmul Ka saukar da 
ka&aki a kanmu daga sama dam in 
ya /ama idi ga na farkonmu da na 
£arshenmu, kuma ya zama ay a 
daga gare Ka, Ka arziita mu, kuma 
Kai nc MaJTfTcin masu arzutawa." 

115. Allah Ya cel "Lalle ne Ni, 
mai saukar da shi ne a kanku, sa'an 
nan wan da ya kafirla daga gare ku r 
to, lalle ne NT, Tna azabta shi, da 
war a a/aba wad da ba Ni azabla ta 
ga kowa daga lalikai.* 1 

If 6 K um a a 1 oka ci n da A 11 a h Ya 
ce: :, Ya Tsa dan Maryama' Shin, 
kai ne ka ce wa mutane, N Ku rifceni L 
ni da uwata, abubuwan bautawa 
biyu, baicin Allah 1 ?" (Tsa) Ya tc: 
"Tsarkinka ya tabbata! Ba ya 
kasance wa a gare ni 3 in fadi a bin da 
babu wani hakki a gare ni. Id an na 
kasance na fade shi. lo lalle K a san 
shi. Katia sanin ahin da kc a dkin 
raina, kuma ba ni sanin ahin da kc a 
cikin ranKa. Lalle ne Kai Masa- 
nin abubuwan [dki; nc. 

117. ih Ban tada musu ha, face 
abjn da Ka umurce ni da shi; wa- 
tau: 'K.u bauta wa Allah, Uhan- 
gijina kuma L'bangijinku 1 ; kuma na 



S.Suratul Ma'ida 



1SS 



kasanec mai shaida a kansu malu- 
Rat na dawwama a eikinsu, sa^an 
nan a lokacin da Ka karBi raina (L \ 
Ka ka&ance Kai ne mai tsaro a 
kansu, kuma Kai> a kan dukkati 
kome, Halariaecc ne. 

J IS. "Idan Ka azabla su, U?. lalle 
ne su, bayinKa nc, kuma idan Ka 
gafarla musu, to. lalle nc Kai ne 
Mabuwayi Mai hikima." 

119. Allah Ya ce: *' Wan nan ce 
ranar da niasu gaskiya, gaskiyarsu 
take amfaninsu. Suna da gidajen 
Aljanna. koramu sunagudana daga 
£ar£ashirisu\ suna madawwama a 
cikinsu har abada. Allah Ya yard a 
da su, kuma sun yard a da Shi. 
Wan nan ne babban rabu mai 
girma, 

120. Allah ne da mallakar sam- 
mai da kasa da abin da ke a eikinsu, 
kuma Shi. a kan dukkan kome, Mai 
Ikon yi ne. 



6. Suratul An'ain 



186 




Tana karantar da tauhidi da Isarkak^ a kid a da ayyuka daga 
afadu na shirki da kafirci. Babu mat yanka hukunci a kan kome sai 
Allah kawai, watau 'Jauhldin Kububiyya ke nan. 



Da siinan Allah, Mai rahama, Mai jin fcaL 



1. Godiya la tabbata ga Allah 
Wanda Ya halitia ftamrnai da (casa, 
kuma Ya sanya dufTal da haske <l \ 
sa'an nan kuma watfanda suka ka- 
rirta, da Ubangijinsu suke karka- 
cewa. 

2, Shi ne Wanda Ya halitta ku 
daga laka, sa'an nan kuma Ya yan- 
ka ajali, alhali wani ajali am ba I a ox 
yana wunnSa. Sa'an nan kuma ku 
kuna yin shakka. 

J. Kuma Shi ne Allah a cikin 
sammai. kuma a t-ikin £asa, Yana 
sanin aslrinku da bayyanenku, 
kuma Yana samn abin da kuke yi 
na tsirfa, 

4. Kuma wala ay a daga Uban- 
gijinsu ba 7x\ la jS musu ha, face sun 
kasanec, daga garc ta, masu biji- 
revva. 



' _____ 



(!) Dlifiai tta dart da iiLu]]d do bin hukiiHCc-hukunteJl u.] " Gndu., h-iike kuma stu tae :]<i 



6. Suratul An'ain 



187 



5. 5a bud a haka, lallc sun tcar- 
yata (Man7o) game da gaskiya, a 
lokacin da, ta je musu, to, la ha run 
abin da suka kasance suna izgili da 
shi, za 5ii je musu. 

6. Shin, ha su gani ba, da yawa 
Muka halakar da wani karni daga 
gabaninsu, Mun maJlaka musu. :i 
cikin Easa, abin da ba Mu mallaka 
muku ba, kuma Muka saki sama a 
kansu lana ta zuba, kuma Muka 
sanya koguna suna gudana dag a 
Rarlashinyu. sa'an nan Muka hala- 
ka su sabuda zunubansu, kuma 
Muka kiiga halittar warn Jcarni na 
dabam daga bayansu? 

7. Kuma da Mun sassaukar da 
wani littafi, zuwa gare ka, a cikin 
takarda, sa T an nan suka taBa shi da 
hannuwansu, la]]e da watfanda 
suka kafirta sun ce; 'Wannan bai 
zama ba, face sihiri bayyanatinc/ 1 

rf. Sukaoe: l 'Don me ba a saukar 
da wani mala'ika ba a gare shi?" 
To, da Mun saukar da mala'ika. 
haklka, da an hukunla a3'amatin <]) , 
sa'an nan kuma ba za a >'i musu 
jinkiri ba. 

9. Kuma da Mun aany a mala'ika 
va zama manzo, lallc nc da Mun 
mayar da sht mutum, kuma da Mun 
rikila musu abin da suke rikitawa. 

10. Kuma lallc nc, halt ilea, an yi 
izgili da man/anni daga gabaninka. 
sai wacfatida suka yi izgilin, abin da 
suka kasance suna izgili da shi ya 
fada musu. 



A?. 4 



1? 

J** 



A J ----- - J 



{ I J I >| an hnlnLntfl a Tama n t3a halakarsu, dn-min idan cniiJaMia >a SiuJia gU. miUanen 
rid. dkc yi vva wa*a/i bayyane, Llj, HalakarHu La jc ke lian. 



6. Suratul Aji'irn 



188 



J I. Ka cc: ;i Ku yi Tafiya a cikin 
Casa. sa'an nan kuma ku duba y ad- 
da ale i bar rnasu Jcaryatawa ta 
kasance." 

12, Ka ce: s 'Na wane ne abin da 
yake a cikin sammai da Icasa?" Ka 
ce: l 'Na Allah ne. Ya wajabta raha- 
ma ga kanSa. Lalle ne Yana tara ku 
zuwa ga Ranar Kiyama, babu shak- 
ka a garc Shi. Watfanda suka yi 
hasararrayukansu> to, su baza su yi 
Tmani ba. 

13 l 'Kuma Shine da mallakar 
a bin da ya yi t awuici a cikin dart da 
yini, kuma Shi nc Mai ji, Masani." 

14. Ka ce: "Shin, wanin Allah 
mkc riRy mujifonci, (alhili Allah 
nc) Mai £aga haliuar sammai da 
Kasa. kjirjii Shi, YaEia ayafwa. 
kuma ha a ciyar da ShiT r Ka cc: 
"Lallc nc nl, an umuree ni da in 
kasance farkon wanda ya sallama, 
kuma kada lalle ku kasance daga 
masu shirkL" 

15, Kace: "Lalle nenT, inaisoron 
azabar Yini Mai girma, id an na 
safra wa Ubangijina. 

M. "Wanda aka juyar da shi 
daga gare shi, a wan nan ranar, to, 
lalle ne, (Allah) Ya yi masa raharna. 
Kuma wan nan ne tsTra bayya- 
nanniya. 

77. ll Idan Allah Ya shafe ka da 
wala cut a. to, babu mai kuranyewa 
garc ta, face Shl s kuma id an Ya 
shaft ka da warn alheri, to, Shi nc, a 
kan komc, Mm Ikon yi. 



_>Aj_^ Uj^'yS 0^=^ ^ jAJ j 

t L-" , t I > <1 



Li' 

4 « -s^^4 •* 



'till' 1 ^ ' t-r-' "* 



*T < j-tf^kV ----- i- 



6. Suratul An'ain 



189 



/>?. "K.uraa Shi ni; TimRwasa a 
kan bayinSa., kuma Shi ne Mai 
hikima, Masani." 

19 Ka ut: ''Wane abu ne mafi 
girma H.a shaida?" Ka ce: 1 Allah ne 
Shaida a tsakanina da tsakaninku. 
Kuma an yiwu wahayin wan nan 
AlCut'ani do in in inyi muku gargacfi 
da stu, da wanda labari ya kai gare 
shi. Shin lalle ne ku, hafiika, kuna 
shaidar cewa, lalle: ne la re da Allah 
akwai wasu abubuwan bautawa?" 
Ka cc: 1 Ra I'an yi shaidar (haka) 
ba. 11 Ka ue; "Abin sani, Shi ne Abin 
bautawa Guda, kuma lalle ne nl> 
barrantat^ti nedaga abin da kukeyi 
na shirki. 1 ' 

20. Wadanda Muka ba su Litta.fi 
sun a santn sa 1 - 1 ' kamar yadda sukc 
sanin diyansu. Wacfanda suka yi 
hasarar rayukansu, lo, su ba su yin 
Tmani. 

2L Wane ne mail zalund daga 
wanda yake kir£ira karya ga Allah, 
kf> kuwa ya icaryata game da 
ayoyinSa? Lalle ne $b7, azzalumai 
ba za su ei nasara na. 

22. Kuma ranar da Muka tara su 
gaba day a, sa'an nan Mu ce wa 
wacfanda suka yi shirki: £ Ina abo- 
kan larayyarku wadanda kuka ka- 
yancc kuna riyawa?" 



(']) Yahudu d^j Nasara satLa sami] Aditubi Muhammadu, l&ira rta urninc] tahhata a 
^arc stu, d£i aMtl da ya ZO da Shi n£i AlCur'ani, kaircir yadrta Nijka nan dlyan LHatKunn'j ; 
kamar yaddd AbdliJlahi dan Salami ya wa Umar: "La] Is na xan ^h] a lofcatin da na 
gan shi, kamar yaclda nake sarin Lfacia. kLmm La Lie tie. tu, mat! (Sana run 5*ni ne ga 
NJabanmLadu Jl>r dm datia." 



6. Suratul Aji'im 



190 



25. Sa'an tia.ii kuma fitinarsu ba 
ta kasance ba, face domin sun ce; 
"Mima rants u wa da Allah Ubangi- 
jinmu* ba mu kasance masu yin 
shirki ba. +1 

2¥. Ka duba yadda suka Jcaryata 
kansu! Kuma a bin da suka kasance 
sun a £ir£ira £aryarsa< ya b&ci: daga 
gare su. 

25, Kuma daga cikinsu akwai 
wan da yake siurare gare ka, Kuma 
Mun sanya abubuwan rufi a kan 
zukatansu, domin kada su fahimcc 
shi h kuma a cikin kurmuwansu 
(Mun sanya) watti nauyi Kuma 
idan sun ga kowace aya ba za su yi 
Tmani da ita ba, har idan sun je 
mjik a suna j ay ay y a da kai, wadanda 
suka kafirta s.una cewa : "Wannan 
nai zama ba face tatsuniydyin mu- 
tanen Farko." 

26. Kuma suna hanawa daga 
gare shi, kuma sun a msanta daga 
gare shi, kuma ba su halakarwa s 
face kansu, kuma ba su sansan- 
eewa. 

2 ? r Kuma da kan a gam. a Jo- 
kacin da aka tsayar da su a kan 
Wuta, sai suka ce: ' L Ya kaittmmu' 
Da ana mayar da mu. kuma ba 7a 
mu Karyata ha daga ay p yin Ubangi- 
jinmu, kuma za mu kasance daga 
muminai." 

28. A 'aha, abin da suka kasance 
sun a &6yewa, daga gabatiL ya 
bay y ana a gare su. Kuma da an 
mayar da su 1 la]]e da sun koma ga 
abin da aka hana su daga barinsa, 
Kuma lallc nc su, ha£T£a, maJcar- 
yata ne. 



. , -r 




6. Suratul An'iim 



2^. Kuma suka ce; ll Ba ta zama 
ba. face rayuwarmu la duniya, 
kuma ba rau /amy wadknda ake 
layarwa ba.'* 

30. Kuma da kana guni, a lota- 
cm da aka tsayar da su ga L'bangi- 
jinsn, Ya ce: "Ashe, wannan bai 
7a ma gaskiya ba?" Suka ce; 
''Na'am, muna rantsuwa da 
Utaangijinmu!" Ya ce: "To s ku 
danda ni azaba saboda a bin da kuka 
kasance kuna yi na kafirti.' 1 

31. Lalle ne, watfanda suka Ear- 
yala game da gamuwa da Allah sun 
yi has aia, har idan Sa'a (a jc musu 
kwalsam, sai su ce; "Ya nadam- 
armu a kan a bin da muka yi sakaci a 
cikintaV' Alhali kuwasu.suna dau- 
kar kayatim masu nauyi a kan 
bayayyakinsu. To, abin da suke 
dauka ya munana, 

32. Kuma ray u war duniya ba ta 
zama ba, face wasa da shagala, 
kuma lalle tie Lahira ce mat! alheri 
ga watfanda suka yi takawa. Shin, 
ba za ku yi ha n kali ba? 

33. Lalle ne Muna sani cewa, 
hakTka, abin da suke facta yana Bala 
maka rai, To, lalle nc su, ba 
karyata ka {a cikm zukatansu), 
kuma amma azzalumai da ay 6 y in 
Allah suke musu. 

34. Kuma lalle ne, haklka, an 
karyata nianzanni daga gabaninka, 
sai suka yi hakun a kan abin da aka 
karyala su, kuma aka altar da su, 
bar taimakonMu ya je musu, kuma 
b5bu mai musanyawa ga kalmomin 
Allah. Kuma lalle nc (ahin da yake 



6. Suratul Aji'ain 



ii a tsar da kai) ya so maka daga 
labarin (anna by wan) farko. 

35. Kuma idan ya kasancc ^cwa 
finjircwarsu la yi nauyi a gate ka, 
lo, idari kana iyawa, ka nemi wani 
fhib a cikin Easa, ko kuwa wani 
isani a cikin sama domin ka zo 
musu da wata ay a, (sai ka yi). Kuma 
da Allah Ya bo, hakika, da Ya tara 
su a kan shiriya. Sahoda haka, kada 
lalle ka kasance daga jatulai, 

36. Abin sani kawaL wadanda 
suke saurare ne sukc karftawa, ku- 
ma matallu Allah Yake layar dji su. 
5a 'an nan kuma /uwa £arc Shi tike 
mayar da su. 

37. Kuma yukact;: l, Donmc ba a 
saukar da ay a ba, a kansa, daga 
Ubangijinsa?" Ka cc: "l.allc ne 
Allah Mai Tko tic a kan Ya saukar 
da ay a, kuma amma mall yawan&u, 
ba su sani ba." 

3ti. Kuma babu wata dabba a 
ci kin kasa, kuma babu w r ani tsuntsu 
w an da yakc hTra da fukafukinsa, 
face alumina ne misalanku. Ba Mu 
yi sakacin barin kome ba a cikin 
Litlafl, sa'an nan kuma zuw r a ga 
Ubangijinsu akt tara su. 

39. Kuma wadanda suka kar- 
yata game da ayoyinMu, kuramcne 
kumabebaye h aakinduiTai, Wanda 
Allah Ya so Yana 6a tar da s-hi , 
kuma wanda Ya so zai sanya shi a 
kan hanya madaidaiciya. 

40. Ka cc: "Shin, kun gan ku, 
id an a^abar Allah ta ?o muku, ko 
sa'ar Tashin Kiyama ta zo muku. 



A., -; j .-- -t.j ,n X * ' ui J ^ -" 



6. Suratul Aji'im 



193 



shin. wEinin Allah kukekira, idan da i 
kun kasancc masu gaskiya?" 

41. (, A'a, Shi dai kuke kira sai Ya 
kuranyc abin da kuke kira zuwa 
gate Shi, idan Ya so, kuma kuna 
man til war abin da kuke yin shirk in 
tare da shi. 11 

42. Kuma lalle Mun aika zuwa 
ga al'ummai daga gabaninka, sai 
Muka kama su da Lsanani da cula, 
Isammaninsu v\\ su £an£an da kai. 

4.1 To, don me, a lckadn da 
tsananimVlu ya je musu ba su yi 
tawalu'i ba? Kuma am my /uka- 
tansu sun £e£ashe s kuma Shaidan 
ya kawiita musu abin da suka kas~ 
ante suna aikatawa. 

44. Sa'an nan kuma a lokacin da 
sukit mania da abin da aka tunatar 
da su da shi, sai Muka bude, a 
kansu, Rofufiti dukkan kome, har a 
lokacin da suka yi farin ciki da abin 
da aka ba su, Muka kama su, kwat- 
sara, sai ga su sun yi Isuru-tsuru. 

45. Sai aka katse karshen mula- 
nen, wadanda suka yi ^aiun^i. 
Kuma godiya la labbata ga Allah 
Ubangijin lalikai, 

46. Kace: "Shin, kun gam, idan 
Allah Ya rike jinku, da ganananku, 
kuma Ya sanya haiimi a kan zukii- 
Lanku, wane abin hauiawa ne, wa- 
nin A Huh, zai je muku da shi?" Ka 
duba yadda Muke sarrafa ayoyi, 
sa'an nan kuma su, suna finjirewa. 

47. Ka ce: ''Shin, kun gan ku, 
idan a7abar Allah tajemuku, kwat- 
sam. ko kuwa bayyane, shin, ana 



K *A^ r ^ ft* A * , „j,* -1 
£vJ u ^il^P All ^ ^^cJPV^-j 



6. Suratul An'arn 



194 



halakarwa, face dai mutane azza- 
lumai?" 

Ruma bfi Mu aikawa da 
manzanni face masu bayar da bm- 
hara, kuma masu gargadh To, wan- 
da ya yi Tmani kuma ya gyara aiki, 
to, babu tsoro a kansu, kuma ba su 
yin bait in ciki. 

49. Kuma wadaiida suka Earya- 
ta game da ayoyinMu, azaba tana 
shafar su saboda abin da suka ka- 
sance sun a yri na fasikanci. 

50. Ka cc: "Ba zan ce muku, a 
wurina akwai taskokin Allah ba. 
Kuma ba. ni sanin gaibi, kuma ba ni 
gay a muku cewa ni mala'jka ne. Ba 
ni hi, face abin da ake yiwo wahayi 
zuwa gare ni." Ka tc: * 'Shin, maka- 
1b da mai gam sun a daidaita? Shin 
fa. ba ku vin lunamT' 

51. Kuma ka yi gargadi da shi ga 
wadanda sukc Jin Isorun a tara su 
zuwa ga I j'bangijitisu, ba suda want 
masoyi baicinSa. kuma babu mai 
cCtu, tsammanmsu, suna yin 
taffawa. 

52. Kuma kada ka kori wadan- 
da' 13 suke kiran Ubangijinsu safe 
da maraiee, suna nufin yardarSa, 
babu wani abu daga hisabinsu a 
kanka n kuma babu wani abu daga 
hisabinka a kansu, har ka kore su, 
ka kasantc daga a^alumat. 



(]} MuHulunLi addmin Allah ne. ivanda yake faJti rin dilki >-a d-d uiawtidacinlti. duka 
daya suke a gure An Saboda h.aka wandu duka ya rjgayj wani a rikinsu. to, hi za a korc shj 
d^rnjn tftiyan ya Shiga. Allah imam Vake so, ko daga wane inn mmum vakc, ba Ya 
bukatar dilktya 



6. Suratul An'am 



J_? Kuma kamar wanna n nc 
Muka fUini sashcnsu da 5a she, do- 
min su cc; ^Shin. wadannan nc 
Allah Ya yi fa la la a kansu daga 
tsakaninmu'. 5 ' 1 Shin, Allah bai zama 
Mafi sani ba ga masu godiya'.' 

,54. Kuni a id an w a dan da sukc 
yin Tmani da ayoyinMu suka je 
maka, sai ka ce: Ll Aminci ya tabba- 
ta a ga re ku : I Jban gij i n k u Ya wa ja b I a 
rahama ga kanSa, cewa lalle ne 
wanda ya aikata aibi da jahilci daga 
ukinku, sa'an nan kuma ya tuba 
daga bayansa, kuma ya gyara 1 to, 
l all e Shi .Mai gafara ne , Ma i j in £ai . " * 

55. Kuma kamar wan nan ne 
Mukc bayyaria ayoyi, dak i -dak i, 
kuma domm hanyar ma&u laifl ta 
bayyana. 

56. Ka ce; "Lalle ne ni> an hana 
ni in baula wa wadanda kuke kira 
daga bait-in Allah." Ka oc: "Ba ni 
bin son zuciyoymku. (domin in na 
yi haka) la Me ne, na Bace. A sa'an 
nan, kuma ban zama daga shirya- 
yyu ba." 

57. Ka ce; ll Lalle ne ina kan 
hujja daga Ubangijina, kuma kun 
itaryata (ni) game da Shi; abin da 
kukt; ntitian gaugawarsa, ba ya wu- 
rina, hukunci kuwa bai zama ba 
face ga Allah, Yana bayar da laba- 
rin gaskiya, kuma ShT ne mafi alhc- 
rin masu rarrabewa." 

58. Kace; "'Lalle ne 1 da a wunna 
akwai abin da kuke neman gauga- 
wa da shi. ha£l£a s da an hukunLa 
aramarin, a tsakanina da tsaka- 
ninku. kuma Allah Shi ne Mafi sani 
ga azzulumai." 



jf ____ j_ 

'tJj^- 1 L ,- I "-^-l lilV J 




^ oyjl A^i ^-fr 3 




6. Suratul An'ain 



196 



5*?, Kuma a wurinSa mabu- 
dan m gatbi suke, babu wanda yake 
sanin su face Shi, kuma Yam! sanin 
abin da ke a cikin ludu da ruwa, 
kuma wani ganye ba ya faduwa, 
lace Ya sun she, kuma babu wala 
kwaya a cikin duifan Rasa, kuma 
bybu dan ye, kuma babu £ckas- 
asshc, face yana a cikin wani Littafi 
niai bayyanawa. 

60. Kuma ShT ne Wanda Yake 
kar&ar^ 1 rayukanku da dare, kuma 
Yana sanin abin da kuka yaga da 
ran a, sa'an nan Yana tayar da ku a 
cikinsa, domrn a hukunta ajali 
ambatacce, sa'an nan kuma zuwjl 
gare Shi makomarku take, sa'an 
nan kuma Ya ba ku labitn da abin 
dy kuka kasancc kuna aikatawa. 

61. Kuma ShT nc Mai rinjaya 
bis a ga bayinSa. kuma Yana aikan 
masu 1 saro a kanku, har idan mutu- 
w;i [a jc wa dayanku, sai man- 
zanninMu su kardi ransa, alhali su, 
ba su yin sakaci. 

62. Sa'an nan kuma a mayar da 
su zuwa ga Allah Ubangijinsu na 
gaskiya. To ! A gare Shi hukunci 
yake, kuma Shi ne Mafi gaugawar 
masu bincike. 







3& 



(]] l.okariTi aLikuwar ahilbima da aLheii da na uiaba da c ayu wj da mutuwa da 
s>aLirii[is,u 2 bibu waaida ya sati su &ai Allah Wanda ya ya san wani abu na gaibi alhali 
kuwil. ihJ b;i i*-anj marizori Allah ba, td, karln ni;. Haka kuma wanda yakecewn, ancsabawa 
sun san. dukkan ^aibi, karr.ar yadda Allah Yii slicll, bbi rni kilui ne. 

(2j Kitrbar r^i da dare: £3(imiri rianti, tayarwa a tikin rana, walau yicii d^i^a liai^j. 
Akwai m^aka dare da diiniya kuuiii. rana dm RiJtlar KLyiima. kuma LnutUWii da bard, da 
farkawa duga baruL da '['aslun ICiyamH Avar ta ^unsa a^irai ma"su y\iwa. 



6. Suratul Aji'im 



197 



63. Ka ce : "Wane ne Yake tsTrar 
da ku daga duhuhuwan. tudu da 
ruwa, kuna kiran Sa bisa ga £an£an 
da kai, kuma a Boyc : 'l.alfc nc idan 
Ka tsTrar da mu daga wanna n (ma- 
s] fa), bafilca, muna kasanuewa 
daga masu godiya? 1 " 

64. Ka cc: "Allah nc Yakc tsTrar 
da ku daga gare ta, kuma daga 
dukan baEin ciki, sa'an nan kuma 
ku, kuna yin shirki!" 

65. Ka ce : "Shine Mai iko a kan 
Ya aikii da wata azaba a kanku, 
daga bisanku, ko kuwa daga £ar- 
JEashin Rata funk u, ko kuwa Ya gau- 
raya ku kungiyoyi, kuma Ya tfan- 
d"ana wa sashenku maslfar sashe," 
Ka duba yadda Mukc sarrafa 
ayoyi, tsammanmsu suna fahimtaf 

66. Kuma mutanenka sun Ear- 
yata (ka) game da shi, alhali kuwa 
shi ne gaskiya. Ka ce : ^NTban zama 
wakTli a kartku ba. 

67. "Akwai matabbata ga du- 
kan labari, kuma za ku sani, 11 

68. Kuma idan ka ga wadanda 
suke kutsawa a cikin ayoyinMu, to, 
ka bij ire daga gare su s aai sun kiilsa 
a cikin wani labari waninsa. Kuma 
imma dai Shaitfan lalle ya manlar 
da kai, lo s kada ka zauna a bay an 
tunawa tart da mutant azzalumai. 

69. Kuma babu wani abu daga 
hisabinsu (masu kutsawa a cikin 
ayoyi ti Allah) a kan masu taEawa, 
am ma akwai tutiatarwa (a kansu), 
tsammaninsu (masu kutaawar) za 
su yi taffawa. 



■; - . 



: 



6. Suratul An'ain 



70. Kuma ka bar wadanda suka 
ri It i addi ni ti^u jihin w asa m da wargi 
alb ah rayuwar duniya ta rude su, 
kuma ka tunatar game da shi 
(AlJcur'ani): Kada a jef'a rai a dkin 
halaka saboda a bin da ya tsirfanla : 
ba shi da wani majicinci baicin 
Allah, kuma babu wani mai celo; 
kuma ko ya daidaila dukan fansa, 
ba sti a kar&a ba daga garc shi. 
Wadancan nc aka yankc wa tsam- 
rnani, saboda abin da suka tsir- 
fanta; suna" da wani abin sba daga 
ruwan zafl da wata azaba mai rada- 
di, saboda abin da suka kasance 
suna yi na kafirci. 

71. Ka ce: "Shin, za mu vi kiran 
abin da ba ya amfaninmu, baicin 
Allah, kuma ba ya cutar da mu, 
kuma a mayar da mu a kan dugadu- 
ganmu, a bayan Allah Ya shiryarda 
mu, - kamar wanda shaidanusuka 
kayar da shi a cikin £asa, yana mai 
cfimuwa, yana da abjjkai sun a kiran 
sa zuwa ga shiriya, "Ka zo 
mana <z) " '?Kace : "Lallene, shiriyar 
Allah ita eg shiriya. Kuma an umur- 
ce mu, mu sal lama wa Ubangijin 
lalikai. 

72. urn a (an ce mana) * Ku ts ai 
da salla kuma ku bl Shi (Allah) da 
la£awa H kuma Shi ne Wanda Yake, 
zuwa garc Shd ake tara ku." 



(11 Suka Simya safoabbLn aMibuwa a CiikiriSd. watfartda Sake babu su a dkinsa, kamar 
khawirijAw* iU sash en wand a kc da'awar danganuwa ^uwa ea satdiai, iada sukii sa]]yLi 
Tunkn mai sadarwa /uwa p;a Allah, baiuLLri da alpiila, ki]ma suka f^r-li ab'^bliwa watfanda 
ba su haLatta ba ga stian'a. Daga Si*!. 

(21 Shi kuma. ba yg karbawa bgllt ya nufi miifn shiriyar da sukc kiran sa ya tafi. 
iabnda ya rijii ya iadT da^a sama zuwa ^x\a, kuma cfimuw.i Ta tAmil shi 



6. Suratul An'ain 



199 



73. Kuma Shine Wanda Ya ha- 
lilt a sarnmai da Easa da mulkinSa, 
kuma a ranar da Yafce cewa; ll Ka 
kasance," sai abu ya yi ta kasan- 
cewa. MaganarSace gaskiya, kuma 
gare Shi mulki yake a ranar da akc 
busa a cikin kaho. Masanin fake da 
bayyane ne, kuma Shi nc Mai hiki- 
ma Masani. 

74. Kuma a lokacin da TbrahTma 
y a cewa ubansa Azara: "Sbin,kana 
ri£on gumaka abubuwan bautawa? 
Lal3c nl s ina ganin ka kai da muta- 
nenka, a cikin Bala bayyananniya." 

75. Kuma kamar wancan ne, 
Muke nun a wa TbrahTma mulkin 
sammai da Easa, kuma^domin ya 
kasance daga masu yaJcTni 

76. To. a lokacin da dare ya rufe 
a kanisa, ya ga wani tauraro, ya re; 
"Wanna n ne, ubangijina?" Sa'an 
nan a lokacin da ya fadi, ya re; bl Ba 
ni son masu facfuwa," 

77. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
wata yana mai bayyana, ya cc. 
'Wannan ne Ubatigijina?" Sa'an 
nan a lokacin da ya fadi, ya ce: 
"La Lie ne idan Ubangijina bai shir- 
yar da ni ba t ha£T£a, ina kasance wa 
daga mutane ftataltu." 

78. Sa'an nan a lokacin da ya ga 
rana tana bayyana. ya cc'. "Wannan 
shT ne Ubangijina^ wannan ne ma ft 
girma?" Sa'an nan n lokacin da ta 
fadi. ya cc: "Ya mutanena! Lalle ne 
ni bairantactx nuke daga abin da 
kukc yi m shirk i. 

79. " Lalle ne nT t na fuskantar da 
fuskata ga Wanda Ya £aga halittar 




<y-j< 



6. Suratul An'ain 



ma 



sammai da kasa, ina mai karkata 
zuwa ga gaskiya, kuma ba ni eikin 
masu shirki,'* 

50. Kuma mutancnsa suka yi 
musu da shi, Ya cc: "'Shin kuna 
musu da ni a tikin sha'anin Allah, 
alhali k u wa Ya s h i ry ar da n i ? K uma 
ha ni tsoron ah in da kuke yin shirki 
da shi, face idan Lbangijina Ya so 
wani abu. Ubangijina Ya yalwaci 
dukkan kome da ilmi. Shin., ba za 
ku yi tunani ba? 

57. "Kuma yaya nake jin tsoron 
a bin da kuka yi shirki da shi, kuma 
ba ku isoroneewa JalJe ne ku, kun yi 
shirki da Allah, a bin da (Allah) bai 
saukar da wata huija ba game da 
shi? To, wane ftangarc dagu sashen 
biyu ne marl cancanta da aminci, 
idan kun kasance kuna sani? 

H2. "Wadanda suka yi Imam, 
kuma ba su gauraya Tmaninsu da 
zalunei ba, wadannan suna da 
aminci, kuma su ne shiryayyu." 

c?j. Kuma waccan ita cc hujjar- 
Mu ; Mun bayar da ita ga Ibrahima 
a kan mutanensa. Mun a daukaka 
wanda Muka so da darajoji. Lalle 
nn Ubangijinka Mai hikima ne, 
Masani. 

84. Kuma Muka ba shi Isha£a 
da Ya£ubu, dukansu Mun shiryar T 
kuma Nuhu Mun shiryar da shi a 
gabatii, kuma daga zuriyarsa akwai 
Dawuda da SuJaimanu da Ayyuba 
da Yusufu da Musa da Hanlna. 
kuma kamar wancan ne Mukc saka 
wa masu kyautatawa. 



faff 

. < j *■ -r ^ -1 - ^ ♦ v - ,t .i -■ 



6. Suratul Aji'im 



201 



85. Da Zakariyya da Yahaya da 
Tsil da Ilyasu dukansu daga salihai 
suke, 

86. Da Isma'jJa da Alyasa h a da 
Yunusa da Lucfu, kuma dukansu 
Mun fiiTla su a kan Lalikai. 

87. Kuma daga ubanninsu, da 
^uriyarsu, da 'yan'uwiiiisu, kuma 
Muka /a Be su. kuma Muka shiryar 
da su zuwa ga hanya madaidaieiya. 

88. Wanean ne shir var war Al- 
lah, Yana shiryar da wand a Yakc so 
daga bayinSa. Kuma da sun yi s h.ir- 
ki da, haET(ta, a bin da suka kasanue 
suna aikatawa ya la] ace. 

H9, Wadanean ne wacTanda 
Muka bai wa Littafi da hukunci da 
annabci. To, idan wadannan (muta- 
ne) sun kafirta da ita, tn, haJaJca, 
Mun wakkala wasu mutane gare ta, 
ba su zama game da ita kafirai ba. 

90. Watfancan ne A]] ah Ya shir- 
yar. saboda haka ka yi koyi da 
shiryarsu. Ka cc; Ba m la m bay a r 
ku wala ijara. Shi (Al£ur h ani) bai 
zama ba face tunalarwa ga talikai." 

91. K uma ba su kaddara Allah a 
kan hakkin kaddara Shi ba, a loka- 
cin da suka Oc; "Allah bai saukar da 
komc ba ga wani mutum." Ka cc: 
"Wane ne ya saukar da. Littafi wan- 
da Musi yazo da shi, yana haske da 
shiriya ga mutane, kuna sanya shi 
takardu, kuna bay yana su, kuma 
kuna &6ye mai yawa, kuma an sa- 
nar da ku abin da ba ku sani ba, ku 



j-r ¥■* + 



r ■ H -i-^j- £ — * 



6. Suratul An'ain 



202 



da ubanninku? 11 Ka ce: "Allah/ 1 * 11 
&a'an nan ka bar su a cikin 
sharholiyarsu sun a wasa, 

92. Kuma wan nan Littafi ne, 
Mun saukar da shi, mai albarka ne, 
niiii gaskata wand a yake a gabansa 
ne, kuma domin ka yi gargadi ga 
I J war Alkaryu (Makka) da wand a 
yaks; gdcnla, Kuma watfanda aukt; 
yin Tmafli da Lahira sun a Tmani da 
she {AlJcur'ani),, kuma su, a kan 
satlarsu, suna tsarewa. 

93. Kuma wane mafi zalunci 
daga wand a ya Jcirkira Jcarya ga 
Allah, ko kuwa ya ce: "An yi wa- 
ll ay izuwa gare ni," alhali kuwa ba a 
yi wahayin kdme ba zuwa gare shi, 
da wanda ya ce: il Zan saukar da 
misalin abin da Allah Ya saukar"? 
Kuma da ka gam, a Jnkacin da 
a/^alumai suki; tikin mayen itiulu- 
wa, kuma mala'iku suna masu 
shimMa hunnuwansu. (suna cc 
musu) "Ku filar da kanku: a yau 
ana saka muku da azabar wula- 
kanci saboda abin da kuka k asan.ee 
kuna fa da, wanin gaskiya, ga Allah, 
kuma kun kasanee daga ayoyinSa 
kuna yin girman kai." 

94. Kuma lalle ne, ba£lj£a, kun 
so Maria dai daL kamar yadda 
Muka halitia ku a Farkon lokaci. 
Kuma kun bar abin da Muka mal- 
laka muku a bay an bayayyakinku, 
kuma ba Mu gani a tare da ku ha, 



Ml A Huh ne Ya saukar da ?iha, sybodi haka ba zai. Kama abin mamaki ba kt> abin 
musu Ya saukar da warn littaft kamar ALkur'am ga warn rnuTum a bayan Tanaala 
My S3 Knm3 a c:Viri I'auralar ba a tx ita cc ^arshen Lmaftn Allah ba. kuma Mu^a ba shi 
nc CarshL'n :innabawa ha. 



6. Suratul An'ain 



macetanku wadanda kuka nya 
cewa la He ne au\ a dkinku masu 
Larayya ne. LaJJc ne, haKlRa, kome 
ya yanyankc a Isakaninku, kuma 
abin da kuka kasance kuna riyawa 
ya Bace daga gare ku. 

05. f.alk ne, Allah ne Mai tsagc- 
war £ way ar ha t si d a k wal fa r gu rtsu . 
Yana fitar da mai rai daga mamaci, 
kuma (Shi) Mai fitar da mamaci ne 
daga mai rai (1> . Wan nan ne Allah 
To, yaya ake karkatar da ku? 

96. Mai (sage war satiya, kuma 
Ya sanya dare mai natsuwa, kuma 
da ran a da wata a bisa lissaTh Wan- 
nan ne Raddarawar Mabuwayi 
Ma sani. 

97. Kuma Shi nc Ya sanyy muku 
tauran domin ku shiryu da su a 
cikm duffan tududa ruwa. Lalk ne 
Mun bay yana ayuyi daki-daki f ga 
mutant watfanda suke sam 

98. Kuma shi nc- Ya £aga hali- 
Ltarku da Ma rai guda. sa'an nan da 
mai labbata da wanda ake ajewa. 
La He tie Mun bayyana ayoyi daki- 
daki, ga mutane wadanda suke iah- 
imta. 

99. Kuma Sh[ ne Ya saukar da 
ruwa daga sama, Muka fitar da 
tsiron dukan kome game da shi, 
sa an nan Muka fitar da kore daga 
gare shi. Muna filar da £waya 



(J) MaiTcnini da^u kafira ku kafin daga rtiai jjIllum. d-d tuai arziki. daga rtiataliiLCi da 
macalaud dajji tnawadacL, liarki daga talaka da taiaka daga saila. da mat sanyi d;ip!i mai 
iaf] ko mai iat'i daga rnaL sanyj, halfs Hai p k<jmc AlUh Yanii fic;ir da kTsihiyjirsa. 



6. Suratul An'im 



rfamfar&rriya daga garc sbi (ko- 
rcn), C]} kuma daga dabTno dag a 
hirtsinta akwai dumbuje-d urn b uje 
makusanla, kuma (Muka f i tar) 
da gonaki na inabobi da zai- 
tuni da rummani, masu kama 
da juna da wasun masu kama 
da juna. Ku duba zuwa 'ya'yan 
itacensa, id an ya yi "ya'yan, da 
nunarsa. Lalle ne a eikin wannan 
akwai ayoyi ga wadanda Sukg ytn 
Tmani, 

100. Kuma suka sanya wa Allah 
abokan tarayya, aljannu.. alhali 
kuwa (Shi) Ya halilta su. Kuma sun 
£ir£ira masa diva da yaya, ha da 
ilmi ba. TsarkinSa ya tabbata! 
Kuma Ya daukaka daga abin da 
suke sifantawa. 

10 J. Mafarin m hahttar sammai 
da £asa. Yaya da zai zama a gare 
Shi h alhali kuwa mata ba ta kasance 
ba a gare Shi, kuma Ya halitta 
dukan, kome„ kuma Shi, game da 
dukan kome, Masani ne? 

i07. Wancan ne Allah Uban- 
gijinku. Babu wani abin bautawa 
Face Shi, Mahaliccin dukan kome. 
Saboda haka ku bauta Masa, kuma 
Shi ne WakTli a kan dukan kuma 

103. Gannai ba su iya nsku- 
warSa, kuma ShT, Yana riskuwar 
gannai. kuma Sh] nc Mai tausa- 
sawa, Masani, 



-r 



0 j^fn!> 1 (JLjkil' 1 Jaj 



(I ) Allah 11 Li ]iil]jtlLi ki'vcn gan yc cUga haskcn J^ra, jn.'ar, nun Ya hjihMa garjn Cwaj-a 

f?1 Shi ne wan (la Ya, firi tiaLillar All hi di fc^yA dd^a wifli ba. Sautin ja.n wis- 
alin (fji) ?aj yi jsmj [LflmLn bambaiici di^u. nLafiri waLau Sabahirt abu F ana [[L]kc ^autin 
cnacLiJi a yare shi. 



6. Suratul Aji'im 



205 



104. Lalle ne s abubuwan lum 
tun je muku daga Ubangijinku, to, 
wanda ya kula. to, domin kansa, 
kuma wanda ya makanta, to, laifi 
yana a kansa, kuma ni, a kanku : ba 
mai tsaro ba ne. 

105. Kamar wan nan ne, Muke 
sarrafa ayoyi, kuma domin su ce: 
Sh Ka karanta! 11 Kuma domin Mu 
bayyana shi ga mutane wadanda 
sun a sani. 

106. Ka bi abin da aka yi wahayi 
zuwa gare ka daga Ubangijinka : 
Babu wani abin bauLawa face Shi, 
kuma ka bijire daga masu shirki. 

107. Kuma da Allah Ya so, da ba 
su yi shirki ba, kuma ba Mu sanya 
ka mai tsaro a kansu ba, kuma ba 
kai ne wakili a kansu ba. 

JOS. Kuma kada ku /.agi wadan- 
da suke kira. bakin Allah, har su 
zagi Allah bisa ^alunci, ba da ilmi 
ba, Kamar wan-nan nc Muka Eawa- 
(a ga kuwa.ce aFumma aikinsu, 
sa'an nan zuwa ga Ubangijinsu ma- 
konwsu take, sa'ati nan Ya ba su 
labari da abin da suka ka sauce suna 
aikatawa 

109 Kuma suka yi rantsuwa da 
Allah iyakar rantsuwdyin.su (cewa) 
lalle ne idan wata ay a la je rausu, 
hakika. suna yin Imam da ita. Ka 
ce: "Abin sani kawai, ayoyi a wuriri 
Allah sukc;. Kuma mene nc zai sa- 
nya ku ku sansance cewa, lalle ne su, 
idanay6yin sunje, ba zasuyilmani 
ba?" ' 

JJO. Kuma Muna jujjuya zuka- 
tansu da ganansu, kamar yadda ba 



L,juL* 'i^^ f-£^*4* 



6. Suratul An'arn 



206 



su yi imani da shi ba a farkon lokacu 
kuma Muna barm s,u acikin kutsa- 
warsu, Buna dimuwa. 

///. Kuma da a ce, lalle MQ, 
Mun saukar da mala'sku zuwa gare 
su, kuma matattu suka yi musu 
magana, kuma Muka tiira dukan 
komc a kansu t gun^u-jzungu, ba su 
kasanix suna iya yin Imani ba, sai fit 
idun Allah Ya" so, kuma amma mafi 
yawansu sun a jahikar haka. 

J 12, Kuma kamar wantan nc 
Muka sanya wa kowatic antiabi 
maJciyi; shaidanun mutanc da al- 
jannu, sashemu yana yin ishara <]J 
zuwa sashe da Jcawataccen zance 
bisa ga rudl. Kuma da L bangijinka 
YI so. da ba su aikata shi ba, don 
haka ka bar su da abin da suke 
icirkirawa. 

113. Kuma domin zukatan wa- 
danda ba su yi Tniani da Lahira ba 
su karkala saurare zuwa gare shi, 
kuma <l6min su yarda da shi, kuma 
dymin su kamfari abin da sukc 
masu kamfata. 

114. Shin fa, wanin Allah nake 
ncma ya zamaniaihukuiK-i !2 \ alha- 
li kuwa ShT nc Wanda Ya saukar 



ItIiW 'tit 1 1 * i-f --s 



^J_L*ju j-j^jjo jji^jisU^j 

>&. ^ - *-i 



(]] Wabayin shaidaJlu Sasbensu ja.a ^ashe da Jtawaia. Jcarya ta ^i^nia t.iiTi^r 

jranki>'a.. Kamur Shaid"nr L yji janya waswasi: da da'a^ar ii]i[Lab[ ^iistiya ce, ji di man van 
niULiJie 11* firii bm la., bii malat^LLlKi ba, ko kuwn ann^bL mat Sihlfi tJe doJuiil yanii 

T^ba miji da mala, da dti du ubii. Walau su karkatar da mugana, domm su kaikatar da 
wiwaye daps bm ^askiya 

(2) Duka Wanda ya shirya wani abu wanda. shan'fi ba ta ?t? da sh] ha, Sa"ar3 tsatl ya 
innmi mutant SU tlau ill's. >L aiki da shi. yi/ama mai bukunci. w;inin AJIah. Waridfi ya hi 
shi da da 'a kan bidi'arsa, to, ya yi shirki da Alkh, yi HRi wanin Allah ma« yi masa 
bukunci kc n;in. 



6. Suratul An'am 



207 



muk u da Li l tali a bin rabewa daki- 
daki ? K uma wadanda Muka bai wa 
Lillafi suna sanm cewa lalle shi 
(AUtur'ani) a bin saukarwa ne daga 
Ubangijinka, da gaskiya? Saboda 
haka kada ky kasaneu daga masij 
shakka. 

115. Kum;i kalmar Uhangijinka 
ta dka, tana gaski>a 11J da adalci. 
Babu mai musanyawa ga kalmo- 
minSa, kuma Shi ne Mai Masani. 

i!6. Kuma idan ka hi mafiyu 
yawan wadanda sukc a cikin Rasa 
da da 'a suna batar da kai daga 
hanyar Allah. Ba su bin kome sai 
face Kaddari-fadj <J2J suke yi. 

Ill, Lalle ne L'bangtjinka Shi nu 
Mafi sani ga wanda yake &acewa 
daga hanyar sa kuma Shi ne Mafi 
sani ga Masu shiryuwa. 

118. Saboda haka ku d daga 
abin da aka ambad siinan Allah C3) 
kansa. idan kun kasance masulma- 
ni da ayoyinSa. 

/ 19. Kuma mCne ne ya same ku, 
ba 7a ku ci ba daga abin da aka 
ambaci sun an Allah a kansa, alhali 
kuwa, hafTta, Ya rarrabc muk a 
daki-diki, abin da Ya haramtu a 



sit * -L - 1 ■* ? J ■ flSt i ' 

a *r* °^ ^ j*^ 



(.].) Mnsulunci ko AlEur'ani nc cikon addmin Alkb. babu cnai iya zi>wa da W3.ni abn 
sabo ya Ejirs warn abu a akin Ha la kL>ivace banya kuma babu. rtliU iya muianya wani abu 
acikinsu. Ya L]ka ya kainMalu. Sd] bi ya kawai Annghi ya, cc. "Wanda ya yi vnnili aLk: had J 
umurnifisa a kan Libm da ya aikata dlrj nan ha, in, an mayar masa, ba a karfia ba " 

(2] EC rtm^r miiganarKi] cewa mushi; waftda AlJah da kajisa kashg \:h fi ditewa di a 
ci shi, bis a jaa a bin da mutant SUJta yanka. 

f31 An siini daea [tatl CC'wa aJtlbaton sunan Allah wajen yank an dabba WajLbi ne. idan 
an tana. Wanda ya mania, ana cm yank ansa, amma wandii ya ban da gaJlgan, M ?a A ti 
,,r k.u^n 'i.i 



6. Suratul An'ain 



208 



kanku, fact: fa abin da aka hukatar 
da ku bisa lalura zuwa gare shi? 
Kuma lalle ne ma.su yawa suna 
Batarwa t da son zueiyoyinsu, ba da 
wani iJmi ba. Lalle ne Ubangijinka 
ShT ne Mafi sani ga masu ta'addi. 

J 20. Kuma ku bar bayyanannen 
zunubi da boyayyensa. Lalle ne 
wadanda suke tsiwurwurin zunubi 
za a saka musu da abin da suka 
kasant:e suna kamiala. 

121. Kada ku ci daga abin da ha 
a am bad sunan Allah ba a kansa 11 \ 
Kuma lalle ne shi, fa she and nc. 
Kuma lalle nc. shaicfanu. baRiRa, 
suna y in ishara zuwa ga masoyansu, 
domin su yi jayayya da ku. Kuma 
idan kuka yi musu da's., lalle ne ku, 
baJflka, masu shirki ne. 

122. Shin, kuma wanda ya ka- 
sance matacce, sa'an nan Muka 
rayar da shi, kuma Muka sanya 
wani haske dominsa, yana tafiya da 
shi, yana zama kamar wanda misa- 
linsa yana ci kin duffai 1 shTkuma ba 
mai fit a ba daga garc su? Kamar 
wancan nc aka £awaia wa kafirai 
abin da saka kasanec suna aika- 
tawa, 

123. Kuma kamar wantan nc. 
Mun sanya a eikin kowacc alkarya, 
shugabatmi su ne masu laifinta, 
domin su vi makirci a eikin ta, alhali 



(] j Siibtiila h-ukii ba a vniikLiti majiisu. Ana til] yankan BbkL'.bbL^ bllni ruwainiiii 
da ahin da yakc f'acfa , tun da Allah Ya halacta mana cm abmcjitsu alhali kuwa Ya san sun 
ripa Hun mi] sanya. aadininsu. Jdun MusulmL ya bar su.r..an. Allah da j^angan, am ma bai 
ambad surian kc'jwa ba. to, akwai. nwaya biyu. ltllciju da haka, ci ra«ibin d. Anuria idan ya 
hacfa ^vjnan AllaK da Eta wani, t^. bil ?J a q ba 4 dotnirj ya yi ridda 



6. Suratul An'ain 



2og 



kuwa ba su yin makirci face ga 
rayukansu, kuma ba su sans- 
anccwa. 

124. Kuma id an wata ay a ta je 
musu sai su ce: "Ba za mu yi Tmani 
ba. sai an kawo mana kamar abin 
da aka kawo wa manzannin Allah.' 1 ' 
Allah ne Mall sanin inda Yakt 
a any a man/ancinSa"'. Wani wula- 
£anci <2) a wurin Allah da wata 
azaba mai Isanani za su sami 
wadanda suka yi laifi, saboda abin 
da auk a kasantc suna yi na makirci. 

125. Domin haka wan da Allah 
Va yi nufm ya shiryar da shi sai ya 
buda £irjinsa domin Musulunci, 
kuma wanda Ya yi nufin Ya 6atar 
da shi, sai Ya sanya Jfirjinsa mai 
Runci matsattsfi, kamar dai yana 
lakawa D) ne a cikrn sama. Kamar 
wan nan ne Allah Yake sanya war 
tfazanta a kan wadanda ba su yin 
Tmani. 

126. Wanna n i[a ce hanya ta 
Ubangijinkamadaidaiciya. I.alle ne 
Mun bayyana ayoyi daki-daki ga 
muLane masu karfiar tunatarwa. 

127. Suna da ^idan amrnci a wu- 
rin Ubangijinsu.. kuma ShTne Maji- 
6incinsu, sabuda abin da suka ka- 
sance suna aikatawa. 



a. ' *^ i i. L J - l J» ^ - 



i; L) Man/anci da za&iti ALLliLl yakc. ha da Icucfi It 6 'ya'ya kt> kablla yake ba. sai a wunn 
da Allah Ya aza 6tiL. 

(2) Miii tdrman kai ga hin ^murnin Allah, sakafHakunsa WllLafanc] nc. 

(1) Mai takav/a ZUWti SivTna Itirjinsa fcund yakeyi, saboda iskar nijmfit.iln. Lana raguwa 
gatx &h[ Kuma shi yana shaHshrkar £ajLya da rashin :5 k a- Wannan iLmi yana a CtltJjl 
mu'i]ji/.ar AlJtur'ani. 



6. Sural ill An'ain 



21(t 



/ 2#. K uma ran a r da yak c lara s u 
gaba da y a (Yami uewa): ' : Ya ja- 
ma Valjannu ! La lie kuti yawaita 
kanku daga mutane." Kuma majj- 
fiantansu daga mutane suka ce; 
"Ya Ubangijmmu! Sashenmu fl> ya 
ji dad"i da sashe, kuma mun kai ga 
ajalinmu wanda Ka yanka manaP 
(Allah) Ya tx: "Wuta ix ma/au- 
narku, kuna maclawwama a cikinta, 
sai abin da Allah Ya so. Lallc ne 
L'bangijinka Mai hikima ne, 
Masani." 

J 29. Kuma kamar wancan ne 
Mukc jifrintar da sashen azzalumai 
ga sashe, saboda abin da suka ka- 
sance suna tarawa. 

1 30. Ya jama'ar aljannu da mu- 
tane! Shin, manzanni daga gare ku 
ba su jt muku ba, suna labarta 
ayoyiNa a kanku, kuma suna yi 
muku gargadm ha duwa da wannan 
yini naku ? Suka cc' "Mun yi shaida 
a kan kavvunanmu/ Kuma rayu- 
war duniya ia rude su. Kuma suka 
yi shaida a kan kawunansu cewa, 
lalle ne su, sun kasance kail raj. 

J3J. Wancan kuwa saboda 
Ubangijinka bai kasance Mai ha- 
laka alJcaryoyi saboda warn zalunci 
ba ne, alhali kuwa mutanensu suna 



ai 



a) 



ft 



.i 



■-las 




Haka hIlll mai lufi 41 buy-.ui azahar bififiSa. in rabbata a kattsa ba ya &6y5war abin 
da ya riga yrt hayyaiu, ya f^<Ca da bnnsa dornin ya bayyanar da nadamarsa a iokacin ds 
nadaina ha. la da arnfani. 

(2} A]]ab ba Ya halaka mutane sahi>da wiiTii laifl, sai bayan. Ya alki mai KaTg.adi ya 
till yu yi imisu gutgndi. sun mu IdihuMi, ma ki bad. sa'an nun a^aba. la je musu. 



6. Suratul An'am 



211 



132. Kuma ga kdwtinric <J K ak- 
wai darajoji daga abin da suka ai- 
kaia. Kuma L'bangijinka bai zama 
Mai shagala ba daga abin da suke 
aikatawa. 

133. Kuma Cbangijinka Wa- 
dataccc 12 1 fit Ma'abucin rahama. 
rdan Ya so, za i tafi da ku, kuma Ya 
musanya daga bayanku, abin da 
Yake so, kamar yadda Ya kaga 
halillarku daga /.uriyar wasu muta- 
nc na da bam, 

134. Lalle ne abin da akc yi 
muku wa'adj, lalle mai zuwa nc. 
kuma ba ku zama maau buwaya ba. 

135. Ka ce; Ll Ya ku mutancna! 
Ku yi aiki a kan halinku, lalk fit m„ 
mai aiki ne, sa'an nan da sannu za 
ku san wanda itfibar gida za ta 
kasance a gare shi. Lalle ne shi, 
azzalumai ba za su ci nasara ba. 11 

/Jtf. Kuma sun sanya wani rabtj 
ga Allah daga abin da Ya halitta 
daga shuka da dabbobi, sai suka ce : 
■ 'Wanna n* 3 3 na Allah ne 1 ', da riya- 
warsu "Kuma wannan na abu- 
buwan shirkinmu nc.' L Sa'afi nan 



1 £lw^jL**=^Jjk? 




1 Iji^-t J-iLf^"*^ 




(!) Kowacc jama'a, ta ma>a tfa'a da ta masa saftu, satla da Jakamako gwargwadnn 
maisayin kowaime. j;a Lmimirisa da aikmsa kCi kuwa k-KJlJCin Sijlxmss 

(2'l RaHhiij jiau^a^iir ym sakamako jea masu laifi sahoda wad a lar Allah ne. Ba Shi yin 
ukuba dom.it! Yayj fu shin an ragcmaKamulki, hsika.ku.ma ba Shiyin ni'iitia dornui ankara 
Midh nn]lki. Sai dai d£min Ya nilcia adalta da fafola nc kawai, 

fjj Sun ka&ance acikjn Jahlhyya Jdan suka yi noma kd kuwa id an suka satai 'yayaii 
itaee, saj su sanya wan] juz'i daga garc s,hi ga Allah, wani ju/i kuma ga gurnaka. Abin da 
yako ration gumaka. sai t*arc shi, kuma s,u ILsiarut: sdn. Idan wani abu ya fa'ffi daga ahm 
d^ 5)k.^ ambaci^ v.h\ ^a Ivamad, sai i,u cnayar da slli ZuWi ga rabim ^Vimaki3, am ma raban 
j^umakan, ba ya ^uwu pL na A]]ah. Ana bayar da rabpn Allah ^a miskTnai, kama rabort 
£umaka ga matsarantii 



6. Suratul An'ain 



abin da ya k astmc^ na abubuwan 
shirk ir.su. 'o } ba ya satiuwa /uwii 
Allah, kuma abin da ya kasance na 
Allah, to. shlyana saduwa zuwa ga 
abubuwan shirk in&u. Tir da huk un- 



ci nsu 



)37. Kuma k a m a r wancan nc 
abubuwan shirkinsu suka Eawata 
wa masu yawa, daga rriasu shirkm; 
kashewar ni 'ya'yansu, domin su 
halaka su, kuma domin su rikitar da 
addininsu a gare su, kuma da Allah 
Ya so, da ba su aikata shi ba, Sabo- 
da haka t ka bar su da abin da suke 
JcirEirawa, 

J 38. K um a suka ce ; 1 1 Wadanna n 
dabbobi da shuka hanannu ne; 
babu ma i cfandanar su fate wanda 
mukc so," ga riyawarsu. Da wasu 
dabbobi an hana hiyayyakinsu. da 
wasu dabbobi ba su ambatar sunan 
Allah a kansu, bisa icirtciren Jcarya 
gart Shi. Zai saka musu da abin da 
suka kasance suna Icirkirawa. 

I.<9. Kuma suka cc: "Abin da 
yake a cikin cikkunan wadanna n 
dabbobi kebantacce ne ga maza- 
nmu, kuma hananne ne a kan ma- 
tan aurenmu. Kuma idan ya ka- 
sance fnushc, Co. a cikinsa, su. a bo- 
kan tarayya ne." 1 Zai saka musu 
sifantawarsu. nc- ShT, Mai hi- 
kima nc, Masani 



Cj ^ 



1\ 



-.- . -■ 



i -if 



* „ _^ s 




(L) Suni lurbudi: >a'>ii mi La, deknin [(iLiron laLguci kij dornin tsofOTi kunya !SaJ luai 
haihuwa 1a Kuihu a Mkin lauu. idin] HLuct; III tiiufa, Hai La Liira la cikin rim in, m rufc. idnri 
kuniii rmmiii ne jiai la >wit shi. Haka kvjmia kastic 'ya'ya. a kan liakauce da alwashi, lada 
garnrj sa ilxida ne. 



6. Suratul Aji'im 



/ 40. La ] le ne wacfa nda suka kas- 
he ifiyansu saboda wauta, badailmi 
ba, sun yi hasara ! Kuma suka ha- 
ramta a bin da A I tab Ya arzuta su, 
bisa Eirkira karya ga Allah. La l ie 
ne, sun 6 ace, kuma ba su kasanec 
masu sluryuwa ba. 

141. Kuma ShT ne Wanda Ya 
(taga halittar gonaki masu rumfuna 
da wasun masu rumluna s da da bi- 
ll ai da shuka, mai safiawa ga 
ya'yansa na ei s da *aiiuni da rum- 
ma ni mai kama da j una da wanin 
mai kama da juna. Ku ci daga 
ViTyan iiaccnsa, idan ya yi 'ya'yan, 
kuma ku bayar da hakkinSa a ranar 
gixbinsa, kuma kada ku yi 6arna. 
Lalle ne Shi, ba Ya son ma 6a ma la. 

142. Kuma daga dabbobi (Ya 
kaga halittar) mai daukar kaya da 
kanana: Ku ci daga abin da A I tan 
Ya arzuta ku, kuma kada ku bi 
zambiyoyin Shaidan: La 11c nc t>hi, a 
gare ku, ma fay i nc bayyananne. 

143. Nau'o'i la k was daga tuma- 
kai biyu, kuma daga awakai biyu; 
ka ce. shin ma/an biyu ne Ya ba- 
ramta ku matan biyu, ko abin da 
mahaifar matan biyu suka tattara a 
kai]sa?Kubatii la bar i da ilmi, idan 
kun kasanec masu gaskiya, 

144. Kuma daga raKuma akwai 
nau'i biyu, kuma daga shanu biyu; 
ka ce, shin, mazan biyu ne Ya hana 
ko matan biyu Ya hana, k 6 abin da 
mahaifar matan biyu suka tattara a 
kansa? Ku kun kasanec balance ne a 
lokucin da Allah Ya yi muku wa- 
siyya da wannan? To. wane ne mat! 




Cf " ^ l ^ ^ ~V ■* ; - 1 i i-- ' -- --- ' 1 T< i 
A ^ ^ */[f / J.I j^lH 



! -Mil , 



jf itrs- »k 1 1 1i s y, tit 




6. Suratul An'ain 



214 



/a [unci daga wanda ya £ir£ira £a- 
rya ga Allah, dcrniin ya fiatar da 
mmane, ba da wani ilmc ba? [,allc 
ne, Allah ba Ya shiryar da mutant 
azzalumai. 

M5. Ka cc: "Ba ni samu (1) , a 
cikin a bin da aka yo wahayi zuwa 
gare ni L abin haramtawa, a kan 
wani mai ci wanda yake cin sa face 
id an ya kasance mushe, kd kuwa 
jinj a bin zubarwa, ko kuwa naman 
aladc, to, lalk nc shi Razanla nc, ku 
kuwa fasiJtanei wanda aka kuru- 
ruta, domin wanin Allah, da shi/' 
Sa'an nan wanda lariira ta kama 
shi, ba mai fita jama 1 a ba, kuma ba 
mai ta'addi ba, to, lalk Ubangijin- 
ka Mai gafara ne 4 Mai jin Jtai. 

146. Kuma a kan wadanda suka 
tuba (Yahudu) Mun haramla' 25 du- 
kan mai akaila, kuma daga shanu 
da bisasher Mun haramta musu kit- 
sactsanau fate abin da bayukansu 
suka rfauka, ka kuwa kayandki, ko 
kuwa abin da ya gar way a da KashT- 
Wannati tic Muka saka musu. sabo- 
da zaluncinsu, kuma Mu, haEflffa, 
Masu gaskiya ne. 

147. To, idan sun tfaryata ka, sai 
ka ce: "Ubangijinku Ma'abucin 
rahama ne Mai yalwa, kuma ba a 
mayar da azabarSa daga mutane 
masu laifi." 



i ^ >'l ^ ■ l ^ ,*f -f t J f 1 



"5 




(]) fluyiclij 1 ! iibuljuwiit'L Jii a ka haranLta tinsu lLlj hb i'^bi wiidanda All^h Ya KatLa. 
ha watfanda al'ada la hana ba. 

(2] Hayftnin abubuwan da Allah Ya hana a kan Yaliudu. shi ma hamn an yi shi 
s-ahi)Ja wa.ni JaiflnH-Li nt 



6. Suratul An'ain 



215 



148. Wadanda suka yi shirki <]) 
za su cc: "Da Allah Ya so, da ba mu 
yi shirk i ba, kuma da ubanninmu ba 
su yi ba, kuma da ba mu haramla 
wani abu ba." Kamar wannan nc 
mulancn da suke a gabaninsu suka 
Earyata, har suka dandani aza- 
barMu. Ka ce: lL Shin. kutia da wani 
ilmi a wurinku dumin ku fito mana 
da shi? Ba kg btri koine face zato, 
kuma ba ku zama ba fate kiri-facfi 
kawai kukc: yi." 

149. Ka vc: "To. Allah ne da 
hujjja isasshiya, sabdda haka: da Ya 
so, d;l Ya shiryar da ku gaba day a , 11 

150. Ka ce: ih Ku kawo shaidu- 
nku, wadanda suke bayar da shai- 
darcewa Allah ne Ya haramta wan- 
nan." To, idan sun kawo shaida, 
kada ka yi shaida tare da su. Kuma 
kada ka bi son zuciyoyin wadanda 
suka karyata, game; da a^oyinMu, 
da wadanda ba su yin imani da 
Lahira. aMM kuwa su daga 
Ubangijinsu suna karkacewa. 

151. Ka cc: "Ku zo, in karanta 
a bin da Ubangijinku Ya haramla, 1 ' 
Wajibi nc a kanku kada ku yi shir- 
kin koine da Shi, kuma ga mahaifa 
biyu (ku kyautata) kyaulatawa, 
kuma kada ku kashe diyanku sa bo- 
da talauci, Mu ne Mukt ar/uta ku, 
ku da su, kuma kada ku kusanci 
abubuwan alfasha. abin da ya 



rl ^. 



J .-- a -f -r .- -J 



< J- t-'-- -I'- 1 > .tff t iS? < 7* 



^ jjtj > j 



i --■ » _-■ .-■ i -". ._- "L" Iii 7 - j t H -- .J' ' --- j .-- 



hukunue. Ki]mar fjiikiya ix; u.kc yin cluIeJi kaiya tin. da bayanin wjitwatc Tikicin. Jiiyar 
d.Li f[Lii^aJiiir giikLya ilojntn a yi kar^a da ita ys^a sab^ti^ saukar a/aba. Kmiu dakati 
majjfljiar ba 1a anali rsi Littaft sun]]a, tu, bi gaskaya ba cc. bin ta nam 'in shiika nc 



6. Surdtul An'arn 



21ft 



bayyana daga garc La da a bin da ya 
Goyu, kadi ku kashe rai wand a 
Allah Ya haramta, Face da hakki. 
Wannan ne (Allah) Ya yi muku 
wasiyya da shi ; tsammaninku, kuna 
bankalta. 

152. Kada ku kusanci dukiyar 
ma ray a face da wadda take it a 
maH kyau s har ya kai ga Rarfinsa. 
Kama ku cika mudu da sikeli da 
adalci, hi Mu kallata wa rai face 
iyawarsa. Kuma id an knn facfi ma- 
gana, to, ku yi adalci, kuma ko da 
ya kasance ma'abucin zumunta ne. 
Kuma da alkawarin Allah ku cika. 
Wannan tic Ya yi muku wasiyya da 
shi: Lsammaninku, kuna tunawa. 

153. Kuma la Me wannan ne ta- 
farklNa, yana madaidaici ; sai ku bl 
shi, kuma kada ku bi wassu hanyoyL 
su rarrabu da ku daga barin hany- 
aTa. Wannan ne Allah Ya yi muku 
wasiyya da shi, tsammaninku, kuna 
yin takawa. 

J54, 5a" an nan kuma Mun hai 
wa Musa Littafi, yana cikakkc bi*a 
ga wand a ya kyautata (hukuncin 
Allah) da rarrabewa, daki-daki, ga 
kowane abu + da shiriya da rahama, 
Lsammaninsu as , suna ymTmani da 
hatfuwa da Ubangijmsu. 

155. Kuma wannan Littafi ne, 
Mun saukar da shi, mai albarka ne, 
sai ku bi shi kuma ku yi takawa, 
tsammiininku, ana jin £anku. 



l 



— ■- J . 



(]] Mabjya Lltrafill Musa watau Yah well], idan sun san cewa AJkur'aiLL kamar 
Attaura yalcedaga Allah aka taukar dii ihi, kuma Muhammadi! Annabin Allah tie kamar 
Musi kuma slL duka suna. gaskala liina, Sul ji siiuEin Tmani &a .^hi 



6. Suratul An'ain 



217 



J 56. (Domin) kada ku ce; ll Abrn 
sani kawai, an saukar del Li 11 aft a 
kan kungiya (1> biyu daga gaba- 
ninmu, kuma lallc nc mu, mun ka- 
fiance daga k a ratlin su, haEnka, 
gaillai/ 1 

J 57. K6 kuwa ku lc: "Da dai 
lallc mu ; an saukar da Littafi a 
kanmu, haEilca, da mun kasancc 
mafiya shtryuwa daga gare su r " To, 
lallc ne wata hujja bayyananniya., 
daga L'bangijinku, ta zo muku,., da 
shiriya da rahama. To, wane ne 
maH zalunci daga wand a ya £aryata 
game da ayoyin Allah, kuma ya 
hinjire daga bannsu? Za Mu saka 
wa wadanda suke hinjirewa daga 
bar in ayoyinMu da mugunyar aza- 
ba, sabtjda abin da suka kasance 
suna yi na hinjirewa. 

158. Shin, sunajiran (waniabu), 
face dai mula'iku m su je musu t ko 
kuwa Ubangijinka Ya je, ko kuwa 
sa shen ayoyin Ubangijinka ya ju. A 
ranar da sasben ayoyin Ubiingijin- 
ka yakc zuwa, Tmanin rai wanda bai 
kasance ya yi Tmanin ha a gabani, 
ko kuwa ya yi tsiwirwirin wani 
alheri, bit ya amfaninsa. Kace: "Ku 
yi jira" Lallc ne mu, ma.su jira ne." 



&2A 



s ll-l'i.' 




Si 



"■■ - 



(1) A na malaria da masu shirk in Larahawa. fcumj^oyitL tuyu kuwa su nc Yahudu da 
Nn?aia. Iittafin &hi til l Attaura da Litjjila. 

(2) Zuwan anaSa'iku d&min karfiar raynkan.su, zuwan Allah shine zuwaiiSa domin 
hLslbin hayi , zuwan sliiticn ayByin Ubangi-jL shT nc filftwar rSna daga y an una 
da. filar RaGumar Sa]]W. Watfannan abuhuwa duka idan sun auku a kull wyjvda ha shi da 
Tmiitn a gahamn auku.wanni h kiima ya./j.ma ja iiikiLLn ayyukan nlhcn tin shari a 1a. u.[]]urfe 
shi da yi, lo, hi /a a karbi wacli j ttia tlififWi 



6. Suratul An'im 



21S 



159. Lalk tic wadarida U) &uka 
rarraha addininsu, kuma suka ka- 
sance kungiya-Jcungiya, kai ba ka 
zama daga gare su ba, a cikin komc : 
abin sani kawai, aVamarinsu zuwa 
ga Allah yake. Sa'an nan Ya ba" su 
laban game da abin da suka kasan- 
ce suna aikalawa. 

160. Wanda ya zo da kyakkya- 
wan aiki guda, to, yana da goma dm 
misalansa. Kutna wan da ya zo da 
mugun aiki guda. to, ba za a saka 
masa ba face da mi sal in sa. Kumasu, 
ba a zaluntar su. 

161. Ka ce: "Lalle nT, Ubangi- 
jina Ya shiryardani zuwa ga tafarki 
maciaidaid H addini, £7mantawa (ga 
abubuwa), mai a£idar Ibrahim, mai 
karkata zuwa ga gaskiya, kuma bai 
kasanct daga masu shirki ba/ 1 

162. Ka ce: " L LalJe ne sallata, da 
baikona, da nlyuwata, da mutu- 
wata, tu Allah fit Ubangijin lahkai, 

163. "Babu abokin larayya a 
garc Shi. Kuma da wancan aka 
umurte ni, kuma m ne farkon 
masu sallamawa" 

J 64. Ka cc: ''Shin, wanin Allah 
nake ncma ya zama Ubangiji. alhali 



_ -- ** . 1 



* J lS l^>wj l)IJi 



(1) Baum bay a am ivanda bai yi. imam ba sai bav.jnin s aba b in rash in kar Bar mianm Va 
70. SAL kuma ya ci gaba da bayanin cewa, kij wanda yi yi imanin irian ya Ears wasu 
umihuwa ,j cikin addmj tu SlH ga iibm da A] lab Ya saukur. la haka har matani.' saka /ama 
fiufleiya kanjiiya, kamir masii] darit!n£i tsiSjtWWiLil. to. SU ma Antiafcn ba ya tatfe ida sa |a 
koni; 1 domill &un koma w,'a batl^nr Jahiliyyaalokai-in da w^ail Kiikt Ch_^ hufcuncc-hukur^C 
a kan mLilanc, suka ?am^ da ym ]iakli Hail abubuwaci bauLa^a. karna masu bin ku sulci 
nama m aiib i rik ji , IXaga nan h^r ?uwa ^at'tticn 5Qiat duka la'a^iki cie Ea dak an abin da 
SurAf la £iinSbi J'ili Taubidiu Rabubiyya da LaKaLtawa ^ra hiyanm mLLhimrnan mKS-'nJoUn da 
la kunsa ^arjiTi H iTa shl lie fuhm addnjj. 



6. Suratul Aji'im 



21V 



Shi ne Ubangijin dukan 
kotne? Kuma wani rai ba ya yin 
tsirfa face domin kansa. kuma mai 
daukar nauyi, ba ya daukar nauyin 
wani, a a 1 an nan kuma komawarku 
zuwa ga Ubanjiijinku lake: sa'an 
nan Ya ba ku lahiiri ga abin da kuka 
kasance, a eikinya, kuna sa&a wa 
juna ? 

165. "Kuma ShT tie Wanda Ya 
sanya ku ma.su maye wa juna ga 
Rasa. Kuma Ya daukaka sashcnku 
bisa ga «.aiihe da darajoji : domin Ya 
jarraba ku, a uikin abin da Ya ba 
ku." Lalle ne, Ubangijinka Mai 
gaggawar ukuba ne, kuma lallc ne 
Shi, hakiJca, Mai gafaia tic, Mai jin 



jk* >^s- -r f> « 




sCratut. a'araf Li^lJ^i 




Tana karatitar da tsere a tsakanin gaskiya da £aTya s (un farko, 
kuma Ml in ba zai gushe ba yana a kan haka T har Tashin Sa'a. 




Da siiniin Allah, Mai rahamu, Mai fin kai 
L A. L M. % 

2. LittaTi ne aka saukar /uwa 
gaic ka, kada wani kunei ya kasan- 
cc a cikm (urjinka daga gare shi 5 
domin ka yi gargadi da shi. Kuma 
tunatarwa ne ga muminai. 



7. Suratul A arif 



220 



■ a 



3. Ku bi abin da aka saukar 
/u^ii garc ku daga Lbangijinku, 
kuma kada ku dinga bin wasu maji- 
ninla, baicinSa. Kadan kwarai kuke 
tunawa. 

4. Kuma da yawa wata alkarya 
Muka hal aka ta, sai azabarMu ta je 
mata da dare ko kuwa suna masu 
tfailula. 

5. Sa T an nan babu abin da yake 
da' a war su, a lokacin da azabarMu 
ta je musu T face suka te; "Lalk- nc 
mti mukii kasance masu zaiunci," 

6. Sa'an nan lalle ne Muna lam- 
bay a r wadanda aka aika zuwa gare 
su, kuma lalle Muna tambayar 
Man/annin. 

7. Sa'an nan, ha£i£a, Muna ba 
su Jabari, da ilmi., kuma ba Mu 
kasancc Masu fakuwa ba. 

8. Kuma a wo a ranar nan ne 
gaskiya. To, wan da sikelansa suka 
yt nauyi, to, wadannan su ne masu 
citi nasara, 

9. Kuma wanda sikelansa suka 
yi saufci, to, wadannan nc wacfanda 
suka yi hasarar rayukansu, saboda 
abin da suka ka^ancc, da ayo- 
yinMu, suna yi na zalunci. 

10. Kuma lalle ne, haJ^Jta, Mun 
sarautar da ku, a cikin £asa, kuma 
Mun sanya muku abubuwan rayu- 
wa, a cikinta; kadan Ew&rai kuke 
godewa. 

11. Kuma lalle ne, haJatfa, Mun 
halitta ku, sa'an nan kuma Mun 
suranta ku, sa'an nan kuma Mun ce 
wa mala iku: "Ku yi sujada ga 



7. Suratul A'ariif 



221 



Adam." Sai suka yi sujada fate 
IblTs^ btii kasance daga masu yin 
sujadar ba <1! . 

72. Ya ee: "VTcne nt ya ban a ka_ 
ba ka yi sujada ha. a lokacin da Na 
umurcc ka?" Ya ce: "Nine malilTci 
daga gare shi, Ka halitta ni daga 
wuta, alhali kuwa Ka ha I ilia shi 
daga laka, T1 

/J, Ya ce: h To, ka ssauka daga 
gare ta ; domin ba ya kasanecwEi a 
gare ka ga ka yi girman kai a cikin- 
ta. Sai ka ilia. Lalle ne kana daga 
itiSsu £as£and/' 

14. Ya ce: <-: Ka yi mini jinkiri 
/uwa ga ranar da ake tayar (2) da 

Ya te: "Lalle ne, kana daga 
watfanda aka yi wa jinkiri. "< 31 

16. Ya ce: 'To, ina rantsuwa da 
halakarwar da Ka yi mini, lalle ne, 
ina 7aunc musu lafarkmKa madai- 
da lci. 

H. "Sa'an nan kuma, ha£7£a. ina 
jc musu daga gaba garo su . kuma 
daga bay a gare su. kuma daga 



(]) Allah Yi Cidanya ni'imtimm da Ya yi wa mulanc d-lga halatlaTiiU dasTjrunti s,ll cLi 
Ya yi. kuma Yu girmamii hi da sanyaVar maLi'ika su >l sujadit ga libanHu Adac:], m^'llcl nan 
k i'ii i Ya ruinsi nniisu ccw«i -StiisitTan ya * bin umurrunSii r : i fiiiiinma ubansu Adam, 
sabcida haka su ma su yi tsori^n, ma lei yin kakjtn.su. 

(2j Yi riifci ka.da ya mu[u. dnniin a Rinar Rayarwa babu sauran wa[a inul'jwa 

(.31 Wanmrn yn nana ccwa, kowa ya ro&a Allah want abu. to, ?ai ba s,tu gwargwadun 
yadda Yakc so, Shi Ubangijm, 



7-Siiratul A'anaf 



222 



■ a 



jihohin damansu, da jihohin ha- 
gunsu: Kuma ba z£ Ka sami mafi 

yawansu masu godiya ba." 

IX. Ya cc: "Ka fita daga gare ta 
kana ahin zargi korarre. Lalle ne, 
wanda ya bT ka daga gare su, hafcl- 
Ka, za Ni cika Jahannama daga gare 
ku, gaba day a. 

19. "Kuma ya Adam ! Ka zauna 
kai da matarka a Aljanna, sai ku d 
daea inda kuJca so: kuma kada ku 

7m, 

kusanci wannan ilaciya, har ku ka- 
sance daga azzalumai." 

20. Sai Shaidan ya sanya musu 
waswasi do mm ya bavyana musu 
a bin da aka rufe daga barinsu, daga 
aFaurarsy, kuma ya cc: "Ubangi- 
jinku bai haft a ku daga wannan 
itaciya ba face domin kada ku ka- 
sancc mala'iku biyu ko kuwa ku 
kasance daga madawwama." 

21. Kuma ya yi musu rantsuwa : 
T.ailc nc riT, a gare ku, haiofca, daga 
masu nasi h a ne. 

22. Sai ya saukar da su da rudi. 
Sa"an nan, a lokacin da suka dan- 
ifani itaciyar, al'aurarsu ta bavyana 
a gare su, kuma suka shiga suna 
I ilea war ganye a kansu daga ganyen 
Aljanna. Kuma U bangijinsu Ya 
kirasu; "Shin, Ban hana ku ba dagtt 
waccan ilariya, kuma Na cc muku, 
lalle ne Shaicfan, a gare ku, maEiyi 
nc bay yafi anno?" 

23. Suka Qt: "Ya Una ngij annul! 
Mun zalune-i kanmu. Kuma idan ba 
Ka gafarla man a ba, kuma Ka yi 
man a rahama, hafclfta, muna 
k a sanc£wa daga masu hasara.' 1 



A ■ Mil-- 



7. Suratul A'anaf 



223 



24. Ya cc: "Ku sauka.. sashcnku 
zuwa ga sashe yana makiyl kuma 
kuna da matabbata a cikin kasa, da 
dan jin dad] zuwa ga wani lokaci," 

25. Ya ce: "A cikinta kuke rayu- 
wa t kuma a cikinta kuke mutuwa, 
kuma daga gare ta ake fitar da ku." 

26. Ya diyan Ad ami Lalle ne 
Mun saukar da wata tufa (1> a kan- 
ku, lana rufc muku aJ'aurarku, 
kuma da £awa. Kuma tufar taltawa 
wancan ce mafi alhcri, Wancan 
daga ayoyin Allah ne, Isammaninsu 
suna tuna wei 1 

27. Ya divan Adam? Kada Shai- 
d'diii lalle, ya fi tine ku, kamar yadda 
ya fitar da lyaycnku biyu daga Al- 
jannji, yana fizge tufarsu daga gare 
su, domin ya nuna musu al'aurarsu. 
Lalle ne shi, yana ganin ku, shi da 
rundunarsa, daga inda ba ku ganin 
su. Lalle ne Mu, Mun sanya Shai- 
dan majifiinci ga wadanda ba su yin 
Imani. 

28. Kuma idan suka aikata alfas- 
ha 12 ' su ee; "Mun sami ubanninmu 
a kanta ; 1 1 kuma " Allah ne Ya urn ur- 
ec mu da ila -** Ka cc; "Lalle tic, 
Allah ba Ya umumi da alfasha. 
Shin, kuna factor abin da ba ku da 
saninsa ga Allah'.'" 

29 Ka ce: ll Ubangi}in& Ya yi 
umurni da adalci; kuma ku tsayar 



. W . r<~ _r _ 

L^^y i 



I 'u U> Ail J^Jl ' *J*' J 

^ Spirit iy ^ 



(1} Tutkr da aka saukar, ita cc addinin Allah. Wanda ya ri£i shi da laJtav/a, to, ya 
kvauLa kawarsa. 

r 

(2) AlJasha ila cc dukan mu^un aiki, walau abin da s^La^^ , a ba la Jib da alii ba, ktj da 
an jmpicLa shi yp. addmi, kamar dawail uryall it&LCara} da ba'jta Wa niLi]a'iku da siljluii. da 
>lji ko^aCf ibada ha bisa yadda Anmitu ya koyar da it a ba, 



7. Suratul A'anaf 



224 



da fuskokinku a wurin kowane 
masallaci T kurna. ku roke Shi, kuna 
masu tsarkake addini gare Shi. Ka- 
rri ar yadda Ya fara halittarku kuke 
komawa 11 

J0. Wala Rungiya (Allah) Ya 
shiryar. kuma wata kungjya 6a la ta 
wajaba a kansu; lalle ne su, sun riki 
shaidanu maji&inta, baicin Allah, 
kuma suna zalon, lalle su, masu 
shiryuwa ne. 

.?/, Ya tfiyan Adam! Ku riki ka- 
warku a wurin kowane masallaci, 
kuma ku ri, kuma ku $ha: kuma 
kada ku yr &arna. Lalle nc ShT (Al- 
lah) > ba Ya son masu 5arna. 

32. Ka cc : "Wane nc ya haramta 
kawar Allah, wadda Ya fitar saboda 
bayinSa, da masu dacfi daga 
abinci?^ Ka cc. "Su, domin wadan- 
da suka yi Tmani suke a cikin rayu- 
war duniya, suna ke&antattu a Ra- 
nar FCiyama." Kamar wannan nc 
Muke bayyana ayoyi, daki-daki, ga 
mutanen. da suke sani. 

33. Ka ce: lt Abin sani kawai, 
Ubangijina Ya hana abubuwan al- 
f asha : abin* da ya bayyana daga 
gare su da a bin da ya 56>u, da 
zunubi da rarraba jama 1 a* ba da 
warn hakki ba, kuma da ku yi shirk i 
da Allah ga abin da bai saukar da 
watii dalTli ba gare shi, kuma da ku 
facfi abin da ba ku sani ba, ga 
Allah." 

34. Kuma ga knwace a] n unima 
akwai ajali : saan nan idan ajalinsu 
yaje, ba za a yi musu jinkiri ba, sa'a 
guda r kuma ba /a su gabace shi ba. 



7. Suratul A'anaf 



225 



fljjMl 



J5. Ya diyan Adam! Ko 
wasu manzanni, daga cikinku, sujc 
muku, suna gaya muku aydyiNa - 
to, wanda ya yi takawa, kuma ya 
gyara aikinsa — to, babu tsoro a 
kansu, kuma ba su yin bakin ciki. 

J(S. Kuma wadanda suka k are- 
ata game da ayoyinMu, kuma suka 
yi girman kai daga gare su, wadan- 
nan su ne abokan wuta, su, a cikin- 
ta madawwama ne. 

37. To, wane ne mafi zalunci 
daga wanda ya kirkira karya ga 
Allah, ko kuwa ya karyata game da 
ayoyinSa? Wadfannan rabonsu 
daga Lilty.fi yana samunsu, har a 
lokacin da ManzarminMu suka jc 
musu, suna karftar rayukansu, su 
cc: "Tna abin da kuka kasance kuna 
kira, baicin Allah? 11 Su ce: "Sun 
Bace daga gare mu," kuma su yi 
shaida a kansu cewa lalle su, sun 
kasance kai'irai. 

38. Ya ce: "Ku shiga a ciki tt 
aFummaj wacfanda, haklka, sun 
shige daga gabaninku* daga aljannu 
da mutane, a cikin wuta. A ko da 
yaushe wata afumma ta shiga sai ta 
la'ani 'yar'uwarta, har [dan suka 
riski juttu, a cikinta, gabi day a. ta 
karshensu ta cc wa ta farkonsu: 
'Ya Ubangijtnmuf Wadannan ne 
suka 6atar da mu, sai Ka kawo 
musu azaba ninki daga wuta.' 11 Ya 
ce: "Ga kowane (1> akwai ninki: 
kuma amma ba ku sani ha. 11 



$ i - < V'-- .. 




(]) S]mgjbisnni,n Bittisunc It Claris shiga wuta. sa'an nan mabiyansu. su shiga. d&mi]i 
shugabfjnrii simp rig ]gi1i hiyu, nasu. ng ^ikm^LU k lliti h sgbgbm rig sukoi yu tip, bglar ris 
mahiyansi j. Kama llcl fa him La da^n nun cewa il Ina bin wane a kan fiala. sin n: ya fiallur da 



7. Suratul A'ariif 



226 



39 K umci La farkonsu ta ce wa ta 
Earshc: "To, ba ku da wala falala a 
kanmu, $ai ku dandana a/aba sabo- 
da abin da kuka. kasancc: kuna 
tsirfawa]" 

40. Lalle ne wadanda suka kar- 
yata game da ayoymMu, kuma 
suka yi girman kai daga barms u, ba 
za a bubbudb musu Jcofofm sama 
ba h kuma ba su shiga Aljanna sai 
laRumi ya shiga kafar allura, kuma 
kamar wa.nnan ne Muke saka wa 
masu laifi. 

41. Suna da wata shimflda daga 
Jahannama kuma daga samansu 
akwai wasu murafai. Kuma kamar 
wancEin ne Muke saka wa azza- 
lumai. 

42. Kuma wadanda suka yiTma- 
ni 1 kuma suka aikata ayyukan kwa- 
rai — ba Mu EcaNafa wa rai fate 
iyawarsa - wa dan nan nc a bo k an 
Aljanna, su. a cikinta, madawwama 
ne. 

43. Kuma Muka. fltar da abin da 
yake a cikin kirazansu, daga 
£jyayya. £6ramu suna gudana daga 
kar£ashinsu s kuma suka ce; ll Go- 
diya ta (abba la ga Allah, Wanda Ya 
shiryar da mu ga wan nan. Kuma ba 
mu kasancc mutia iya shiryuwa ba, 
hadomin da Allah Ya shiryar da mu 



- ■-" -'V\r^ .1 ----- , j"l 



nL" ba ya zama bujja mai hana shiga wula. domm Allah Y£ aza Vowanc baligl ma i 
h an kali tk ya, yi binciltcn ga&kiya gwargwadon iyawarsa. AJIah ba Ya fcama malum tin 
abin da ba ya a dkii] ik;mHa. 



7-Siiratul A'ariif 



227 



■ a 



ba Lallt ne, ha£i£a, Manzarmin 
Ubangijinmu, sun jc mana da gas- 
kiya." Kuma aka kira su, cewa: 
"Waccan Aljanna an gadar da ku 
ita, saboda abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

44 Kuma abokan Aljanna suka 
kirayi abokun Wuta suka ce; "Lalle 
ne mun sami abin da L'bangijinmu 
Ya yi mana waadi, gaskiya nc. To. 
shin, kun sami abiri da Ubangijinku 
Ya yi muku wa'adi, gaskiya ? >; Suka 
ce: ^Ma'am," Sai mai sana rwa y a yi 
yckuwa, cewa: Ll La*anar Allah ta 
tabbata a kan a/^alumai. 11 

45. "Wadanda sukc kangewa 
daga hanyar Allah, kuma suna ne- 
man ta ta zama karkatacciya,'kuma 
su„ game <ia Lahira, kaTirai ne. 1 ' 

46. Kuma a tsakaninsu akwai 
wani shamaki (1> , kuma a kan 
A'araf akwai wasu maza suna sanin 
kowa da alamarsu: Kuma suka ki- 
rayi abokan Aljanna cewa: "Amin- 
ci ya Labbala a kanku:" Ba su shige 
ta ba, aJhali kuwa su, suna tsam mi- 
ni . 

47. Kuma idan an juyar da gan- 
nansu wajen abokan Wuta, su ce: 
"Ya Ubangijinmu ! Kada Ka sanya 
mu I art da mutants azzalumai/ T 

48. Kuma abokan A araf suka 
kirayi wasu rnaza. suna sanin su da 
alamarsu,, suka ce: Ll Tarawar dflki- 
yarku da ah in da kuka kasance 




**** *Tn> ■*» 



- t""'" r i"'--" r"' .-r'''''-^i'"i,"^ "-^ 



ip-yr. V pis. 3 ^y^-zjf&X^yjjAi i 



(]) A fHaitanin Aljancia da Wuta iiJiwu] bafl£o. atla. CC masa A'arli', mda zit a ajiyt 
muianen da ayyukansu tm fcwafiii suta yi daid^i da mi y ~A£Un ayyukans"- S^nH ganin 
illUtaJltn Aljanna suna >1 miWU SJtlUmn .ujnfl jrurin :ihip»m, kuma suna [[jutiiwn 
Wuta; Huna. ]a % an»r su, suna iienian niiiuiLa du^u gare ta. 



7. Suratul A'anaf 



22S 



fljjMl 



kuna yi na girman kai, bai wadalar 
ba daga barinku?*" 

49. "Shin, wadannan ne wh clan- 
da k uka yi rantsuwa, Allah ba zai 
same su da rahama ba* 5 Ku shiga 
Aljanna, babu tsoro a kanku, kuma 
ba ku 7ama kuna baian tiki ba." 

JO. Kuma abi5kan Wuta suka 
kirayi abokan Aljanna cewa: "Ku 
zubo a kan mu daga ruwa ko kuwa 
daga abin da Allah Ya arzuta ku.' 1 
Su ce: 'Talk ne Allah Ya haramta 
su a kan kafirai. 

M. "Wadanda suka riki addi- 
ninsu abin shagala da wasa. kuma 
ray u war duniya ta rude su. 11 To, a 
yau Muna mantawa da su, kamar 
yadda suka mania da haduwa da 
yininsu wan nan, da kuma abin da 
suka kasancc da ayoyinVTu suna 
mum 

52. Kuma la Ik no, ha£T£a, Mun 
jc musu da Littafi, Mun bayyana 
shi, daki-daki s a kan ilmi. yana 
shiriya da rah am a ga mutant: wa- 
danda suke yin Tmani. 

.Tj. Shin, suna jira, fact fassa- 
rarsa. a ranar da fassararsa take 
7uwa, wadanda suka manta da shi 
daga gabani, suna cewa: "Lalle ne 1 
Manzannin Ubangijinmu sun jt da 
gaskiya. To, shin, muna da wasu 
masu ceto, su yi ceto garc mu, ko 
kuwa a mayar da mu, har mu aikata 
wanin wanda muka kasance muna 
aikalawa?" T.allc nc sun yi hasarar 
rayukansu, kuma abin da suka ka- 
sancc suna JcTrEirawa ya Gate inusu 



0 : ^J. 



^Nj f5i y^i 



s3 v_^r^^yJ jj 



.If Jfj ^ *"4 n T.-l *. I** w ^< 



7.Siiratul A'ariif 



229 



V Jf^ 



.54". La lie ne Ubangijinku Allah 
ne, wanda Ya halilta sammai da 
kasa a akin kwanaki shida. sa'an 
nan kuma Ya daidaila a kati Al'ats- 
hi s Yana sanya dare ya rufa yini, 
yana nCman *a da gaggawa v kuma 
rami da wata da taurari h or arm ne 
da umurninSa. To, Shine da halit- 
tar kuma da umurnin. Albarkar 
Allah Ubangijin halittu La bayyana! 

55. K.u kirayi Ubangijinku da 
Jcankan da kai, da kuma a 6oyc: 
lalle ne Shi ba Ya son masu wucc 
iyaka, 

56. Kuma kada ku yi 5arna a 
cikin (casa a bayan gyaranta, Kuma 
ku kiraye Shi saboda tsoro da 
tsammani: lallc nc, raharnar Allah 
makusaneiya cc daga masu kyau- 
tatawa. 

57. Kuma ShT nc Wanda Yake 
aika iskuki, suna bishara gaba ga 
rabamurSa, har id an sun dauki 
gizagizai masu nauyi n (1) sai Mu 
kora su ga wani gari matacce. sa'an 
nan Mu saukar da ruwa gare shi> 
sa'an nan Mu fitar, game da shi, 



j- 



(]) Ya kittlla.nli;i hadiUl (In ruwa da ^Jkur'ani da ahin (3a ya Gun^a. da Kifacf.a ita 
busasstliya 4a jj.hii.tL. da zuciyar imiini da jgari mai kyau, da zudyar kafircL da. muEuh gari, 
kurn.i rjyuvva da imam da rmjiuwa da Lashi. Annabi yatc, ■'MiSalijj abirida Allah Ya aiko 
ni da sbi na dmi da shiriya kamar rufra rttr ItLaJ yawa. ya siuili wata £a&a To. ta zama daga 
Cikinta akwai mat kyail. ta karflj ruwa. sa'an nan ta (sirar da ciyawa da [huLke rnai yawa. 
Kunia ta ^ama da£3 £3tc ra akwai rafuka, suka rike ruwa ALialL Ya Lunfajli tcLulatlc da shl. 
Mika sha, suka shayar kuma Mika yL shika. Etuma da^atikiJlta akwiLI tuufl. faSfankxTii ba 
ya iiKejji ruwa. kuinn ba ya t&Lrai da uiyawa. wannan shi nc rni.^alin wanda ya fatiimci 
addmin Allah , kL]m:i abm da Allah Ya aiko tit da sin. ya acnlaiit: shi. ya ialli kaciia ya EIJUJ". 
da wiicidii tianfaakakaj ha feareshi. k.u]]ia baL kar&3 slimy a r AlJah ha waddii aka aiko ni da 
ita." 1 Kuma ana rahimtaif cewa kullum akwai fada mai do^cwa a Uakininsu, domin id, 
kishiyoyin juna ne. 



7-Siiratul A'anaf 



231 



v *J\ j*S 



daga dukkan "ya'yan itace. Kamar 
wancan ne Muke fitar da matattu: 
tsamminirik.il, kuna tunani. 

58. Kuma gari tnai kyau, tsirinsa 
yana fita da iznin Ubangijinsa, 
kuma wanda ya munana (tsirinsa) 
ba ya fit a, face da w aha la ; kamar 
wannane ne t Muka surra fa ayoyi 
domin mil lane wadanda suke 
godeVa. 

59. Lalle ne. ha£nca, Mun aika 
Nuhu zuwa ga mutanensa, sai ya cc : 
* 'Ya mutanena ! Ku bauta wa Allah ! 
Ba ku da want a bin bautawa wan- 
inSa. Lalle ne nT, inayi muku tsoron 
azabar wani Yini mai girma/ 1 

60. Mashawarta (l) daga mu- 
tanensa suka ce: "Lalle ne mu, 
halcllca, muna ganin ka a cikin 6ata 
hayyananniya." 

6/, Ya ce: "Ya mutanena! Babu 
fiata guda gare ni, kuma amma ni, 
Manzn ne daga Ubangijin halittuf 

62. ll Ina iyar muku da saJconnrin 
Ubangijina: kuma ma yi muku na- 
sTha, kuma ina sani, daga AUati, 
abin da ba ku sani ba. 

63, "Shin, kuna mimakin cewa 
ambato ya zo muku daga Ubangi- 
jinku a kan wani namiji, daga gare 
ku, domin ya yi muku gargacfi, 
kuma domin ku yi tafawa. kuma 
tsammaninku ana jin Ranku?" 




(1] IfissrtT NClhu dft mutagen $e tana Tulna v^ncU aTingb^ wa ms.^U kg wo g^s,kiy^i kc yin 
fadd iid miyd^un routine ma.su fin gasltiya, Hurid It of an r. ruFe Id. I]d.ka kuma. JuH&mihin. Lid 
ke lafe a bay Lima sufla. nilcid. yadda Jtarya ke fada da gaskiyd., [a hattyuyi dabam-diibiim. 



7. Suratul A'anaf 



231 



■ a 



64. Sni $uka ftaryata shi, sa'an 
nan Muka tsTrar da shi da watfahda 
suke tare da shi L adkinjirgin ; kuma 
Muka nu tsar da wadand a suka fcar- 
yata shi game da ayoyinMu. Lalle 
ne s0 1 sun kasance wasu mutane 
(fimaulaiiu. 

65. Kuma zuwa ga Adawa, da- 
n'uwansu Hudu. ya ce; ll Ya muta- 
ncna f Ku bauta wa Allah I Ba ku da 
waniabm bauta wa, waninSa, Shin 
fa, ba ?a ku yi la£awa ba?" 

66. Mashawarta wadanda suka 
kafirta daga mulancnsa suka ce; 
"Lallc nc mu, haEiJKa, muna ganin 
ka a gikin wata waula! Kuma lalle 
nc mi haRiRa, muna zaton ka daga 
maJtaryaU." 

67. Ya ce: "Ya mulanena! Uabu 
wata wauta a ^are ni, kuma amma 
ni, Manzo nc daga TJbangijin 
halittu! 

68. "Ina iyar muku da saRonnin 
Ubangijina, kuma m s gait ku, mai 
nasiha nc amintaece. 

6 £ /. L 'Shin, kuma kun yi mamaki 
ccwa ambato daga Ubangijinku ya 
7.q muku a kan wani namiji daga 
gare ku, dmmn ya yi rnukugargadi? 
Kuma ku tuna a lokacin da Ya 
sanya ku masu mayewa daga bayan 
mutanen Nuhu, kuma Ya kara 
muku zati a cikin halitta. Sab o da 
haka ku tuna ni"imomin Allah; 
Isammamnku kuna cin nasara.* 1 

70. Suka ce; "Shin, ka zo mana 
ne domin mu baula wa Allah Shi 
kacfai. kuma mu bar a bin da 



-j^lT-. "H" \ ? - -i < 



* J.\.<\ I" ill" 



if** . ■ •"' 



# 1# tf iM" 



1i 4„ 



7. Suratul A'anaf 



2*2 



ubanninmu suka kasance suna bau- 
£a wa'. ! To, ka zo man a da a bin da 
kake yj mana wa'adi da shi. idan ka 
kasance daga masu gaskiya." 

71. Ya ce: "*Halti£a azaba da 
fushi sun auku a banku daga 
Ubangijinku! Shin, kuna jayayya 
da ni \\ cikin wasu suna ye wadanda 
ku nc kuka yi musu sun ay en, ku da 
ubanmnku, Allah bai saukar da 
wani dalili ha a gare su? To, ku yi 
jira. La lie nc tiL tare da ku mai jira 
ne. lh 

72. To, sai Muka tsirar da shi, 
shi da wadanda suke tare da shi 
saboda wata rahama daga gare Mu, 
kuma Muka katse Jcarshen waoan- 
da suka karyata game da ay 6- 
yinMu, kuma ba su kasance rnumi- 
nai ba. 

73. Kuma zuwa ga Samudawa 
darfuwansiL Salihu, ya CO. "Ya 
mutancna 1 Ku baula wa Allah; ba 
ku da wani a bin baula wa wannin- 
Sa. HakTka hujja bayyananniya la 
i.o muku daga Ubangijmku! Wan- 
nan raRurnar Allah ce, a gare ku, 
wata aya ce, Sai ku bar ta ta ci. a 
cikin ifasar Allah, kuma kada ku 
share ta da wata cuta har azaba mai 
radadi ta kama ku. 

74. u Kuma ku tuna a lokacin da 
Ya san y a ku ma may a daga bayan 
Adawa, kuma Ya zaunar da ku a 
cikin Kasa, kuna rikon many an gi- 
daje daga tuddanla, kuma kuna 
sassafiar dakuna daga duwatsu; sa- 
huda haka ku tuna m'itnomin Al- 



"5T iff ^ i 



"5 i^i'tjiJsjp 



7-Siiratul A'anaf 



233 



■ a 



lah, kuma kada ku yi ftarna a cikin 
Rasa kutia masu fasadi." m 

75. Mashawarla, wadauda suka 
yi girman kai daga mutanensa suka 

ga wadauda aka raunanar/ 2 ' ga 
rvadanda suka yi tmani daga gare 
su. "Shin, kuna sanin cewa Salihu 
manzo ne daga U bangijinsa?" Suka 
ce: "Lalle ne mu > da abin da aka 
aiko shi, masu Tmani ne."' 



76. Wadanda suka yi girman kai 
suka ce; l 'Lalle ne mu, ga abin da 
kuka yi imam da shi kafirai nt\" 

77. Sai suka soke raf£umai\ ku- 
ma suka kangare daga burin umu- 
min Ubangijinsu. kuma suka cc; 
" Ya Sahhu } Ka zo mana da abin da 
kakf yi mana wa'adi da shi, idan ka 
kasancc daga manzannir 

78. Sai isawa la kama su. saboda 
haka suka wayi gari a cikin gidansu 
guggurfane! 

79. Sai ya juya daga barinsu, 
kuma ya cc: "Ya mutanena! Lalle 
nc. haluEa, na iyar muku da man- 
zancin IJbangijina. Kuma na yi 
muku nasi ha, kuma a mm a ba ku 
son masu nasTha !" 

SO. Da Lutfu, a lokacin da ya ce 
wa mutanensa: "Shin, kuna jc wa 
alfasha^ babu kowa da ya gabacc ku 
da i la daga halitlu? 



1^ ,1^^,^ tlf A A 



* ^ p^ *fc " ■ _ L*_ V ■ »- 1, J ', I ■ .J 




(I) ]'HHiiJi ki-jlm^r Larabti he, ma'inartii fcariiii. W&Vau an tu mus-Li kadii yi &artla 
dkiji harm dtsmiti hafca tiati z^j suiva 8arjui* ta gsuuc Jiiiia. duka tiar ha iu a |anc munriiiTa 

{2) ShLigiHsnn] suki c£ wa mabLyansu masu ra.urn, waLTanda .sukii y] imatu da 
Matizci]) Allah Salihu. Accuiia ba su. yi ma^ana du masu. JidrfiJiTmacii bu. do nun sun yankf 



7. Suratul A'anaf 



234 



■ a 



HI. "Lai It ne ku, hakika , kuna je 
wa maza da sha awa, baicin mats: 
A'a, ku mutane ne mafrarnata.** 

82. Kuma babu abin da ya fea- 
sance jawabin mutanensa, face dai 
su k a ce ; 1 l Ru f itar d a s u d aga a I £ ar- 
yarku: lalle ne su, wasu mutane ne, 
masu da'awar tsarkif" 

83. Sai Muka tslrar da shi. shT da 
iyalansa, face matarsa, ta kasance 
daga masu wanzuwa^ 

#4. K uma Muka y i ru wa a kansu 
da warn irin ruwa; sai ka duba 
yadda ski bar masu laitl ta kasance 1 

85. Kuma zuwa Madayana da- 
n'uwansu Shifaibu, ya ce: iA Ya 
mutancna! Ku bauta wa Allah; ba 
ku da wani abin baula wa 1 waninSa. 
Lalle ne, wata hujja bayyananniya 
daga Ubangijinku ta zo muku! Sai 
ku cika mudu da sikeli, kuma kada 
ku nakasa wa mutant! kayansu, 
kuma kada ku yi fasadi a eikin kasa 
a bayan gyaranta. Wannan ne man 
alheri a gare ku, idan kun kasance 
muminai. 

86. ll Kuma kada ku zauna ga 
kuwanc lalarki kun a Jtyacewa,. 
kuma kuna kaugewa, daga hanyar 
Allah, ga wanda ya yi Tmani da Shi, 
kuma kuna neman La ta zama 
karkatacciya, kuma ku tuna, a 16- 
kacin da kuka kasance kadan, sai 
Ya yawaita ku, kuma ku duba yad- 
da aJtibar masu fasadi ta kasance. 

87. "Kuma idan wata kungiya 
daga gare ku ta kasance ta yi Tmani 
da abin da aka aiko ni da shi v kuma 
wata kungiya ba ta yi Tmani ba, to, 



-■ i - ■ 



* lit- ? r i . ifc i^-HV 

'jj*? J_|^J^ .^Hb^ 



t J _r| , . j- T' I I _-" I _-■ 



7-Siiratul A'anaf 



235 



■ i 



ku yi batfuri, har Allah Ya yi huk un- 
ci a t&akaninmu ; kuma Shi ne Maf 1 
alherin masu huk unci." 1 

88. Mashawarla wadanda suka 
kangare daga mulanens^ suka ce; 
"Lalle ne, rnuna filar da kai, Ya 
Shu'aibu, kai da wadanda suka yi 
Tmani tare da kai, daga alKaryarmu ; 
ko kuwa lallc ku komo a cikin 
addinmmu." Ya ce: "Ashe! Kuma 
ko da mun kasance masu £T ,?L ' 

89. "Lalle ne mun kirfora fcarya 
ga Allah idan mun korna a cikin 
addininku a bay an lokacin da Allah 
ya tsTrar da mu daga garc shi, kuma 
ba ya kasance wa a garc mu, mu 
koma a cikinsa, face idan Allah : 
Ubangijmmu Ya so. Ubangijinmu 
Ya yalwari dukan kome ga ilmi. Ga 
Allah imika dogara, Ya Ubangi- 
jinmu! Ka yi huk unci a tsakamnmli 
da isakanin mutanenmu da gas- 
kiya, kuma Kai ne Mafi alherin 
masu huk unci. 11 

90. Kuma mashawarla wadanda 
suka kafirta daga mulanensa, suka 
cc : ''Lalle ne, idan kun hi Shu'aihu : 
hakTka ku, a lokacin nan, masu 
hasara ne.' 1 

91. Sai tsawa ta kama su, sahoda 
haka suka wayi gan, a cikin gidan- 
su, suna guggurfanc, 

92. Wadanda suka £aryata 
Shuaibu kamar ba su zauna ba a 
ci k i nta, wadanda suk a E ary ata Shu 
aibu, sun kasance su ne masu 
hasara? 

93. Sai ya juya daga barinsu, 
kuma ya cc; "Ya mutanena' HaJa- 



7.Sflratu] Aaraf 



£36 



V 



Ka, na iyar muku da saEonnin 
Uhangijina, kuma na yi muku nasT- 
ha ! To, yaya zan yi bat in ciki a kan 
mutane kafirai?" 

94, Kuma ba Mu aika wani 
annabi tl) a cikin wata alJcarya ba, 
face Mun kama mutanenta da aza- 
ba da cuta, tsammoninsu suna yin 
kaskantar da kai. 

95. Sa'an nan kuma Muka mu- 
sanya mai kyau a malsayin mum- 
miina, har su yi yawa, kuma su te; 
"Cula da azaba sun shaft uban- 
ninmu." (Sai su koma wa 
kafirci},.. Sai Mu kama su kwal- 
saml alhali kuwa su. ba su sansan- 
cewa. 

96, Kuma da lalle mutanen alka- 
ryu sun yi Tmani kuma suka yi 
takawa, da, haklka, Mun bude 
albarkoki a kansu daga sama da 
Easa, kuma am ma sun karyata, don 
haka Muka kama su da abin da 
suka kasance suna taniwa. 

97. Shin, mutanen alkaryu sun 
a mince wa azabarMu ta jc musu da 
dare, alhali kuwa suna hard? 

98. K.6 kuwa mulanen alkaryu 
sun amince wa aza barM u tajemusu 
da hanLsL alhali kuwa suna wasa? 

99, Shin fa, sun amince wa 
makarun Ailah? To. babu mai 
amince wa makarun Allah face mu- 
tane masu hasara! 



if.-" 



j >JM j^frj j^fj 
i> Iff ^ j^'j 1 i'^=- j^j 



(1) llaga aya ta 94 ZUWa aya La LOJ Jukii Eal7£i tic diVmin i'arkarwa rnukirnnmn 
ma^an garni waofarnjg ((iswshin Annisbawan nan da mutancnin suka Jtunsa, ttnmij aka uc 
haka dai uauran ann^bawa da ba a fa<fa ha suka ztuma da niutaiKtisu a toldn fada a 
tsakatlLn easkiya da fcarya. 



7. Suratul A'anaf 



237 



V Jf^ j^S 



1 a 



700. Shin, kuma bai shiryar da 
wacfanda sukc gad on Gasa ba daga 
bay an mulancma ecwa da Mima so, 
da Mun same su da zunubansu, 
kuma My rufc a kan zukatansu, sai 
mj zama ba su 

/£?/. Wadancan EilRaryu Muna 
gay a maka daga Eabaransu, kuma 
I a lie ne, ha£T£a manzanninMu sun 
jc mmu da hujjoji hayyanannu; to, 
ha su kasance suna yin Imam da 
abin da suka Icaryata daga gabani 
ba. Kamar wancan ne Allah Yakc 
rufewa a kan zukatan kafirai. 

102. Kuma ba Mu si mi warn 
alkawari bagamafi yawansu, kuma 
lalle ne, Mun sami mafi yawansu, 
haJtiica, fasifai. 

10 3. Sa'an nan kuma Mun aika 
Musa,' 11 daga bayansu, da ay 5- 
yinMu zuwa ga Fir'auna da maja- 
lisarsa. sai suk;i yi zalunci game da 
su. To, dubi yadda aJubar. mabar- 
nata take, 

J 04. Kuma Musn ya cc: "Ya 
Fir'a una ! Lalle neni, manzo ne d aga 
Lbangijln haliuu. 

105. "Tabbatacce ne a kan kada 
in fadi komc ga Allah face gaskiya 
Italic ne, tia 7o muku da hujja 
bayyananniya daga Ubangijinku; 
sai ka saki Bani Jsra'ila tare da m V 

106, Ya ce: "I dan ka kasance ka 
za da wata ay a, to, ka kawo la. id an 
ka kasance daga masu gaskiya," 



(]j An fitar Ha Gissar B^ni fsra'ib Jaham. dam:n \ : A liurisa si>iijbi]WH. rn^fiu yawd na 
farfa h tsak.a.[L]E £aryii da jja.uk iya, ta haciyoyi maau \Liwa, a bayyane da fiuyc a dim adtl]ni. 



7. Suratul A'anaf 



2M 



1 a 



107. Sai ya jefa sandarsa, sai ga 
la kumurci bayyananne! 

108. Kuma ya fizge hannunsa, 
sai ga shi fari ga masu dubi! 

109. Mashawarta daga mutanen 
Fir'auna suka ce; "La lie ne + wan- 
nan, hak7£a, masihirei ne mai ilmi." 

110. "Yana son ya fitar da ku 
daga kasarku; To, mene ne kuke 
shawarlawa ?" 

111. Suka ce; "Ka jinkirtar da 
shT, shT da tfan'uwansa, kuma ka 
aika da masu gay yarmu lane a cifcin 
gariimwa — 

H2, "Su wrn&kada duka mas.i- 
hirci., mai ilmi." 

113. Kuma masihirla suka jc wa 
Fir'auna. suka tc: "La]lc ne, shin, 
mull a da ijara, idan mutt kasancc 
mil ne marinjaya?" 

114. Ya ce: "Na'am, kuma laJle 
ne kuna a cikin makusanta.*' 

115. Sukact: u Ya Musa ! Ko da. 
ka jefa, k6 kutt'a mil kasancc, niu 
nc, masu jefawa?" 

116. Ya ec: ''Ku jcfa. ,L Tv. a 
tokaem da suka jefa, suka sihirce 
idanun mutant, kuma suka tsoratar 
da su; kuma suka je da sihiri ma J 
girma. 

U7. Kuma Muka yi wahayi 
zuwa ga Musa cewa: iL Ka jeia 
sandarka. 1 ' Sai ga ta tana la leu mar 
abin da suke karya da shi ! 

118. Gaskiya ta auku : kuma 
abin da sukt: aikalawa ya &aej. 



^J^' 1 tf>^^' Jju'UJ*-*\j*i , iJ l 'i 



7. Suratul A'anaf 



23V 



1 a 



119 Sai aka rinjaye su a can, 
kuma Suka juya sun a kaslcantattu. 

JJW. Kuma aka jc far da masi- 
hiria, suna masu sujada. 

Ill Suka cc: "Mun yitmani da 
Ubangijin balittu. 

122. "Ubangijin Musa da Ha- 
runa.'" 

123. Firauna ya cc: "'Ashe kun 
yiTmani da shi a gabanin in yi i^ni a 
gare ku? La]lc nc. wan nan, half lira, 
makird nc kuka makirta a cikin 
birni. dumiri ku Htar da mutanensa 
daga gare shi ^ To, da sannu za ku 
sani. 

124. "I-allc nc, ina karkatse 
harmayenku da Eafafunku daga sa- 
fiani, sa'an nan kuma, haklka, ma 
tslre ku gaba (fay a. 71 

125. Suka ce: Ll Lalle ne mil, 
zuwa ga Ubangijimna, ma"su ju- 
yawa ne. 

126. "Kurtu ba ka zargin komc 
daga gare mu face domin mun yi 
Tmani da ay 6 y in Ubangijinmn a 
lokacin da suka za mana! Ya 
Ubangijinmu ! Ka /uba haKuH a 
kanmu, kuma Ka cika man a muna 
Musulmai!' 11 " 

127. Kuma mashawarta daga 
muiancn Fir'auna suka ec: "Shin, 



®- _ ? ------ , - : , .-- 



: t / i ^'.fil fx 



(L) Musulmi shi nc wanda ya sallama k?ns^ hwiniruTtf-hulamLien Allah warfandi) 
wani annjibin Allah y:i /a ila su, ;i dkin zamamnsa. Satwda haka ma'anar \l u nulm i shi nc 
mui salLarnawa ea hukuu^ici Allah, a. kowaiie thimim. lun -da^a Adanili luu TlJ^i Rcuiar 
Kiyama, Sal dai wannati aE'umma fa Muhammadu ta kefranta da siinan Mus'jlmi. addinin 
fccLirria. da sun^n M LLHiilnnci. 



T.Suratiil A'ariif 



240 



■ j 



/a ky. bar Musa da mutanensa, do- 
mi n su yi liama a cikin Kasa, kuma 
ya bar ka., kai da gumakanka 1 '" Ya 
ce : :,: Za mu yayyanka tfiyansu maza 
kuma mu raya malansu ; kuma lallc 
ne mu, a bisa garc su, marinjaya 

IMS." 

72$. Musa ya ce wa muta- 
nensa (1) ; Ll Ku nemi laimaku da 
Allah, kuma ku yi hakuri: Lalle ne 
itasa ta Allah ci;. Yana gadar da ita 
wanda Yake so daea bayinSa, 
kuma a Elba ta masu takawa ce. ,: 

129. Suka ce: "An cutar da mu 
d&ga gabanin ka zf> mana, kuma 
daga bayan da ka zo mana. 11 Ya ce: 
"Akwai tsammanin Ubangijinku, 
Ya halaka makiyanku, kuma Ya 
sanya ku, ku maye a cikin kits a, 
sa'an nan Ya duba yadda kukcaika- 
liiwa.*' 

130. Kuma lalle ne, hakika. Mun 
kama mutanen Kir'auna da Isa- 
nanmshekaru (fari) da nakasa daga 
'ya'yan itace; tsammaninsu suna 
lunawa. 

131. Sa'an nan id an wani alheri 
ya je musu, sai su ee: L 'Wamian 
namu nc," kuma id&n masifa ta 
same su, sai su yi shu'umci da Musa 
da wanda yakc Larc da shi! To, 
mhu'uiticimu a wurin Allah yake, 
kuma amma maFi ya.wa.nsu ba su 
sani ! 



© ^jj4VVj> u£ ^ji *uj 




(!) Musclar Muii gii Baiii I^ri'Lla Li jmtJa uiivj sud jra u^ilvir vi mutu juVvii, liar 
sun tara ZAtgrn MQsa dA ccwa ya Sbibbaba musu tsananiti tltinar, zowarsa Shi kuma 
]a3]»Hhi: su da. tcwa, "Kdnie yi tsananu to, saufiinss ya yi kusa." 



7-Siiratul A'anaf 



241 



132. Kuma suka te: "Ko me ka 
/o mana da shi daga ay a, dam in ka 
sihirce mu da ila, lu, ba mu /ama, 
sabdda kai, masu Tmani ha." 

Sai Muka aika a kan&u da 
Likowa, da fara, da EwarJcwata da 
kwadl da jitii: yytjyi ahuhuwan 
rai-rabewa !]) : sai suka kangarc, 
kuma suka kasance mutane masu 
laifi. 

134. Kuma a lokacin da masTfa 
ta auku a kansu, sukan ce: "Ya 
Musal Ka rolfa mana Lbangijlnka, 
saboda abin da Ya yi alkwari a 
wurinka, la Me ne idan ka kau da 
azabar daga barinmu, haklka muna 
Trnani sabada kai, kuma muna yak in 
Ran! Isra'ila tart da kai,*" 

135. To, a lokarin da Muka ku- 
ranye a/aba daga burinsu zuwa ga 
wani ajali wan da sukc masu iskc shi 
nc t sai ga $u s.un;1 warwarcvwa! 

136. Sa] Muka yi a/iibar riiinu- 
wa, daga garc su, saboda haka 
Muka nutsar da su a cikin icku, 
dtimin la lie nn su, sun itaryata game 
da ayuyinMu, kuma sun kasance 
daga harinsu, gafilai, 

137. Kuma Muka gadar da mu- 
tane n, wadanda sun kasance ana 
raunana su> a gabacin Jcasa da 
yammacinia, wadda Muka sanya 
a I bark a a cikinta, kuma kalmar 
Ubangijinka mai kyau ta cika a kan 





-- 



1--"--' , Tt'l ^ -- ■-" . r ^ » rl 



(1) Ayoyin da suka je mum a cikin lokatai daban-daban dornin a Ja hankalinsu, ko 
s.A. si] yi Tm^n: Kow^cv hIv'A "^na tw^nii hfLkw^] sun si wahala da tin.. tisti s.li ro£i Musi 

yn yi dtLdu^ a k-jraayela, Ka'an nan a haynn warii Ie^uul hlii :;u kuccia wa k I fiix.-i clS u . kam^r 
yaddii ayoyi inasu biyur WLiJicLaCL smka bayvaiiL. 



7. Suratul A'anaf 



242 



■ a 



Bani fsra'ila, sabgda abin da sukjj yi 
na ha£uri. Kuma Muka murtsukt; 
abin da Firauna da mutanc-nsa, 
suka kasance suna sana'antawa. da 
abin da suka kasance suna shim- 
fidawa. m 

138. Kuma Muka Eetarar da 
Bam Israila ga teku, sai suka je a 
kan was u raulane watfanda suna 
li/jmla da ibada a kan wasu gu- 
maka, nasu, suka te; Ll Ya Musa! 
Ka sanya man a \v.ani abin bautawa 
kamar yadda. suke da jihubuwan 
bautawa. 11(Zi Ya ce: "Lallc ne ku, 
mutane ne kuna jahtlta 

139. 4 l.a]]unewaUannaTi,abiri da 
suke a cikinsa halakakke nc, kuma 
abin da suka kasance sunaaikatawa 
karya ne," 

140. Yace: "Shin, wanin Allah, 
nike nema muku ya zama abin bau- 
(awa. aJhiili kuwa ShT (Allah) Ya 
fifita ku a kan halillu?" 1 

141. Kuma a lokacin da Muka 
LsTrar da ku daga mutanen Fir'au- 
na h suna lava muku mugunyar aza- 
ba. h Suna karkashe diyanku maza, 
kuma *una rayar da malanku. 1 
Kuma a cikin wancan akwai jarra- 
bawa daga Ubangijinku/- 1 Mai 
girma. 



{1} WaruLiici shi ne £aTKhcn Giyssir fa (fan gaskLya daga wajcn Musi da Jt-irya daga 
wajcn Jr'Lr'a'JJia da rundutiarsa. da dikiyarsa. Haka dai farya fcon.iL: chihurua. to. tla lua/a 
nc h a ftarshc za t& watsc. 

f2j Fart nr. fa dan farya da gaiitiya a iSiikanitL Bar..] l.-ra^a da Musa waicn son 
konjaVfa. j:a aL'adu da Eari a cikin qrfdini Ta hanyar hdi'a 

(J) LamTntl Musulci]] nr watfanda ak-j yi wa mAgana yanKU a harslicn Muhattlinadu. 
domin m vrd\\?A u da La barn n nmuuicn farku. 



7. Suratul A'anaf 



742. Kuma Muka yi wa'adi ga 
Musa da dare talaUn, m kuma 
Muka eika" su da goma, sai mi£atin 
Ubangijinsa ya cika dare arha'in. 
Kuma Musa ya ce wa d&n'uwansa, 
T far una: lt Ka maye mini a cikin 
mutancna, kuma ka gyara, kuma 
kada ka bi hanyar masu iasadi, 1 ' 



1 43. K uma a lokaci n d a M usa y a 
je ga mutalinMu, kuma Ubangi- 
jinsa Ya yi masa magana, shi Musa 
ya cc: <h Ya Ubangijina! Ka nuna 
mini in yi dubi zuwa gare Ka! 11 Ya 
cc: "Ba za ka gan Ni ba, kuma 
a mm a ka duba zuwa g;i dulse, to, 
idan ya labbata a wurinsa, to, za ka 
gan NL" Sa'an nan a lokacin da 
Ubangijinsa, Ya kuranye zuwa ga 
dutsen, Ya sanya shi nikafcke, 
Kuma Musa ya fadi somamme. To, 
a lokacin da ya fork a, ya ce; "Tsar- 
kinKa ya tabbata! Na luba /uwa 
gare Ka, kuma ni ne farkon mumj- 
nai.' T 



144 Ya ee: Ya Musa! Lalle ne 
N'T S Na zabe ka bisa ga mutane da 
manzanciNa, kuma da maganaTa. 
Saboda haka ka nti abin da Ka ba 
ka, kuma ka k as ante daga rnasu 
godiya. 1 * 



(3 j KiSsOSllitl dtf hi tafc daga nan, Sima Tiling hani £3 a fara wani abu a L-ikin UTTiarciin 
Allah Kywanc j ri n Riiri ^hi ne alec cewa bid^a,. kuma kci da an. yi ah] cll da iiufjci Jiwurui. 
fiidi a lana kawo filicia ga m3.Mi L'a. 



7,Siiratiil A'araf 



244 



145. Kuma Muka rubiita masa a 
cikin alluna daga kowane abu, 
wa'azi da rarrabewa ga dukan ko- 
wane abu; "Sai ka rikc su da £arfi, 
kuma ka umurri mutancnka. su yi 
riko yii abin da yaki; mafi kyaun- 
su m ; Za Ni nuna rnuku gidan fa- 



146. ZaNi karka tarda wadanda 
sukc yin girman kai a cikin Rasa, ba 
da wani hakki ha, daga ayoyiNa. 
Kuma idan sun ga dukan aya, ba za 
su yi Tmani da ita ba, kuma idan sun 
ga hanyar shiriya, ba za su rifce ta 
hanya ba, kuma idan sun ga hanyar 
bata, sai su rhte ta hanya. Wancan 
ne, domin lalle ne suu sun karyala da 
ay ay in Mu, kuma sun ka sauce, daga 
barinsu, gafiiai. 

147. Kuma wadanda .suka kar- 
yala game da yyoyinMu da ganm- 
wa da Lahira 1 ayyukansu sun bid. 
Shm, ana saka musu, fact da abin 
da suka kasancc sun a aikatawa? 

148 Kuma mutantm Musa suka 
riki marak^ 23 , jikin mutant, yana 
run, daga hayan tafiyarsa, daga 
kayan kawar^u. Shin, ba su gani ba, 
ccwa la]]e ne &hi, ba ya yi musu 
magana, kuma ba ya shiryar da su 
ga hanya? Sun rika shi, kuma sun 
kasance masu zalunci. 



^„.^L< 



(]] Mafi k^au dugii Tauiatti s]u nc w^ui-dii yaki; twiyyatiarint;. watnii kitda a yi uiki j;i 
! Hun i!,i y.isc: 1 ni: hnyyana h;i. s.!i il s sihm d:! yi : , hayyana, buy. -in sin \">.rd.i cfrxn dukan^u 
da^iii Ailah sute. 

(21 RiJinci ]rLiraJii shi bauta rnaia. ShT [naraJiin 4in yi *hi cll: dii [im[LJj.\i;[L kay-iirau. 
yanii dLi.uk i :]Hl iiu inula as. kuiiia yam ruiL k^jnar sJujiu, Bash] yi n maeana iun hauta 
ma sa a bayoii fafi>iar Musi, a cikin kwana gorna na £lrin Mo'lcattn. 



7, Suratul A'araf 



145 



■ r 

1 i 



149. Kuma a lokacin da suka yi 
nadama, kuma suka ga cewa lalle ne 
su, haJotfa, sun 6ace, suka ce; "Ha- 
JaEa, idan UbangijinMu bai yi 
in ana rahama ba, kuma Ya gafarta 
mana, lalle ne muna kasanccwa 
daga masu hastira." 

150, Kuma a lokacin da Musa ya 
koma zuwa ga muCiinensa, yana 
mai fushL mai bafun ciki, ya cc. 
Tir da a bin da kuka yi mini wa- 
kilci, a bayana! Shin, kun nemt 
gaggawar umurnin Ubangijinku 
ne?" Kuma ya jefar da Allunan, 
kuma ya yi riJco ga kan cfan^uwansa 
van a jan sa zuwa gare shi Ya ce: 
+ 'Ya cfan T uwata!! Lalle ne mutanen, 
sundauke ni mai raum, kuma sun yi 
kusa su kashe nL saboda haka kada 
ka darantar da ma£iya. game da ni, 
kuma kada ka 8 any a ni tare da 
mu Lane azzalumai." 

15 J. Yace- "Ya Ubangijina! Ka 
gafarta mini, nT da dan uwana 3 
kuma Ka shigar da mu a cikin 
rahamarKa, aJhali kuwa Kai ne 
Mart rahamar masu rahama!' 1 

152. LaJIe tie wadanda suka riki 
mara£in, wani fushi daga Ubangi- 
jinsu da wani walakanci a cikin 
ray u war duniya, za su same su; 
Kuma kamar wancan ne Muke 
saka wa masu £ir£ira karya. 

153. Kuma wadand a suka aikata 
miyagun ayyuka, sa'an nan suka 
tuba daga bayansu kuma suka yi 
Tmani, lalle ne Ubangijinka daga 
bayansu, halcuca, Mai gafara nc, 
Mai jin EaL 



_1 r ?st* 



I* ^ __ > j- . & .-- _ _ 




A. ff ^ ^ < ^ 



7,Siiratiil A'araf 



246 



■ r 

1 i 



154. Kuma a lokacm da fushin 
ya kwanta daga barin M u.sa . sai ya 
ri£i Allunati, kuma a cikin kwa- 
fensu akwai shirty a da rah am a ga 
wadanda suke su, ga Ubangijinsu, 
masu jin tsoro ne. 

155. Kuma Musa ya za&i muia- 
nensa, namiji saba'in, dnmin mi£a- 
tinMu. To, a lofcacin da tsawa ta 
kama su, ya ce; "Ya Ubangijina! 
Da Ka so, da Ka halakar da su daga 
gabani : su da ni. Shin, za K a halaka 
mu, saboda abin da wawayen daga 
garc mu suka aikala? Ba la /ama ba 
face filinarKa, Karta ftatarwa, da 
ita, wanda Kake su, kuma Kana 
shiryarwa, da ita, wanda Kake so; 
Kai ne MajiGincinmu. Sai Kagafar- 
ta mana; kuma Ka yi mana raha- 
ma, alhali kuwa Kai ne Mali alherin 
masu gafary. 

156. "Kuma Ka rubuta mana 
amen a cikin wannan duniya, kuma 
a cikin Lahira. Lalle ne mu, mun 
tuba /uwa gart Ka." Ya ce: "Aza- 
baTa Tna samu, da ita, wanda Nike 
so, kuma rahamaTa, la yalwaci 
dukan kome. Sa'an nan za Ni rubu- 
ta ta ga wadanda suke yin taCawa, 
kuma suna bayar da zakka, da wa- 
danda suke, game da ayoyinMu 
muminai ne; 

157. "Wadanda suke suna tain 
Manzo a \ Annabi, Ummiyyi wan- 
da suke samun sa rubuce a wu- 
rinsu. a cikin Attaura da LmjTia; 



<i«n*J< ^t\^,< J- 



y^-j eft}?— *±*J i^j* J •^11 



(I) B^tyinin hjsharar Attaura da Linjjla game da Annatei Muhbic^jijudu. [iira da 
Lirtiinci ShLi [ahbiala. i gH.r!r ^hi. Kuttih bisihirHT d;i A Huh >'a gay^ wa AnriabL \1us li a wiiril) 
MiJiiatiDsa larc da. rtiutatae saba v ni, dijmLii xciLJELicJdr dinkc Lake. 



7,Siiratiil A'araf 



241 



■ r 

1 i 



yana umurnin su da alhen, kuma 
yana nana su daga bann abin da ba 
a so; kuma yana halatta. tnusu abu- 
buwa masu datfi, kuma yana 
haramtarwar muriana a kansu. 
Kuma yana kayar da nauyinsu dajja 
barinsu, da EuEummai wadannan 
da suka kasance a kansu. To, wa- 
danda suka vi Tmani da shi k uma 
suka Ear fat a shL kuma suka lai- 
make shi, kuma suka hi haskc wan- 
da aka saukar tare da shi, wadan- 
nan nc masu cin nasara.'" 

158 Ka ce: "Ya ku mutant!'^ 
La]]e ne n7 manzon Allah zuwa 
gare ku, _paba day a. (Allah) Wanda 
Yake Shi ne da mulkin sammai da 
kasa: Babu warn' a bin bautawa face 
Shi 1 Yana Tiiyarwa, kuma Yana 
malarwa, sai ku yi imani da Allah 
da ManzonSa, Armabi. Ummiyyi, 
wanda yakc yin Tmani da Allah da 
kalmominSa: ku bT shi, tsamma- 
niriku, kuna shiryuwa " 

159. Kuma daga mutancn 12 ' 
Musa akwai arumma, suna shiryar- 
wa da gaskiya, kuma da it a suki; yin 
adaki. 

J 60, Kuma Muka yayyanka su 
sibdl goma sha biyu, al urnmai. 
Kuma Muka yi wahayi zuwa ga 
Musa a lokacin da mutanensa suka 
neme shi, ga shayarwa. cewa: tL Ka 



: ■ 

At 



^^^^^^^ 



j #^ ^ - _.« <- 



{l> Myiaac i nan, lana, rmfm Yahiidii -du wasunau Anu kiian &u /.uwa ga abtn oa. 
Al1^ur:i la yi ttillmj hishara da Kiiwansa. a cikin sifrifin da la sifanta sh] ila su. 

(7.) A nil tiCliih icgwa duka yadda TnutaTi^ sukq B^CL Im a ra.sa rm Vii k? a c:ikin su ba. 



7, S lira tul A'araf 



24* 



1 i 



cioki dulsen m da sandarkH," Sai 
m arm arc goma sha biyu suka Fm6- 
buga daga gare shi ; Lalle ne kowa- 
danne mutane sun san mashayarsu. 
Kuma Muka sanya girgije ya yi 
musu irtuwa, kuma Muka saukar da 
ciarfta da taniabam a kansa. ; 'Ku ci 
daga ma'su dadin ahin da Muka 
arzula ku:' Kuma ba su zalunce Muha; 
kuma amma rayukansu sukt: zalunla. 

J6 f. Kuma a lokacin, da aka ce 
niasu: "Kuzauna ga wanna n alka- 
rya 112 ', kuma kuci daga gare t a. hula 
kuka so, kuma ku ce; l Saryarwa H ' 
kuma ku shiga tfofa kuna masu 
sujada; Mu gafarla muku laiflifYu- 
kanku> kuma za. Mu fiaxa wa rriasu 
kyaulalEiwa." 

162. Sai wacfand a suka yi y£\ un ci 
daga gare su, suka musanya maga- 
na (J) walar wadda aka ce musu, sai 
Muka aika a /aba a kansu, daga 
■sama, aaboda abin da suka kasance 
sun a yi na zalunci. 

itfi. Kuma ka tambave su daga 
a]Rarya wadda ta kasance kusa ga 
icku, a lokacin da sukc ketare haddi 
a cikin Asa bar, a lokacin da 
klfayensu. suke je musu a ranar 






-4 '^==i-Urf»- r&=uy^ 




1^ 




(1) Watau d5iscn_ da ya pudu da tufalinsa nc ? lokacin da yatr yin tvanka 
dnniiu a nana waBani I^ra'ila, imfinda iuka soke £tlL dJ gwaiwa.CBWa Laf'iVa Jau yiike. 
Kaccia aka urn acre shi da Jaukai dulsea, karri ;i yun^a aka arnur/Ct: s,hi da ya d^ike Shi dOfl]]il 
niwit yn Ei t o saboda ihartsu. 

(2) AlJcaryar ita cc ba i ti I MaUdis* bwa shugahancm Yilsh^'u. 'Saryarwa' walau a 
siryai [nana da ^unubinTnu, ya A]]ah ! "Shipa Jtitfa da sujada', watau. da laWaa'u. 

{%} Suk.i musanyii hidd? da hinda; watau alkama. (Aya 1a Ifv]) Sai aka Kaukar da 
a/aba a kansu., .\abcida haka wannan ya nuna civn Allah ba ya hoti a inuaacjya addininSa 
dn kome, tai dai mu(u.rj] ya yi *.tii kamaj yadda ya zo masa. Mu&ajLyawad umatmn, ya£i ne 
a Lsakimin easkiya dii Ma'anai tudd'a itii cc Jtayaj zunubi 



7, S lira tul A'araf 



149 



1 i 



Asabar m dlnsu jere. Kuma a rinar 
da ba su yi Asabar ba, ha su 7uwa 
gare m: Kamar wanean nu Muke 
jarraba su da abin da suka kasance 
suria yi na fasiitanci. 

164. Kuma a lukacin da wata 
aFumma daga gare su ta cc: "Don 
me kuke yin wa'azi ga mutane wa- 
cfanda Allah Yake Mai balafca su, 
ko kuwa Mai yi musu aziba, azaba 
mai tsanani?" Suka tc: il D6min 
neman hanzan zuwa ga Ubangi- 
jinku, kuma tsammaninsu, suna yin 
ta£awa. L ' 

165. To, a lokadn da suka mania 
da abin da aka tuna tar da su da shi 1 
Muri tsirar da wadanda suke hani 
daga cuta, kuma Muka kama wa- 
dandasuka yi zalunci, da azaba mai 
tsanani domin abin da suka kasancc 
suna yi, na fasiicauci. 

166. Sa'an nan a lokacin da suka 
yi girman kai daga barin abin da 
aka hana su daga gate sbi, Muka cc 
musu: ll Ku kasance birai £as£anta- 
ttu." 

167. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinku Ya sanar, lalle ne, za Ya aika a 
kansu (Yahudu), zuwa Ranar Kiya- 
ma, wanda zai dandana musu 



■i 



^-J-^JJ Ui W 



(]] Wula alJtarytt -uid. da 3 Lll Ailuta Li bakin i:abar Biihr AL Kul/uin j /anianin 
DawQda. Allali ya umuroe su a kun hai sIicji Dawuda su raJtJ .lumti^'a tUnm Ldi. su yajikc 
^]ki a ciln, domin ]harLa. sat .mica Jci Jumnia'fl suka /:aRi AHahar, ma a rs^ yankcwa I o. 
^ai AiLah va Lsiananta mu.su, Ya hana :tu farai]lar kifLaranar Asabar, Ya h alalia mu.nu shi. a 
iiiLicac) kwatiukai) iniko. Sai a fitiac Asabai. taml klfi tmijil kail waJii. Lituma sauiun 
kwanuka ba su SAmurj&a tiaka Siu ]Mjs ya sanar da su ga su aikata rt;atarar ruwa a gefrn. 
Lekur., a ranar Asatar, hiidc kifi ya (ihiga rule:, har ranar I.ahadi \i± kiima. Sa; garin ya 
ka£u uku. kanhi d"iLya v.jka YL farauta. was.u iukii tLaila, S Q. kacna Suku \i ^uru a 
liakanicisu da masu yi. na uku. ha su. yi faraurar ba k\,imn b'r- hana ba, A tayaci 'yan 
kwanaki sai aka mayar da masu farautar birai, sa'an nan suka mulu 



7, Sural ul A'araf 



2>0 



V Jf^ j^S 



1 a 



mummunar azaba h lalle ne Ubangi- 
jinkn . ha£7Ra, Mai gaggawar ulfuba 
nis t kuma Shi. h»£i£a. Mai gafara 
nc, Mai jirt £ai. 

/<5S. Kuma Muka yayyanka su, 
a cikin kasa, aTummomi. daga gare 
su akwai salihau kuma daga gart; su 
akwai wan da ha haka ba. Muka 
jarrabe su da abubuwan alhcri da 
na musTfa: tsammaninsu, suna 
koniowa. 

J 69. Sai warn "yan bay a suka 
maye daga bayansu, sun gaji Lit ta- 
ll n, suna karfiar sifar a> wannan 
£aa£antac<;iya J suna eewa: Ll Za a 
gaTarla mana/' Id an kuma wala 
sifa innla la za, za su kar&e t a. Shin, 
ba a ktirfti alkawarin LiltaTi ba a 
kansu ccwa kada su farfa ga Allah, 
face gaskiya, alhali kuwa sun ka- 
ranta abin da yake a cikinsa, kuma 
Gidan Lahira ne mafi allied ga 
wanda ya yi takawa? Shin, ba za ku 
hankalta ba? 

170. Kuma wadanda suke 
ri£ewa da Littafi, kuma suka 
tsayar da salla, lailc ne Mu, ba Mu 
tozarla ladar masu gyarawa. 

I7f. Kuma a lokacin da muka 
daukaka diitse a3 sain a da su, ka- 



----- ti 



f 1) SiH'ar Ras&cantacuya jla oc kayati dmiiya na ha ram. kamar railiawi. An kira ia s:J'a 
dnmin hi aba ^ mm tsayuwa da kanla ba , kuma ba sJ Cai' abin klrki ba. &aj dai abin da 
yaku hiiLiikiine nan da [tan.. Talti: gi.\ltLya fadx. nc t!a ^ddmi, walau ynEi i [sakiiniTi ^a^kiya 
da ficarya. 

(2) A lokacin da Musi ya karanta wa Barn Isrl'ili A ttauta da hukunce-hukunc? n da 
sukeii(;ik]nia, misu wuya ^?rcsu. sfli suka £i yfirdni da Km AlJah ya yank* di.ltsc daid.iL da 
^ii[i]]su, Yli diukaka shi a kansu, kt) hu yi aiki da ha ko ya fada a I ansa. Daga nan id an 
sunasalla. saisu yi sujada darabm gosln akan tsagjn liagu, ^anakallnn duticci. Kuma ym 
sajada n h,ik:H ya zair.a sunnarau har yanzu. Watau ba a sya tsare gaskiya dagaya£in (carya 
sai aa yi amfani da wani Jtarfi. 



7. Suratul A'ariif 



251 



v ^ijtH 



■ *■ 



mar dai shi girgije ne, kuma suka 
ha££aJte, lalle ne shl, mai faduwa ne 
a gare su. (aka ce): lL Ku karoi a bin 
da Muka kawo muku dit £arfi„ 
kuma ku luna a bin da yake a cikin- 
sa, tsammaninku kutia yin 
lafiawa." 

772. Kuma a ldkatin da Uban- 
gijinka Ya kar&i (alkawari) daga 
cfiyan Adam, daga hayayyakinsu, a 
zuriyarsu, kuma Ya shaidarda su a 
kan rayukansu, (Ya ce): "Shin, ba 
NT ne Ubangijinku ba?" Suka ce: 
"Naam! Mun yi shaida?"(Ya oe): 
"Kada ku ce a Ranar Kiyatua: 
Lalle ne mu, daga wannan, gala- 
lallu ne " C1> 

173. Kg kuwa ku ce: 'Abin sani 
kawai, ubanninmu suka yi shirk i 
daga farko, kuma mu 1 mun kasance 
zuriyu daga biiyansu. Shin fa, Kaua 
haiaka mu, saboda abin da masu 
6atawa suka aikata?" 

174. Kuma kamar haka Muke 
rarrabe ayoyi n daki-daki; tsammaV 
mn&u, suna komovva 

175. Ka karanta a kansu labarin 
wan da Muka kawo masa u> ayo- 
yiriMu, sai ya $abulc daga gaix s.u, 
sai Shaidkn ya bi sha, sai ya kasancc 
a cikin halakakku. 



J-*0* uj u I ^ 4^- H*j\ J 



(I ! WaLau kada ku lc bH ku san winnan alkawari ba. 

,y\ Ashlin kihiisi ajiii lI-'.vl, iia-=L Uil'tirrLU lLt: Bj'u:i ne, Allah y:i bi s'ni :1m i. vi b.jr 
iLmin, YanA dags cikio inalaman BanT isra'ik, ya feasance wanda ake kar&at addu'aj-sa, 
suna pahalar tla s;hi a eikin tsanantic-lnanariLe, sai Musa ya ailcc shi, ^uwa gll Sarkin 
Madyiicia. ya kirayt shi /uwi jra AlUh. Sai Sarkin ya yank a masa Jtaita, ya ha shi, sai ya bi 
^■ddiiii n Saikin, ya bat aJdjnin Musa. Ya zama inisali ga duk EtiaLaftuu da bui yi aLki da 
1 1 mi n K.i ba Id an inii]« mi ya balaka, to, ya Shjudan sharn domin haka Shaitfan yakc bjnsa 
Wajen laicnaknn Jtaryi a kan yaskiya. 



7. Suratul A'ariif 



176, Kuma da Mun so, da Mun 
daukaka shi da su n kuma amma sh7, 
ya nemi dawwama a cikm kasa, 
kuma yn bi son /.uriyarsa. To, misa- 
linsa kamar imisahn karc nc. idan ka 
yi tfauki a kansa ya yi la]] age, k6 
kuwa ka bar shi &ai ya yi lallagc, 
wannan ne misaiin mutane wadan- 
da suit a £aryata game da ayu- 
yinMu: Ka jeranta karatun laha- 
run; tsammaninsu suna tunani. 

/77. Tif da zama misalr, muta- 
nen da suka Jcaryata game da ayo- 
yinMu, kuma kansu suka kasance 
suna zalunta. 

1 78. Wanda u> Allah Ya shiryar, 
to, shTne Mai shiryuwa T kuma wan- 
da Ya 6atar, to, wacfannan su ne 
rnasii hasara. 

J 79 Kuma lalle ne, ha£Tk a, M un 
halitta, saboda Jahannama, masu 
yawa daga aljannu da mutant:, suna 
da zukala, ba su fahimla da su, 
kuma suna da idanu, ba su ganida 
su, kuma suna da kunnuwa, ba su ji 
da su: wadancan kamar bisashe 
suke. A'a. su ne mafi bacewa; Wa- 
dancan su ne gafalallu. 

fSO. Kuma Allah Yana da su- 
nave masu kvau tZ) : sai ku roEe Shi 



_- ^- ■«-■ T - "T^ ^ r i ' j 

-. . ■ •■ 



,i i -r .-■ 



(]) Aji si tan la Musuhmda ab:Ji daaka siTiicjiii Ynhudu da shi uewa d akinsu akwai na 
kirki. kuma alcwai miyagii. dornin yaJiJ n tsakaniH na&kLya da. Aaiya ya df^e. 

f2] WadiiTida Knki± rok\in ALLah da sunlycnSa masu kyuu ba, id tie aka sifaiita da 
dabbobL, har diibbobi Min T] su, darn in dabha '.ana f LidijTi ahin da yakc cuUr ta, amma sd bn 
si] Kanahindayakeodlar&U ba. bade £u jjujc shi. Kuma atti ra^LL^^La^^:cwa haaroitfin Allnh 
dawani Hima Kiis:!, idflii hoii kasarifii ii cikltl SUIiayenSa masukyau ba. sni fa LdarL yazama a 
dunkuLc nc, kamar a oc h ,l Ya Allah inl rdJfon Ka da sunayenita wadanda na sam da 
wadanda bat! Sauj ba." dumin }JaL]]ii ya nana a yi haia Kiran Allah dg STjnaycnSa 
masu Jtyau ba yana vlkm yaJti a Isakaiiin Jiaiya da .iiaskiya 



7. Suratul A'ariif 



■ a 



da su, kama ku bar wadanda sukc 
yin ilhadi a cikin sunayenSa: Za a 
saka musu abin da suka kasance 
suna aikatawa. 

181. Kuma daga wadanda Muka 
halitta akwai wata al'umma, suna 
shiryarwa da gaskiya, kuma da ita 
suke yin adalci. 

182. Kuma wadanda suka £ar- 
yata game da ayoyinMu, za Mu yi 
musu islidraji daga inda ba su sani 
ba, 

183. Kuma Inii yi musu jinkiri, 
lalle ne kaidlNa, mai £arfi ne. 

184. Shin, ba su yi tunani ba, 
cewa babu wata hauka ga ma'abu- 
rinsu? 0> Shi bai zama ba fate mai 
gaTgatfi mai bayyanawa. 

185. Shin, ba s u yi dubi baa cikin 
mulkin sammai da Sasa, da kuma 
abin da Adah Ya halitla daga kome, 
kuma akwai tsammani kasanccwar 
afalinsu, ha£Tj£a, ya kusanta^ To, 
da wane labari a bayansa sukc yin 
Tmani? 

186. Wanda Allah Ya fiatar, to, 
babu mai shiryarwa a garc shi: 
kuma YanI barin su, a cikin Batarsu 
suna dtmuwa. 

187. Suna lumbayar ka t2} daga 
Sa'a, a yaushe tabbatarta take? Ka 



* *A f ? A v *L -At* 'T- » s - 




„r .' Ov mi ^ I ^ 



-a ■ ■ *■ *■ 1 1 ^ I *t - It 1 ! . I ■ r - ?*- 



( I) Watau, Annabi Muhammadu* tsira da amincjn Allah su tabbala a^are *hi, bu ya 
da hauka sai bank sib , sabnda hak^a masu yin uddm] da hnuka. kumur u'LiIf-u da awar 
liiHtiwwLilj. Larya Kukdyi, suna fada ne da gaskiya. Kuma s-Qkaf maj wa'azi da suniyc farfa 
da gaskiya tic 

(2) Tamhayar ahin dn. Allah bai hayyanaahi ba. kamar Ranar Tasliin {Ciya[]]a, yaki ll£ 
a tiakatu:] k'arya da j^aakiya. CHwz. wani mutum ya sail ^aib] ki> yana lya kawo alheri ko ya 
tujikudt wan] sham. ki-.r\K nr. kuma fsiua da cwslfiyj nf 



7.Siiratul A'ariif 



254 



■ a 



ce: "Abin sa.ni kawai, saninta a 
wurin Ubangijina yake. Babu mai 
bayyana ta ga lokacinta iaee Shi Ta 
yi nauyi a eikin sum mai da Itasa. Ba 
?a ta zo muku ba face kwatsam." 
Suria lambayar ka, kamar kai ma- 
sani tie garc la.. Ka ec: "A bin sani 
kawai, saninta a wurin Allah yake, 
kuma am ma mafi yawan mutane ba 
su sani. 1 ' 

J 88. Ka ce: <,r Ba ni mallaka wa 
raina wani amlani, kuma haka ban 
tunkude wata cuta, face abin da 
Allah Ya so. Kuma da na kasance 
Ina sanin gaibi, da lalle ne< na 
yawaita daga alheri kuma cut a ba 
/.e! la shafe ni ba h ni ban /a ma ba 
face mai gargatfi, kuma mai bayar 
da bishara ga mutant wadanda 
suke yin Tmani.' 1 

189. ShTnt Wanda Ya halitta ku 
daga rai guda, kuma Ya sauya n daga 
garc ta. ma'auranta, domin ya nat- 
su zuwa gare (1> ta. Sa an nan a 
lokacin da ya rule ta, ta yi ciki. ciki 
sassaulta, sai ta shude da shi. Sa'an 
nan a lokacin da ya yi nauyi, sai 
suk«, rn£i Allah, Ubangijinsu: "Lal- 
le tic idatt Ka ba mu abin Ewarai, 
hakl£a, za mu kasance daga masu 
gadiya." 



fid ret* * -^<rf - 



{1) A sal i n hahtta. iai tuda cc. watau Adam, Allah ya j'ttat da hUuwa'u daga Adajuu. 
ya mayar da ns m^tarsa, d<tga gate, si] ?iiriyA t;i y^dn. leu™ ya zama sunnaT rai. njimijm ya 
[utHU mwa pa macL'ii. Kuma daga nan zama yi j^aha ha.r Ldan rnniri; la yi nki. ba La 
da[[]uwa da Shi slil >a yi ]iau> , i, i L ll du rcicj] didya addj'a, njJtwft A]]a]]. Abayart 

hukatarsu ll biya saL su mania da Allah, su dora jingLna jjbibuwa zuwa fa sabubbansu. su 
bar Iun^nin Mai M^bbahjwa Daja nun Hbn ya vi /urfi har ya kasance shirk i ; b^LLta wa 
wadj tare da Alla!i, viJii fie a [iakatLici j^askiya da karya. 



7. Suratul A'anaf 



255 



1 a 



190. To, a lokacin da Ya ha su 
abin Rwarai, suka s-anya W asa abS- 
kan tarayya a cikin abin da Ya ba 
su. To, Allah Ya Isarkaka tlaga abin 
da s ukc yi na shirki, 

19$. Shin, suna shirki da abin da 
ba ya halittar koine, kuma su ne ake 
halittawa? 

192. Kuma ba su iya bayar da 
taimako gare su, kuma kansu ma, 
ba su iya taimaka! 

193. Kuma id an kun kiraye su 
zuwa ga shiriya, ba za su bTku ba h 
daidai nc a garc ku. shin, k un kirayc 
su, ko kuwa ku masu kawaici ne! 

J 94. T.al3c nc wadannan da kukc 
kirn, bakin AJIah, bay! ne misa- 
lanku : lo, kukirayc su, sa'an nan su 
kar&a muku, idan kun kasance 
masu gaskiya! 

195. Shin, suna da ifafafu da 
sukc yin tafiya da su? K6 suna da 
hannaye da suke dam£a da su? Ko 
suna da idanu da suke gani da su? 
Ko suna da kunnuwa da suke saura- 
re da su? Ka ce: "Ku kirawo abu- 
buwan Cl> shirkinku sa r an nan kuma 
ku yi mini kaidi, sa^an nan kada ku 
saurara mini. 

196. "La lie nc. majifiinclna Al- 
lah ne Wanda Ya saukar da Littafi, 
kuma ShT nc Yake jifiintar salihai. 

J97. "Kuma wacfanda kukc kira, 
baicinSa, ba su iya taimakun ku, 
kuma kansu ma, ba su iya 
taimaka." 




_- 



u jitigiria. v^axa bukata a garc shi. dufca ya^i 



7. Suratul A'ariif 



2^ 



■ a 



795. Kuma idan ka kiraye su 
zuwa ga shiny a, bit za su ji ha, kuma 
kana ganin su. suna dubi zuwa gare 
ka, alhali kuwa sij, bit su gani. 

199. Ka riki a bin da ya saufcaka ; 
kuma ka yi umumi da alherL kuma 
ka kau da kai daga jahilai. a> 

200. Kuma imma wata fizga 
daga Shaidan ta ftfgc ka, sai ka 
nemi tsari ga Allah. Lallc nc Shi, 
Mai jT ne, Masani, 

201. I . a Ik nc wadanda suka yi 
takawa idan wani I a shin hankali 
daga Shaidan ya shaTc su, sai su 
tuna (Allah) sai ga su, sun zama 
masu basTra. 

202. Kuma 'yan'uwansu (shai- 
dan u) sun a taimakon su a cikin 
Bata, sa'an nan kuma ha su takai- 
tawa, 

203. Kuma idan ha ka je musu 
da wata aya ba, su ce: "Don me ha 
ka kaga ta ba? 11 Ka ce; ll Abin sani 
kawai, ina biyar abin da aka yo 
wahayi zuwa gate ni nc, daga Uban- 
gtjina. Wan nan a bub u wan kula ne 
daga Ubangijinku, da shiriya da 
rah a ma ga mutanc wacfanda suke 
yin imani." 

204. Kuma idan an karanla (2) 
Alkur'ani sai ku saurara garc shi, 
kuma ku yi shiru: tsEtmmaninku 1 
ana yi muku rahama. 

(]] Bayaimi sifofiri mai wffazi. walau mataittiakm ga&kiya a kau Earya. 

(2) Riyan an sifanta A I fur's ni da cwa a tun kula ga masu itnUtij. sai kuma 
ya yi amurni eta. saurarc,, a Idkacirl da \ikc karaLunsa. Saararcn yana wpjabta a Cjkin Sal La, 
idiJl fimaa ya hayyana karatu kuma da a CLkin hu.du.bar Jumma'a. Yana Kama nmsttlharjbl 
ga &auratl lijkatai. If ur'ani shr nc a bin da akc Wa'azi da stli. kuma shi ne aya da kanHa. Hana 
Haurarcnsa yaki da gaskiya. 



4 I* 



7. Suratul A'ariif 



257 



205. Kuma ka arTihad (1) UharL- 
gijinka, a cik[rt ranks da fc'ankan da 
kai, da tsdro, kuma komabayan 
bayyanawa na magana, da safe da 
marece, kuma kada ka kasance 
daga gat'alallu. 

206. Lalle ne, wadanda ke wurin 
Ubangijinka ba su yin girman kai 
ga bauta Masa, kumasuna tsarkake 
Shi da tasbihi, kuma a gare Shi suke 
yin sujada. 



t-i^rj 'j^ry^ J^Ju J ^ _) J> 5 'J 




Tana karantar da cewa taimakon Allah, shi nc nasara ga rnasu 
taltawa, ba karfmsu ba s da kuma shiryarwa ga dokokin ya£i da abin 
da ya ratayu da yatci domin daukaka kalmar Allah. 




Da sunan Allah r Mai rahama, Mai jin kai 

1. Suna tambayar ka lil ga gan - 
ma. Ka ce: "Gamma ta Allah da 
ManzonSa ce. Sai ku bi Allah da 
takawa, kuma ku gyara a bin da 




( I] Sa'im risn leumn yn yi umuTni da amhaADn Allah da. addua a iarku da. fcarSh-stL 
rana kamar yadda ya yi umurni da yid salla a W-adailftan lukataL. Wiltau Wttunatl shl ne 
TRHkcLcnin ^iikLya a kail Karya. 

(2) Ya ftra Sunt da larr.hayar Sahabbai ga Annabi cewa wane ne ya tl tancanla da 
duktyai gaaTlMJ d-a ilka sSniu y.'] if in Radar Babha. samarsmayaka ku isufafll mifu bayar 
da shiwara da ra's yoyin.su. masu kyau. Saan Hart Ya. >'] jawabl d ii CCWd " K. ;i Ci ganim^r ta 
Allah uc da MafizuuSa", sabuda drtlliar. da sukc t aJcr gn aypyin da mkc biyc. Ana [jufi 
wanke sojii daga jayayya a kan dukiys. Allah Ya 11 sani. 



& Sar&tul Aufal 



ISA 



yake a tsakamnku, kuma ku yi (fa 1 a 
ga A]] ah da ManzonSa, idan kun 
kasance mrnninai." 

2. A bin sani kawai, muminai su 
ne wadanda suke idan an ambacL 
Allah : zukatansu su ftrgita, kuma 
idan an kararHa ayuyinSa a kansu. 
su tt ara rtiusu watii miatti, kuma ga 
Ubangijinsu suke dogara; 

J. Wadanda 5uke tsayar da salla. 
kuma daga a bin da Muka ar/uta su 
sun a ciyarwa. m 

4. Wacfannan su nc muminai da 
gaskiya. Suna da darajoji a wurin 
Ubangijinsu, da wata gaTara da 
arziki na karimci. 

J. K amar y ad d a U ban giji n k a Ya 
filar dii kai daga gidanka da gas- 
kiya, alhali kuwa lalle watri hangar e 
na muminai, hafcTEa, suna Jcyama. 

6. Suna jayayya. da kai a cikin 
(sha'anin) gaskiya a bay an ta 
bayyana, kamar dai lalle ana kora 
su zuwa ga rnuLuwa ne alhali kuwa 
suna kallo 

7. Kuma a lokacin (i> da Allah 
Yake yi muku alkawan da day an 
fiungiya biyu. tcwa lalk it a laku cc: 



.it 




^ ...V - ^.-T f . ^4 , 



*1 - T 1' 



(!) Walau su[]i y:n ibid^ lu. iiki da la c3 u.kLy» . wiLjiba narlhs. 

[2] Asalin tiuir MiLsnlmi zuwa Hattoj sht nc Ann a hi ]i IdtiiliLci Abu SufyilnJi yii fito 
daj^a Makka iJa ayari zuwa Sham. waLnu 'Syria 1 ", sai ya fita drimin a fcima \hL, salt. a sami 
Ann Sujy5JU ya ihi^e da duklya. SabGda baka Anclab] daya Badar ya kbma MadmLi. 
Wannan fita. ami kijan ta Bidaj Karama J H Abu Sufyacia ya &ami labari, sai ya aika wa 
fCurjishawa, domtn iu (it,o t su tsarc dijktyarsu daga Musulmi. Annabu da ya ji labirm 
Jitfmfmur Aha Sufyana, vai ya T:la Laie da jama'arKa, wanda ya ji yana acin Hla, kuma yana 
da abm hawa.. Aliu SuJ'yatia tare da ayan sa nc wajen da bibu Jiaya. VakLti Kuraisluwa slu 
nc wajc.n da yake 4« Cays. Masulmi a Isakjya. Ahu Sui'yanaya s.akJ hanya ya 1 sTra . \a ncnu 
KuraLshawa da su koma. Aha Jaha] ya ce s:ii Allah Ya yi hukmiti a t.sakaTiinsu da 
Mllhacciinadu wailda ya katbc KurriuiiLi, ya har addinia jyaye. 



& Sfiratul Anfa] 



259 



kuma kuna gurin ccwei la Ik £ungiya 
wadda ha ta da Jcaya ta kasanct 
gare Jcll kuma Allah Yatia nufin 
Ya labbatar da gaskiya da kalmo- 
minSa., kuma Ya katse tfarshen 
kafirai ; 

8. Domin Ya tab ha tar da gas- 
kiya, kuma Ya 6a (a ftarya. kuma ko 
da masu laifi sun fti. 

9. A lokacin da kuke neman 
Uban^ijinku laimako, sai Ya karfta 
muku ctwa : ,4 Lalle nc NT. Mai 
taimakon ku m da dubu daga ma- 
la'iku, jere. 11 

10. Kuma Allah bai s-anya she ba 
face domin bishara, kuma domin 
zukatanku su natsu da shi, kuma 
taimakon, bai zama ba fact daga 
wurin Allah: La lie ne Allah Mabu- 
wayi ne, Mai hikima. 

11. A lokacin da (Allah) Yake 
rule ku da gyangyadi, domin aminci 
daga gare Shi, kuma Yana saukar 
da ruwa n> daga sama, a kanku. 
domin Ya tsarkake ku da shi, kuma 
Ya lafiyar da fia/anlar Shaitfan 
daga barinkLj, kuma domin Ya dau- 
re a kan zukatanku, kuma Ya tab- 
bat ai da kalafu da shi. 

12. A lokacin da Uhungijinka 
Yake yin wahayi 7uwa ga mala^iku 
cewa: "Lalle ne Mu, Muna tare da 
ku, sai ku cabbatar da wadanda 
suka yi Tmani: za Ni jefa tsoro a 



(I) A lokacin zafi na bazan. kuinu tiku 
diiidii iln samanin VI iisll Imi t £iika iha. suka yi 
jaarayi doinin u-auKi]] Luflya.. 



fiiriiLTs a/umi, sai Allah Va saukar da ruwa 
U-Lulkb Sll"j[l nacL kurna ak:i daddal? mu.su 



& S&VatuI AufaJ 



dkin zukatan wacfanda suka ka- 
firta, sai ku yi duka bisa ga wuyoyi 
kuma ku yi duka daga gart su ga 
dukan yatsu <1JI - 

13, Wancan ne, domin la]lc ric 
sij„ suna Sciftti wa Allah da Manzon- 
Sa. Kuma wan da ya safia wa Allah 
da ManzonSa, to, lalle ne Allah Mai 
tsananin ufcuba ne. 

14- Wancan ne: ll Ku dan- 
dane shi, kuma lalle ne akwai a>:a- 
bar wuta ga kafirai". 

15, Ya ku wacfanda suka yi Tma- 
ni f I dan kun hadfu da wacfanda suka 
kafirta ga yafii, to, kada ku juya 
musu bayayyakinkih 

/ 6. K uma duka wa nd a ( 2 1 ya j \i ya 
musu bay ansa a yinm nan, face 
wanda ya karkata domin kocfayya, 
ko kuwa wanda ya jc domin hadu- 
wa da wala kungiya, to, lalle nc ya 
koma da fuvhi daga Allah, kuma 
maiai lararsa J ah anna ma, kuma tir 
da makoma itaf 

17, To, ba ku ne kuka kashe su 
ha: kuma amma Aflah ne Ya kashe 
su; kuma ba ka yi jlfa ba a lokacin 
da ka yi jTf a ; kuma amma Allah ne 
Ya yi jifar <J) : Kuma domin Ya jar- 



C fit ^ .- 




l * ji " ^ f * v ■!- " * r n - - ■ — 



(J) Sa'an nan kuma Annnbi du umuiuin. Allah ya dcbi t3akuwa da hannunsa mai 
daraia yj iel'a a jihar kafirai. Rabu wan da ya rape a akin.su, fate lsakuwar nan 1a s h i ya. a 
cikin jdaimr.ia. 

\2) Gu-riu a wurin yiJc i n Jihadi shi rcc man ginman baiam duka, matuftar kafirai ba ku 
fi ainki biyu na ddadL]] Muhulrni ba. kumur yadda /.m /.a Wanda ya yi tudu a wurinjthadl 
katnaa ya" n^mi kafjrci va rinjayi Musuluna Jit. 

(3) Kiian. Ja aka yi cnusn, Allah wv- Ya kasbc sn. ^Laka A[Li]abi ya dtbi Laakuwu Ja 
hannnnsa mai daiaja ya ici'a wa kat'iraj. tsakuwar ta shi^a cikin idanun kowatic tfaya 
dsiga a'bimsu. To. wannan jlifar daga Allah take Saboda haka duk ganamar dai ta Allah ce 
da Man/.nciSa, Hai yadcla Ya so. /a a raha la. 



2fil 



raba Musulmi da jarrabawa mai 
kyau daga gare Shi. Kuma Allah 
Mai ji ne, Masani. 

1R. Wancan ne, kuma lalk nc. 
Allah Ma] raunana kaidin kufirai 

19. Idan kun yi altanun cin nasa- 
ra.. to., lalle nasarar ta je muku., 
kuma idan kun hanu, to, shi nc muT 
alberi a jarc ku, kuma idan kun 
koma /a Mu k5m.it, kuma jama'ar- 
ku ba za ta wadatar muku da kome 
ha, ko da ta yi yawa. Kuma lalle ne 
ccwa Allah Yana tare da muminaif 

20. Ya ku warfanda suka yilma- 
ni. Ku yi da h a ga Allah da Man- 
zonSa. kuma kada ku juya daga 
harinSa, alhali kuna ji. 

21. Kuma kada ku kasance ka- 
mar watfanda suka ce^ "Mun ji,"' 
alhali kuwa su, ba su ji. 

22. Lalle ne, mafl sharrin da- 
bbobi a wudn Allah, su ne kurame, 
bebaye, wacfanda ba su yin nan kali. 

23. Da Allah Ya san wani alheri 
a cikinsu, da Ya jiyar da su, kuma 
ko da Ya jiyar da su, haJciJta, da sun 
juya, alhali su r suna masu hinjirewa, 

24. YI ku wacfanda suka yi i mi- 
ni! Ku karba wa Allah, kuma ku 
karfca wa Manzo, idan Ya kiraye ku 
zuwa ga abin da Yake rayar da ku: 
Kuma ku sani cewti Allah Yana 
shamakactwa a Usakanin mutum da 
zuciyarsa, kuma lalle ne ShT, a zuwa 
gare Shi akc tara ku. 

25 Kuma ku ji tsoron fitina 
wad da ba" ta samun watfanda suka 



^ Miff* 



-fj 



^.^j^ i t^i* <^4', l^t^ 
; > T ^ ^ .If*" - 1 itp 



& Sflritul AnfaJ 



2d2 



yi zilunri daga garc ku kCfi-t-. kuma 
ku sani, lalk- nc Allah Mai tsananm 
u£uba ne. 

26. Ku tuna a lokacin da kuke 
kadan, watfanda ake raunanarwa a 
cikin Easa, kuna tsoron mutane su 
cafe ku. sai Ya tattara ku (a wurin 
natsuwa, Madina). kuma Ya Gar- 
fafa ku da tamiakonSa, kuma Ya 
arzuta ku dajia abubuwa masu 
dadi: tsammaninku, kuna godewa. 

27. Ya kii wadanda suka yi Tma- 
ni! Kada ku yaudari Allah da Man- 
zon&a, kuma ku yaudari ama- 
noninku. alhali kuwa kuna sane. 

28 Kuma ku sani cOwa abin sani 
kawaL dukiyoymku da 'ya'yanku. 
wata filina cc, kuma lallc ne Allah, a 
wuritiSa, akwai ijara mai girma. 

29. Ya ku wadanda suka yi Ima- 
ni! Man kun bi Allah da taJcawa, zai 
sanya muku marairaba (da tsoro) 
kuma Ya kankare Icananan zunub- 
anku daga barinku. Kuma Ya jga- 
farta muku. Kuma AJlah tic 
Ma'abiirin fa la la mai girma, 

30. Kuma a lokacin da wa- 
danda 01 suka kafirta suke yin 
makirei game da kai, ddmin su 
tabbaur da kai, ku kuwa su kashe 
ka, ko kuwa su fitar da kai, sun a 




1 1) K'ui idsba wa suka tSru sutiI shiiwarar yadda za yi da IVTLLhjmmadui : kn su daurc 
sTli :i r J i k i n fid a, ko su ka^hi: shi, kn mi kore shi. Ra ayinsu ya '.saya ga su kashe shi da 
/.a lia IVfi'jn mulund dii^i kdwace £abiLa\ vidda duilgiftSii;, Bim His]li[[i, M Vi Lyu t'acfa da 
diikka.ti Lirabawa, hac su koma ga djyya. A tanur da sulfa shuya kashc shi, Allah Ya 
»murcc shi dii hyua Medina. A l^k^cm da ya fila da^a Kidsnsa ya iskn su 1sailsayc, 

KUna Hiirti. ya ;:uha Lurftaya a kunnuwaciHU. sa'an nan ya shij;e sukatafi larj du Aoubakar, 
suka sauka i t ikm ko^ci diiiscn Thaur. Bii\aj) kwaziaki uku. &uka Jlta ^u'wa Madina 



& Sfliitul Anfal 



2f.3 



makiTci kuma Allah Yanit nnayar 
musa da makirci, kuma Allah nc 
Maflficin masu makirci. 

3L Kuma idan aka karafiia, 
aydyinMu a kansu, sukan «: "I.-al- 
le ne mun ji, da muna so, hafcTka, da 
mun fatfi irin wan nan: wan nan hai 
zama ba face tatsuniyoyin mutanen 
farko.* 

32. A lokacin da suka ce: Ya 
Allah! Idan wan nan ya kasaneeshT 
ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi 
ruwan duwatsu, a kanmu, daga 
samu.. ko kuwa Ka s.ty mana da wala 
aZElba s ma i radadi.' 1 

33. Kuma Allah bai kasance 
Yana yi musu a/.aba ba alhali kuwa 
kai kanfi cikinsu. Cl * kuma Allah hai 
kasance Mai yi musu azaba ba alha- 
li kuwa suna yin istigfari. 

34. Kuma mcnc nc a gare su da 
Allah ba 7ai yi musu a/aba ba, 
alhali kuwa su, suna kangcwa daga 
Masallact Mai alfarma, kuma ba su 
kasance maji6intanSa ba? Babu 
maji&intanSa face masu takawa. 
Kuma mail yawansu ba su sani ba. 

35. Kuma sallarsu a wurin "Da- 
kin ba ta kasance ba face shewa da 
yaya: sai ku dandani azaba saboda 
a bin da kuka kasance kuna yi na 
kafirta. 

36. La lie ne wadanda suka ka- 
firta, suna eiyar da dukiyoyinsu, 



J S P 



< 4 ^ h- ^ ^ ^ ^ v 



(1) Riyuuar AnimKi a cjkin nnUanc aciHJici ne daea aziiba, haka kuina yin istigl'an 
amiriCL tic. Wiiddii ke ma wadaLa [Ja aminci clagit All^h. sai ya lazimci ist:gfsri da bin. 
.^iSTiTiAr Annabi. islra da ainincm Allnh su Labhaca a j^aa: shi. 



& Sfiritul AufaJ 



dottiin su kangc daga hanyar Allah ; 
to, za su ciyar da ita, sa'an nan 
kuma ta kasance nadama a kansu, 
sa'an nan kuma a rinjaye su. Kuma 
wacfanda suka kafirta zuwa ga 
Jahannama akc lara su; 

J 7. Domin Allah Ya rami be mu- 
mmuna daga rnai kyau, kuma Ya 
sanya mummunan, sashensa a kan 
sashe, saan nan Ya shirga shi gaba" 
daya, sa'an nan Ya sanya shi acikin 
Jahannama. Wadannan su ne masu 
hasara. 

33. Ka cc wa watfanda suka ka- 
firta idan sun ha tin, za a gafarta 
rnusu abin da ya riga ya shige, kuma 
idan sun koma, to, hanyar kafiran 
farko, haklfca, ta shutfe. 

39. Kuma ku yaEe su har wata 
fitina ba za ta kasance ba, kuma 
add mi dukansa ya kasance na Al- 
lah. To, idan sun hanu, to, lalk ne, 
Allah ga a bin da kukc aikatawa 
Mai gaui nu. 

40. Kuma idan sun juya, to, ku 
sam ccwa iallc Allah ne Majiftin- 
dnku: Madalla da MajiBinci, kuma 
madalla da Mai taimako, 5hT. 

41. Kpma ku sani, abin da kuka 
sami^ gamma daga wani abu, to T 
lalle ne Allah Yana da humusinsa 
kuma da Manzo, da kuma masu zu- 
munta da marayu da misklnai da 



\ 4 J -1 



(1} Daea fark<m Suxar har /uwa a nan, ana" bayanin oswa. ganjiciar Badar ni ta knwa 
ba cc itcc ALLati da Manj.unSa ; Lin. a nan yana bayinin ya.dda za ?- mba dufcjyar, kuma 
wan nan rithon, ya TAma sumia |a dukkan dakLyar ^a]]Tma da Mu\Li]mi si]ka sinm rf^H yaRi 
ko hun. 



& Sfliitul Anfal 



dan hanya, id an kun kasance ktin yi 
Tmatii da Allah da a bin da Muka 
saukar a kan BawanMu a Raruir 
Rarrabewa, a Ran ar da j ama 'a biyu 
suka hadu, kuma Allah ni;, a kan 
kowane abu, Mai Ikon yi. 

42. A lokacin da kukt a gafca [a 
kusa su kuma suna a gaba ta ncsa, 
kuma ayarin yana a wuri mafi 
gangarawa daga gare ku, kuma da 
kun yi wa juna wa'adi, da kun sa5a 
ga wa'adin ; kuma amma domin 
Allah Ya hukunla abin da yake ya 
kasance abin aikatawa. Domin 
w and a yakc halaka ya halaka daga 
shaida, kuma mai rayuwa ya rayii 
daga shaida, kuma lalle Allah nc, 
haklka, Mai ji, Masani. 

43. A lokacin da Allah Yakc 
nuna maka su suna kadan, a cikin 
barcinka , k Lim a da Ya nuna maka su 
suna da yawa, lalle ne da kun ji 
tsoro, kuma lalle ne da kun yi jaya- 
yyu a cikin aPamarin, kuma amma 
Allah Ya isarc ku: Lalle Shi ne 
Masani ga abin da yakc it cikin 
Jciraza. 

44. Kuma a lokacin da Yake 
nuna fnuku su, a Jokatin da kuka 
hadu, a cikin idanunku suna kadan. 
kuma Ya karatitar da ku a cikin 
idanunsu, domin Allah Ya hukunta 
wani aramari wanda ya kasance 
a bin aikatawa ; kuma zuwa ga Allah 
akt mayar da aTumurra. 

45. Ya ku watfanda suka yi 7m a- 
ni ! Jdan kun hadu da watakungiyar 
yaRi, lo, ku I abba la, kuma ku arn- 



© 



■ ^ -I - ■. " 



* - — 



& Sar&tul AufaJ 



baci m Allah da yawa, tsamma- 
ninku kuna cin nasara. 

rf(S. Kuma ku yi da 'a ga Allah da 
ManzonSa, kuma kada ku yi jaya- 
yya har ku faun ana kuma iskarku 
ta lafi, kurna ku yi hakuri. Lalle ne 
Allah Yana tare da masii haJcuri 

47. Kada ku kasancc kamar 
wadanda suka 11 ta daga gida- 
jensu (2J , suna masu a I fa hart da yin 
riya ga mutane, kuma suna kange- 
wa daga hanyar Allah ; Kuma Allah 
ne ga a bin da suke aikalawa Mai 
kewayewa. 

48. Kuma a J oka tin da Shai- 
dan c 11 ya Itawace musu ayyukansu.. 
kuma ya cc : ^Rabu marinjayi a gan: 
ku a yau daga rtiuianc, kuma rv\ 
mafcwabci nc garc ku/' To, a loka- 
cin da fungi y a biyu suka hadu, ya 
koma a kan digadigansa, kuma ya 
cc: "Lalle ne nT. barrantacce ne 
daga gare ku ! NT ina ganiu abin da 
ba ku gam; ni ina tsoron AlJah: 
Kuma Allah Mai rsananin u£uba 
ne lh 

49. A lokacin da munafukai da 
wadanda suke akwai at La a tikin 



0) Ambatgn. Allah bayyanc yi fi kyau a wurin ya£i da warm harama tk ha.jji ko 
Lur.ia, kutna da lokadn ila akr tiVi zuvra j^a maHallatici ;di. WuTm tin hi wadannan wurarc 
uku ba. ambaton ALLah, ya zania asircc ya fi kyau. 

Kada MusulnLL SU JUa j a£i di diitLa alfahari da kiLrc-kid"L' dii giya da mala da 

ma^angarmn ^Ifflsha, kam^r yadda ^ur-aisKawa suka flu ?ywq Hadfti: Vu fiU da fawaEn'i 
da iikirici Allah 

(3) Shamfan. ya tita zuwa |aK'uiiiiihawri.i a cikm ;u:aj STirtif^lLi bn Malik, ya ce musn 
yana tin da km, kum^ sKi nc malewabciiijui; walau dangima. K ? n '.nn H,wa, hi yi ku tafii su 
ba da yiki, a I csk Liuin dx sake ya£i da Mubammadu. Biyafl baka da ya tafi Badai >:;i ".a 
mala'dku, shT ne ya kdecia baya, yatia tcwa waL shi yana tsiiiun ALJab; ^intau yajm yi wa 
Kurasshawa izgiti; s'j ba su tsoron Allah. 



& Sfliitul Aufal 



267 



zukatansu, suke cewa; "Addinin 
wadannan yarucfc $u"\ Kuma wanda 
ya dogara ga Allah, to, Jalk nc 
Allah Mahuwayi ne h Mai hikima. 

JO. Kuma da ka gani, a lokacin 
da mabViku sukc kar&ar rayukan 
wadanda suka kafiria, yuna dukar 
fuskokinsu da tfuwawunsu, kuma 
sun a cewa : "Ku dandani azabar 
G&bara — 

51. "Wane an saboda abin da 
hannayenku suka gabatar ne : 
Kuma lalle ne, Allah bai zama Mai 
zalunci ba ga bayinSa. 

52. "Kamar al'adar mutanen Fi- 
r'auna da wadanda suke gabaninsu, 
sun kafirta da ay 5 y in Allah, sai 
Allah Ya kama su da zunuban.su: 
La I It Allah nc; Mai £arfi, Mai tsa- 
namn ukuba. 

53. "Wancan ne, domin lalle ne, 
Allah bai kasancc Mai Lanza wata 
rn'ima wadda ya nfimtar da ila a 
kan wasu mulanc ba fate sun sake 
abin da yakt ga rayukan su, kuma 
domin lalle Allah no Mai jT, Ma- 
sani.' 1 

54. Karnat aTadar mutanen Fi- 
r'auua da wadanda suke a gaba- 
timsu, sun fcaryata game da ayoyin 
Ubangijinsu, sai Muka halaka su, 
saboda zunubansu, kuma Muka 
nulsar da mutanen Frr'auna ■ Kuma 
dukansu sun kasance ne masu za- 
lunci. 

55. Lalle mafi sharrin dab bob i a 
wurin Allah, su ne wadanda suka 
kallrta, sa'an nan ba /a su yi Tmani 
ba. 




& Sflritul Anfal 



268 



56'. Wacfanda ka yi kullin alka- 
wari da su, daga gare su, sa'an nan 
kuma suna warwarewar alk a wa- 
rm su a kowane lokaci, kuma su, ba 
su yin ta£awa, 

57. To, in dai ka kama sua cikin 
yaJtL sai ka kore n> wadanda suke a 
hayansu, game da sn : Isammaninsu, 
7& su dinga tunawa. 

58. Kuma in ka ji [soron wata 
yaudara daga wasu mutanc, to. ka 
jefar da alkawarin, zuwa gare su, a 
kan daida[ta: lalle ne Allah, ba Ya 
son mayaudara. 

J 9, Kuma wadanda suka kaTuia 
kada su yi zaton sun tsere: lalle nc 
su, ba za su gagara ba. 

60. Kuma ku yi tattali . dominsu, 
abin da kuka sami Ikon yi na wani 
karfi 1 ^ 0 , kuma da ajiye dawaki, 
kuna tsoratarwa, game da shi, ga 
ma£iyin AJlah kuma makiyinku da 
wasu, baiein su, ba ku san su ba, 
Allah tic Yake sanin su, kuma abin 
da kuka ciyar daga wani abu a cikin 
hanyar Allah, za a cika muku 
sakamakonsa, kuma ku ba a zilun- 
tar ku. 

6f. Kuma idan sun karkata 
zuwa ga zaman lafiya, to f ka karka- 
ta zuwa gare shi, kuma ka dogara ga 
Allah; lalle ne ShT, Mai ji ne, 
Masani. 

62. Kuma idan sun yi nufm su 
yaudarc ka, to. lalle ma'ishinka 



•'TV 



A - 



»5 J. 



Jj==t-= \yi>^y- x Q. fits' 

__■ ■ -r 1 ^" _ J _. . . 

T L> ^" rJ ~\ -^S ™ T Ft ""'I' J (--■ 



/'^ "-.^ ^rrCt ■ f '*^ i.-.j ^ ._ 



(11 Wii!3LL ^ kashc w;i<fancla alca kSnu domiti sauca su ^ani *u ji tsotii. 

(-) "1 "atl t" Ll daga wani Earfi.. >u ha^fa dukkuci ubin da. /ai yiwu it yi yiitiil dbciliir. ^aba 
da ^i, A yiTi/:Li dagu bindi^a atijn da yakc sajnp, da ila. shi Jie a yi latlali 



& SQratul Anfa] 



Allah ne, ShT ne Wanda Ya Icartafa 
ka da taimakonSa, kuma da mumi- 
nai. 

rt.f, Kuma Ya sanya soy ay y a a 
tsakanin zukatansu. Da ka dyar da 
abin da yake cikin £asa, gaba daya. 
da ba ka sanya soy ay y a a tsakanin 
zukalansu ba 7 kuma amma Allah 
Ya sanya soyayya a isakaninsu. 
La lk Shi nc Mabuwayi, Mai 
hikima. 

64. Ya kai Annabi ! Ma'ishinka 
Allah nc, kai da wanda ya biye 
maka daga m urn i nai. 

65. Ya kii Annabi ! Ka kwadai- 
lar da muminai a kan ya£i. Idan 
mutum ashirin masu hakuri sun 
kasance daga gare ku, za su rinjayi 
me tan, kuma idan dan suka ka- 
fsance daga gare ku, /a su rinjayi 
dubu daga watfatida suka kafirta, 
domin su, mutant nc, ba su fahimta. 

66. A yan^u Allah Ya sauitaRc 
daga gare ku, kuma Ya sam tewa 
lalk ne akwai masu raum a eikinku, 
To, idan mutum dari, masu baJturi, 
&uka kasance daga gare ku, 7a su 
rinjayi metan, kuma idan dubu suka 
ka sauce daga gare ku, za su rinjayi 
dubu biyu, da iznin Allah. Kuma 
Allah Yana tare da masu ha£uri. 

67. Ba ya kasaneewa <]) ga warn 
annabi, kamammu su kasance a 



fj- r ■" ■■ .- j 



5» 



f* ■ - * t - - Air iTt 

^-.a^^* - : iJ *V>^ ^ ' 



Abbis bafJian Annabi. Sai Annate ya shawarci sah^hbannii pa Abin da ii su ifl da 
k-imATnTin]. Abuhak^i" yi^ lit Annybi, " ' \1 ul 3 cLcnk a. nc, la Kiike a'u. Sa'iic' Hull ya nenjj 
1." mar shiw^ra, ya Cc masa li Ka kiishe SU." Sat ya karbi i'ansa daga gaJP 5l; Biiyan hakg 
AlJiur'ani yj. siiula da kurJ'af-i ra'aym Vr.iac nu. kasln- fi- Ann ma tun da an rLga an 

iartar da iansar, shT ke nan, 



270 



gare shi sai (bayan) ya zubar da 
jinainai a cikin kasa. Kuna nufin 
si far duniya kuma Allah Yana nufin 
Lahira. Kuma Allah ne Mabuwayi^ 
Mat hikima. 

68. Ba domin wani Lit tail daga 
Allah ba, wand a ya gabata Cl \ da 
azaba mai girma daga Allah la 
shale ku a dkin a bin da kuka kama. 

69. Saboda haka, kuci daga abin 
da kuka samu gamma, yana halal 
mai kyau. Kuma ku bi Allah da 
takawa, Lalle Allah ne Mai gafara h 
Mai jin £ai 

70. Ya kai Annabi! wa 
wand a yake a dkin hannavcriku 
daga kamammu: "Man Allah Ya 
san akwai wani alh.cn a cikin zuka- 
tanku, /ai kawo muku mafi alhert 
daga abin da aka kar6a daga gare 
ku, kuma Ya yi muku gafara : Kuma 
Allah ne Mai gafara, Mai jin kai." 

11, Kuma idan sun yi nufin yau- 
dararka. to, haklka, sun yaudari 
Allah daga gabani sai Ya bayar da 
dam a daga gare su: kuma Allah ne 
Masani, Mai hikima. 

72, Lalle ne wadanda suka yi 
imani, kuma suka yi hijira. kuma 
suka yi jihad i da dukiyoyinsu da 
rayukansu, a dkin hanyar Allah, da 
wadanda suka bayar da masauki, 
kuma suka yi (aimako Wadancan, 
sashcnyu waliyyat ne ga sashe. 
Kuma wad'anda suka vi imam 



. JL. t 



f-" H ■ 1 ifj- AT! 
jfe - ^ j.' 4 <; *s<, 



■ "- '• 



I L j Al)jn dii > j jjiibicu ]Jli LiUifL illi LimEnci Allah jl« Masani]] hn^Tfca. d.bii\ di yakL- 
4 mi(in SCir-ar Al [mriinii, ^ l^'J, jnda ika baL wa Annabi umuimr. yi shflwara da 
jea iiliin da ya sharl yaGi, .ui'an nan lmnria ya dof.ar:i pi Allah wa|i L ^i jiaHar lL^ 
iibin da ya ^aba daj. f Li ihawarar du suka bi shi. 



271 



kuma ha s.u yi hijira ni bit, ba ku da 
wani abu daga wu.licrin&u, sai sun yi 
hijira. Kuma idan sufca nemc ku 
taimako a cikin addini, to L taimako 
ya wajaba a kanku, face a kan 
mutane wadanda a tsakaninku da 
tsakaninsu akwai wani alkwari. 
Kuma Allah ne, ga abm da kuke 
aikaiawa, Mai gani. 

73. K uma wadanda suka kafirta, 
sashcnsu nc waiiyyan sashe, idan ba 
ku aikata shi ba, wala fit ma za ta 
kasancc a eft in Easa, da J'asadi 
babba. 

74. Kuma wadanda suka yilma- 
ni kuma suka yi hijira, kuma suka yi 
j i Midi, a cikin hanyar Allah, kuma 
da wadanda suka bayar da masauki, 
kuma suka yi taimako, wadannan su 
ne muminai da gaskiya : sun a da 
yafara da wani abinci na karimcL 

75. kuma wadanda suka yilma- 
ni daga bay a, kuma suka yi hijira 
kuma suka yi jjhadi tare da ku, to, 
wadannan daga garc ku suke. 
Kuma ma' a but a zumunla, sashcnsu 
ni: waliyyan (2) siisht a Likin Littafin 
Allah La lie Alluh ne ga dukkan 
kome Masani. 



KvlTTrti-V -rt^'V-i ----- 



(1) A farkon Musulunci bijLra sharadi cc ga Shiga eLfciJi waJLccm MasulJtu. arr.nia 
bayan da Musi] I una ya yi Jcarfi, hiiara ha (a 7ama Kjurndl bflu sai dai Una wajahtf ga 
M j£u.Lini ya Lasbi daga inda ba ya Lyii t^are addininsa /uw^ ^a irda yakc iva tiarc: shi, 
matuJttilf b^'b-U wiita Wcilldlla HJai l^tuni. A]U (aiTiiakojl Maiulmili Ja. bai >•] hijirii ba 

il) Waited s hi kusama da Lwmjtar wajabcin taittiaktm juna. A farksm MusulutLcL, 
MusuLmi bi su da walic^i ^ ki^n wani Mu^ulll]i. iai idar. >'d yi lnjlfR zuw« MAdTlla. Bayan 
eitl Makk a da waULiw-ur MusliIutllu sai waliccin Mu\Li!mi ya wajaha a kan kdwanc 
M'JSULmJ aindadLik yakc, 1 uLkJndQlliya. £Wir,ewado[L ^LLili,amma ku:na a ukitL haka maA 
kuv^Titar /uTnunt? .^bi nc ma.fi cuncaTitii waLLwm kowanc MuRiilmi, har dai ^a abiji ya 
shift hi]iiyc na j^amari milium kamar aurc di gadn, da suLiransi]. kamar yatid^ hltattafan 
spuria &uka bayvana. a uaa tikin babia walkd. 




Tana bay ail i ga hukuncin yankc wa kafirai na kowane irin 
kafirri, da irin alalca wad da take iva rage w a a tsakanin Musulmi da 
kallri da bajauin sifofin kafirai. 



L Barranu daga Allah da Man- 
zonSa zuwa ga wadatida kuka yi wa 
alkawari daga masu shirki m . 

2. Sab yd a haka ku yi tafiya a 
cikin £asa wata hudu m , kuma ku 
sani lalle ku, ba masu buwayar 
Allah ba ne, kuma lalle Allah ne 
Mai kunyatar da kafirai. 

i. Kuma da yekuwa daga Allah 
da ManzonSa zuwa ga mutane, a 
Ranar llaji Babba cewa lalle ne 
Allah Barrantacce ne daga masu 
shirki. kuma ManzonSa (haka). To, 
idan kun tuba, to, shi ne mafi allien 
a gare ku, kuma idan kun juya, k\ 
ku sam lalle ne ku, ba masu bu- 
wayar Allah ba ne. Kuma ka hayar 
da bishara ga wadanda suka ka- 
Rria, da azaba mai radadt. 



(1) Klfirai id uku nc: man] addTnm aPida kamar Lirabawa, su nc masu shirki. $a s an 
nan masu bm l.ilLiill sbafafTe walau YahiidiJ da N a Kara, sa'an nan da nriunarakan wannan 
al iimnua. Ya faia cia ctLasu £hirkL da bayailin irin ayubalLSu, feu'afl nail ya >■] bayauiri sauriiri 
kamar haka 

(2) Bayan yankc sulhu. Allah Ya bai wa kafirai wa;a kudu na lunanij. doimn su. kSic 
harkokin.su da was-u ma'amakili da suka fculla t^lrc da Musulmi. sa'an nan ySJfi ya tashi. 
Ana rmflci maiiu uddLnin. ai'ada na shirki a nan. 



S iira tut Tauba 



273 



4. Sai wadanda kuka yi wani 
al k a wart daga masu shirki, sa 4 an 
nan kuma ba su rage ku da kome 
ba, kuma ba su taimaki kowa a 
kanku ba, to : ku cika alkawarin, 
/uwa garc su, har ga iyakar yarjeje- 
niyarsu. La lie nc Allah Yana son 
masu takawa, 

5. Kuma idan watanni, masu al- 
farma suka shige, to, ku yaki mushi- 
rikai inda kuka same su, kuma ku 
kama su, kuma ku tsarc su, kuma 
ku zaune musu dukkan madakata. 
To, idan sun tuba, kuma suka 
tsayarda salla, kuma suka bayar da 
zakka, to, ku sakar musu da ha- 
nyarsu. Lalle Allah ne Mai gafara, 
Mai jtn £aL 

6. Ulan wani daga mufchirikai ya 
ncmi maRwabuikarka, to, ka ba shi 
mafiwabtakar har ya ji maganar 
Allah, sa'an nan ka isar da shi ga 
wurin amintcwarsa. Wantan fa do- 
min lalle ne su, mutane ne wadanda 
ba su sani ba. 

7. Yaya wani alkawari a wurin 
Allah da wurin ManzonSa yake ka- 
sancewa ga mushirikai, fate ga 
wadanda kuka yi wa alkawari wu- 
rin Masallaci Mai al farma? To, 
malukar sun tsaya sosai gars; ku, sai 
ku isjiyu so sai gare su. Lalle ne 
Allah Yana" son ma.su taJtawa. 



■■■■ ' i-'V. 



t ^ ?\\Y-v^ * f i \ * A-\ i\< . u 



^. Yaya, alhali idan sun ci nasara 
a kanku, ba 7 a au tsare watazumun- 



S iira tut Tauba 



274 



ta ba a cikinku, kuma haka wata 
amana, suna yardar da ku da baku- 
nansu, kuma zukalansu suna fii? 
Kumit mafi yawansu fasikai ne. 

9. Sun say a da ayoyin Allah, 
n yan kutfi kadan, 5 a 1 an nan suka 
kangc daga hanyar Allah, Lulle ne 
su. a bin da suka kasance suna aika- 
tawa ya munatta. 

10. Thl su tsaron wala /umunla a 
cikin muminai, kuma haka ba su 
tsaron wata amana: kuma wadati- 
nan ne masu. ta'adi. 

\U Sa an nan idan sun tuha cl? , 
kuma suka tsayar da salla, kuma 
suka bayar da zakka, to, "yan- 
uwanku ne a cikin addini, kuma 
Muna rarrabe ayoyi daki-daki, ga 
rnuiane wadanda suke sani. 

12. Kuma idan suka war ware 
rantsmvoyin amana daga bayan 
alkawarinsu, kuma suka yi suka a 
cikirs addininku, to, ku ya£i ahuga- 
bannin kafirei. Lailc nc su. babu 
lantsuwoyin amana a garc su: 
tsammaninsu suna hanuwa. 

13. Shin, ba ku yak in tnutane, 
wadanda suka war ware ranisu- 
woyinsu, kuma suka yi niyya ga 
fitar da Manzo, kuma su ne suka 
fara muku. tun a farkon lokaci? 
Shin, kuni tsoron su ne'f To, Allah 
nc Mafi caneanlyr ku ji tsoronSa, 
idan kun kasancc mummail 



(]} RukuHtHUi] MuKulunui biyar nc: K:i]miir shuhsda df\ sJilU ;,i klltti i da ?ilkka da 
hajji ga 'Dakin Allah. Ana yaJtai rtSuLum SalxHla. barin uku dti^ii uikLnsu, walau kiilmjiT 
sh.aKad.3 d.i da 7akka kawai, Kuma uku suna \\i£ma\nT [niiwidiiui da mauikui:], til l 
kalmar shahada da sal!a da ajumi kawat Amma zakka da hajji sai mm halm >'i da 
wadala. 



S iira tut Tauba 



275 



/4. K u y a£e su, A ] 1 ah Ya y i mu $ u 
a 7 aba da hannay^nku, kuma Ya 
kunyatar da su, kuma Ya tiimakc 
ku, kuma Ya warkar da farazan 
mutanc inuminai. 

/J. K urn a Ya t a El da fu sh i ti zuk a- 
tansu, kuma Ya karfri tuba a kan 
wanda Ya so. Kuma Allah ne Masa- 
ni. Mai hikima.. 

jtf. K.fj kuna zaton a} a bar ku, 
tun Allah bai hayyana wadanda 
suka yi jibadi ba daga gare ku, 
kuma su ba su riki wani shige ba, 
baiein Allah da Man/onSa da mu- 
minai? Kuma Allah ne Mai jarra- 
bawa ga ubin da kukc aikaiawa. 

]7_ Ba ya kasanctwa ga masu 
shirki su raya masallatan Allah, 
alhali kuwa suna masu bayar da 
shaida a kan rayukansu da kafirci, 
warfarin an ayyukansu sun ftaci, 
kuma a cikin wuta" su madawwama 
nc. 

/# r A hi n sani kawai, mai ray a 
masallatan Allah, shl ne wanda ya 
yiTmani da Allah da Ranar Lahira, 
kuma ya tsayar da sal la kuma ya 
bayar da zakka, kuma bai ji tsoron 
kowa ba face Allah. Jo : akwai 
Isammanin wadannan su kasante 
daga shiryayyu. 




"Si < .'- J - r ' 



[]) Walau kuria zaLon ku shiya Aljanna saboda ciwa rltij , "Man yi [mani," Itawai? 
A'aha! Sai AILiih ¥1 bavyanar du anJti gas»k[>ar icnac'] ^iim.:; da ji katli, kurna. ^axkiyar imiJli 
itacccc jashin soyayya da wamn ALLah da ManzflnKa da miimLnai, duka wanda ya so wani 
aim haipiisiu to. ha an'imim ba nc, ba 731 shiga AJjanria ha domm wa] ya yiTmam kawai, 
Ma'anai son Allah da snn Annnbi sfu n:: ra.!ib'ri nafia umurnmSa Ma'aaar H(in wanin 
Ajlah da wanin Antiati, slii Jl^ ka yi ab-itl da wanii] ]laJ] yake su. albalL luwaa waji:n yiJisa 
aJfwai sa6a wa Allah da ManzonSa. 



S iira tut Tauba 



276 



19. Shin, kun sanya shayar da 
mahajjata da rayar da Masallad 
Mai a [farm a kamar wand a ya yi 
Tmani da Allah da Rarutr I.ahira, 
kuma ya yi jihadi a LLkin hanyar 
Allah? Ba su daidaita a wurin Al- 
lah. K uma Allah ha Ya shiryar da 
mutant; a/*alumai. 

20. Wadanda suka yi imani, 
kuma suka yi hijira, kuma suka yi 
jihadi. a akin hanyar Allah, da 
dtikiyoyuisu, da rayukansu, sfi ne 
rnafi girma ga da raj a. a wunn Allah, 
kuma wad's n nan su nc masu bab- 
ban rabo. 

21. Ubangijtti.su Yana yi musu 
bishara da wata rah am a daga gart 
Shi, da yarda, da gidajcti Aljanna, 
Suna da, a cikinsu, nTima zauna- 
nniya. 

22. S un a mada w watna a c ifc ittsu, 
hui abada. La lie ne Allah a wurinSa 
akwai lad a mai girma. 

2 J. Ya ku watfanda suka yi 7m a- 
ni ! Kada ku nici uhanninku da 
'yarTuwanku ma soya, idan sun 
nuna son kaiirci a kan Imani. m 
Kuma vvanda ya jiBinte su daga 
gare ku, to, warfannau su ne nzzH- 
lumai. 

24 Ku cc: "Idiin ubimmTiku da 
diyanku da 'yan'uwanku da ma lan- 
ku da danginku da dukiydyi, wa- 
dan da kuka yi tsiwirwinnyu, da 
fatauci wanda kukc tsoron tasga- 
ronsa, da gidaje watfanda kukc yar^ 




.-- f ... ..- .. j i -_ i f ■{ ^ ^ .. 



I'*' <**■ 



(I) IdiiTi an Tim^rci nmtum rabu drt ubiinsa da "y;in'uW'H-nHak[j[irHfi, sabodn sbi yank 



S iira tut Tauba 



277 



da da su, sun kasance mafiya soyu- 
wa a gare '.< u da^i AJJah da Vta:i- 
zonSa, da yin jihadi ga hanyarSa, 
to, ku yi jira har Allah Ya ?.a da 
umurninSa! Kums Ailah ha Ya 
shiryar da mutant fasiEai. 

25. Lalle ne, ha£l£a, A]] ah Ya 
taimake ku a cikin wurare masu 
yawa, da Ranar Hunamu/ 1 * a I oka- 
tin da yawanku ya ba ku sha/awa, 
sai bai amfanar da ku da komt ba, 
kuma kasa ta yi He unci a kanku da 
yalwarta, sa'ati nan kuma kuka 
juya kuna masu bayar da baya. 

26. Sa'an nan kuma Allah Ya 
saukar da natsuwarSa a kan Man- 
zonSa. n kuma a kan muminai, kuma 
Ya saukar da rundunoni wadanda 
ba ku gan $u ha, kuma Ya azabtar 
da wadanda suka kafirta: wancan 
ne sakamakon ka.fi rai. 

27. Sa'an nan kuma Allah Ya 
karfn tuba daga bay an wancan a 
kan wan da Ya so. Kuma Allah ntr 
Mai gafara. Mai rahama. 

28. Ya ku wadanda suka yi Tma- 
ni! Abin sani kawai, mushirikai 
najasa nt u sab rid a haka kada su 
kusanci Ma ballad Mai alfarma a 
bay an shekararsu wan nan. Kuma 



■» 




j j r . -- fc-i 



(I J UutikiiciLi xva.ni wadl ne a isakantn Makka da T>a s ifa in da MuMjImi suka yi yaltida 
HawazmS^a. a akjn Shawwdl stiiikjirA la lakwa:>. Yawan Mu.sulmi ya riidc su har su.ka.Ci:. 
" - V:b 1 1 hi s.n a riniayc muk, sabrcdd. kill-arid. " YawailSu ya kiSiHCV dubG gOttia stla biyil. 
kumn kHfism dubu kudu, *iAn }i tttsia. Suka eud'J, illka bai Annatij a knn alfidararKa, 
BaJdi'a, babii kf>wa tare da 5 hi lace Abbas da Abu Sufyana wands yaks nRc da likkifiir 
Aiuiubi. Annabi yd sanya Abb^s yi tn kion hu, ' Yi An?iAr! Yii Muliiijiriii) 1 " har suka. 



*>, S iira tut Tauba 



27 A 



a J>- 



id an kun ji tsoroti lalauti a \ Lc% da 
sannu Allah zai wadata ku daga 
lalalarSa, id an Ya so. Lalle Allah ne 
Masani Mai hikima. 

29. Ku yaffi wadanda 525 ha su 
^ f in Tmani da Allah kuma ba 
imam da Ranar Lahira, kutna ba su 
ha ram la abtn da Allah da Manzon- 
Sa Suka haramta. kuma ba su yin 
ad dim. addinin gaskiya. daga 
wadanda aka hai wa Littafl, har sai 
sun bay ar da jizya daga hannu, 
kuma sun a Easfantattu. 

30. Kuma Yahudawa suka ce: 
Uzairu dan Allah ne h \ Kuma Na- 

sara suka ce; L 'MasThu dan Allah 
ne". Wancan zancensu ne da baku- 
nansu. Suna kama da maganar wa- 
danda suky kafirta daga gabani. 
Allah Ya I trance su ! Yaya aka kar- 
katar da su? 

31. Sun riici malamansu 0) (Ya- 
hudu) da ruhubanawansu (Nasara) 
ubannangijj, baicin Allah 1 kuma 
sun riEi MasThu dan Maryama 
fhaka). Kuma ba a umurce su ha 
Lace da su bauta wa Ubangiji Guda. 
Babu abin bauta wa fact Shi. Tsar- 




/- , J ^i ^- ^VT 



( J) Idati kura ji tsarcm lnlaud sabrida hanii nuts h i ri k a i zuwa h LiJJ L_ saboda tatULiankli 
dit SU zai rage, tu, babu korne. arziki ea Allah yake. Yana bayar da ihi j>a wanda Yake so. 

(2) Bayan ^ma hukuncin aliJtar M ami mi da kifiran farko, watxi] ma^Li shirk in. 
Larabawy, sai. kuma ya Jaia bayimti ulaka] Musulmi ci^ kuTira] Jla bi>'u. watau YatLudu 

da Nasara, 

(Vi Hibill Shi nc tlialamitl Yahudawa. RuttubilU rnai abida wauda ya yanke jin daLTir 
diiniya daga kany;i sabocla ibada, d^ja ctkin N'asai-a. mabiyan, giicn biya suji r:ki 
^^^LU};a[3a[Lni^^i^J ubanriin^aji KLira baula mu?HL- watau sung yankji nuiSTJ do-Jcoki ^drt n rta bil 
na ALLat'L ba, sii kunia Sana bin su a kun haka. R^alar da sukcvL wa L'/aira kr'i MasThu, Tsa 
dan Marynma domin suace sii dlyu]i Ailab lie. watau sail iama jii^ LriSa kt jiatL. Tiark: ya 
labbata fi.A Allah daga watfannan sdYofi dlika 



S iira tut Tauba 



279 



kitiSa ya tabbata daga barin a bin da 
$ukc yin shirki da shi. 

32. Suna nufm su bice hasken 
Allah da bakunansu. Kuma Allah 
Yana kL face dai Ya cika haskenSa, 
kumu ko da kafirai sun £i. 

J J, Shi ne Wanda Ya aiko man- 
zonSa da shiriya da addinin gas- 
kiya, do in in ya bay yana shi a lean 
addini dukansa, kuma ko J a mushi- 
nkai sun £i. 

34. Ya wadanda suka yi Tmani! 
La Me ne rnasu yawa daga AhbaV 11 
da Ruhbatiawa, hakTfta suna cin 
dukiyar mutanc da Jtarya, kuma 
suna kangewa daga hynyar Allah. 
Kuma wacfanda suke taskacewar 
/Tnariya da azurfa, kuma ha su ciyar 
da ita a cikin hanyar Allah, to, ka yi 
musu busbar a da azaba mai radadi. 

.f.y A ranar da ake kona shi a 
kanta a cikin wutar Jahannama, sai 
a yi lalas da ita ga goshinansu da 
sashinansu da bayayyakinsu, (a ce 
m usu) " L Wannan ne a bin da kuku 
taskace domin rayukank u To, ku 
dancTani abinda kuka kasancc kuna 
sanyawa a la ska. 11 

36 Lallai ne £idayayyun watan- 
ni a wurin Allah wjtia goma sha 
biyu ne a cikin Littafin (ZJ Allah, a 



. - ■ ■■■ - ' ", i --- + V. i .■ ■ 




(J I Jiim'in Hibru WLiLan miilamin Yihudiwa. 

(2) Kb da, a rikin wdrfunnan wutatirti atwai main Lillanna. tlvt dil yake S-U katJIlii tui Sli 
kiyaye allarcniisu ba, sun i2«gar da wani wayousu a clki wanda sukc ciwa Nast'u (wBtau 
Jinkni); I dan SUTia Stmsu vi yafcj a cjbiri dayan waraTiTiir., k.ii hnlaMiirtLa.dii, sa'annin su. 
h^rsnUa wani wall i ma.LsH.yEriKH, si] Gara kafirti h katL kirLnci ns u . dii jicl hakii Sabiidbi 
haka Allah Ya halaHLir da yafitL a lA'ui kfmamnj wala doniij] k&da 41 mamayj Muiuliiu. 
Kuma ym jiliidi yana cikiti ayyukan ibiida wadda Allah Vi-ikc ri&nnya Is dan 9 & cikin 
watannin^ masu affarma. 



S iira tut Tauba 



280 



ranar da Ya hab'cci sarnmai da Easa, 
daga cikinsu akwai hudu ma^u al- 
farma. Wan nan addmi madai- 
daici. Sab y da Irak a kada ku /.Etlunri 
kanku a cikiiuu. Kuma ku yaki 
mushirikai gabadaya : kamaryadda 
suke yakar ku gaba day a. Kuma ku 
sani cewa lallai ne Allah Yana tare 
da ma an takawa. 

i?, Abin .sani kawai"\Tinkirtawa" 
(can ne a cikin kafirci, ana &atar da 
wadanda suka kafirta game da slit ; 
suna halattar da wala a vvala sheka- 
ra kuma su haramtar da shi a wala 
shekara dnmin su daet da a<ladin 
abin da Allah Ya haramla, Saboda 
haka suna hal attar da a bin da Allah 
Ya ha ram tar. An kawace musu mu- 
nanan ayyukansu. Kuma Allah ha 
Ya shiryar da mutane kafirai. 

38. Ya ku wadanda suka yi [mi- 
ni f Mcnc ne a gare ku, idan an ce 
muku H "Ku fita da yaki a cikin 
hanyar Allah" sai ku yi nauyL m 
/uwa gy Rasa. Shin., kun ytirda da 
rayuwar dutiiya nc daga la Lahira? 
To jin da din rayuwar d Limy a bai 
zama ba a cikin Lahira, fact kadan. 

39. Idan ba ku fila da yaki ba, 
Allah zai a/abla ku da azaba mai 
radadi, kuma Ya musanya wasu 
mutane, wa.sunku (a maimakonku). 





(] j NaUyj zuwu W4iiau ku kisa Lantii iMiye baliemi ku NLi /i^w-ii vAJtinda dka 

jicrne ku da stii (saboda shi). Fita da yatii a nan, an£ nufm yik in TaMka a cikin Idkadn 
bazars, kuma bibu abinci domin Allah Ya jarrabi Mus-ulmi, Ya fitar da muminai da kuma 
muniifukiii, daman a sun yacidii /i] a yi ma'ama I a da. hu. ]Jaka kum; j . J kywa.nc lokaci A 1 1 h h 
YljkaJl sanvil w^ri] iiliitl jarrabii na a uikiil Muhulmi d("irrL:n Yn hambanLu, mumitLai 

d^ga munafukai 



S iira tut Tauba 



SSI 



Kuma ba za ku cutar da Shi da 
kome ba. Kuma Allah a kan dukan 
kome Mai ikon yi ne. 

40, Idan ba ku la i make shi ba, 
to, la lie ne Allah Ya caimake shi, a 
lokarin da wadaniia suka kafirta 
suka fitar da shi, van a na biyun 
biyu, a lokaein da sukt; cikin k tig on 
dulse, a Irikricm da yakc cewa da 
sahibinsa' s< Kada ka yi bakin ciki, 
lalli; tic Allah Yana tare da mu n \ Sai 
Allah Ya saukar da natsuwarSa a 
kansa. kuma Ya laimakc shi da 
wadansu rundunoni, ba ku gan su 
ba, kuma Ya sanyy kaimar wacfan- 
da suka kafirta makaskanciya, 
kuma kaimar Allah ita cc marfau- 
kafciya. Kuma Allah ne Mabuwayi, 
Mai hikima. 

41, Ku fita da yaki kuna masu 
iauicakan kaya da masu nauyi, 
kuma ku yi jihadi da dukiyoyinku 
da kuma rayukanku a cikin hanyar 
Allah. Wancan ne mafl allien a guru 
ku, idan kun ka sauce kuna sani, 

42, Da ya kasance n> waia sifar 
duniya ce 1 makusanriya, da tafiya 
malsakaidya, dit sun bl ka, kuma 
am ma fagen ya yi musu n?sa Kuma 
m su yi ta yin raritsuwa da Allah, 
"Dii mun sami dama, da mun tafl 
larc da ku". Suna halakar da kansu 
(da t ants u war karya) ne, kuma Al- 
lah Yana sanin lalle, hakika, su 
makaryata ne. 




LrfJJ ' j^mj Lajj^j 

£ -- ^ it » .J. 



l: r £ " 1 K si * ^ _ i 



(]] Y a shiga bay a run SLftotiu munaUj^ai wntfandci su^a £i fu^ warfarda ^Likafna 
7ijwa 1 ahiika, wqcf.intJa suka ncmi wani u^uri, ^ Likin siffiifi dubam-dabam da /i. a iya 
u;arie m Linaf'jliai da su a L-ikid kowaiie ^iiria]]i V.a liyuwar MllS'JlltU a dQniya. 



S iira tut Tauba 



282 



43. Allah Ya yki'c muka laifi. 
Ddmin ka yi musu izinin zama'. J 
Sai wadanda $uka yi gaskjya sun 
bay y ana a gare ka, kuma ka *an 
rnafaryata. 

44. Wacfarida sukc yin imani da 
Allah da Ranar LIhira. ba za su 
nemi izminka ga yin jihadi da 
dukiyoyinsu da rayukansu ba. 
Kuma Allah ne Masani ga masu 
takawa^ 

45. Abin sani kawai, watfanda 
ba sa imam da Allah da Ranar 
Lahira, kuma ^ukatansu ssuka yi 
shakka. su kt ncman izininka., 
sa'an nan a cikin ^hakkarsu sun a ta 
yin kai kawo. 

45. Kuma da sun yi nufin fita, da 
sun yi wani tattali sahnda shi. kuma 
amma Allah Ya Ci zaburarsu, sai Ya 
nauyayar da zamansu. Kuma aka 
cc ku zauna tare da masu (1) zama. 

47. Da sun Fita a cikinku baza su 
(care ku da kome ba face da fjarna, 
kuma lalle da sun yi gaggawar sa- 
nya annamimanci a tsakaninku, 
suna nema muku fit in a. Kuma a 
cikinku akwai 'yan rahoto saboda 
su. Kuma Allah ncr Xfasani ga 
azzalumai. 

48. Kuma lalle nc. ha£uta h sun 
ncmi fitina daga gabani, kuma suka 
juya maka al'amari, har gaskiya ta 
zq [1 \ kuma umurnin Allah Ya 
bayyaua h amali suna masu Eyama. 



-" ~1 < 5 <* " J I , . Wl. ••' L i*\ \<-~' 

OVM a* ulL ^y.^A^P All 1 Up 

a - ."£nf t* r -a ' lit 



- y- )':■■: •:- - - i 




(J) Wiildiu mati da yira clu gajiyAyyu. 

(2 J Tun i'arkun zuwaii AimabL a Mudina mGuaJukiU &ua yL ym ka:Ji dr?n]in sti fiita 
dl"dmarin Annabi da Mu.hlIuticu suka kn^A, gaskiya ta bayyanii, suka kaiuu bjikiiisu 
dunit]3 rzish ii: abin dii /.i hu iya faiJa a yard it da shi. 



S iira tut Tauba 



283 



S J>- 



49. Kuma daga cikinsu (1> akwai 
mai cewa, "Ka yi mini izinmzama, 
kuma kada ka fitine ni". To, a crikrin 
fitinar suka facfa, Kuma lalle nc 
-Tahannama, ha£T£a h mai kcwaycwu 
ce ga kaflrai. 

50. Idan wani allien ya same kti, 
zai 6ata musu rai, kuma idan wala 
mas [fa ta same ka sai su ce. Lt Ha£i- 
ka, num rike al amtirinmu daga 
gabam". Kim;) sujuya, alhali kuwa 
sun a mjisu Janri tiki. 

57. Ka cc s 'Babu abin da yake 
samun mu fate abin da Allah Ya 
rubula saboda mu. Shine Majiftin- 
cinmu. Kuma ga Allah, sai m limi- 
ng] su d Ogata". 

Ka Ce, "Shin, kuna dako tie 
da mu" 1 Face dai da day an abubu- 
wan biyu m masu kyau, alhali kuwa 
mu, muna dako da ku, Allah Ya 
same ku da wata azaba daga gare 
Shi, ko kuwa da hannayenmu. To, 
ku yi dako. LaJle ne mu, lare da ku 
masu dakon ne". 

53. Ka ce, "Ku ciyar a kan yarda 
ko kuwa a kan tiias. Ba za a karfta 
daga gare ku ba. Lalle ne ku, kun 
k as a nee mutane fasiJtai." 

54. Kuma bib li abin da ya hamt 
a karbi eiyarwarsu daga gare yu lace 



■A- - it 




c_4y. 



4jt 




( ] > K urn j a yan/.u ua yattin Tabuka (munafukai) sun bayyana da irin uzurrati. iIj iuJit: 
kawo'h-i di'irniiL kiida su flea, kiimiir end: l-uwM. "Tu, Allah Ya hatLa JLtia. Ldili lia fita na 
malan Rumiswa. ba zan iya yin haJiun dagn. barinsu ba. Saboda haka ina" son a k^rfii 
M/urinci kqd* a jefrt Jil a cikin flTina". Hn] sani ba, da wann^n r^shin 1'nar ya jefa kansa a 
L.:ik]n cltiiLar, domic: si a bar sKl Lane da maCa, hll da s-tu kawai. 

(.2) 1>ayan abubuwa biyu ni^l] kyau, W Tic mutuwa ^ t^n shahaila ka rm|aya da 
saznucL ^jcizma dti i/./.n. 



S iira tut Tauba 



284 



domin su\ sun kafirla da, Allah da 
ManzonSa, kuma ba su /uwa ga 
sal] a tact: suna masu kasala, kuma 
basu ciyarwa face suna masu 
kyama, 

JJ. Sahuda haka, kada dukiyo- 
yinsu su ba ka sha'awa. kuma haka 
'ya'yansu, A bin sani kawai, Allah 
Van a nufiti Ya yi musuazabada su a 
ukin rayuwur duniya. kuma rayu- 
kansu su fita alhali kuwa suna ka- 

M X it i . 

J 6. Kuma sun a rantsuwa da Al- 
lah cewa. lalle ne su, haEilca, daga 
garc ku suke, alhali kuwa ba su 
/a mo daga garc ku ba. Kuma am ma 
su mulanc tic ma sit tsoro. 

57. Da suna samun mafaka ko 
kuwa watfansu Buloli, ko kuwa 
wani mashigi, da sun juya zuwa 
gare shi, kuma suna gaggawar 
shiga. 

58. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake zuntfen ka a kan 
sha'anin dukiyoyin sadaka, sai id an 
an ba su daga cikmta, -su yarda, 
kuma idan ba a ba su ba daga 
cikinta sai suzamo suna masu fushi. 

59. Kuma da dai su lalle sun 
yarda da a bin da Allah Ya ba su, da 
ManzonSa> kuma suka <x, "Ma'is- 
hinmu Allah nc, zai kawo mana 
daga faJalarSa kuma Man/onSa 
(zai ba mu). La 11c ne mil, zuwtt ga 
Allah masu kwacfayi nc" 

60. A bin sani kawai, dukiyoyin 
sadaka na fakirai ne da miskinai da 
masu aiki a kansu, da waafanda ake 
lallashin zukatansu. kuma a cikin 



® lift! 



j ----- - -: , 



*>, S iira tut Tauba 



285 



fansar wuyoyi : da mabarta, da a 
cikin hanyar Allah da dan hanya 
(mataFiyi). Farilla daga Allah 
Kuma A]|ith nc MasanL Mai hiki- 
ma. 

61. Kuma daga cikinsu akwai 
wadatida sukc tiitar AnnabL kuma 
suna cewa. '"Shi kunnc 113 ne Ka 
ce: Kunncn alheri gave ku, yanu 
Imam da Allah, kuma ysna yarda 
da muminai, kuma r aha ma nc ga 
wadanda suka yi Tmani daga gare 
ku. Kuma wadanda suke cutar 
Manxon Allah sun a da azaba mai 
radadi. 

62. Suna rants uwa da Allah sa- 
boda ku, do mm su yardar da ku 
Kuma Allah da ManzonSa ne mafi 
cancaniar su yardar da Shi. idau 
sun kasancc muminai. 

63. Shin, ba su sani ba eewa, 
Tallc tic wand a ya sa6a wa Allah 
da ManzonSa, hakTka yana da wu- 
tar Jahannama, yana. ma daw warm 
a cikinta'. 3 Waecan it a cc wula- 
kantawa babba!' 1 

64. Munafukai suna ts5ron a 
saukarda wata sura a kansu, wadda 
take ba su labari ga ah in da yake 
dkin zukatansu. Ka ce : Ll Ku yi 
izgili. Lalk ne T Allah ne Mai tltar da 
a bin da kuke tsoro." 




4* 




(l ) Shi ifunnc nc. imf anarsa, kum£ ki eaya [.lasa ytir.d gaskilawii. whIliu wai 1m shi 
tJti waytjn k^ t1 ~ .^aHkivii dd fiiirya S.ihods haVi A]Jah V;i ^c. kunncri alhcti. Wiitau san 
g^skiya kiutua yaJlu easkata la, kuma ya san fiarya, v» aiki di^ Mm. 



S iira tut Tauba 



6'5. Kuma lallc ne, idan ka tam- 
baye <]) , m halite a, suna cewa, 
L 'Ahin sani kawai, mun kasance 
muna hlra kuma muna wasa." Ka 
ce, ll Shin da Allah., da kuma Syo- 
yinSa da ManzonSa kuka kasunrx 
kufia izgili'?" 

6<5. Kada ku kawo wani uzuri, 
hafrltfa, kun kafirta a bayanimanin- 
ku. Idan Mun yafe laifi ga waia 
£ uncivil daga gare ku, za Muazabla 
waia Jsungiya saboda. lallc, sun 
kasance rnasu laifi. 

67. Munafukai maza da 
munafukai mat a J sashcnsu Cl) daga 
sashe* suna umurni da. abm Ki h 
kuma suna ham daga alheri. Kuma 
suna d am £ t:\var hannayensu. Sun 
mancc Allah, sai Ya manta da su. 
Lalle ne munafukai su ne fasilcai. 

68. Allah ya yi wa : adi ga muna- 
fukai maza da munafukai mala da 
kiifirai da wular -Tahannama, suna 
mudawwama a dkmta. I la ct; ma'is- 
hiyarsu. Kuma Allah Ya la'ancc su, 
kuma suna da azaba zaunanniya. 

69. Kamar wadanda suke a 
gabaninku. sun kasance maf'i tsana- 
nin karfi daga gare ku< kuma mafi 
yawan dukiyoyi da dry a. Sai suka ji 
dutfi da rabonsu, sai kuka ji datfi da 
rabonku kamar yadda wadanda 



J. ■' ■ 




-Jl fln i— 1 J ^jjiuAJ ■ (01 1 J 

"'i -"J \L 1 ■ " 




i ijg t fa-it -V? 



( 1 ) Ana a uik i il 1j il }■ u /.u Ta buk si sa.i w;is u m uLin l l da^a Lik i n tti leu Qfuka.] s u k a i-r 
junaniu, "Wannan yatia ziton ya a eidajen Runiiiwa da BLrciiitnsu? 3-diiftiu." 5m A]]iih Ya 
K.inar d^i Annii hin^oi ftsir;i da amLTKin Allah su nabhata a giti c stn) abir^ da snka 1'ada S^u >a 
ce-. "Ku zn ma.n: da watfancan mulaRi: "' Da Kuk^. jc maKa ya cc ttillhi] L Kijn cc ka^a da 
ka?a.' SaL Jukii runwuwd da L-ewa: ba mu kasaiKt: bu saL munn turn muna waia. 

{21 Su duki daidai sukc _i?a hilinsi] na sharri. DarnJfc bfuiniL shi. nc rowa. 



S iira tut Tauba 



2S7 



sukL: a gabaninku suka ji dad], da 
rabon.su , kuma kuka kutsa kamar 
kutsawarsu. Wadancan ayyukansu 
sun &aci a duniya da Lahira, kuma 
wadannan sQ ne masu hasara. 

70. S 1 1 1 n J aba rin wa danda s u ke a 
gabaninsu bat jc musu ba, mutanen 
Nuhu da Adawa da Samudawa da 
mutanen Ibrahim da Ma'abula 
Madyana da watfanda aka birkkc? 
Manzanninsu sue jc musu da ayuyi 
bayyatiannu. To, Allah bat kasance 
Yana zaluntar su ba, amrna sun 
k a fiance rayukansu sukc zalunta. 

71. Kuma mummLinai ma^a da 
mummunai mata sashensu rnaji- 
ftiticin siishc nc, suna umurni da 
alhcri ! " kuma suna hani daga abin 
da ba a so. kuma suna tsayar da 
salla, kuma suna bayar da zakka, 
kuma suna da a ga Allah da Man- 
zonSa. Wadannan Allah zai yi 
musu rahama. Lalk Allah nc Ma- 
buwayi, Mai hiki.ma. 

72. Kuma Allah Ya yi wa'adi ga 
rnummunai maza da mummuriai 
mala da gidajen Aljanna Jcdramu 
suna gudarta daga (carkashinsu, 
suna madawwama a ctkinsu, da 
wuraren zama masu dadi a cikin 
gidajen Aljannar. Kuma yard a 
daga Allah ce mafi girma, Wancan 
shi nc babban rabo, mai girma. 

73. Ya kai Annabi ! Ka yafti kafi- 
rai da munaTukai kuma ka Isaurara 




i ■ i 



i&4rJ vU^' 




(I) Abin da aka sani ga stian'a stit ne alheri, kuma abin da da ba a aani ba shun' a 
stLt Hl' a.b;]] wantLu. hi ;i tin. 



S iira tut Tauba 



2SS 



a kansu. Kama matattararsu 
Jahannama ce. Tir da ta zama 
makomar! 

7-/. Sun a rants uwa da Allah, ba 
su fatfa ba, alhali kuwa la lie ne 4 
haiciJlca, sun facfi kalmar kafirei, 
kuma sun kafirta a bay an musul- 
uriiarsu, kuma sun yi himma ga 
ubin da bii $u iamu ba. Kuma ba su 
/argi koine ba fact domin Allah da 
Man/onSa Ya wadatar da su daga 
falalarSa. Tu, idan sun tuba zai 
kasance mafi alhen gare su, kuma 
idan sunjuya baya. Allah zai azabta 
su da azaba mai ratfatfi a dkin 
duniya da Lahira, kuma ba su da 
warn masoyi ko warn maiaimaki a 
dkin JEasa, 

75. Kuma daga cikinsu akwai 
watfanda suka yi wa Allah alka- 
wari. "Lalle ne idan ya kawt> mana 
daga falalarSa, hafnfca, muna bayar 
da sadaka, kuma lalle ne muna 
kasance wa daga salihai." 

76. To, a lokacin da Ya ba su 
daga falalarSa, sai suka yi rowa da 
shL kuma suka juya baya suna 
masu bijirewa. 

77. Sai Ya biyar musu da muna- 
fund a cikin ^ukatanyu bar zuwa ga 
ranar da suke haduwa da Shi, sabo- 
da sa&a wa Allah ga abin da suka yi 
Masa alkawari, kuma suboda abin 
da suka kasance sun a yi na Jcarya, 

78. Shin, ba su sani b&cewa lallc 
ne AJIah Yana sanin asTrinsu da 
ganawarsu, kuma lalle Allah ne 
Ma sanin abubuwan fake? 



t 4 , - 



S iira tut Tauba 



289 



79. Wadanda s u k e ai bant a m a s u 
yin alheri daga mummunai a tikm 
dukiyoyin sadaka, da wadanda ha 
su samu face lyakar kofcaritisu, sat 
fiuna yi musu izgili. A]] ah Yana yin 
izgili gare su. Kuma *una da azaba 
ma i radadi. 

HO. K5 ka nema musu gafara ko 
ha ka nema musu ba r id an ka nema 
musu gafara sau saba'in, lo< Allah 
ba zai gafarla musu ba. Saboda <ai L 
sun kafirla da Allah da Man/.onSa. 
Kuma Allah ba Ya shfryar da muta- 
nt I'asiEai 

81, Wadanda aku bar! sun yi 
farm ciki da /amansu a bay an Man- 
zon Allah, kuma suka ffi su yi jihad i 
da dnkiyoyinsu da rayukansu a ci- 
kin hatiyar Allah, kuma suka ce, 
"Kada ku fita zuwa ya£i a cikin 
zafl." Ka ce, "Wutar -lahannama cc 
mat! tsananinzafi." Da sun kasancc 
suna I'abimla! 

82. Saboda haka su yi dariya 
kadan, kuma su yi kuka da yawa a 
kan sakamako ga a bin da suka 
kasance sunil tsirfalawa. 

S3. To, id an Allah Ya mayar da 
kai /uwa wata Etungiya daga gare 
su f sa'an nan suka neme ka izni 
dornin su fita., to, ka ce. l 'Ba za ku 
fit a tart da ni ba har abada, kuma 
ba /a ku yi yaJci tare da mba a kan 
wani makiyi. La He ne km kun yarda 
da zama a fork on lokaci. sai ku 
zauna tare da mala masu /aman 
gida. 4 ' 

84. Kuma kada ka yi salla a kan 
ktiwa daga cikinsu wanda ya mutm 



4fetp 1 

lAr - ? - ' ' - 



S iira tut Tauba 



har a bad a. kuma kada ka tsaya a 
kan kabarinsa. Lalle ne su, sun 
kafirta da Allah da ManzonSa, 
kuma sun mutu alhali kuwa 3 una 
lasiitai. 

tfj. Kuma kada dukiyoyinsu da 
tfiyansu su ba" ka shaawa. A bin sani 
kawai, Allah Yana nufin Ya yi musu 
azaba da su a cikin duniya. kuma. 
rayukansu su fit a alhali kuwa suna 
kafirai, 

86. Kuma it I u n aky saukar da 
wata Sura cewa : Ku yi imani da 
Allah kuma ku vi iihadi lan; da 
ManzonSa. Sai mavvadata daga 
gare s u s u r\ Smi i / ni nka , kuma s u cu ; 
Ka bar mu rnu kasatice tare da 
ma/auna. 

£?. Sun yarda da kasanc-e tare 
da mata masu zama (a cikin gidaje). 
Kuma aka rufe a kan zukatansu, 
saboda haka_ su, ba su fahimla, 

8ti. A m m a M! a nzon Allah da w a- 
darida suka yi imani tare da shi, sun 
yi jihadi da dukiyoyinsu da rayu- 
kansu. Kuma wEirfannan sun a da 
ayyukan alhcri, kuma wadanuan su 
ne masu tin nasara. 

#0. Allah ya yi musu tan aim 
gidajen Aljanna, tforamu sun a gu~ 
dana daga Rarkashinsu. suna ma- 
dawwama a cikinsu. Wantan nc 
bah ban rabo mai girma. 

90, KumamasuuzuridagaJc.au- 
yawa zuka s.o domtn a yi musu izini. 
kuma wadanda suka yi wa Allah da 
M an^onS a Earya, sukayi zamansu. 
Wata a/ a ha mai radadi za ta sami 
wadanda suka kafirta daga garc su. 




S iira tut Tauba 



291 



91. Babu laifi a kan maraunana 
kuma haka majinyata, kuma babu 
laifi a kan wacfanda ba sle samun 
ah in da suke ciyarwa idan sun yi 
nasiha 03 ga Allah da ManzonSa. 
Kuma babu wani laifi a kan masu 
kyautatawa. Kuma Allah nc Mai 
gafara, Mai tausayi, 

92. Kuma babu (laifi) a kan wn- 
tfanda idan sun jc maka dnmin ka 
cfaukc su, ka ce t ''Ba ni da abin da 
nakedaukar kua kansa/' sukajuya 
alhali kuwa idariunsu sunazubar da 
hawilyt; domin bale in riki cewa ba su 
sami abin da suke ciyarwa ba. 

93. Abin sani kawai, laifi van a a 
kan wadanda suke neman izininka 
alhali kuwa au mawadala nc Sun 
yard a su kasance tare da mala ma- 
in ay a (gidaje), kuma Allah Ya dan- 
ne a kan zukalansu,. domin haka su. 
ba su ganewa. 

94. Sun a kawo uzurinsu zuwa 
gare ku idan kun kom^i *uwa gare 
su. Ka m. "Kada ku kawo wani 
u/uri, ba 7a mu amincc muku ba. 
HafTfta, Atlah Ya ba mu labaridaga 
laba runku, Allah zai ga aikinku 
kuma ManzonSa (zai gani). Sa'an 
nan kuma a mayar da ku zuwa ga 
Masanin gaibi da bayyane_ sai Ya 
ba ku la bar in abin da kuka kasance 
kuna aikatawa." 

95. Za su yi ramsuwa da Allah a 
gare ku idan kun juya zuwa garc su, 
domin ku kau da kai daga ^arc su r 



•r ■-: 




(I) NasTha ita m latfi magiuiiir (iikiiu: 
d(j[[LLU [iuman dumyd ba. 



S iira tut Tauba 



mi 



To, ku kau da kat daga gare su don 
kfj sii Eazanta ne : kuma Jahannama 
ce matattararsu bisa ga sakamakon 
abin da suka kasance suna t sir- 
fa La wa. 

9o\ Suna ranlsuwti pure ku do- 
min ku yarda da su. To, idan kun 
yarda da sll k\ lallai nc Allah ha 
Shi yarda da mutane fasiRai- 

9 7. K'auy a wa nt maf i \ s ana n i n ( J 1 
k til ire i da muuafinci, kuma su 
rnafi k amah la ga rash in sanin 
haddodin abin da Allah Ya saukar a 
kan ManzottSa. Kuma Altah ne 
Masani. Mai hikima. 

98, Kuma daga Jcauyawa akwai 
wadanda <2> suke rilcrm abin da suke 
ciyarwa a kan tara ce, kuma suna 
sauraron aukuwar masli'a a gare ku, 
aukuwar mummunar nuisTfa la lab- 
baia a kansu. K uma Allah ne Mai ji, 
Masani. 

99. Kuma daga £auyawa akwai 
wacfanda sukc yinimani da Allah da 
Ranar Lahira, kuma suna HP on 
abin da suke ciyarwa (tamkar) wa- 
cfansu ibadodin neman kusanta ne a 
wurin Allah da addu'cVin Man- 
zonSa, To, la lie ne ita (ciyarwar 
nan) ibadar neman kusanta ce a 
gare su. Allah zai shijiar da su a 
cikin RahamarSa. Lalle Allah ne 
Mai gafara, Mai jin £ai. 



'i 1 .'. 




j>-^j-£-> 1 ^>-J 



■*tf- 'fit j :* - h--\!T- - 



(1) KauyAwrt nt rnafi (Hananin kaflrc] ddrnin nTHansu tJaga (ianin halsycn pirnnidnnjS w.i 
da tta iacnatilakE^a, aa'acl clan da [LLSaniu tia^a Amiahi liar nauran ah id da >a mi Jl shi. 

{3J K^uyiiwH kanhi hiyy ne: akwai wiwaye manafukaL TniiHU panin atldmi ya' cJrjra 
rtaUSu naayin fciya:] /.akka du saaran ayyukan alberi. nuai daukar sa kamar Laia db btyan 
kakkoifai KuLULi akwaj Kauyawa nia&u hankuli suel satu Annab] tciatizo da\p Alah. suna 
d'^Likar abin da addTni ya ii?3 niusii duta jbwdii ric, sunji tATar kusantii da 5 hi ?uwa ga Allah,. 
Uba]]j;;jinsu. To sumularLcn fcwarai nc, /a hu shipa Alianni. 



S iira tut Tauba 



293 



JOG. Kuma masu tserewa (l 3 na 
fai ko daga Muhajirina da Ansar da 
ivadanda .suka bi su da kyautatawa, 
Allah Ya yarda daga gare su su 
kuma sun yarda dag a g&re Shi, 
kuma Ya yi ma.su (altalm gidajcn 
Aljan na : itoramu sun a gudana a 
ftarfrashinsu, suna madawwama a 
cikinsu liar abada. Wancan ne ba- 
bban rabo mai girma. 

10 J. K urn a daga warfa n d a s uk e a 
gefenku daga tfauyawa akwai 
munarukai, ^ haka kuma daga 
mutanen Madlna: sun goge a kan 
munafunci, ba ka sanin su, Mu ne 
Muke sanin su. Za Mu yi musu 
azaba sau biyu, sa an nan a mayar 
da su zuwa ga a /aba mai girma, 

i^92. Kuma da wadansu, sun yi 
f uruci ( 3 ' da 1 a i fi tuu, s im h ada a i ki na 
tfwarai da wani mummuna. Akwai 
tsammanin Allah Ya kar6i luba a 
kansu. Lallai Allah ne Mai gafara, 
Mai jm 

103. Ka karfii sadaka daga 
dukiyoyuisu kana rnai tsarkake su, 
kuma kana mai tabbatar da kirkinsu 
da ita, Kuma k a yi musu addu'a, Lallai 
addu'o'uika natsuwa nc a gare su. 
K uma Allah ne Mai j i T MasanL 



.-"i .J '-V-Ty,',!- , - V i- 




(]] YaCLn Tabyk« ya kasajamn'ar Musa]mi gwargwadon jmaninsu da ayyukajisu dn 
jjabaiarHU ^ iriltin adthni, ^ikm darajpii tin rfaba £ o£ i ■ Dar:ii;4r firko ita cc, SahaKhiiri furkn 
waddJjda Sukl tsere *a SLiurirt, [HUCinc i;a sIll^l* Mu^ll!utii;l da £arfi[L jmarLL &a yawan a:ki 
da tsarkafcc zwciya ga aikiti A]]ah. 

{2) Kiillgl^a la biyu munafukai miiU zurfii] wayci. iuci s-ucl yadda iuke fio^B 
munifuntLnEii sabndji py^vfn da iys munafunci haj mulanc ba <J su ivi ganc >u bii. >ui 
Allah Ya n.ina su. 

( u W^t? JtuTi^iya wad da ta yi ]]juna[Unc3, Jil Ilia zuwa yaki ajnma kuma suka ga 
sun yi lail] Huka yi [%\mn da cciwa "sun >t laid,"' sa'au nan suka lOba. Allah Ya karfti 
tubarsu. 



S iira tut Tauba 



294 



104. Shin, ba su sani ba, cewa 
laliai A] I ah ne Yake kar&ar luba 
daga bayinSa, kuma Yana kar&ar 
sadakokinsu, kuma lalle Allah ne 
Mai karbar tuba, Mai jin kai? 

105. Kuma ka ce, Lt Ku yi aiki, 
sa'an nan Allah zai ga aikinku, da 
ManzonSa da Muniinai, kuma 
za a mayar da ku /uwa ga Masanin 
faki; da hayyanc, sa'ati nan Ya ba ku 
lahari ga abin da kuka kasance 
kunS aikatawa." 

106. Kuma da warfansu wa- 
danda tl? aka jinkirtar ga umurnm 
Allah., ko dai Ya yi mu&u azaba ka 
kuma Ya karfii tuba a kansu. Kuma 
Allah nc Masani. Mai hikima. 

107. Ku ma wada nd a 1 - } suka ri ki 
wani masallaci domtn cuta da ka- 
flrci da neman rarrabewa a tsakanin 
muminai da bagewa laimakou 
wand a ya yaRi Allah da Man?,oriSa 
daga gahani, kuma haklka suna yin 
ranisuwa cewa, l,, Ba mu yi nufin 
komai ba face alheri" alhali kuwa 
Allah Yana yin shaida cewa. su, 
ha£i£a. ma It a ry at a ne. 

I OS. Kada ka tsaya a cikinsa har 
abada. Lalle ne. Masallaci wanda 



^Cx-i jjs j 



(t) Wata Kungiya wad da it-i nnur.afulea ba cc Amma Isnma ba su fita zuwa ^aJtifi 
bbi. kuma ba da S^iJli daldL sa.: Jiasa]ii ka.wj,i lL^l Uu-ififiwAr Sihiiidan W a<f^ n nan 
imkiriar d^ aJ'jiniitnnsu htu AL]ah Ya yi tiukurtd a kansu. 

[2) Watii Jiungiya ta [HUnaTukai misu aiti dtsEnin Lamhake Jtarfin Mn^ulmi i-i banyar 
cia ba a ]ya jjancwa eta sauii Kamat SU gina jnasidinci JiuSa da wani Isdhon maialliici da 
Julian laim i-. n addTni am ma da ni]J':Ti m raba jliina'^f MusillOii. kucna sun Sam: WUffeH da 
73 SU lika tact) da bt'jye itayun ya£] da .diirin Kbarri pa Ma^ulm]. KaLU.^r mii'abilta .VJasjldLl 
l>irar: wanda rtJsfl yi kusa dil masallaci tl If aba a Midma. AirtinHi] bai lnaya L|a lokacin 
yaJiin Tab aka b^. ^abod^ huMa, aka <?c, da bagewa wanda ya yaks Allah a gabani, walaa 
H gabaSlin bayVanar fallanar munafukai da yalcin Tab'Skii 



S iira tut Tauba 



aka yi harsashinsa a kan lakawa tun 
larkon yini, shT ne mail cane an tar 
ka tsaya a rikinsa. A cikinsa akwai 
wucfansu maza suna son su tsar- 
kaka. Cl) Kuma Allah Yatia son 
masu neman tsarkakuwa, 

i09. Sinn, wand a ya sanya 
harsashln gininsa a kan takawa 
daea Allah da yard a, shi nc mafi 
alheri ko kuwa wanda ya sunya 
harsashin gintnsa a kan gaftar rami 
mai lusgawaV Sai ya rusa da shi a 
akin wuiar Jahannama. Kuma Al- 
lah ba Ya shiryar da mutant; az/a- 
lumai. 

//fr. Gininsu, wanda suka gina h 
ba zai gushe ba yana a bin shakka a 
cikin zukatansu s face; idan zuka- 
tans u sun yanyanke. Kuma Allah ne 
Masani, Mai Hikima, 

///. Lallc ne, Allah Ya saya <2) 
daga mutnmunai, rayukansu du 
dukiyoyinsu, da cewa suna da Al- 
janna, suna yin ya£i a rikin hanyar 
Allah, s a bo da haka sun;j kashewa 
ana kashe su. (Allah Ya yi) wa h ach a 
kanSa, tabbacc, a cikin Attaura da 
Linjila da Alkur'ani. Kuma wane nc 
mafi cikawa da alkawarinsa daga 
Allah? Saboda haka ku yi bu&hara 
da cinikinku wanda kuka isulia da 



H^£^J J^JI ^J^C ^ 



cut i j>+?jtt ^c^. J' j L jM-j^ 



, J/' ^ ^/ _^ . J ---J 



. ■ J — 



(.]) Sur.ii Son CStickaka ta 6oyc da la ti?iyyiiTi^, Ta fioyc nar.dnniya c^, Lla. lc ranhin 
Jiumalurcj, kiuns m tiayyunc ita sL:na kimi nlwii a bavii:i sun karL:e kiihifiiii J;i dutss. 
kanirir yartdd ya 7,0 & c\k.m Ha.d]ii. Allah ni: M.A.R iam. 

(21 Bayan bayanin nau'ukan k»fini 4n alim^minKu da. yadd^ za a bi wajen yankSwa 
da iu. dd bL-ifjj'i fagc .ea mimimAi na Jtw^T^.i, sui kutna Ya kiravi jnuiiiiriyi ;uwa ga 
mu'biya"a ga Allah, wjnauciniki, jia^nnan Ya bayyacia. musu kudlti sajt dn a bin sayarwa. 
V3 t:c: Allah Ya saya daga muTTLLnai... 



S iira tut Tauba 



Shi. Kuma wanean shi ne babban 
ni bo , mai girma. 

112. Masu {]) tuba, masu bau- 
tawa, mas-u gddtjwa, masu Lafiya, 
msl&u rukiu, miisu tawali*u t rnasu 
umurni da alheri da masu hani daga 
abin da aka Pi da masu tsyrcwa ga 
iyakokin Allah. Kuma ka bayar da 
bushara ga mum in hi 

1 13. Ba ya kasnnccwa 12 h ga An- 
na hi da Wiidanda $uka yilmani, su 
yi is.ijgifa.rL ga mushirikai, kuma ko 
da sun kasantx ma'abuta zumunta 
nc daga bay an &un hayyana a gare 
su, cewa Ealle ne, su, "yan Jahim ne. 

114. Kuma istigifarin IbnlhTm 
ga ubansa bai kasance ba face saho- 
da wani wa'adi ne da ya fculla 
ahtawarinsa da shi, sa'an nan a 
lokarin da ya bay van a a gare shi 
(Ibrahim J cewa la lie ne shi (ubansa) 
maEiyj ga Allah, sai ya bar ran £a 
daga gare shi. Lalk ne Ibrahim, 
hakTka, mai yawan addu'a nc t mai 
haituri. 

115. Kuma Allah bai kasance 
mat &atar da mutant a bay an Ya 
sbiryar da su ba. sai Ya bay y ana 
musu a bin <la za su yi taifawa da shi. 
Lalle ne Allah, ga kome : Masani ne. 





.1 



O J>C^!H j^I.*" 1 * Ajt-jO i 




(I) Sa'an nan kuma ya nayyan«t $ cikin wan nan aya La t\2 sifToflTl rTLUininai 
wadanda aka t usk a near da kuan [iuman ci[iiki Ja su. 

(21 Bayanin umumL da yanke Itafirai. kci da sun mull], ih barm yi ttilihi] h rldi] ' ar 

alheri. 



S iira tut Tauba 



2y? 



1J6 Lallc ne Allah Yana ,]) da 
mulkin sumrnai da £asa, Yana ra- 
yarwa kuma Yana matarwa. Kuma 
ba ku da wani masoyi, kuma ba ku 
da mataimaki, baicin Allah. 

it?. Lallai ne, haki£a, Allah Ya 
karfti tubar Annabi da' 23 Muha- 
jirina da Ansar wutfanda Auk a bi 
shi, a cikin sa'ar tsanani,, daga bayan 
zukatan warn frangare daga gate su 
sun yi kusa su karkata, Jia'an nan 
(Allah) Ya karPsi tubarsu. Lalle, ShT 
ne Mai Uusuyi, Mai jin £ai garc su, 

/Jtf. Kuma (Allah) Ya karfM 
luba a kan ukun° } nan wacfanda 
Eika jinkirtar hat Jeasa da ya I wart a 
la yi £und a kansu r kuma rayu- 
k an si j suka yi It unci a kansu. kuma 
suka yi zaton babu wata mafaka 
daga Allah face (komawa) /uwa 
eare Shi. Sa'an nan Allah Ya karbi 
tubarsu, domin su tab bat a a kan 



cftj G ijJH 



(I ) Wan nan aya tatia tluna ccwa taklTfua rfa Allah Yake a/a **4i MyuiSl JUT. valCL da 
waninSa. ba dbmiti ya wahalar da su ba nc. Yana yd nc Jamtii alheri a gare su. Sin Allah 
Mawadaei ne, Yana da liasa da narnmai, kuma Sin tic Mai yin halmur kenie. 

(2) Ya t'ara |.aMtat da ccwa "Allah Ya karfci Labar Antiabj da watfandfl. Va Ambuta 
tare da shi" ddman ya hiyar ayar da kc zUVtii ta til bar waditnda ?i|kfi yz /amanHiJ, ba da watl: 
i]/uri ha. kuma ba munafmlui ba, aka jinkiriar d^ maganar tiibarau har a bayan horon 
kwaaia bamiin babu mai yi Jn^sn majrana. bisa hanin ALLan. Kurna dJ an iimhacL kar&ar 
Lu.l'iaTSu kjL^vjL ba da tin gabalar cJa 1iYb; j .r waifanda Huka fita ba. da saL h ce sun f] warfanda 
^Llk^ (iU, domin an yi n.HK(ii a kan Liibarsu. Wiitlda aka yi rtassj a kan tub;irsa. ya fi wandu 
aka hail a cikin duhu. 

(3) Su mulane nka waifanda aka iLJlkinCar da al'anui msu . a aya La J Ob, sii cle Ka'abu 
hn Maliki da Muraiatu bn RabT'a cl Am ry, da Hililu bti Untax ya el Wa(cify: sun Jti frta, 
ba da wani UiUn ba, kuma a loka^m da Annabi ya kottlo daga Tabuka. wacfgndaba fi'.a 
ba :>Li. lafi suka fudi ui?ar(iTLnsa rta iStibui fita. Annabi ya karna muHU kuma ya ueraa 
musu ^afarii. Acnma su ukun. suka tad! gaskiya cewa sun. zauna tie ba donnin munafunci 
bii. ini da^ a bin ya kasancc baka k;iwai ba da wani ai^uri ba. To, Annabi ya su dakaLa sai 
abm da Allah Ya cc a kannu. Aka hana kt'j^'a ya yi tnusu magann a dkin MadTna, har 
jlial.-msiL Tin a nrc. Saka yi kwana banisitl a dkm matsuwa. 5a "an ran Allah Ya sauku da 
lubarsu. 



S iira tut Tauha 



298 



tuba. Lalk Allah nc Mai karfrar 
tuba. Mai jin Rai. 

} 1 9. Ya ku wa danda &u ka y i Tm a- 
ni' Ku bi Allah da la£awa t kuma ku 
kasant-e I arc da masu gaskiya. 

Ba ya kasanct:wa {1) ga 
mulanen Madvna da wan J a yak^ a 
gcfcnsu, daga tfauyawa, su safta 
dag j bin M art/on Allah, kuma 
kada su yi gudu da rayukansu daga 
ransa. Wancan, saboda Jcishirwa ba 
ta sarnun su, haka kuma wata wa- 
ll ala, haka kuma wata yunwa, a 
cikin hanyar Allah H kuma ba su 
tHkin w r ani mataki wand a yakt ia- 
kaitar da kafirai kuma ba s n sarnun 
ward samu daga maJtiyi laci: an 
ruhuia musu da shi, ladar aikt na 
£wurai. l.aNai nu Allah ha Ya tnzar- 
ta ladar masu kyautatawa. 

121 ■ Kuma ba s.u ciyar da wata 
ciyar wa. It a ram a kd babba„ kuma 
ba su kcta want rafl sai an rubula 
tnusu, dotnin Allah Ya saka musu 
da mafi kvawon a bin da suka ka- 
sance suna aikaLawa. 

122. Kuma ba ya kasancewa ga 
muminai su fita zuwa yaki gaba 
daya. i2} Saboda haka, don me ne 




(]> H;.iyiinjn J'oualar mutant da Vt, swuwz j M&dirui iLire da Aciuiibi. j. l^kuc-jtisi ku 
bgyansa. 

(2) Bayan y* J?»rc b^ya ni a kan faiaLar da Allah Ya mTui. mazauna M admit da tta, 
Kabodii haka ba' ya La La t La a gare Sa iHbti Wd AJinub: da JiUlia a bayan f]la ^uwij vi'sCi. 
Sii'all »ajl kuma ya yi iditaki da ]^harar ccwd fn;d zuwa yaki r"arLj]ar kifayn c-l-: wuiu 5aJla 
Ja like: w;a K ama ba ya kyai]l uwa a koWa >'i ^a:na sojau yflKl, a baf sauran ayyuka 

r.a InluTiT rayjwa kamar Ula nrman ilcni, nha cna farj]]ir kilaya nt tilili waill SW J':1 9 ?'JWii 
ncmariia Lionin] idaa sail koma ta jnUtiillensu Ha: i'J kiirantar dii Hikimai ayar tii Lara 
da maganar fita ruwa yakL k^ima ta karc cJa ^ibkriniakLui kpmowa aapa makaraa'.a aomic] 
nunuwuj" fita zi]wa garc su duka wajibi nc: wa]]dii wani kc iyn Jauke *a warn. AILah. 
MaLi nani 



S iira tut Tauba 



2g9 



wata jama "a daga kowane fiangarc 
daga ^lare su ba la fila (/uwa tic man 
ilimi ba) domin su nami ilimi ga 
faKtmtar addTrti kuma domin su yi 
gargadi ga mutantmm idan sun 
koma 7uwa garc; su. tsammaninsu, 
suna yin sauna? 

J Z?. Ya ku wada nd a suka y r i Im a- 
ni! Ku yaJci wadanda sufce kusan- 
tar <]) ku daga kafirai. Kuma su 
sami tsanani daga jzare ku. Kuma 
ku sani ccwa Allah Yantl tare da 
masu takawa. 

J 24. Kuma idan aka 5aukar C3) 
da wata sura, to^ daga garc su akwai 
wada n da sukectwa, "Wane a cikin- 
ku wan nan sura ta Para masa 
Tmani'? ,, Tw amma wadanda suka yi 
fm&ni, to, ta £ara musu imani. kuma 
su 1 suna yin bushara (da iia). 

/ 2.5. Amma k uma wad~a nda sukc 
a c i k in 7ukar.au su akwai cuta, to. ta 
kara musu kazanta zuwa ga £azan- 
tarsu n kuma su mutu alhalin kuwa 
suna kafirai. 

126. Shin, ba su ganin cewa ana 
liunar su a cikin kowaee shekara" 
sau day a ko kuwa sau bivu, sa'an 
nan kuma ba su luba. kuma ba su 
zama suna iunani ba? 

127. Kuma idan hakTlca. aka 
saukar da wata sum, sai sashensu ya 
yi dubi /uwa ga wani sashc, (su cc). 
"Shin, wani mutum yatia ganin 
ku? 11 . Sa'an nan kuma sai su juya. 



- if 



-If i-i t-r / — i . ^- J il 





( 1} Bayarun yaddu iikc yin yi£i nc; ba a is cf.^ w ( i dukkan ju^Giya jf^tij cJaya, na kiq.^j 
n ncKA Sai an fara da na kusa tukuna :^i'n;in nan i diciuja fad"acfa wa . 



S iira tut Tauba 



Allah Yajuyar da zukatansu, do- 
miri, ha£i£a, su mutanc lie. ba su 
fahimta. 

128. Litlk nu, hafijEa, Mm]7tV :i ' 
daga cikinku ya je muku. A bin da 
kuka wahala da shi mai nauyi ne a 
kansa, Mai kwadayi ne sab o da ku. 
Ga muminai Mai tausayi ne, Mai 
jin kai. 

129. To. idan sunjuya, sai kace' 
Ma'iihina Ailahne. Babu abin bau- 
lawa face Shi, A gare Shi nake 
dogara. Kuma Shi ne Ubangijin 
ATarsh[ mai girmii. 




Tana karantar da tauhidin Ubangiji game da jan hankali zuwa 
ga abubuwan halitta wadanda suka shafi mutanc wajen amfani da 
■in. 




Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai. 



1. A. L R. Wadancan ayoyin 
littafi ne kyautatacce. 



0 ^Ji^l^ii&ji 



[ l ) Hay;,inLTi : a h-H-m : j - 1" AJJwh game da &ik<> Ma.ri<ruda^a akin mutanc, ccwa i^ata Mala 
Li: ii jzart s-u. Kum:i stii Mim^on nan rt\i[i'ijw;iii';ij ne \vanc3a bid ya son su da warn 
allied, sun £atle lLlL Sm] bi sbi. kuma idan b=L su uihjc 1m.. [l:, Allah Ya Lsarc shi daga 



HkSflmtu Vunus 



301 



2. Shin, ya za ma abi n in am aki ga 
mutane domin Mun yc wahayi zuwa 
ga wani nEimiji daga gare su cewa, 
"Ka yi gargadi ga in u Lane kuma ka 
vi bushara ga wadanda suka yi 
imani da cewa ; la lie ne sun a da ah in 
gab alar war gaskiya. a wurin 
Ubangijinsu.' 1 Kafirai suka ce, 
: 'l,allc ne wanna n, ha.£T*ta. masi- 
hirci ne bayyanannc"' 

J r l.alle Allah tie TJbangijinku 
Wanda Va halicci sammai da fcasa a 
cikin kwana shida, sa'an nan kuma 
Ya daidaita a kan AVarshi Yana 
gudanar da aTaman. Babu wani 
maceci face a bayan izninSa. Wan- 
nan nt: Allah.. Ubangijinku, sui ku 
bauU Ma.sa, Shin fa, bu ku tunani? 

4. Zuwa gare Shi makomarku 
take gaba day a, wa'adan Allah gas- 
kiya nc, Ha£i£a< Shi nc VakC fara 
haliua, sa'ati nan kuma Ya mayar 
da ita domin Ya saka wa wadanda 
suka yi Titian i kuma suka aikata 
ayyukan Kwarai da Adalci. kuma 
wadanda suka kafirta suna da abin 
sha daga ruwan zafi, da azaba mai 
radacfi. saboda abin da suka kasan- 
ce suna yi na kafirci. 

5. Shine Wanda Va sanya muku 
rami, babban haskc, da walii mai 
haske. kuma Ya £addara shi ga 
Manziloli, domin ku san kidayar 
stick aru da lissafi. Allah bai halitta 
wan nan ha, lace da gaskiya, Yana 
bayyana ayoyi daki-daki domin 
mutane wadanda suke sani. 

6. Lalle ne a cikin safiawar dare 
da yini, da abin da Allah Ya halitta a 
cikin sammai da kasa, hafcika akwai 



'1 



At J. M JiL'T'-'-Si 



__ _-" a _ 



J . ■ - - , - -r .■ .- £ ! ,.- 1, 




■ _H lT T At*' 1 



i- 1 - i ■ 



HkSflmtu Yunus 



Mil 



aynyi gy mutane wadanda suke yin 
takawa. 

7. La He ne wadanda ba su Kau- 
ri ar gamnwa da Mu h kuma suka 
yard a da rayuwar duniya kuma 
suka natsu da ita. da wadanda sukc 
ffifalallu ne daga ayoyinMti L 

8. Wadannan ma la tiara rsu 
Jahannarna ce saboda a bin da suka 
kasance suna tsirfatawa. 

9. T.allc- ne wadanda suka yi ima- 
ni kuma suka aikata ayyukan £wa- 
rai, Lbangijinsu Yana sbiryar da su 
sabodaTmaninsu, koramu suna gu- 
dana daga farkashinsu, a cikin 
gidajen Aljannar nfima. 

10. Kiransu a cikinta, L Tsar- 
kinKa va Allah!" kuma eaisuwarsu 
a cikin la, "Salamun" kuma fear sh en 
kiransu* eewa* ll G6ctiya la labbata 
ga Allah Uhangijin halilla." 

//. Kuma da Allah Yana gag- 
gawa mulane da sham kamar 
yadda Yake jiiigjzaut-n musu da albe- 
d, fmEiEa. da an hukunla ajahnsu 
zuwa garc *u. Sab 5 da haka Mima 
bar in wadanda ba su Eaunar gamu- 
Wa da Mu, a cikin kangararsu suna 
ta dimuwa. 

12. Kuma id an euta ta shafi mu- 
tum, sai ya kiraye Mu. yana (kwan- 
ce) ga sashensa ko kuwa zaunc, ko 
kuwa a isaye. To : a lokacin da 
Muk a kuranye eiilar dajia gare shi : 
sai ya shudc kamar dai bai kiraye 
Mu ba /.uwa ga wala tula wadda la 
shaft shi. Kamar wannan ne aka 
fiawata ga maftannata, a bin da suka 
kasa nee suna aikatawa. 




*1 t-" i ki^^ tf- f - sir ^"fiv 



. - ■ 



lO.SOratn Yumis 



303 



IS. Kuma, hafafea, Mun halakar 
da al uirunomi daga gabaninku. a 
lokacin da suka yi zalunri, kuma 
manzanninsu suka .je rnusu da 
hujjoji bayyanannu, amtna ha su 
kasance suna imani ba. Kamar 
warm an nc L Make sakawa ga muta- 
nt masu ]yifi. 

M Sa'an nan k uma Muka sanya 
ku masu maycwa a cikin kasa dag a 
bayansu, diimin \fu ga yaya kuke 
ackalawa. 

/ J . K u m a id an an a k ara tun ay a - 
yinMu bayyanannu a kansu, sai 
wadanda ba su R aunar gamuwa da 
Mu. su ue v "Ka zo da wani Alku- 
r'ani, wan in wan nan, ko kuwa ka 
musanya shi." a> K,a ce, il Ba ya 
kasancewa a gare ni in mu sanya shi 
da kaina. Ba ni biyar komu fate 
abin da aka yiwo wahayi zuwa gar^ 
ni. Kuma, haklka. ni ina tsoro idati 
na sab a wa Ubangijina. ga azabar 
wani yini mai girmtt " 

16 Ka ce. LL Da Ailah Ya so da 
ban karanta shi ba a kanku, kurna 
da ban sanar da ku game, da shi, 
domm talk nc na /.auna a cikinku a 
zamani mai tsawo daga gabanin 
( tit ra sHiikar) sa. Shin fa, ba ku 
hankalta? 

J 7. "Sabdda haka wane ne mafi 
zalunci daga wand a ya kirRira Ra- 
rya ga Alia}), ko kuwa ya karyala 
ayOyinSa? HakTka, masu laifl ba in 
cin nasara! 1 ' 



i ,^>5t liuJJo 



-1 



1',; *<S£fcil - 




(]> Suna nufiTi idan ya mu.\anya :ihi. i.^. ""f'ci. .ea it 1 .] bnyyana v-f-wa ltd,] ng n.n 
(Jirltira shL.. kana j LiijzLnit shi ^a Alia]].'' 



10. Sttrata Yumis 



304 



18. Kuma sun a bauta wa, baicin 
Allah, abin da ba ya cutar da su 
kuma ba ya amfaninsu, kuma suna 
cewa, LL Wadannan ne macetanmu a 
wurin Allah." Ka ce ? " Shin, kuna 
bai wa Allah labari ne ga a bin da ba] 
sani ba, a cikin &ammai ko a cikin 
Rasa? TsarkinSa ya lahbata kuma 
Ya tfaukaka daga ahin da duksuke 
yin shirki da Shi." 

J9, Kuma muLane ba su kasance 
ba face al'umTTia guda, sa'an nan 
kuma suka &a6a wa juna L kuma ba 
dfsmin wata kalma ba wadda ta 
gabata daga Ubangijinka, da an yi 
hukunci a tsakaninsu a kan abin da 
yake a d kins a suke safiii wa juna. 

20, Kuma suna cewa, * Don me 
ba a saukar da wata ay a ba a gare 
ihi, daga Ubangijinsa? 1 ' To, ka ce, 
"Abin sani kawai. gaibi jza Allah 
yakt:. Syi ku yijira. Lalle ne m, tare 
da ku, ina daga masu jira," 

21, Kuma idan Muka dantfana 
wa mutant: wala rahama, a bay an 
wata cut a ta shafc su, sai ga m da 
makird a Li kin aydyinMu. Ka cc, 
"Allah ne maf'i gaggawar (saka- 
makon) ma k i rc i . 1 ' Lalle n e M anzan- 
ninMu suna rubula abin da kuke yi 
na makird. 

22, LShTn^ wanda Yake lafiyar da 
ku a cikin tudu da (kuma) teku f ^ai 
idan kun kasancc a dkmjirage, su 
gudana tare da su da iska mai daifi, 
kuma su yi farin ciki da ita. sai wata 
guguwa taje wajiragen, kuma lagu- 
war ruwa ta je musu daga k 6 wane 
wuri, kuma su tabbata cewa su, an 
kcwayv su, sai su kirayi Allah, 



lO.SOratn Yumis 



305 



sun a masu tsarkake addini garc Ski ., 
(sun a cewa) : La I le ne id an K a k u fiu- 
tar da mu daga wanna n, hakika 
rtmna kasanccwa daga masu godi- 
ya. 

2.1 To, a lokadn da Ya kufrutar 
da sii, sai ga su iunii /alunci a cikin 
kasa, ha da wani hakki ba. Ya ku 
mutane! A bin iatii kawai, zalun- 
einku a kanku yaki;. a bisa rayuwar 
duniya Sa'an nati kuma zuwa garc 
Mu rnakdmarku take, sa'an nan 
Mu ba ku labari game dy a bin da 
kukii ka sauce kuna aikalawa, 

24. A bin sani kawai, misalm 
rayuwar duniya kamar ruwa nc 
Muka saukar da shi daga sama, 
sa'an nan tsiron Ecasa ya gar Way a da 
sbi: daga abin da mutane da dabbo- 
bi suke ci h har idan Rasa ta riki 
zinariyarta kuma la yi kawa, kuma 
mutanenla suka zuci cewa su ne 
masu Ikon yi a kanla. sai umurn- 
inMn yu ic mata da dare ko kuma 
da nin a, sai Mu maishc ta girbabba 
kamar ba ta wadata ba a jiya, Ka- 
mar wan nan ne Muke rarrabc 
ayoyi, daki-daki, ga mutant; wa- 
danda suke tunani. 

25. Kuma Allah Yana kira /uwa 
gjj gidan arninci, kuma Yana shiryar 
da wanda Yake so zuwa ga tafarki 
madaidaici. 

26. Wadanda suka kyaulala yi, 
s una da abu mai kyawo kuma da 
kari fl \. wata kura ba ta rule fuskn- 



T X. —ml \m.t . . V- 



.- j 



(]} Masu ft i It in Gwar.TL wiitfanda iiila kurBii tirafl Allah suiia" <ln SLikaJTLulcrm dh-Li nidi 
kyrtu, watai] Aljanna. turna. da Jtail. watiu giinin TJbangl.iin.su n cikin AljaTina. Jlnka. 



10. Sttrata Yumis 



kinsu, kuma haka. wani kaskanci. 
Wadanean ne a bo k an Atjanna, 
suna madawwama a cikinta. 

27. Kuma wadanda suka yi tsir- 
f'ar mimanan ayyuka, sakamakon 
mummuna da kamarsa yake. kuma 
kasJcanci van it rule su. Ba su da 
wani ma I sari daga Allah, k a mar an 
rufe fuskokinsu da gumayen £irS- 
ruwa daga dare mai duhu. Wadan- 
nan rtc abokan wuta. -sun a madaw- 
wama a cikinta. 

28. Kuma a ranar da Make tara 
su gaba daya, sa'an nan kuma Mu 
ce wa wadanda suka yi shirku ,: Ku 
kama mat say in ku, ku da abubuwan 
shirkinku. Sa'an nan Mn rarrabe a 
tsakaninsu, kuma abubuwan shir- 
kinsu su ce, "Ba mu kuka kasante 
kuna bauta wa ba, 

29 h To, kuma Allah Yi isa 
/am a Shaida a tsakaninmu da 
tsakaninku. HaJciica ttmn k as a nee 
ba mu san kome ba na bautaw r arku 
a gare mu! 11 

30. A tan ne k 6 wane rai yake 
jarraba abin da ya bayar bashi, 
kuma aka mayar da su zuwa ga 
Allah, Majitiincinsu Tabbatac«. 
kuma abin da suka kasance sunii 
fiirfarawa ya frace musu. 

31. Ka ce/^Wane ne Yake arzuta 
ku daga sama da fiasa? Shin, ko 
kuma Wane nc Yakc mallakar jlda 
gan" kuma Wane nc Yakc fitar da 
mai rai daga mamaci, kuma Ya fitar 
da mamaci daga mai rai n kuma 
Wane ne Yake shirya al'amari? 11 
To, za su ce, "Allah ne. 1 ' To, ka ce, 
"Shin fa, ba za ku yi takawa ba? 1 ' 



i 



^4 



*i Aft- T-"s *" * £^ - **■ 



10. Sttrata Yunus 



.?Z To. wyntan ne Allah, Uban- 
u Tabbataece. To, me tie ne a 
bay an ga.sk iya face frata? To, yaya 
ake karkatar da ku? 

S3. Kamar wancan ne kalmar 
Ubangumka. la tabbata a kan w^- 
ifanda suka yi fasift ynci, cewa haJii- 
£a su, ha. ?A su yi imani ba. 

34. Ka ec, "Shin, daga abiibu- 
wan ahirkiitku akwai wanda yake 
fara halitta, sa'an nan kuina ya 
mayar da ita?" Ka ce, "Allah ne 
Yake Fara halitta, sa'an nan kuma 
Ya mayar da ila. To, yaya akejuyar 
da ku? TT 

35. ce ? Ll &him daga abu- 
buwan shirkinkuakwai wanda yake 
s h i ryarwa zu wa ga gas k i y a '.' ' * K a ee . 
"Allah ne Yake shi ryarwa zuwa ga 
gaskiya. Shm fa, wanda Yake shir- 
yarwa ne mafi caneatuar a hi Shi, ka 
kuwa wand u ba ya shiryarwa face 
da i a shiryar da shi? To : mene ne a 
garc ku? Yaya kuke yin hukuneiT 1 

36. Kuma mafi yawansu ba su 
biyar Home face /ato La He ne /a Co 
ba ya wadatar da kome daga gas- 
kiya. Lalle Allah ne Masani ga a bin 
da sukc aikatawa. 

37. Kuma wannan AlJcur'ani bai 
kasance ga a kirJcira shi ba daga 
wanin Allah, kuma amma she 
gas k at a war wannan ne da yake a 
gabanmsa da bayanm hukuncinl.it- 
laffan Allah, babu shakka acikinsa, 
daga L'bangijin haliUu yake. 

38. Ko suna cewa, l Ya Rirkira 
shi "7 Ka ce "Ku zo da sura guda 
misalinsa, kuma ku kirayi wanda 



i 




&£X£&S& its** 1 i***+A 



r~ <-r 



V. ■ - 1 



IlLSttratu Yuaus 



50S 



kuka iya duka, bakin Allah, id an 
kun kasance masu gaskiya." 

39. A 'a, sun karyata game da 
a bin da ba su kewaye da saninsa ba. 
kuma fasssararsa ba ta riga la jc 
musu ba, Kamar wadancun nc 
wadanda suke a gabaninsu. Sai ka 
duba, yaya akibar azzalumai ta 
kasance" 7 

40. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake ytnTmani da Shi, kuma 
daga cikinsu akwai wanda ba ya yin 
Imani da Shi. Kuma Ubangijinka ne 
Mat! sani ga ma barn at a. 

41. Kuma idan sun karyala ka, 
to, ka ce> ll Ina da aikina kuma kuna 
da atkinku, ku kubutattu ne daga 
a bin da nake aikalawa, kuma ni 
ku&utarce ne daga abin da kukg 
aikaiawa," 

42. Kuma daga cikinsu akwai 
wacfanda sukc saurare zuwa gare 
ka. Shin fa, kai kana jiyar da kur- 
ma, kuma ko da sun kasance ba su 
hankalta? 

43. Kuma daga cikinsu akwai 
wanda yake tsykaci zuwa gare ka. 
Shin fa t kai kana shiryar da makafi, 
kuma ko da sun kasance ba su gani 7 

44. Lalle ne AD ah ba Ya zaluntar 
mutane da kome, amma mulanen 
ne ke zaluntar kansu. 

45. Kuma ranar da Yake tara su, 
kamar ba su zauna ba face sa'a guda 
daga yini. Suna gane juna a tsaka- 
ninsu. HaEiRa, watfanda suka £ar- 
yata game da gamuwa da Allah sun 
yi hasara. Kuma ba su kasance 
masu shiryuwa ba. 



__ , _j j "E -- 



0: Jr-V i^ 1 6 l* j 4,0. ^lau 



lO.SOratn Yumis 



46. Kuma imma dai, htsfilfca. Mu 
nun a ma kit sashen a bin da Mukc yi 
musu alkawari. ko kuwa Mu karfii 
rank a, to, zuwa gare Mu mako- 
marsu take. Sa'an nan kuma Allah 
ne Shaida a kan abin da suke aika- 
[awa. 

47. Kuma ga ktjwace al'uttitua 
akwai TVlanzo. Cl3 Sa'an nan idan 
Manzonsu ya je, sai a yi hukunci a 
tsakaninsu da adalci. kuma sii 7 ba a 
zaluntar su. 

48. Kuma sun a cewa, ' l A yaushe 
wan nan wa'adi *ai auku, idan kun 
ka sauce masu gaskiya? 1 ' 

49. Ka ce ? " Ba na mallaka wa 
kaina wata cut a. haka kuma wani 
amfant, sai abin da Allah Ya so. Ga 
kowacc al'umma akwai ajaJi, idan 
ajahnsu ya to, ba /.a su yi jinkiri 
daga gare shi ba, ko da Fia'a guda, 
kuma ba za su gabata ba." 

.10, Ka tx-, "Shin, kiin gatti. idan 
azabarSa ta so muku da dare ku da 
rana? Mcnc no daga gare shi masu 
latH suke neman gaggawarsa?" 

51. Shin, sa'an nan kuma idan 
bar ya auku, kun yi Tmani da shi? 
A she 7 Yanzu kuwa, alhali kun ka- 
li a nee game da shi kuna neman 
gagga wa r auku wa i sa '! 

52. Sa'an nan kuma aka ce ga 
wadanda suka yi zalunci, "Ku cfan- 
dani azabar dawwama! Shin, ana 
saka muku face da abin da kuka 
kasantc kuna aikalawa?" 



Vr'^rr" F,'5 :\ ',' 



J 1 - -! r-X^ 



{I) Man^n na fartfi shi nc m:n >huydnla si], YJdn/n na hivu s h i nc ajitlinHU 



310 



53. Kuma suna tatnbayar ka: 
Shin gaskiya ne? Ka cc, U T P ina 
rartisuwa da L'hangijina. Lallegas- 
kiya nc, kuma ba ku zama masu 
buwaya ba." 

J4. Kuma da kowane rai wanda 
ya yi 7al unci ya mallaki duka abin 
da yake a cikin kasa, to, da ya yi 
fansa da shi. Kuma suka dinga 
nadama a lokacin da suka ga azaba, 
Sa^an nan aka yi hukunei a tsaka- 
ninsu da adald, kuma ba za a /.alun- 
ce su ba. 

55. To! Haklka Allah Yanutllaki 
abin da yake a cikin sammai da 
kaaa. To! flaiaka wa'adin Allah 
gaskiya tic. Am ma kuma mafi 
yawatisu ba su sani ba. 

56 Shi nc Yake rayarwa kuma 
Yake: matarwa. Kuma 7uwa gare 
Shi ne ake mayar da ku. 

57 Ya ku mutant! Lalle wa'azi 
ya je muku daga Ubangijinku, da 
war aka ga abin da yake a cikin 
kiraza, da shiriya da rahama ga 
muminai. 

5H. Ka cc, l Da falalar Allah da 
rahamarSa. Sai su yi Farm ciki da 
warm an. 11 Shi ne ma IT alheri daga 
abin da sukc tarawa. 

59. Ka ce. ll Shm . kun ga abin da 
Allah Ya sauktir saboda ku na ar?i- 
ki, sai kuka sanya hukunrin ha ram - 
ci da halaeci a garc %\\\ r> '" Ka ce, 
"Shim Allah no Ya yi muku izm\ ko 
ga Allah kukc (cirEirawar karya?" 

60. Kuma mene ne /.a tun wadan- 
da sukc CirEira (carya ga. Allah, a 
Ranar Kiyama? Lalle haki£a< Allah 



j •■ , ------ i , ^ -- ' < 1 C J '- " , 




i ■ # .- — * y I -Y , 



©5j 



^ > j***^ ' 



.... J'.- > ^ , : : 



V 1 



.- . -i. 



311 



Ma'abucin falala ne a kan mulane* 
am ma kuma mall yawansu ba su 
godewa. 

61. Kuma ba ka kasanee a cikin 
wani sha'ani ba. kuma ba ka karan- 
ta wani abin karatu daga gare .shi 
ba, kuma ba ku aikaia wani aiki ba. 
face Mun kasanee H a laice a lokacin 
da kuku /ubuwa a cikinsa. Kuma 
warn ma'aunin /.ami ba zai yi nisa 
ba daga Ubangijinka a cikin kasa, 
haka kutua a cikin sama, kuma 
babu wanda yake mail £aranci daga 
haka, kuma babu mail girma, fitce 
yana a cikin lit la fi bayyananrie. 

62. To, Lalle nc masoyan 1 " Al- 
lah babu tsoro a kansu f kuma ba /a 
su kasance suna yin bakin tiki ba, 

63. Wacfanda suka yi Tmani ku- 
ma suka kasance sun a yin takawa. 

64. Suna da bushara a cikin 
rayuwar duniya da [a Lahira. Babu 
musanyawa ga kalmomin Allah. 
Wancan sbi nc bahban rabo mai 
girma. 

65 Kada maganarsu* 23 la sanya 
ka a cikin bafciri ciki. Lalle nc al far- 
ma ga Allah lake gaba (fay a. Shi nc 
Mai jT, Maseru. 



If* fx*""* ■ ? * A ?u* 1 



-7 j-j i. 



! I) Walivyin Allah. *Li rid inas-uyi a Allah da sharatfii] ya zama mainiin Jnui lafcawa 
watau yaha aiki da abm da Allith Ya umurce shi, kuma ynjiu banc abin da Allah Ya hana 
jhj. h i harsh-cn Annabinsa wanda yakc h:ya Rpbu firm kijmc nAby npi. fti.]!* h a ra rsu J ta 
i _ s yabiMj mutant: J gal? Su, ku kuma a Lokiiuin ftLuluwarSu mala Lku Su nta yi ttlliSu 
b'ustiata du gainuwa da Ubangjjin.su. ko kuma a cikin kaban wajen tambaya Allah r.u 
Mafi sa:nj 

P) Maganariiu 1a izgili a gare- ka ld;in AUah Va daukaka ka, babu ruai iya hanawa 
d<>r[un Shi kauai ne MaL ysjm. kuma. sai inda Ya sanya la vvand-U Ya SO. 



10. Sttrata Yumis 



M2 



66. To! HaEiJta Allah Yana da 
mu]kin wand a kc a cikin fsammai da 
wand a kc a cikin £asa kuma warfa n- 
da sukc kirati wan in Allah, ha su 
biyar wadansu abokan tarewa (ga 
Allah a Mulkinsa). Ba su biyar 
kome face zato. Kuma ba su zama 
ba face ssu.ua £iri Katfi kawai. 

(57. ShT nc Wanda Ya sanya 
muku dare, domin ku natsu a cikin- 
sa, da yini mai sanya a yi gani. Lalle 
ne a cikin wan nan akwai ayoyi ga 
mulanc wadanda sukc ji 

6£. Suka ce, "Allah Ya riJo da" 
Tsarkinsa ya labbaia ! Shi ne Wada- 
taLCC, Yana da mallakar a bin da 
yake a cikin satnmai da abin da 
yake a cikin kasa. A wurinku babu 
wani dalili game da wanna n ! Shin, 
kuna fadar abin da ba ku sani ba 
game da Allah? 

69. Ka ce, "Hakilca wadanda 
suke £ir£ira deary a ga Allah, ba za 
su ci nasara ba. 1, 

70. Jin dadfi ne a cikin duniya, 
sa T an nan kuma makomarsu zuwa 
gare Mu take : sa'an nan Mu dan- 
dana musu azaba mai Isanani ;sa bo- 
da abin da suka kassancc suna yi na 
k Li : i rtii . 

71. Kuma ka karanla musu laba- 
rin Nuhu. a lokacin da ya ce wa 
mutanensa, Lt Ya mutanena! Tdan 
matsayTna da tunatarwala game da 
ayoym Allah sun kasancc sun yi 
nauyi a kanku, to. ga. Allah na 
do&ara. Sai ku lara al'amarinku, ku 
da abubuwan shirkinku. sa'an nan 
kuma kada aTamarmku ya kasance 



J£j$^ 



*l 11- J 




10. jfrata Yutjus 



313 



rufaffc a kanku, sa'an nan kuma ku 
kashe ni H kada y\ mini jitikin. 

72 . L L K. u ma i d an k uka j u y a bay a, 
to, ban tambaye ku wala ljara Ha, 
Ijarata ba la zama ha fi\ct daga 
Allah, kuma an umurcc tti da in 
kasancc daga miisu sallamawa. Cl5 " 

7J. Sai suka fcaryata shi, sa'an 
nan Muka kubutar da shi, da wan- 
da yakt uirc da shi, a cikin jirgi, 
kuma Muka sanya m masu maye- 
wii , kuma Muka nutsar da wadanda 
suka Karyata ayoyinMu. Sai ka 
duba yadda ale i bar wadanda aka yi 
wa gargatfi ta kasance, 

74. Sa'an nan kuma Muka aika 
wadansu Manzanni daga bayansa 
zuwa ga mutanensu, suka jc jtiunu 
da hujjoji bayyanannu, to. ba *u 
kasance za su yi Tmatii ba saboda 
sun (caryata sbi a gahani. Kamar 
wannan Muks rufewa a kan 
/.ukatan masu ta'adi. 

75. Sa*an nan kuma a bayansu 
Muka aika Mika da llaruna zuwa 
ga Firauna da mashawartansa, tare 
da aydyinMu. Sai suka kangara 
kuma sun kasance mutane masu 
laifl 

76. Sa'an nan a lokacin da gas- 
kiya ta je musu daga j;are Mu, suka 
ce, "Wannan haJMa sihiri ni: 
bayyananne." 

77. Musa ya ue, "Shin, kuna 
Ltwa ga gaskiya a lokacin da ta zo 



■ ' ■;>■■■ ."]*.- t .t\. - ,? 



J/ -jV H„ , - .- t * * f 



f I ) WiiLau dukiHl i3 bin d H ti n ?o miiku L3a shi clj umurjji luni. CO, m ma nn umurcc 
ui da y:\Mii kn banr.sa. Kuma bii m neman wata ijaiii karar4arwj ckpa gare ki; domirj 
ALah Va uma^c: ni da iyaz rcLiiniiirt^mSa iuwa gfl,r^ sarioda tiakd Shi ck 1 .?aL biya J1J 



HkSflmtu Vunus 



.U4 



muku? Shin, sihiri ne wanna n? Lal- 
]e masthirci ha ya cin nasara." 

78. Suka ce, "Shin, ka zo mana 
ne domin ka juyar da mil daga a bin 
da mufca iske ubanninmu a kansa, 
kuma girma ya kasance gare ku. ku 
biyu a cikin tiasa? Ba z-u mu yxuxmx 
masu miani ba saboda ku.* ; 

79. Kuma Fir 'anna ya ce, "Ku 
zo mini da dukan masihirci, 
m:is;ir:i." 

50. To, a lokadn da ma.sih.irta 
suka je t Musa ya ce musu, ,U K u jtfa 
a bin da kuke jEfawa.^ 

SI To, 3. lokacin da suka jefa, 
Musa ya ce, "Abin da kuka zo da 
shi sihiri Jic, La lie ne Allah zai foata 
shi. HafiTka Allah ba Ya gyara aikin 
ma 6a mat a. 

82. "Kuma Allah Yana tabbafar 
da gaskiyu da kalmominSa, ko da 
masu laifi sun Gi, ,J 

S3. Sa'an nan babu wand a ya yi 
Tmatii da Musa face zuriya daga 
mutanensa, a kan tsar on kada Fi- 
r'auna da shugiibanninsu su fuine 
su. T.allc, baJtitfa, Fir'auna marin- 
jayi ne a cikin Easa, kuma lalk shi, 
hakiica, yana daga masu barn a. 

84. Kuma Musa ya ce, l Ya ku 
mutanena ! ldan kun kasance kun yi 
Tmani da Allah, to, a garc Shi ml ku 

dogara, idan kun kasance Musul- 

■ ++ 
mi. 

85. Sai suka ce, ll Ga Allah muka 
dogara Ya Ubangijinmu! Kada Ka 
sanya mu fitina ga mutane azzalu- 
mai. 



- , £ 



UkSuratu Yunus 



lis 



86. "Kuma Ka kuLiutar da rail 
do min RahatnarKa, daga mulane 
kafirai" 

#7. K uma M uka yi wahayi zuwa 
ga M usa da dan 'uw ansa, cewa: Ku 
biyu. ku zaunar da mutanenku a 
Masar a cikin wasu gidaje. Kuma 
ku sanya gidajenku su fuskanci Al- 
kibla Cl) . kuma ku Isayar da salla. 
Kuma ka bayar da bu&hara ga masu 
Tmani. 

S8. Sai Musa ya oe, 11 Ya Ubangi- 
jinmu! Ha£l£a Kai ne Ka bai wa 
Kir *a una da majalisarsa it aw a da 
dukiyoyi a cikin rayuwar duniya, ya 
Ubangijinmu, domin &u batar (da 
mutane) daga hanyarKa. Ya 
Ubangijinmu! Ka shafe a kari du- 
kiyarsu kuma Ka yi dauri (2) a. kan 
zukatansu yadda ba /a su yi imani 
ba bar su ga a? aba mai radadi." 

(Allah) Ya ce: s "Ulle ne au 
kar6i addu'arku. Sai ku daidaitu, 
kuma kada ku hi hanyar wadanda 
ba su sani ba ." 

90. Kuma Muka (c^tarar da Bani 
l^ra'ila teku, sai Fir'auna da rundu- 
narsa suka hi su bisa ga zalunci da 
Jtciarc haddi, bar a lokacin da 
nutsewa. ta riske shi ya ce, Ll Na yi 
Tmani cewa, ha£]£a. babu abin bau- 
lawa face Wan nan da Banu Isra'il 



it i \^ f- 1 < - - i- i -\\ 



(1) Sli sanya nidajenKij .mini I'uifkanlar ALiiibLa [a Ku'aba tluillltl tu. ilka ^ill salla a 
cikm tiidajL^L, a a. bud a [sorcm uj Sua latL masallati Zli a fatfa SU da dijku 511 a cikin s;illa. 
WatLr.nrj ku;m4 >i jjina. yadda ate sun sidiijen Musulmi sn kasancc a ko 4a yaushc 

(2 | Miisa ya yi addu'a ii kanMi, tiar Lia raahin TmacLi iabtiJii \a sanu libancl bit 7A SU yi 
irriacL: ba, kamar mutagen NQh.u. 

1 3) Tmar]] a biyan ManKdn m ulawd ya isa ^a kai'LU ba ^aL yi juasa atrtlutll bn. 



HkSilratu Yunus 



suka yi lmani da Shi. kuma m. ina 
daga MusulmT' 

91. Ashe! A yanzu ! Alhali kuwa, 
baklka ka sa&a a gabani, kuma ka 
kasance dap masu frama? 

92. To, a yau Muna kuftutar cl) 
da kai game da jikinka. do mm ka 
kasance ay a ga wadanda sukc a 
bayanka. Kuma la lie nc masu yawa 
daga muhlne, halsiEa, gafalallu ne 
ga ayoyinMu. 

93. Kuma lallc tit, haEika Mun 
za u nar 12 * d a Ban i T sra 1 i ] a maz a unar 
gaskiya k q ma Muka arzula su daga 
abubuwa miyu dadl, Sa'an nan ha 
su safta ba har ilmi ya je mu&u. T.allc 
nc Uhangijinka Yanii yitt hukuiiri a 
Lsakaninsu a Ranar K'iyama a cikin 
abin da suka kasanec suria sana wa 
juna. 

94. To. idan ka k a sauce a cikiu 
shakka daga abin da Muka saukar 
zuwa gare ka n sai ka tambayi wa- 
danda sukc karatun Littafi daga 
gabam'nka. Lallc nc, hakTka h gas- 
kiya ta jt maka daga Uhangijinka 
domiti haka kada ka kasance daga 
rmlsLi kdkanto. 

^J. K uma kada ka kasance daga 
wadanda suke karyalawa same da 
ayoyin Allah, har ka kasance daga 
masu hasara. 

96. Lallc tie wadanda kalmar 
Ubatigijinka ta wajaba a kansu 1 ba 
/a su yi itnani ba. 




(0 KuGutar da jikLn Firauna: buida riUmisu domm u tabbatir da yi miitu. 
(21 Allah Yi wa. Badi JsraMa mu]Jiin Misar da Fala^cCmu. jjahii day* a Inayan 
halaka Fit auna da mutanensa. 



HkSflmtu Yunus 



M7 



97. Kumu k5 dakowidcc aya taje 
musu, sai sun ga azaba mai radadl. 

Ptf. To, domin me wata allcarya 
ba ta kasance ta yi (1> Imani ba har 
Tmaninta ya am fane ta, face muta- 
nc n Yunus'' A lokacin da suka yi 
TmanL Munjanye azabai wutakanci 
daga gare su a cikin ray u war du- 
niya. Kuma Muka iivar da su dad! 
zuwa wani 15k aci, 

PV. Kuma da Ubangijinka Ya 
so, da wadanda sukc a cikin £asa 
sun yi imani dukansu gaba day a 
Shin, kai kana illasta mutanc nc har 
so kasance masu Imani? 

100. Kuma ba ya kasancewa ga 
wani rai ya yi imani Face da iznin 
Allah, kuma (Allah) Yana sanya 
kazanta a kan wadanda ba su yin 
hankali. 

101. Ka uc, "Ku dubi abin da 
yakc cikin sammai da Easa" 1 Kuma 
ayoyi da gargadl ba su wadatarwa 
ga mutanc wadanda ba su yin 
imani. 

102. To . sh in sun ajiran wa n i a bu 
face kamar misalin kwanukan wa- 
danda suka shude daga gabiininsu? 
Kace. "Ku yi jira ! Lalk uT tart da 
ku. ina daga masti jira. 11 

103. Sa'an nan kuma Muni ku- 
6urar da manzanninMu da wadan- 
da suka yi Tmani, kamar wannan nc. 



, > - 7--..- t ' * * --i -- -i- 



-" 



* -- 
■ J - " 



1 1) Alfiaryun da ak^ aika da Miiclziiri]5i Ctkinsu. ba iU y] TniiinL duka fact: mutum 
daya, kij bi^iii gabatHn haLaka sami niiJCitncTisij, Sai ctai alRarj-'ar Yunusi, ila kam li jt 
t?oro, HhI VI Hliani i &AtiitTiin s^wJc^r azpba, aabuda hata Kuka Injiu, ba Li Mkka |adfl bil , 
walau Nuiawa Walau babu mai Lya Samufijmarn sai A]]ah Ya aut'c Shi hakpi. Kod^ Tmai 
yin gacgadin yakan yiwut ya kaikatc, sai da tsarin Allah. 



HkSflmtu Yunus 



3 IS 



tahhaiaccn; Tin a gate Mu, Mu ku&u- 
tar da masu imam. 

104. K a (x ,n Va ku mutane ! Id an 
kun kasance a cikin kokanto daga 
addmina, tu, ba ni bauta wa wa dan- 
da kuke bauta wa, baicin Allah, 
kuma a mm a in a baula wa Allah 
Wanda Yake karBar rayukanku. 
Kuma an umurte ni da in kasano- 
daga ma su Imam, 

105. "Kuma (an ce mini): Ka 
bay ar da fuskaika ga addim, kana 
karkala zuwa ga guskiya, kuma 
kada ka kassancc daga masu shir ka. 

106. "Kuma kada ka kirayi, bai- 
cin Allah, a bin da ba ya amfantn ka 
kuma ba ya cutar ka. Ta, idan ka 
aikata haka, sa'an nan Jalle kah a 
15 kacin, kana daga masu zaJunci." 

107. Kuma idan Allah Ya shafe 
ka da wata cuta, in, habu mai yaye 
ta face Shi, kuma idan Yana nulm 
ka da wani alheri, to, babu mai 
mayar da falalarSa. Yana samun 
wan da Yake sa daga rikin baymSa 
da shi. Kuma Shi nc Mai gaiara, 
Mai jin kai, 

)08. Kace/'Yaku mutant; n.afle 
ne gaskiya La zo muku daga 
Ubangijinku. To, wand a ya shiryu, 
ya shiryu ne domin kansa kawai. 
kuma wanda ya ftacc yana ftacewa 
ne a kansa kawai. Kuma ban zama 
waklli a kanku ba." 

109. Kuma ka bi a bin da ake yin 
wahaymsa /tjwa garc ka, kuma ka 
yi ha£uri bar Allah Ya yi hukunci. 
Kuma Sh" ncj Mafi a I hen n mam 
hukunci 



5? t^fi' 1 lii 



! ^-y* ^ ill' 1 




Tana karanlarda tewa Mati/annin Allah sun kirityi mutancnsu 
zuwa ga tauhldi da nau'in kira guda. kuma mutanen sun fuskance su 
da hali guda a musu da Raryatawa, sai lea ce a zamani guda sukc s ko 
a cikin harshc guda suka yt magana. 




Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai. 



/, A. L. R. LittaCi nean kyautata 
ayoyinsa, xa L an nan an bayyana au 
daki-daki, daga wurin Mai hikimu, 
Mai kididdigewa. 

2 Kada ku ban (a wa kowa face 
Allah. Lalle ne ni a garc ku mai 




gargadi ne kuma niai bushara daga 
gare Shi. 



J, Kuma ku nemi gafara gun 
Ubangijinku. Saan nan ku tuba 
zuwa gare Shi, Yy jiyar da ku dacft, 
jiyarwa mai kyau zuwa ga ajah 
am bat a etc, kuma Ya bai wa dukan 
ma s abudn girma girmansa. Amma 
idan kun juya, to, lalle ni, in a tsoron 
u/abar yini mai girma a kanku. 

4 7uwa ga Allah makomarku 
lake, kuma ShT a lean kome Mai 




Tkoti yi ne. 



ll.Suraha Hiid 



J. To, lalle su, suna karkatar nj 
da Jtirjinsu domin yu ftoyc rlaga gare 
shi. To, h lokacin da sukt lullufiewa 
da tufafinsu Yana sanin abin da 
suke ftoyewa da abindasuke bayya- 
riawa. Lalle Shi Masani ne ga abin 
da yake a cikin £iraza\ 

6. Kuma babu wata dabba a ci- 
kin Efasa face ga Allah arzikmta 
yake, kuma Yana sanin ma \ abba- 
tar la* 21 da ma*azarta. duka is una 
cikin littafi bayyanannc. 

7. Kuma Shi ne Wanda Ya halic- 
ci sammai da £asa a cikin kwanaki 
shida, kuma Al'arshinSa y-a kasancc 
a kan ruwn, i3i domin Yajarrahaku, 
wantic nc daga cikinku mafi kya- 
won aiki. Kuma halcTita idan kace, 
"Lalle ku wadknda ake tayarwa ne 
a bay an mutuwa, 11 halcTica, wadan- 
da suka kaflrta sun a cewa: ''Wan- 
nan bai zama ba face sihiri bayya- 
nannc. 11 

Kuma lalle ne idan Mun jin- 
kirta da azaba gare su zuwa ga wani 
lokaci IcidEiyayye, ha£7£a sun a ccwa 
mc yakc tsarc l4h ta? To, a ranar da 
/a la jc musu, ba la /ama abin 



-- i *\^f\S vi-n-a -- J f r -- .-- / |T 

Jk,3T t 



[['} Bii kij son su jra mai y] muau wa'ii/i, siibtidu. baka id a u sun islnkayi Annabi daga. 
ne&a, sai su 6-Qya, do mm kada ya gan su. ballc ma har ya yi musu w.i',i/: K un-.^j har id;*n ya 
■>.^ nri'r; su da w-i 'af'iri&rt. siji si] mnyn lyf;irinKU nife idimunHU da kunnuwan.su kamar 
yadds mulancn Nuhu suka yi ma.5a a lok^cin da yakc yi musu w\t ' li^j . Ka dliba Suratll 
NuK, Sura La 7] . 

(2) Malabbala shi nc wha, kuma maW-a ila ce uwa. 

{ 3') Turk on hall i la. A] 'arshi ruwa. Ruwa da Alarshi sunt ga ba da sa mmai da £asa . 
Sa'iici nan akahaliu^L ka5a daea ruwa Jaitna aka tr.ayarda ruwa KayiJci, aba tialiLci sama. 
Sa'an nan kuma alta mulmula A cikin siir:J.r tt'wjLi Allah ne \4afi sani. 

1 4) Mi: kc isarc La, walau azihar ~ ms ke hana ta ta zo yauzu'. 1 



U.Suratu Hiid 



321 



karkatarwa ba daga gare su, Kuma 
a bin da suka kasancc sun a yin izgili 
da shi, ya wajaba a kansu. 

9. Kuma lalle nc idan Mun dan- 
dan a wd mutum wata rahama daga 
fiarc Mu, sa'an nan kuma Muka 
zarc la daga gare shi, lalle nc shi 
haJaJta, rnai yanke tsammani ne, 
rnai yawan kaTirci. 

JO. Kuma lalle ne idan Mun dan- 
tfana masa nt'ima a bay tin cilia ta 
shaft shi, yana cewa munanan ha- 
laye sun tafi daga wurina. La He shi 
mai farin tiki ne, mai alfahari. 

//. Sai wadanda suka yi hakun 
ku ma s uka a i k a t a ay y u ka na £ warai . 
Wadannan suna da gafara da lada 
mai girma. 

12. Saboda haka tsammaninka, 
kai mai barin saahen a bin da aka yi 
wahayi zuwa gare ka ne, kuma mai 
Jcuntata Eirjinka da shi nc domin 
sun ce, "Domin mc ba a saukar 
masa da wata taska ba, ko kuma 
Mala'ika ya zo larc dc shi? 11 fl) Kai 
mai gargadl nc kawai. Kuma Allah 
nc Wakili a kan kome. 

IS. Kd s una cewa "Ya kirkira fl) 
shi nc." Ka ce, ''Sai ku zo da surori 
go ma misalinsa fciiikirarru, kuma 



(]} Sabodi ^muii muLlne bH in gjctwama mutum sai id^n yanii da wiita dukL^Li 
kuma akwai w^ili Jiaifl bayyatliSTine late da shi, 10, tai kumiiea ^aturi. ka dj. dukiya to 
watu karJm da za kfl iy^ uLasla si] da Hhi a kan wai]i abu. Subuda haka ktinA (SoICin iyar da 
dukil a Km d.i : vkd unfiuncc ka, dtimm kada a kilryata ki lo, kadh kaji isfjron iyarwa, ALLa.lL 
nc Wakili a kan kt'imc. 

f2} Ktj kuwa tia 7^ ka iyar da nhm da aka nikt ka ba d-jmin tscimn su cc, "Kai ae ka 
RirRira Alfur'arii, sa'an tia.ti ka jiji^jiia shi Allah," To, sai ka. ce, "Ni mucut]] nc 
kamarku, LdatinTna fcLlkLJa Al£ar'lTii,tci, ha/ai i;iRartkukukJr6iira iiinsa ba, sai kuzoda 
mtcti goma irinsi." 



ll.Suraha Hud 



322 



\ 1 i j* ijj- 



ku kirayi wand a kukc iyawa, baiein 
Allah, idan kun kasance masu gas- 
kiya. L ' 

14. To, idan ba su amsa mukn 
ha, lo ku sani c£waan saukar da shi 
kawai neda sanin Allah, kumacewa 
habn a bin bauta wa face Shi. To, 
shin, ku masu sail a ma wa neV 

75. Wanda ya kasance ya yi nu- 
fin ray u war duniya da kawarta,, 
Muna cika musu ayyukansu zuwa 
gare su a ctkinLa h kuma a dkmla ba 
za a rage su ba. 

1 6. W ada n n an ne watfanda ba s u 
da kome a cikin Lahira face wuiu, 
kuma a bin da suka sanaanla a 
cikinta (duniya) ya 5aci, kuma a bin 
da suka kasarux sun a aikatawa fia- 
laeuc nc, 

17. Shin, wanda ya kasancc a 
kan hujja hay y an anna daga 
Ubangijinsa, kuma wata shaida 
Lana biyar sa daga gare Shi, kuma a 
gabaninsa akwai littarin Musa abin 
kuyi da rahama? Wadannan sun a" 
yin Tmani da shi, kuma wanda ya 
kafuta da shi daga Jtungiyoyi, to. 
wuta qc makomarsa. Sabdda hyka 
kada ka kasance a cikin shakka 
daga gare shi. La lie shi nc gaskiya 
daga Ubangijinka, amma kuma 
mafi yawan muiant: ha su yin Tmani. 

I ft. Kuma wane ne mafi /.a 1 unci 
daga wanda ya fiirRira fcarya ga 
Allah? Wadannan ana gitta su ga 
L'banimmsu* kuma masu shaida su 
cc, "'Wadannan nc &uka yi Jcarya ga 
Ubangijinsu. To, la'anar Allah La 
tabhata a kan azzalumai." 



^ - *- 
* ■*■ i ■. «i j ■ 



, I X * ~~ 1 1 J--I I T _ 



U.Suratu Hiid 



19. Wadanda sukc katigcwa 
daga hanyar Allah kuma suna tic- 
man ta karkaee, kuma su ga I.ahira 
suna kafiri.ii. 

20. Wadannan nt ba an kasancc 
mabuwaya ba a ctkin £asa, kuma 
wadansu masoya ba su kasance ba a 
garc su. baicin Allah. Ana ninka 
musu azaba, ba su kasance suna lya 
ji ba, kuma ba su kasance suna gani 
ba. 

21. Wadannari ne wadanda suka 
yi basarar rayukansu, kuma abin da 
suka kasance suna £ir£irawa ya 
Fiace musu. 

22. Babu makawacewa, halcifea, 
su a Lahira, su ne mati htisara 

23. Lalle ne wadanda suka yi 
Tmani kuma suka aikaca ayyukan 
Ewarai, kuma suka yi tawalu 1 ! zuwa 
ga L'bangijinsu, wadannan ne aH6- 
kan Aljanna. sun^i madawwama a 
cikinth . 

24. Mi sal in Gangaren biyu ka- 
mar ma k a ho ne da kurma. da mai 
gani da mai ji. Shm h suna daidaita 
ga misaii? Ashe, ha ku yin lunani? 

25. Kuma. hakika. Mun aika 
ftuhu 'iuwd ga mu (aliens a, (ya ce): 
"Lallc nc ni, a gare ku mai gargadL 
bayyanannc nc. 

26. ( " K a da k u h a uta wa k o iva fa ce 
Allah. I.4*]]c nT, inajin isoron azabar 
yini mai radadl a kanku." 

27. Sai mashawarta wadanda 
suka k a fir la h daga mutanensa, suka 
ce. "Ha mu ganin ka face mutum 
kakc kamarmu. kuma ba mu ganin 



^^e*^ ij^i jS 



Jet -"" Jl-fT I --" - v t ~-\f 



lLSuratu Hud 



324 



* 1 ij* 5 jj^ 



wani ya bi ka face wadanda sukc su 
£as£antattunmu nc suma ba tare da 
tunani ba, Kuma ba mu ganin wata 
talala a gare ku a kanmu. X'a, muni 
/a(on ku malcaryata ni:." 

28. Ya cc, "Ya muiancna! Shin, 
kun gyni id an na ka.sa.ncc a kan 
wata. hujja bayyananna daga 
Ubangijina, kuma Ya ba ni wata 
R aba ma daga wurinSa, sa'an nan 
aka rufe ta (ila Rahamar) daga gan; 
ku, shin, za mu tilusta muku ita, 
alhali kuwa ku masu £i garc la nc'.' 

2S>. "Kuma ya rnutanena ! Ba /.m 
tambaye ku wala dukiya ba a k an- 
sa, ijarata ba ta /ama ba, fact daga 
Allah, kuma ban zama mai korar 
watfandii suka yiTmani ba. Hakiica 
su, ma$u haduwa da Ubangijinsu 
ne, kuma amma ni. ina ganin ku 
mutant; nc jahilai. 

30. "Kuma ya mutanenaf Wane 
ne yakc taimakona daga Allah id an 
na kort; su? Ashe, ba ku tunani 

J/. "Kurnabanice mukua wurT- 
na (askokin Allah suke, kuma ba 
ina sanin gaibi ba ne. Kuma ba ina 
t£wa ni Mala'ika ba ne. Kuma ba ni 
cewa ga wadanda idanunku suke 
wulakantawa, Allah ba zai ba su 
alhen ba, Allah nc Mafi sani ga a bin 
da yakecikinzukatan&u- Lallenc ni, 
idan (na yi haka) da ina daga cikin 
a/./alutnai. 

32. Suka ct\ <% Ya Nu.hu, talle ne 
ka yi jayayya da mu, sa'an nan ka 
yawaita yi mana jidali, to, ka zo 
mana da abin da kake yi mana 
wa'adi idan ka ka&ance daga miisu 
gaskiya/' 



f 7 _- --■ 



i-r 



1 "te* 



ILSuratu Hud 



325 



33. Ya ce, "Allah kawai nu Yake 
zo, imiku da shi idan Ya so Kuma 
hu ku zama mabuwaya ba. 

J4. "Kuma nasi hata baza ta an> 
fane ku ba. id an na yi nufin in yi 
muku nasTha, idan Allah Ya kasan- 
ee Yana nulm Ya halaka ku. Shine 
L'bangijinku, kuma zuwa gare Shi 
akc mayar da ku."' 

iJ. Ko suna ecwa: (Nuhu) ya 
kirtira shi. Ka cc, "Idan nT(Nuhu) 
na £ir£ira shi, to, laifina a kaina 
yake, kuma mmai barranta nedaga 
a bin da kuke yi na laifi. 1 ' 

3ft, K uma aka yi wahayi zuwa ga 
Nuhu cewa: Lalle ne babu mai yin 
Tmani daga mutanenka face wanda 
ya riga ya yi imanin, saboda, haka 
kada ka yi ba£in ciki da a bin da 
suka kasance suna aikalawa. 

37. Kuma ka sassaEa jirgi da 
kyau bisa idanunMu da wahayinMu, 
kuma kada ka yi Mini magana a 
cikin sha anin wadanda suka kafir- 
ta, lalle ne su. wadanda akc nutaar- 
Wci ne. 

38. Kuma yana sassaka jirgin 
cikin natsuwa, kuma a koyaushe 
wadansu shugabanni daga muta- 
nensa suka shude a gabansa, sai su 
yi i/gili gare she. Ya ce, "ldan kun yi 
izgili gare mu, to, hat it a mii ma /a 
mu yi izgili gare ku, kamar yadda 
kuke yin izgili. 

39 "5 a 1 an nan da sannu za ku 
san wand a azaba za ta zo mas a., ta 
wulakanta shi (a duniya), kuma 
wata azaba zaunanna (a Sauk a a 
kansa (a LahiraV 



, ' -7-- Jj> -"h 4 i " "A^*< 



A.. 



}> -r 



0 ^J^^w-tjRl? 



ILSuratu Hud 



32 ft 



40. II ar a lokacin da mnLirnm- 
Mu ya je. kuma tanda ta fiulfiula. 
Muka ce, Ka dank a. a cikinta, 
daga kome. ma'aura hiyu, da kuma 
iyalanka. face wanda magana ta 
gabsila a k ansa/ 15 da wanda ya yi 
imani ,s Amma kuma babu wadan- 
da suka yi imam tare da shi face 
kadan. 

41. Kuma ya ce, ^Ku hau a d- 
kinta, da sutiati Allah magudanarta 
da matiibbatarta. Lalle ne Ubangi- 
jlna, halcTEa, Vfai gafarane, Mai j in 

Jtai." 

42. Kuma ila tana gudana da Su 
a Likin Uguwar ruwa kamar du- 
watsu, sai Nuhu ya kirayi dansa 
jilliali kuwa ya kasance can wuri 
tnai niaa. ' l Ya karamin dan a! Zt> ka 
hau tare da mu, kuma kada ka 
kasance tare da kafirai!" 

43. Ya ce, Lt 2an tattara zuwa ga 
wan i dulse ya tsarc ni daga ruwan." 
(Nuhu) ya ce, "Babu mai t&arewa a 
yau daga urn urn in Allah face wan- 
da Ya yi wa rahama 11 Sai taguwar 
ruwa la shamakace a tsakitninsu. 
sai ya kasance daga wadanda aka 
nuLsar 

44. Kuma aka ce, lL Ya Jtasa' Ki 
hadiye ruwanki, kuma yii sama ! Ki 
kiime." Kuma aka takar da ruwan, 
kuma aka hukunta al'amarin, 
kuma jirgin ya da id a it a a kan Judiy- 



■ ■■ -■ 



£ * * L f *1 ■ "Ml'" r>i ii 
^ * * ^ Lf* ' o -5 



_-» __- 



(1) Jyalan Niihu syn yi immi bpnrf.i d^nsn Yao, da matarsa fi^da kafira. W'acfiinda 
suka >'] una Hi. C-SgU .saiir;in niLilijnfnsH larnaciin til 1 rna^a da maLi. AinEtia kujlia an c.c 
tnut^nc Kaba^in da hiyu nc, kumu uri fu goniii fie. Allah UP Mat] san: 



11. Sura tu Hfid 



327 



* 1 ij* 5 jj^ 



yi, ,: ] 3 kuma aka ce, L; lS"7sa ya t abba la 
ga rnutane azzalumai." 

45. Kuma Nuhu ya kira Ubangi- 
jinsa, sa'an nan ya ce, "Ya Ubangi- 
jinaf La]]e ne dana na daga iyafinal 
Kuma haJciJca wa'admKa gaskiya 
ne. kuma Kai nc Mafi hukuncin 
masu yin hukunci." 

46. Yace/Ya Nuhu ! Lalle neshi 
ba ya a cikm iyalanka, la lit no shi, 
aiki ne wanda ba na fwarai ha, 
saboda haka kada ka tambaye Ni 
abin da ba ka da ilmi a kansa. 
HaftTfa, NT Itia yi maka gargadi 
kada ka kasance daga jahilai. 11 

47. Ya ce, <s Ya Ubangijina! Lalle 
nc nT. iria ncman i.sari gare Ka da in 
tan i have K a abin da ba m da warn 
ilmi a kansa. I dan ba K.a gafarta 
mini ba, kuma Ka yi mini rahama, 
zan kasance daga masu hasira.-" 

48. Aka ce, ll Ya Nuhu ! Ka sauka 
da aminci daga gare Mil da albarka 
a kanka, kuma rahama la labbata a 
kan wadansu arummumi daga wa- 
tfanda sukc tare da kai . Da wadansu 
arummomi da za Mu jiyar da su 
dadL sa'an mm kuma a/.aba mai 
radadi ta shafe su daga gare Mu." 

49. Waccan Jcissa tana daga la- 
banm gaibi, Muna yin wahayinsu 
ziiwa gare k a (Muhammad u) Baka 
kasance kana sanin su ba. haka 
kuma mutinenka ba su sani ba 
daga gabanin wan nan. Sai ka yi 
hakiiri. Lalle ne a£iba cana ga masu 
tufiawa. 





(]) Jiqd i y>Tl sunjtii wyni diitsf nc .'i tit in 
mLilaricrj farko na wsruiiin il'umniB huh yau 



JuvTrLi. Jirj^in Nuhu ya ^aucjii a katisa, ]jar 
iba, Sa'tui nan ya halaka. 



ILSuratu Hud 



328 



1 > >J* *^ 



50. Kuma ?uwa ga Adawa, 
(Mun aika) dan'uwansu Hudu. Ya 
ce, 11 Ya ku rnutanena! Ku bauta wa 
Allah. Ba ku da warn" abin bautawa 
face Shi, Ba ku kasanec ba fate 
kuna masu fiirEirfhva. 

51. "Ya ku mutation a! Ba ni tam- 
bayar ku wata ijaraa kansa : ijarata 
ha ta /ama ba, lace ga Wanda Ya 
Eaga balit.1 ata. Shin fa : ba ku 
hankaltaT" 

52. "Kuma, ya mutanena! K.u 
ncmi Ubangijinku gafara, sa'an nan 
kuma ku tuha zuwa gare Sm\ zai 
saki sama a kanku, tana mai yawan 
/.ubarda ruwa, kuma Ya ftara muku 
wani Karll ga £arfinku. Kuma kada 
ku juya kuna masu Laifl. 

53. Suka ce, LL Ya Hudu 1 Ba ka zo 
man a da wata hujja bavyanauna ba. 
kuma ba mu /ama masu barm 
abubuwan bauiawarmu ha domin 
magatiarka, kuma ha mu /.ama 
masu yin Tmani da ku: ba. 

54. '"Ba mu cewa, sai dai kurum 
sashen abubuwan bautawarmu ya 
same ku dc^cutar hauka." Ya ce. 
"Lalle ne ni, ina shaida wa Allah, 
kuma ku yi shaidar cewa. "lallc nc 
ni mai barranla ne daga abin da 
kukc yin shirki da shi„ 

55. "Baicin Allah : Sai ku yi mini 
kaidi gaba day a, sa'an nan kuma 
kada ku yi m.itii jink ari, 

56. ' l IIaJtiica. ni na dtigaraga Al- 
lah A ; ban gijTtia kuma Ubangijinku. 
Rabu wata dabba fate Shi ne Mai 



WIS 1 ,. 7 . 



^.ii ^ ^, ■ H f' j _ <■ ; , 



11. Sura tu Hfid 



32g 



riJso ga kwarkwadarta. m HaETfca, 
Ubangijma Yana (kan) a tafarki ma- 
daidaicL 

57. ll To! Idan kun juya, haflica, 
na iyar muku abin da yka aiko niida 
shi zuwa garcku. Kurria Ubangijina 
Yana mtisanya wadansu mulyne, 
wadans-unku su ma ye muku. Kuma 
ba ku cutar Sa da kome. Laltc 
Ubangijina a kan dukan kome, 
Matsari ne."" 

58. Kuma a lokacin da umur- 
ninmu ya je, Muka ku&utar da 
lludu da wadanda suka yi imam 
tare da shi, saboda wata rah am a 
daga gare Mu. Kuma Muka kufiu- 
tar da su daga a^aba mai kauri. 

59. Haka Adawa suka kasancc, 
sun yi musun ayoyin Uba.ngjjinsu, 
kuma sun safta wa ManzanninSa, 
kuma sun hi urn urn in dukan mai 
girman kai, makangari. 

60. Kuma an biyar musu da 
la 'ana a tikin wanna n duniva da 
RamjrKiyiima. To! Lallc neXdawa 
sun kafirta da Ubangijinsu. To, 
Nlsa ya tabbata ga Adawa, mul li- 
nen ITudu! 

61. Kuma zuwa ga Samftdawa 
fan aika) da.n'uwansu Salihu, Ya cc, 
*'Ya mutanena! Ku bauta wa Allah. 
Ba ku da warn a bin bairtawa face 
Shi. Shine Ya Caga halittarku daga 
kasa. kuma Ya sanya ku masu yin 
kyarkyara a cikinta. Sai ku neme 
Shi gaTara, sa an nan kuma ku luba 
/.uwa garc Shi. Lalle Ubangijina 
MakusancL ne Mai kar6awa. ' 



' I ' ^ -- Tf I X 



0 4y i 1 ^.' -^4^' ' j'^o^ 



|_r 



ill Gishm poshin el abba. 



ILSuratu Hud 



62. Sukaec : ' l YaSalihumaRiEa, 
ka kasance a uikinmu^ wanda akc 
fa tan wanj alhtri da shi a gab an in 
wanna ri. Shin kana hana mu bauta 
wa abin da ubanninmu suke bauta 
wa? Kuma haklEa nru, muna cikin 
shakka daga abin da kake kiran mu 
gar? shi. mai sanya kokanto/' 

63. Ya ce, Ll Ya mulanena! Kun 
gani? Jdan na kasance a kan hujja 
bayyananna daga Ubangijina. 
kuma Ya ba hi rahama daga gate 
Shi, to, wane ne zai taimake ni daga 
Allah id an na safra Masa? Sa'an 
nan ba za ku kare ni da kome ba 
face hasara. 

64. "Kuma ya mulanefla! Wan- 
nan ra£ lima r Allah ee. Ian a ay a a 
garc ku. Sai ku bar ta ta ci a cikin 
kasar Allah, kuma kada ku shafe ta 
da wata cuta, kat azaba makus- 
anciya ta kania ku." 

65. Sai suka soke ta. Sai ya ce, 
"Kuji dadi a cikin gidajenku kwana 
uku. Wan nan vva'adi ne ba abin 
karyalawiL ba." 

66. To, a lokacin da umurninVfu 
ya je, Muka kufrutar da Salihu da 
wadanda suka yi Imani tare da shi, 
saboda wata rahama daga garc Mu, 
kuma daga wulakancin ranar nan, 
l.ade ne, Ubangijinka ShT ne Mai 
(carfi T Mabuwayi. 

67. Sai isawa ta kama wadanda 
suka yi zalunci, sai suka wayi gari 
sun a guggurfine a cikin gidajensu. 

68. Kamar dai ba su /a una a 
cikinta ba. To! La lie ne Samudawa 
sun kaftrcc wa Uhangijinsu. To, 
Nlsa ya tabbala ga Samudawa, 



\ t i f -V 1 " - . * 'Si-'- r : 

+ H 



^ J* "* ■~ 1 " r J i~" 




11. Sura tu Hud 



Ml 



69. Kuma hakilca., manzan- 
ninMu sun je wa Ibrahim da bu$- 
hara, suka ce, "Aminci' 1 . Ya ce, 
"Aminci (ya tabbata a gare leu).*' 
Sa n an nan bin yi jinkiri ba ya je da 
maralti Jtawatacce. 

7#. Sa'an nan a lokadft da ya ga 
hannayensu ba su saduwa zuwa 
gare shi (maraEm), sai ya yi (cya- 
nwsm kuma ya ji tsoronsu. Suka 
ce s ,4 Kada ka ji isoro, lallenemu. an 
aikomu nt; zuwa gamutanen Ludu" 

7 A Kuma matarsa tana tsaye £l \ 
Ta yi dariya. Sai Muka yi mata 
bushara (da haibuwar) Is'hafia, 
kuma a bay an Ishaka, Yafiubu. 

72. Sai ta ce, ; 'Ya kaitonaf Shin, 
/.an haihu ne alhali kuwa ma tsohu- 
wa, kuma ga mijlna tsoho nc? Lallc 
wannan, ha£T£a. abu nc mat ban 
mamaki.* 1 

7 J, Suka ce : "Shin kin a mamaki 
ne daga aLa inarm Allah? Rah am at 
Allah da albarkarSa su tabbata a 
kanku r ya mutancn habban gida! 
La lie ne Shi a bin godewa ne, Mai 
girma." 

74. To. a lokacin da firgita ta tafi 
daga Ibrahim, kuma bushara ta je 
masa, yana mai jayayya a garc Mu 
saboda mutancn Lutfu! 

75. Lallc Ibrahim, hakifca mai 
ha^uri nc T mai yawan addiTa T mai 
tawakkali. 



_ is 



^ ^ to i: ^- 



(]j MalLtf lbnlhLni Sat all tana tsayc ga yi mg?u hidimu. Krdi yi dariyai rnimaki, 
dtf[]]]Ji bclicjii MiJi kJ cm a bind. Wacfansu na fa.^arawa - la yi haik. WiintLan liai dace ba. 



lLSuratu Hud 



76. Ya lbrahiml Ka bijira daga 
wanna n. Lalle she, haiSGTEa, urn urn in 
Uhangijinka ne ya zo, kuma la Ik no 
su, a bin da yakc: mai jc musu a/aba 
ce wad da ba a iya hanawa. 

77. Kuma a tokacin da man- 
zanninMu suka je wa Ludu, aka 
nata mas a rai game da su, ya £un- 
tata rai saboda su. Ya ce, "Wannan 
yini ne mai tsananin m as i fa. 11 

78. Kurna mutations a suka je 
masa suna gaggawa zuwa gare shi, 
kuma a gabani, sun kasance suna 
aikatawar munanan ayyuka. Ya ce, 
~ L Ya mutanena! Wacfannan 'ya T - 
yana. 11 'su ne rnafiya Uarki a garc 
ku. Sai ku bi Allah da tafias a, kuma 
kada ku wuhlkama ni a akin bafii- 
na. Shin, babu wani namiji shiryay- 
yc daga garc ku'. 11 " 

79. Suka ce, "Lalle, bajaica ka 
satu. hi mu da wani hakki a cikin 
"ya'yanka, kuma lalle kai hafuka, 
kana sane da abin da muke nufi/ 1 

#0, Ya cc, <h Da dai ina da wani 
Rarfi game da ku, ko kiiwa ina da 
goyon haya daga wani rukuni Ci) 
mai Earfr. J " 

SL (Manzannin) Suka ce, lL Ya 
Ludii 1 Lalle mu 1 manzannin Ubangi- 
jinka ne. Ba za su iya saduwa zuwa 
gate ka ba. Sai ka yi lafiyarka a 



-; _ 



J _z-* j4P Si} 



^^^^ 



( I] 'Yi^yariKa-yitni rmfin ttlhCaii aurciiKU, dumiiL kuwaiLB AnJiubi ubiili aTummarSid IW 
Bi va k 1 i]nata ii ce waL k]ran muMJi g&ti ?:uwa ? ya'.yaniia nku. domui babu wata 
shari'a ta Allah, gn saninmu, wadds ta halatta h^duwgr mnza lmyy tc live <U b:yu :i kan 
aLLrtin mice ^udd. 

(?0 Va fatfj hat? domin ba ahi da dangL a ci kms« TJaga garc ski hfi ^ kuma aibo 
wani Ann.ih] ba mi a cikin wadaLar tLiici^in:^. 



ILSuratu Hud 



warn yank in dare da ivalinka, kuma 
kada wani daga gare ku ya waiwaya 
face maiarka. Lalle ne a bin da ya 
same su mai samunta ne. La lie 
waadinsu lokaein safiya nc. Shin 
Uikacin saTiya hi" kusa ha neT 

52. S a *un nana! okat i n da urn ur- 
nmMu ya je, Muka sanya na sa- 
mania ya zama na icasanla, kuma 
Muka yi ruwan duwitsu a katiia 
(Gcasar T.udyj) daga la5o curarrc. 

53. Alamlaece a wurin Uban- 
gijirika. Kuma ita(£asarLud"u)bata 
zama mai nisa ha daga azzalumai 
(tCuraiihawa). 

84. Kuma /uwa ga Madyana 
(Mun uika) dan'uwansu a> Shu- 
aibu. Ya cc, "Ya Mutanena! Ku 
bauta wa Allah. Ba ku da wani abin 
bautawa Face ■Shi > kuma kada ku 
raiic mudu da sikcli. Talle n7. mi 
ganin ku da wadala. m Kuma laltc 
uia jT muku tsoron a/a bar yitii mai 
kewayewa. 

85. "Ya mutanena" Ku eika 
mudu da sikcli da adaki, kuma 
kada ku natota wa mutane 
kiiyansu, kuma kada ku yi fiarna a 
tikin Easa kuna masu fasadi. 

R 6 . ' Ta la 1 ar A 11 ah mai wa nzuw r a 
ita cc mail allied a gare ku [dan kun 
kasance muminai, kuma ni ba 
mai tsaro ne a kanku ba." 



(1) Larabiwa ne, suna iawh a tsakintn Hyaz da StMm. 

(21 I llu. giJUIL ku. j CLkitL WtidiLa: ha ku. Ad bukAdr nipt wa muLine kayanMi. Sahnda 
hiika ku yi atkle] muUHnc wajen -ratiiki ya J'l muku allien da^a diikivar lLaFacn rim karEwa 
koine yawanla. 



ILSuratu Hud 



M4 



87. Suka cc, "YaShu'aibu? Shin 
sallarka take umurtar ka ga mu 
bar ah in da ubanninmu suke bau- 
tawa, ko kuwa mu bar aikata abin 
da muke so a cikin dukiyoyinmu' 7 
LalJe, hakiita kai ne mai haicuri. 
shiryayyeP* 

8$. Ya ce, Ya mutaneua! Kun 
gani idan na kasanee a kan hujja 
bayyananmya d<\$* Ubangijina, 
kuma Ya arziita m da arziki mai 
kyawo daga gare Shi'.' Kuma ba ni 
nut in in safta muku zuwa ga abin da 
nakc bana ku daga gare shi. Ba ni 
nufin koine face gyara\ gwarg- 
wadon da na sami da ma. Kuma 
muwafafcata ba la zama ba face 
daga Allah. A pare Shi na d5gara, 
kuma /uwa gare Shi na wakkala. 

89. "Kuma ya mutancna! Kada 
saba mini ya da tike ku ga mi sal in 
abin da ya sami mutanen Nuhu ko 
kuwa mutanen Hudu ko kuwa mu- 
tanen Salihu ya same ku Mutanen 
Lucfu ba su zama a wuri mai nisa ba 
daga gare ku. 

90. '"Kuma ku nemi Ubangi- 
jinku gaTara, sa'an nan kuma ku 
tuba /.uwa gare Shi. Lalle Ubangi- 
jina Mai jin Kai ne. Mai nun a suy- 
ayya. 11 

9!. Suka ce, "Ya Shu'aibu! Ra 
mu fahimtar da yawadaga abin da 
kake iadi, kuma mutia ganin ka mai 
muni a eikinmu, Kuma ba domin 
jama'arka ha da muti jefe ka, sabo- 
da ba ka zama mai daraja a gunmu 
bid " 



- r ■■ ■■ .■ , 



1 



11. Sura tu Hud 



335 



92. Ya ce, 'Ya mutanena ! Ashe, 
jama a La ce mail da raj a a garc ku 
daga Allah, kuma kun ri££ Shi a 
bayanku ah in jefarwa? Lalle ne 
Lbangijlna Mai kewayewa ne ga 
abin J a kukc aikatawa. 

93. l 'Kuma ya mulancna! Ku yi 
aiki a kan halinku. Lalle nTmai aiki 
ne. Da sannu za ku san wane ne 
a/.aba 7a ta zo tnasa, ta uvula kanta 
shi, kuma wane nc maEaryaei. 
Kuma ku yi u'ran dako. lalle rii mai 
dako ne tare da ku. 1 " 

94. Kuma a lokacin da umur- 
ninMu ya je. Muka kubuUr da 
Shu'aibu da warfanda suka yi imani 
tare da shi, 5 a ho da w r ata r aha ma 
daga gare Mu. Kuma taawa ta 
kama wadanda suka yi zalunci, Sai 
suka wayi gari guggurianc a cikin 
gidajensu. 

£5. Kamar ha su zauna ba a 
dkinsu. To, halaka ta tabbala ga 
Madyana kamar yadda Samudawa 
suka halaka. 

96. Kuma haJcTfca Mun aiki 
Musa da ayoyinMu. da dalili 
bayyanannc 

97. Zuwa ga Fir'auna da maja- 
lisarsa. Sai suka bi umurnin Fir'au- 
na, amma al'amarin Fir/'auna bai 
zama shiryayyc ba 

98. Yana shu^abanUr muia- 
nensa a Ranar TCiyama, bar ya tuz- 
gar da *u a wuta. Kuma tir da inn 
luzgawarsu. 

99. Kuma aka biyar musu da 
la 1 ana a gikin wan nan duniya da 



.'• , . - 



Vgi J^J" 



— ■ - <■ -t 



J - - - 



.pJi ij j L3 J^Ljl* Vjij * J^JJ 




lLSuratu Hud 



Ranar ICiyama. Tir da kyautar (l) 
da ake yi musu. 

100. Wane an yana daga la bar an 
alkaryoyi. Muna ba ka labarinsu, 
daga garc su akwai wanda ke tsaye 
da kuma girbabbe. u * 

101. Kuma ba Mu zaluncc su ba, 
dm it] a sun zalunci kaniu, sa'an nan 
abubuwan bautawarsu wacfanda 
suke bran su, baicin Allah, ba su 
wadatar musu komc ba a 16k act n da 
umurtiiJi Ubatigijinka ya jc, kuma 
(gumakan) ba su kara musu wani 
abu ba face hasara. 

102. Kuma kamar wancan nc 
kamun Ubangijinka, id an Ya kama 
alEarydyi alhali kuwa sun a masu 
/alunci. La Me kamunSa mai radadi 
ne, mai tsanani. 

W3. I. a Hi: ne a cikin wancan 
akwai ay a ga wanda ya ji tsoron 
azabar Lahira. Wancan yini ne 
wanda ake tara mutane a cikinsa, 
kuma wancan yini ne abin ha I aria. 

J 04. Ba Mu jtnkirta shi ba face 
domm ajaJi £idayayye. 

W5. Ranar da za ta zo wani rai 
b;i ya iya magana Face da izninSa. 
Sa'an nan daga cikinsu akwai s ha- 
le iyyi da mai arzikL 

i06. To, am ma wadanda suka yi 
shafcawa, to, suna a cikin wula. 
Sun a masu £ara da stick a a cikin la. 



k / -^j- |^ j ji * ^ 1 1 jj +. ^ ~ r -~ r y ■"" T 1 7^ 



_- 

a* 1 - . $ 



I, L) Kyaular k'ana iLa. hj wadda aite la'anLar sj dn a diiniys dti t.ahir;i. 

nat] t£u.ye, iiliiniurr^nLd h?. Rate ba. kuma aiwa; wadanda sijky hrnlaka t^nriAJ k t iran da 
Lika girbe. 



lLSuratu Hud 



317 



* 1 sj* 5 jj^ 



107. Suna madawwama a ci- 
kinta, maluJcEir sammai da fcasa sun 
dawwama, fate a bin da L'bangi- 
jinfca Ya so, I alio Uhangijinka Mai 
aikatawa nc ga ah in da Yake nufi. 

108. Amma wacfanda suka yi ar- 
ziki. to, suny ei ukin Aljanna suna 
madawwama, a cikinta, maluJtar 
samrnai da J£asa sun dawwama, lace 
abin da Ubangijinka Ya so. Kyauta 
wadda ba ta yankewa. 

109 Saboda haka kada ku ka- 
sancc a cikin shakka daga abin da 
watfannan suke bautawa. Ba su 
wata ibada late kamar yadda uban- 
ninsu kc aikatawa a gabani. Kuma 
hakika Mil, Masu cika musu rabon- 
su n<? h ba lart da nakasawa ba. 

HO. Kuma hafiTfia, Mun bai wa 
Musa liuafuaai aka safta' 0 wajuna 
a dkinssa, Kuma ha donun wata 
kalma wadda ta ^abata daga 
Ubangijinka ba : hakifia, da an yi 
hukunci a tsakaninsu. Kuma haki- 
f a, Minj a cikin wata shakka, game 
da shi, mai sanya kokanto. 

111. Kuma lalli;, hakifca, 
Ubangijinka Mai cika wa ktiwa 
(sakamakoTi) ayyukansa ne. Lalle 
ShT, Mai Eididdigewa ne ga abin da 
suke aikatawa. 

112, Sai ka daidaitu 115 kamar 
yadda aka immrce ka : kai da wa- 



©4? A 



■- . , 




(1) Yabadawa nun siL&H. wa jima a akin, li Lint Lilian da aka bai wa Mu.sa. Tn. ku 
MlisuIicll kada ku. bi hanyarsu. h^iT ku saba wa Allah, bar ubiti du ya iiiri;- su ya saim: ku 

(2) Wj.njia.ii dya ha.na dukan hidi'a a dkhs add i tll. Tun da ba a yurda AcLciatu ya 
icara ra'iiyinsa ba sat dsi ya bi unmnim Allah kamai yadda Ya yi umimnin, kunia baka ne 

umarci wancia ya b[ Annnhi Sabcida baltA mai satiii wn unnHnin AJluh da kar: Jfu in pi, 
ba ya Likin mabiyan Annabi, 'sira da amintin Allah ■iu LabbaLa a jrare shi. 



ILSuratu Hud 



3? 8 



danda suka tuba tare da kai, kuna 
hi masu Retara haddi ba. Lalle ShT, 
Mai gani ne ga abtn da kuke aika- 
tawa. 

113. Kada ku karkata (1> zuwaga 
wadanda suka yi zalunci har wuta 
ta shafe ku. Kuma ba ku <Jei wa- 
tfansu majibinta baian Allah, sa'an 
nan kuma ba m a laimake ku ba, 

1 14. Kuma ka tsai da salla a 
gefe guda biyu na yini da wani yanki 
daga dare. Lalle no ayyukan fiwarai 
suna kore munanan ayyuka Wan- 
can CZI nc tunatarwa rnasu tuna- 
wa, 

7/5. Kuma ka yi hakuri. Allah 
ba Ya tozartar da ladar masu 

116. To, don me masu hankafi 
ba su kasantc daga mutancn Ear- 
nonin da sukt a gabaninku ba, sunt 
hani daga fiama a ejkin £a^a? Face 
kadun daga wan da Muka kufiutar 
daga garc su (sun yi hanin). Kuma 
wadanda suka yi zalunci suka bi 
a bin da aka nnmtarda suacikinsa, 
smka kasance masu laifi. 

117, Kuma Ubangijtnka bai ka- 
Santc Yana halakar da alJcarvu sa- 



^j^j jjju^j '<^i*Q m 



^^JJ^I^J *jV^J ijj'j 



(L) Ha ya halatta p.a Musi] I mi ya karkaLa /uwi 13a kafliai kamar yadda hi ya lialaltii 
ya karkala a uikin addinmsa. Warm an shi tie babbaca makariLL a kan inakjya 

(2) TsayHT da ialloJ] fariUai tare da I.Trnan .1 akin muKallaL^i shTnc ^.i kiri j^a mai. ±,on 
7ikirin g.;iskiya Ayyukan Jcwarai suna shaft mLyijju 

(3] Ha Eur] a It. 'in ihada wajihi nc, hafca kuma kyauCalawa. walau shTile yitl kuWaite 
aiki na ibMa isant&a kamui salla. ko tia rna'amala kamar dniki da aure. domm Allah 
bawiaj. A yi wa wannan fanni na biyu suna da "Tasawwuf ' t bidi'a nc domin bai tahv dapa 
^Linriii ba Asijlinsa "theosophy" d;^a Liijj.n A jam ma'unnrKa ntiman bikima ia Allah a 
hiiliTi kctimict: ka^ a li«iti kadailadbi wasu aikace-aikaLC na ihida. kamar glrka ga yanbOii. 



ILSuratu Hud 



* 1 sj* 5 jj^ 



b6da wani zalunci ba, alhali muta- 
ncnsu suna masu gyarawa. '° 

JiS. Kuma da Ubangijinka Ya 
so, da Ya sanya mutanc al'umma 
guda, Kuma ba 7a su gushe ba suna 
rriiisii safia wa juna. 

7/9. Sui wanda Ubangijinka Ya 
yi wa rahama, kuma domin wan- 
nan^ 1 ne Ya halicce su. Kuma kal- 
mar Ubangijinka LL Lalle ne za Ni 
cika Jahannama da aljannu da mu- 
tane gaba daya T1 ta cika. 

120. Kuma dubi dai Muna ba da 
libari a gare ka daga labarun Man- 
zanni, abin da Muke tabbalar da 
zuciyarka da shi. Kuma gaskiya ta 
zo maka a cikin wan nun, da w ; a'a7.i 
da lunatarwa ga masu imani 

J 2 1. Ku ma ka tc wa tfa tida ba 
su yin Tmani, "Ku yi aiki a kan 
ha link u, lalk mil masu aiki nc, 

122. 1 Kuma ku yi jiran dako, 
lalle mu masu jiran dako (3? nc," 

123. Kuma ga Allah gaibin sam- 
mai da Rasa yykc, Kuma zuwa garc 
Shi ake mayar da dukan al s Hmari. 
Saboda haka ku bauta Masa kuma 
ku dogara a kanSa, Kuma Ubangi- 
jinka ba] zama Mai gala.] a. daga 
abin da kukt arkatawa ba. 



Si 



(.3) Wanna tl Jiya del ta s^raa da, ila sum* mina muhimmiiACift wa'aji Li cikin kowaiiit 

liali Pa al'umma, dbrnin marc-war ziimunla aL'urnma. 

(21 Allah ya lulioci mutanc da hilayt dabam-diirjiim damm su safla v-a jQna 

(31 Ku. yi j ira. ku gam wane n-c ZJl] Cl riasara; mu da muka hi umurnici A Hah, kii kuwa 

ku da kukc bin zuciyoyinku Altib.i dai cnna j:a -maau uiEiiwa. Allah >'bi tabbatar da mu a 

kan binSa a kan tatcawa. Amin. 



12. Sura tu Yfisuf 



340 




Tana karaiuar da halayen rayuwar mutum a cikjn duniya tare 
da abokan zama a kowanc matsayi, 

^ 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin fcai. 



1. A L, R. Watfatican ayoyin 
LiUafi mai bayyanawa ne, 

2. Lalle ne Mu, Mun saukar da 
shi, yana a bin karanUwa n<j Larab- 
u: isammamnku, kutia hankalta 

3. Mu. Muna bayar da labari a 
garc ka, mad kyawon Labari ga abin 
da Muka yi wahayin watman Alku- 
r'ani /u wa gare ka. Kuma lalle ne ka 
k as a nee a gabanmsa. ha (cilia, daga 
gafalallu. 

4. A lokacin <la Yusufu ya ce 
vva ubarisa, "Ya baba! Lalle ne nT, 
nil ga taurari go ma sha daya, da 
ran a da wata. Na gan su suna masu 
sujada a gare ni." 

J, Ya ce, ' Ya (caramin dana 1 
Kada ka facfi mafarkinka ga s ya- 
tfuwanka, har su kulla maka wani 
kaidi. Lalle ne Mia id an ga mutum, 
haklJca, mafayi nc bayyananne. (c > 



(]) Tarbiyyar uba ga cfanKa. Yurfi fcLirami ana rcmm :*a ilii jiiwibi thlll liiu&tu a Fahjmtlir 
n: ; . I - . 1 1 y:>n:i. 



ll.Suratu Yfimf 



341 



6. lL Kuma kamar wancan ne, 
Ubangijinka Yakc /aben k.a, kuma 
Ya sanar da kai daga fassarar laba- 
rai, kuma ya cika ni h im6minSa a 
kanka : kuma a kan gidari YaEuba 
kamar yadda ya tika su a kan uban- 
ninka biyu, a gabani, Ibrahim da 
b'hMa, La lie Uhangijinka ne Ma- 
sani, Mai hikima." 

7. Lallc nc. halt ilea, ayoyi' 15 sun 
kasancc ga Yusufu da 1 yan'uw an- 
sa 12 h dnmin miisu tambaya. 

8. A lokacin da suka a? 4 - 11 , lalle 
ne Yusufu da dan'uwansa ne ma- 
fiya sSyuwa ga ubanmu daga garc 
mu alhali kuwamujama'a guda 
Lalle ubanmu. ha£ika h van a cikin 
ftata bayyananmya. 

9. Ku kashe Yusufu, ko kuwa ku 
j£ fa shi a wata tfasa. fuskar ubanku 
ta wofinia saboda ku, kuma ku 
kasance a bayansa mutant salihai. 

10. Wani mai magana daga ci- 
kinsu ya « t "Kada ku kashe Yusu- 
fu. Ku jefa shi a cikin duhun rljiya, 
wasu matafiya &u tsincc shi, id an 
kun k a Sana: miisu aikatawa nc." 



SjLJ AJpiit v*-J '■ s^i^t 



(.] ] Ajmi a ij iiji. ana nuj'in tialaye waLfarida suka /am a d.uussa na. kiWarwa ga mut-^ 
dnmiti '.arbiyya pa vara da many a na kriwane matsayi ^a rayuwar Jan Adam, 

(2) VilsuCu da dHn'uwucLia illLiJiTK]. BiJiySminu. jJLunii. Biibbiinsil gu 
ihekaru, shi r.c Rnubilu, ku:na &ai Lawiy.i. A cikir. j^ansa p Alltiabawa. S^i Yahiiya 
kumii shT fic shup^tiansu a raayi, shi nc uban sirakunan?u, sabW^ baka mnaAsa ya 
nnjiiALi a kna k;tbilar, Akn muHu YatLiidu. 

(3) llTriir ya^a d -sat^'riinKu. ?sijna LuniitLLi] sfiyayyat ijbLiaEU ga tf^yansu wiicida ba ya 
cikinsu yan?:u Sunt tuninin yadda. 2l su sami idalcin daidaitiwar sfi daga ubansu bsiki 
cfayansw. "Dan'tiwanm wanda uban3u yoke m, wai^.a Yusufu, ya s&mi baicinjini daga s«.rc 
hu dmuin ubajjdu yana sonsa Saboda liaka Shiiidan yana sanya thmsm mnanin m yi 
iuimbin rabuwa da h h i ^ sn'an nan tuba ga Allah. 



12. Suratu Yiisuf 



342 



Suka ce, "Ya babanmu ! u ' 
Mijnc ne a gare ka ba ka amince 
man a ba a kan Yusufu, alhali kuwa 
lalle ne mu, ha£7£a. masu naslha 
muke ne a gare shi? 

12. "Ka bar shi tare da mu a 
gobe, ya ji dadu kuma ya yi wasa. 
Kuma lalle ne mu, a gare shi. masu 
tsaro ne." 

IS Ya ce, "Lalle ne m., haloKa, 
yana 6ata mini rai ku rafi da shi. 
Kuma in a isoroii kerkcci ya cinye 
shi, alhali ku kuwa kuna masu sha- 
gala daga gate shi." 

14 Suka cc, "Hakokra, idan ker- 
kcci ya cinye shi., alhali kuwa muna 
darigin juna, lalle ne mu, a sa'an 
nan s haJeTtfa. mun zama masu ha- 
sara." 

/5, To, a !okacin C25 da suka tali 
da shi, kuma sukayi niyyar su sanya 
shi a cikin duhun rijiya 1 Muka yi 
wahayi zuwa gare shi, "Lit lie nc, 
kana ba su labari game da wanna n 
al'amari nasu. kuma su ba su Sam 
ba." 

16. Kuma suka je wa ubansu da 
dare suna kiika. 

17. Suka ce T "Ya babanmu ! C3) 
Lalle ne, mun tafi muna tscrc n kuma 



( L) Sun Jar;j tartar da. ahin da iuka shirya, waLau uauke Yusufu daga gaban ubansa. 
Sua lara da maganar da u bans a yakc su game da su lattara da dan'uwansu £arami Sun* 
muhawara da llbariFU sima. ncman yardarsa don ya bar .m su taJl da Yusufu. 

{2) Suka cire rifrirsa. suka jel'a sbj da guga a cikin rTjiya. Sa'an nan suka sanya wa 
ngafsa jinin wata dabba da suka yanka, domin ya zama alimar ccwa kerkiid ya drive 
Yii.iufu. Ga ngarsa ta Fiaci da jinin jikinKa. Walau iinin sin nc atamar ya multl. Sal suka 
mania cewa kafitL kerkeci ya duye yarn a cikin. ]i^a]5a. Sa] ya kckktita. rTgar tukua. 

(3) Muhawararsu Earc da ub&nHU. Ya niiim bahiti tiki, atnma kkim a ya rtiayar da 
aramar] g^i Allali. 



12. Suratu Yiisuf 



343 



muka bar Yusufu a wurin k ayari - 
mu, &ai kerkeci ya einyc shi, kuma 
kas, ba mai amincewa da mu Ha n-c, 
kuma ko da mun k usance masu 
gaskiyaT* 

Kuma suka je, a iikin rigarsa 
akwai wani jinin karya. Yace, "A'a, 
zukalanku suka fawata muku wani 
airman. Sai haEuri mai kyauf 
Kuma Allah al: Wanda ake neman 
taimako (a gunSa) a kan abin da 
kukc sifantawa/* 

Kuma wani ayari 111 ya je, sai 
suka aika mai neman musu ruwa, 
sai ya zura gugansa, ya te. "Ya 
busharata! Wan nan yaro nc/ : 
Kuma suka boyc shi yana abin 
sayarwa. Kuma Allah ne Masani ga 
abin da suke aikatawa, 

20. Kuma suka sayar a) da shi da 
'van kucTi kadan, dirhamomi £ida- 
yayyu. Kuma sun feasance;, awurin- 
sa, daga masu isuwa da abu kadan. 

21. Kuma wand a ya save: shi 
daga Masar CiJ ya wg mitarsa, 
4 'Ki girmama mavauninsa, akwai 
tsammanin ya am Hint; mu, ko kuwa 
mu nice shi da "Kuma kamar wan- 
can ne Muka tabbatar ga Yusufu, a 
rikin kasa, kuma dtlmin Mu sanar 
da shi daea fassarai labaru, kuma 



(I } Ayari ya jc kusa nj;iyir YukuFu. hiii iuka kiccia shj ya zama bawa abin gayarwg 
a hanrvuTi.su. 

(2) Ayanm. syn ufi dn shi. sun .-ayiii da ihi d kan kutf] katfan, eomiri sun_^anu shi bl 
hswunsu h^ nc, tsicilo shi iukii yi. Saliuda liaka kollicsuka ^amii p^mi;da shi. tlIjlujc u ^ure 
.Hu. Kuma gudun kada iyayensa su gane shi, su r&H& kcimc da|4 gare sh] gab€ daya. 

f 3- ^ YllhuFu j jriLia]] siirautu, kuuid U Cl^kirj tiahn p.irmii da daukaka. Ciid;:ji A^LZ:. 
Vfiinar, wulliu Firiiyim Minisla. habtian, wii/irin Ma gar 



ll.Suratu Yfimf 



344 



Allah ne Marinjayi a kan al'amar- 
inSa, kuma am ma mafi yawan rou- 
tine ba su sani ba. 

22. Kuma a lokacin da ya isa 
mafi karflnsa, Muka ba shi hukunci 
da jlmi, Kuma kamar wancan ne 
Muke saka wa masu kyautatawa. 

23. Kuma wadda yake* 11 a cikin 
dakinta> ta neme shi ga kansa. 
kuma Vd kukkullc £6fofi, kuma ta cc, 
"Ya rage a gare ka!" Ya cc, lL Ina 
nemart I sarin Allah! Lallc ShT nc 
Ubangijina. Ya kyautata mazau- 
nina. I.alle ne shi, masu zalunci ba 



su cm nasara 



24. Kuma la.llc nt n ta himmantu 
da shi. Kuma ya himmantu da Eta in 
ha domiti ya ga dalilin Ubangijinsa 
ba. Kamar haka dai, domin Mu 
karkatar da mummunan aiki da 
alfasha daga gare shi. Lallc ne shi h 
daga baymMu za5a56u yakc. 

25. Kuma suka yi tycre t25 /uwa 
ga Is of a. Sai la I sage rigarsa daga 
biiya. kuma suka iske mijinta a 
wunn kofar. Ta ce, "Mene ne saka- 
makon wanda ya yi nufin cuta game 



»-r ^ ^ 



{I) VlisuiU yi slug-l Cikm fitilibr Liwar dakinsa, ZalTba Ya mai da aTainaTinsa ga, 
Ubanpijinsa wan da ya filar da. sh: da^a njiya gufan kafHiLLtaf Masaf , ktiJlla Ya ba 5b] 

]3 u.k Lin-L-i . walau Annabel da iLmi da Yd saukar maM na ibada da mn' amain Y,i sanar da sbj 
bate: da ha ram kuma ya saliva rr^isa isam daga /ainubi. 

\2) Idjh namiji da maia s un hitfu, Li, ba ya kalaMs ga rumijin ya dogaia f j llmin^i 
tih amitnarsa. ya ZiHICia ciiJ-C da Jit;]laT Sbaidad Sabt?da haka YLLiiufu va j.^udu, la hT shL dii 
balin kasawar rnutum pa halm so bar ha.kin kofa i>aka ]iad"u da mijinta Ta niayar da- 
]]ia£anar mwdha (karya) a ka3] Y'LiKiifu. Shi] kuma ya kan- kjinsa da ima^andr ^flskiy.i .S i 
S ha ida ^a a ncnia. Ta hjirJliatitu Ca Jdkaiia damin ya fci ya yi mula da 'a ^a. abi[] da lake kq 
da^a pare shi alhiili yanii bawania. shTkuma. ya lujumanlu cia duikarta dcsnuji ya lunku^e 
maiik-i. Alfanbiir ila cc zim, ci"]lar kuwa ira, ccdillka, d;il]Jin L- b&npijinsa. sllTnf bm ihan'ar 
Allah 



12. Suratu Yiisuf 



345 



da iyalinka? Face a tfaurc shi s ko 
kuwa a yi masa wata azaba mai 
radacfi." 



26 Ya ce, "Ita ce ta ncrnc ni a 
kajna. in Kuma wani niai shaida 
daga mutanenia ya bayar da shai- 
da: a> ll Idan rigar&a (a kasante an 
l!>age la daga gaba, to, ta yi gaskiya. 
kuma shl ne daga maJtaryata. 

27. ll Kuma idan rigarsa ta kasan- 
ce an tsagc la daga bay a, to. ta yi 
karya, kuma shi nc daga masu gas- 
kiya." 

28. Sa'an nan a lokaun da ya ga 
rigarsa an tsagc la daga bay a, ya ce, 
'Talk nc shi, daga kaidinku ne, 
mala! La lie ne kaidinku mai girma 
m: ! 

29. "Yusufiil Ka kau da kai daga 
wan nan. Kuma ki nemi gafara L2) 
domin laifinki. Lalle ne ke, km 
kasariuc daga masu kuskure." 

30. Kuma wadansu mata l3) a 
akin TJirnin suka ce r ll Matar A/I/ 
tana neman ha di mini a daga kansat 
IfakikcL, ya rule zudyarta da sy. 
Lalle ne mu, munii gatiiti ta a cikin 
ha la bayyananna.'" 



--- -- j 



^ i «. .-- ^ 



[ L ) BiVLlr iJ ll :d'iajd a u kan aladu, :nai bayar c!a itiaidar } u ilac da ita da ItUtearia 
a kan YusilEij. CQTmn a jjaniriKa Labuma a kanta, la fx kaiJi, kuma /umvimjiTSH da Ha ba La 
da ukc Khi ba ^a kn^kaliir da jnajfatlLi doitun va luLmake ta 

(?: M.i: .r.:c:.i --.I yi hiikunLi d:. y±h;r.: g:rmatl Vusui'u dia k^llia n^m^Ti kanht 

rnajfanar a ciaiL. 

(3) TsejiuTTun mata a cakin gart da yadda ma tar Azj7. ta yt maH^ain LsHegumin, ta 
]]a]]yar yj Wa matan layilfli- M^CC ba 1a kunyar ma La 'yan'awaaLu .ta irin wannan fiLina idan 
L li iLLlnfi L i. ita katfil I bfl ■•• mat^ ga v.i cJij^li kuii ki.rr: a i :k.n t^j k i"i y.i k.inu La. Sli La 
gaya masu L-aiikiyar abm da yi aaku a tSilk&mnta da Yiisufu. n biynn la rama ^ai^iJ] da 
suka yi ma'ai. 



12.Suratu Ytisuf 



i/. Sa'an nan a lokarin da ta ji 
labari game da makirtinsu, sai ta 
aika kiran liyafa /uwa gare su, 
kuma la yi tattalin abmein da akc 
dogara wajen cinsa, kuma ta bai wa 
kowacc daya daga cikinsu wuRa, 
kuma ct-, ht Ka fito a kan&u. 11 To, a 
lukacin da suka gan shi. liuka gir- 
mama shi, kuma suka yanyanke 
hannayensu, kuma suka te, "Tsarki 
yana ga Allah f Wannan ba. mutum 
ba ne! Wannan bai za ma ba face 
Malaika ne mat darajaf" 

32. Ta ce, "To wannan ne fa 
wanda kuka zargc 111 ni a dkinsa! 
Kuma lalle ne, ha£i£a, na nemcshi 
daga kansa, sai ya tsare gi da, kuma 
ni in a rantsuwa, id an bai aikata 
abindu nakeumurnin sa ba, hakTka : 
ana diiurc shi. HatfTtfa, yanakasan- 
cewa daga kasKanttittu." 

33. Ya lc, ++ Ya Ubangijina! Kur- 
kuku ne mafi soyuwa a gare ni daga 
abin da suke kirii na zuwa gare shi, 
KuEtia id an ba Ka karkatar da k ai- 
ding u daga gare ni ba, /an karkata 
zuwa gare su. kuma m k usance daga 



34. Sai U ban giims a Ya karfta 
mas a, saboda haka Ya karkatar^da 
kaidinsu daga gare shi. Italic Shi ne 
Mai ji, MasarsL 

i5. Sa'an nan kuma ya bayyana 
a gare su a bayan sun ga alamomin, 



rJLM<Z? fr'Jtt "iin^i^r <' r- 



- -■ ' ^"i I---- 



(t 1 A dkm m acinar inatai Aj:]>: ii tuakacnc] mili babu wata. kunya, dii-mi]] la CluIili 
kas5wa.;3u,. Kuma akwai tsi>rd[Lirifca. ca YQiufu idan bai yi timta tfa'a ba ga bukatarta gait 
shi. 



12. Suratu Yiisuf 



347 



lalle ne dai su daure shi har zuwa 
wani lokaci. 

,fd Kuma wadansu samari biyu 
xukd shiga kurkuku tare da shi. UJ 
'Dayansu ya ce, Ll Lalle ne m, na yi 
ma far kin pi ni ina ma tsar gi^a.'* 
Kuma dayan ya tc/ Lallc ttc tic „ na 
yi mafarkin ga ni ina cfaukc da 
waina a bisa kaimj. isu tits aye suna 
ci dagy gare ia. Ka ha mu labari 
game da fassararsu. Lalle ne mu, 
muni ganin ka daga masu kyaula- 
tawa/' 

37. Ya ce/ L Wam a bind ha /ai 70 
muku ba wan da ake ar/.uta ku da 
shi face na ba ku labari n Tassarar- 
sa {2 \ kafm ya zo muku. Wannan 
kuwa yana daga abin da UbangijTna 
Ya sanar da ni. Lalle ne ni, na bar 
addinin mutane wadanda ba su yi 
irnariL da Allah ba, kuma game da 
Lahira, ill kafirai ne. 

3H. :: Kuma na bi addinin iya- 
yena, fbiahim dti Js'hak\* da Yaku- 
ba. Ba ya yivvuwa a gare mu mu yi 
shirka da Allah da koine Wannan 
yana daga falalar Allah a kanmu da 
mi] lane, amma mafi yawan mutane 
ba su godewa. 

39, 'Ya ahokaina biyu na kur- 
kuku f Shin iyayen giji dabamnia- 
bam nc: mafiya alheri ko kuwa Allah 
Makadaici Mai tankwasawa'.' 



J&i. S F >lf 



(1) Yu&ufu a cikirt kurkaku tare da abokan sh^rs* kurkukjn. Kuma yana i'assaja 
:nal'arki a bayo ku'a riw. 7ijwa pa addmi. 

(2) Kowacie inn abin kail cl in gull shi t3a itltma. ?:yn lya ^hva miiku nau icjia, kacciar 
viiddiilsaya -Ina tii ku ]abann alnn dakukena ,^idiic]]kL.'' A Sim A] liutana ay5 t« 
4-9 



12. Suratu Yiisiif 



MS 



40. "Ba ku bauta kome 1 bai- 
rinSa, face wacfansu sunayt; wacfan- 
da kuka umbact su, ku da uban- 
ninku. Allah bai saukar da wani 
dafili ba game da su. Babu hukunci 
face na A Huh. Ya yi urnurtun kada 
ku bauta wa kowa face Shi. Wan- 
can ne addini madaidaid, kuma 
amma ma.fi yawan mulane ha su 
sani ha. 

41. "Ya ab^kaina blyu, na kur- 
kuku! Amma dTayanku, to, zai sha- 
yar da uban gidansa giya, kuma 
gudan, to, s& a tsTrc shi, sa'an nan 
tsuntsaye su ci daga kansa. An hu- 
kunta al amarin, wanda a dkinsa 
kukc yin fatawa." 

42. Kuma ya w da wanda ya 
lahbatar da cewa shi inai kuftuta ne 
daga gare su, "Ka ambace ni a 
wurin uban gidanka/' Sai Shaidan 
ya man tar da shi tun a war ubangi- 
jinsa, saboda haka ya zauna a rikin 
kurkuku 'yan shekaru. 

43. K.uma sarki ya ce, "Lalle nc t 
na yi mafarki^ JJ na ga shanu bak- 
wai masu iciha, wacfansu bakwai 
ramammu, suna cin su h da zangarku 
bakwai kore-korc da wadansu Uc- 
kasaxsu. Ya kujama'af Ku yi mini 
fatawa a cikin mafarkina, idan kun 
kasance ga mafarki kuna fassa- 



- - .-■ -:- 
j-- 1 



P" ^ l«* ■"" ■*" 



(I) Mafdrkiii Surki wandu zaj ZLuna sanadi]] filar YusuI'li dii^a. kurkuku. WiintLaci 
yarji tLullii bi a keGii]]kt? yirt UiaJ'arki gi MuSulmi kawaL, kaJUi rna yyn;i yin mafarki. HiL 
Li lvh fiiiuarii malurkL ^ai ck il[[]]Jl ALkLir'iUL! da fluJiiL da kuruu ^Lilliri al'iidutL ruulatlC. 
V1.il.hk: hi h m jj :i -..hi idan wiini .;in n .l hi v;L r^-iuFJ >h; 



12. Sura tu Yfisuf 



44. Suka ce, "Yaye-yayen ma- 
farki ne, kuma ba mu zamo masana 
ga fassarar yayc-yayen mafarki 
ba." 

45. Kuma wan nan da ya kufiuta 
daga eikinsu ya ce, a bay an ^ r a yi 
tunani a lokaci mai tsawo, "Ni, ina 
ba ku labari game da fassararsa Sai 
ku aike ni." 

46. L 'Ya Yusufu! Ya kac mai ya- 
wan gaskiyaJ Ka yi mana ralawa a 
cikin shanu bakwai masu Riba, wa- 
dansu bakwai ramammu suna tin 
su„ da zangarku bakwai koiayc da 
wadansu (tckasassu, isammanma in 
koma ga mulanc, isammaninsu za 
su sani." 

47. Ya ce, kS Kgna shuka, shekara 
bakwai tutur, sa'an nan abin da 
kuka girbc, ^ai ku bar shi, a cikin 
zanganniyarsa, (1) sai kadan. daga 
abin da kuke ci. 



48. "Sa'an nan kuma wadansu 
bakwai masu tsanani su zo daga 
bay an wane am su ciriyc abin da 
kuka gabalar dominsu, fact kadan 
daga abin da kukc adanawa. 

49. l 'Sa'an nan kuma wata she- 
kara ta zo daga bay an. wancan, a 
cikin t a akc yi wa mulano ruwa mai 
aJbarka, kuma a cikinia sijke mat- 
sar abin sha/' 

50. Kutua sarkin ya ce, "Ku zo 
mini da shi." To, a lokaci n da man- 
/o ya je ma&a (Yusufu), ya ce, "Ka 
koma ?.uwa ga uban eidanka, sa'an 



^- vr it 4 - -ifr^ t ' j 



u jfi y i! .v—- ^ j£ >■ 



Ja sukf ci el sa. 



12. Sura tu Yfisuf 



350 



titin ka tambaye shi : Mene ne ha] in 
matayen nan wadanda suka ya- 
nyanke hannayensu? Lalle ne 
UbangijTna ne Masani game da 
kaidinsu." 

51. Ya ce, lL Mene ne babban 
aFamarinkiL a lokacin da kuka 
nemi Yusufu daga kansa?'' Suka ce. 
"Tsarki ga Allah yake! Ba mu san 
wani mummunati aiki a kansa ba.' 5 
Matar Aziz ta ce, "Yanzu fa gas- 
kiya (1> ta bay y ana. Ni ce na neme 
shi daga kansa. Kum<t lalle ne shi. 
haJcl£a s yana daga masu gaskiya. 

52. J Wancan ne, domin ya san 
cewa lalle ne ni ban yaudaure shi ba 
a ftoye, kuma lalle Allah ba Ya 
sbiryar da k a id in mayaudura. 

53. "Kuma ba ni kuGmar da kai- 
na. Lalle ne rai, haJuKa. mai yawan 
umurni ne da mummunan aiki, face 
abin da Ubangijina Ya yi na raha- 
ma. Lalle Ufcmgijina Mai gafara 
lie. Mai jin Jtai." 

54. Kuma sarVitt ya cc, "Ku zo 
mini da shi in ke&e shi ga kaina." 
To, a lokacin da Yusufu ya yi masa 
magana sai ya ce, "Lalle ne kai a 
yau, a gunmu. mai da raja ne, 
amintacce." cl> 

55. Ya ce, "Ka sanya ni a kan 
task ok in kasa. Lalle ne nT, mai tsa- 
rewa ne, kuma masani." 



0 .^^-^ i. 



{ I) Da warm an majraciu. Ld imAur A/L 1 Z^t iTh ^ una fahiml^r it si t:i mU-SUlll n ^ 5 t& tianmill 
VilsuTu kafin a eta are shi. 

(2) MiiEaniir daYu^uf ya j^aya wa xarki Irskairm tia ya lcmaKa bii a fade la br,, >a i da. an 
r"]na ta Jjaymar da fmr ya yabt ihl da iiwii shi mai durnja tli: Linnmticcc. 



12.Suratu Yiisuf 



351 



56. Kuma kurnur wancan ne 
Muka hiiyar da iko ga Yusuf'u a 
cikin £asa m yatia sauka a inda duk 
yakc so. Muna samun wanda Muke 
so da rahamarMu, kuma ba Mu 
to/artar da ladar masu kyautatawa. 

57. Kuma lalle ladar Lahira cc 
mafi albcri ga wadanda suka yi 
imam, kuma suka kasancc masu 
tafcawa. 

58. Kuma 'yan'uwan 12 ' Yusui'u 
sukajc. sa'an nan suka shiga a garc 
shi, sai ya gane su, alhali kuwa su, 
suna masu musunsa. 

59. Kuma a lokacin da ya yi 
musu tattali da tattalinsu, ya en, 
"Ku zo mini da wani cfan'uwa naku 
daga ubanku. Ba ku gani ba cewa 
lalle ne nL in a dka ma'auni, kuma 
nl ne mafi alherin masu saukarwa? 

60. lt Sa'an nan idan ha ku zo 
mini da shlba, lo, babu a wo a gare 
ku a wunna, kuma kada ku kasance 
r.i." 

61. Suka ce, "Za mu neme shi 
daga ubansa. Kuma lalle ne mi 
ha£l£a. masu aikatawa ne." 

62 Kuma ya cc wa yaransa, Ll Ku 
sanya hajjiumj a cikin kayansu, 
tsammaninsu sun a gane ta idan sun 
juya. /.uwa ga mutanensu, tsamma- 
ninsu, za su komo. ,s 



(1) LdkacLn da Yusufu yiina aikin [alLslitl a fZLkJil kasa a cikirs shekarar widata,. 
rnaLlake EbHar Miliar duka d lokaCLn <J;i wahalu da yunwa auka. auku. 

(":) "Yari'iiwatl Yusufu iull zo sutli Jliman awoA piir.HH, yn jriinti ku dtimin bafca'jyc ko 
mataUuti bai fayu canja kamanninsa ba, amma si, hasu pane shi ba, sabuda haibar mulki 
da kwarjirtin hulitta:&a a bayan ya zama babban malum ga. lJotisu a s 1 1 cL ^ hi sn ?h,1oti 



I2.Suratu Yuauf 



352 



6jf. Tt>. a lokacin da suka Iconic 
zuwii ga ubansu, suka ce r ll Ya ba- 
banmu! An hana mu awo r sai ka 
uika dan'uwanmu care da mu. Za 
mu yi awo. Kuraa lalk ne. ha£i£a 
mil, masu lura da shi ne.* 1 

64 Ya ce, "Ashe, za ni amincc 
muku a k ansa 9 Face dai kamar 
yadda na amincc muku a kan dati- 
'uwansa daga gabani. sai dai Allah 
ne MafTflrin m^u tsari, kuma Shi 
ne Mafi rahamar masu rahama/ 1 

65. Kuma a lokarin da suka 
budc kayansu, suka sami hajjarsu 
an mayar musu da ita, suka ce, l 'Ya 
babanmu! Ba mu zalunci! Wanna n 
hajjarmu ce an mayar man a da ila, 
kuma mu nemo wa iyalinmu a bind, 
kuma mu kiyaye (fan'uwanmu, 
kuma mu kara a won kayan rakumi 
guda, want an a wo nc mai sauki." 

66. Ya ce, 'Ba /an sake shi tare 
da ku by. f>ni kun kawo mini alka- 
wannku daga Allah, haklka, kuna 
daw a mini da shi, sai t'a i&an an 
kcwaye ku." To„ a lokacin da suka 
yi masa alkawaru ya. ce, <h Allah ne 
WakTli a kan abin da muke fada. 11 

67. Kuma ya ce. "Ya tfiyatial 
Kada ku slu'ga la koi'a guda, ku 
shiga ta Jeofail dabam-dabam, fl i 



I L - J ~T 



3* 



(J} YaKubu. ya hiilujcl dlyansa su ?hi^ garin. la £ u-fi>t"i datiam-dabam.. yana nana 
tcwa yana gadun kyawutlSU da yawansu ja HankaLm [[iuLa:le ^U^a garc SU- A cikin 
rciulicLC ukwai masii kannhun bakada mugiicL iluJl k6da yakc Ya^ubg acikin hal:n hakajfLi 

r;iw-akkLiLi])SLi ^a. Alia.]]. Ya yi atnil dnl yfilfC alhen nc. w^nda bai safti: wa sharl : l 

ba A JUKI a. kuma yi h^ks a kan wani dmi da Allal'i Ya Sanai da shj ccwa H, wann.^n 
filar iJisu Allah ;rai yi aanadin sike aid'jW-aiSu da YflSllf'lL Sii^odi.i h a k :i ya umurui: sada 
F5ii Hhi|2a La Rbi'oi'i dabiim-dabatl], (iomLri rtltituni shi kacTai ya ft :dmLLn damar la'artinUliJl 
^ariLU mlLliiLle da iibubliwa. Kuma la ym haka, yarta. LiammanitL wumntu 7.\A\ ga YusuMl 



i2.Suratu Yiisuf 



353 



kuma ba na wadatar muku knme 
daga Allah. Babu hukunci face 
daga Allah, a gare Shi na dogara, 
kuma a gare Shi masu dogara sai su 
ddgara." 

(5#, Kuma a lokacin da suka Shi- 
ga daga in da uhansu ya umurce su 
wani abu bai kasance yana 
wadatarwa a kansu daga All all da 
komai ba face wata bukata ce a ran 
Ya£ubu, ya bayyana ta, Kuma lalle 
nc shi„ hakika, ma'abucin wani ilniL 
nc ga ah in da Muka sanar da shi, 
kuma mafi yaw an mutant ba su sani 
ba. 

69. Kuma a lokaein da suka Shi- 
ga wajen Yusufu, ya tattara dan- 
"uwansa zuwa gare shi, ya ce, ll La[le 
nT ne tfan'uwanka. saboda haka 
kada ka yi baJcin ciki da abin da 
suka kasance suna aikaluwa," 

70. Sa'an nan a lokacin da ya yi 
musu I at tali da tattalinsu, sai ya 
sanya ma T auni a cikin kayan dan- 
'uwansa sa^an nan kuma mai yeku- 
wa. ya yi yekuwa, "Ya ku ayari I 
Lalle ne, haklka ku Barayi nc." 

71. Suka ce, kuma suka fuskanta 
/.uwa gare su, 4 'Metie ne kuke 
nema?" 

72. Suka ce, "Muna neman 
ma'aunin sarki, Kuma wanda ya zo 
da shi, yana da kayan rakumi daya< 
kuma ni tic lamuni game da shi/ 7 

73. Suka ce. Tallahi! Lalle ne, 
hakiku, kun sani, ba mu zo don mu 
yi barna a rikin kasa ba, kuma ba 
mu kasance barayi ba." 




i i Jjjf* j jI^j ^ J^j ^ 



<v)QjjLt^ b 1 ^ jo 



ilk- jjljjiO^L* 



i2.Suratu Yiisuf 



354 



74. Suka cc, "To, mene ne saka- 
makonsa idan kun kasance ma£ar- 

75. Suka ce, "Sakamakonsa, 
wanda aka same shi a tiki ft k ay an- 
sa, to, shi ne 5akamakoni>a/ ]> kti- 
mar wancan ne muke saka wa nwa- 
lumai. 11 

76 To, sai ya tar a (bincikc) da 
jikunansu a ga ban-in jakar dan'- 
uwansa. Sa'an nan ya. filar da ita 
daga jakar tfan'uwansa. Kamar 
waixan muka shirya wa Yiisufu. 
Bai kasance ya kama danuwansa 
a cikin add in in (dokokin) sarki ba, 
face idan Allah Ya su. Mima cfau- 
kaka darajoji ga wanda Muka so, 
kuma a saurian kywanc ma'abucin 
iJmi akwat vvani raasani. 

77. Suka ce, "Idan ya yi sata, lu, 
la lie ne wani dan'uwansa ya tafia 
yin sata a gabaninia." Sai Yusufu 
ya boye C23 ta a cikin ransa. Kuma 
bai bay van a la ba a garc su, ya ce, 
Ll Ku ne mafi sharri ga wuri. Kuma 
Allah nc Mafi sani daga abin da 
kuku sifaucawa. h ' 



i-r ' " tkfr-r 



(l) Shuriar Bail] Ya'afcubu an ce aria baiuarda Baiawf* >hikara j^nda. Wannan. shi jic 
shan'ar dp, Turawa saka dauka suka mayar da Lla daunti kurkuku da bamar da tiarawc a 
tin mudda ayyananna 

if) "Yaii'uWiiJi Y'jsuj'u &u.n lacfi ecwa tfan'uwan Binyamum ya laBa ym saia. doirau 
su niir.u ccwa a ivaien bsm mi CKmrkELkakku ne dan;a. yin si" a Shi kuma wan da ya yi saLan ya 
trade 1 Ili ne daga wii/jen. uwari-;:, diirmn u'Liiii shinfifc^ia (Yllsu^u) yA lubd. yin i-alLi. Til. i-ni 
Yu^niU ^a cc # raasa "K^l nc cm mall sluirin nunanc, Allah n.c Mafi sanL daga abjn da 
kukc sif-antiw^ " 

Asa I in wannan magana wata goggonsa ce (Shi Yusufu) diys r Ts'hafca, Ta ri£c shi, yana 
yaro, ha.r a lokicin da ubariHa fYa^ubu) ya so ya karbc shi da^a garc ta, Nai la yi kaidin 
sa]]ya kayan \iild a uikic; riguTHa (YuiiifLi) di'irr.in [a hana nhm daDkiirsa. 

A wala ruwaya kurna an cc shi lYiisufu) ya Jauke warn m u C uniTn ul urn i tk l na /:ina:i 
(t2U[iki) ya kurairaya shi. I>(UL haki 'ya[l'uwan.b.-i iukc |i[ijiL[]a iala a jiure shi 



12. Sura tu Yiisuf 



355 



7£. Suka ce : Ll Ya kai A/mi! 
le nc yana da wani uba\ Lsoho mai 
daraja, saboda haka, ka kama 
(fay a ti mu a matsa ym sa . I ,alk n e mu % 
muna ganin ka daga rnasu kyauta- 
tawa. 

7?. Ya ee, "Allah Ya tsare mu 
daga mu kama wani face wanda 
muka sami kayanmu a wurinsa. 
Lalle ne mu, a lijkacin nan, haklka, 
azzalumai nc," 

HO. Saboda haka, a lokacin da 
suka yankc isammani daga gare shi s 
sai suka fit a suna rnasu ganawa. cn 
Bab ha Hsu ya ce, li Shin, ba ku aani 
ba cewa lalle ne ubanku ya riki 
alkawari daga Allah a kanku n kuma 
daga gabanin haka akwEii a bin da 
kuka yi na sakaei game da Yusufu? 
Saboda haka, ba /an gushc daga 
kasar nan ba fate ubana ya yi mini 
izni, ko kuwa Allah Ya yi hukunci a 
gare ni, kuma Sbi ne Mafi alhenn 
mahukunta. 

SI. "Ku koma zuwa g.a ubanku. 
ku gay a ma&a: Ya babanmu, lallc ne 
dank a ya yi sata. kuma ba mu yi 
shaida ba Face da abin da muka 
sani, kuma ba mu k as a nee mun san 
gaibu ba. 

82. Lt Kiima ka lam bay i alJcarya 
wadda muka katsanec a cikinta, da 
ay an wanda muka gahato a cikinsa, 
kuma lalle ne, haSTtfa, mu rnasu 
gaskiya ne." 




IV.- 1"*, ,T * !., " » I 




— ■ J J _H - J J~ 



(1) 'Yan'uwan Yiisufu sucl yatlke l&ammarun s^Tll'-in Rinviminu ilagu. &han"a. £Un 
knmii nun a giniwii :l tSakatnn.SU .Stsl dm vradariTi an diyaciiLi jil dtfctim SU, Simu M.js c 



12.Suratu YQauf 



&?. Ya oc t "A'a, zukalanku sun 
kawata wani aTamart a gars; ku. Sai 
ha£uri mai kyawo, akwai isam- 
manin Allah Ya do mini da su gaba 
day a (Yusufu da yanuwansa). Lal- 
le ne Shine Masani, Mai hikima. 11 

84. Kuma ya juya daga gare su, 
kuma ya ce, ll Ya ba£in eikina a kan 
Yusufu! 11 Kuma idanunsa suka yi 
fari saboda huznu sa'an nan yana ta 
hade war ha u sin. 

85. Suka ce> "Tallahi! Ba za ka 
gusheba, kana ambaton Yusufu/ 11 
har ka kasancc mai raum £waraL 
ko kuwa ka kasance daga masu 
halaka/'* 

86. Ya cc, hL Abin sani kawai, ina 
kai karar baKin cikina da sunona 
■mwd ga Allah, kuma na san abin da 
ba ku sani ba daga Allah. 

87. "Ya diyanaf Sai ku tafl ku 
nemo labarin Yusufu £i) da dan- 
'uwansa. Kada ku yanke Lsarnmani 
daga raha mar Allah, I. a lie nc, babu 
mai yankc tsammani daga rahamar 
Allah fate mutant; kafirai." 

88. Sa'an nan a lokacin da suka 
shija gare shi suka ce, "Ya kai 
Azizu! Cuta La shaft mu, mi da 
iyalinmu, kuma rnun /o da wata 
haja maras kima, Sai ka cika man a 
ma'auni, kurna ka yi sadaka a gare 



< / J* .T'' *T \ T-- "fl<** r7" .I'*'' 



.-- --■ .'. -i" ^ , - ■-: 



^1 



: j s .-T^ 



{I) Mat tsohun laifa ha ya son ya js ana ^Tnhsiiioijsa, iiahoda hnka {'.ytin'uwan Yusufu) 
siik^ /arjj]n bdb.ir.MU &a sm baton (lucia) Yusufu. 

(2) A tiati Ya£ubu ya bayyana inn ilmin Allah Y* nanar dn shi, c£wa Ydsuru yana 
na:i da ransa. k-ujna 51 in >■] ku>a v.] sauu d;j iuiih. 



i2.Suratu Yuauf 



357 



mu. Lalle ne Allah Yana saka wa 
masu yin sadaka u ) ." 

89. Ya ce, "Shin, kun 21 san 
abin da kuka aiktita ga Yusufu da 
tfanuwansa a lokacin da kuke 

jihilai'f ! 

90 Suka oc> "Shin ko, lalle ne, 
kai ne Yusufu? 11 Ya ce, *\VT nc 
Yusufu, kuma wannan shl ne dan- 
'uwana. Ha£i£a Allah Ya yi fata- 
la a gare mu. Lalle ne, shl wanda 
ya bi, Allah da ta£awa, kuma ya yi 
hakuri, to, lalle ne Allah ba Ya 
tozarta ladar masu kyautatawa. 11 

9L Suka ce s "TaUaM! Lalle ne 
hakTfca, Allah Ya zafie ka a kanmu, 
kuma lalle ncmun kasance, haJcTka, 
masu kuskurc " 

92. Ya ce, "Babu /argi a kanku a 
yau t Allah Yana gafarta muku, 
kuma Shi ne Mafi rahamar masu 
rahama. 

9Jt. ' Ku tafi da rigata wanna n, 
stTan nan ku jefa ta a kan t'uskar 
mahaifina, zai koma mai gani. 
Kuma ku zo mini da iyalinku baki 
day a. 11 

94. Kuma, a lokacin da ayari (3> 
ya bar (Masar) u bans a ya ce, "Lalle 
ne. ni in a sha£ar iskar Yusufu, ba 
domin kuna Earyata ni ba." 




jit j^-i v J > 1 



(I) Wannar. ya niln.4 ba a haramLa sadaka ba Annahawajj da buLu gilutn. SiiJ .ga 
AnnalnLnmu Muhammiidu. Lilrd da iimitluii] Allah su '.abhatu agurt fin. sbTda clanging no 
kusa aka hara wa cin sadaka 

(2j Yusul'u ya bayyatia ga 'yarTuwaiisa, kuma sun yafe wa juna laid. 

(3 J Ya£uba d^ jikakmsa. Yani gaya rausu, cewa yana sliaJtar ianshin Yusufu, &u 
fcuma suna jisigrna Hhi ^a. mdewar isCLfa Jditiin rabutisa da Yu&ufu shekara talslin da biyar 
/.uwa arha'in. 



12. Sura tu Yuauf 



35 S 



95. Suka cc, "Tallahi, lalle ne, 
kai, hakiJca, kan a a cikin ftatarka 
dadadda." 

96. 5a 'an nan a lokacin da mai 
bayarda bushara ya jc, sai yajefa ta 
a kan fuskarsa, sai ya koma mai 
gam. Ya «. "Shin, ban gay a muku 
ba. la He ne t ni ina sanin abin da ba 
ku sani ba daga Allah?" 

V7. Sukace. Ll Ya ubanmu! <]) Ra 
nema mana gafara ga zunubanmu, 
lalle nc mu, mun kasano: masu 
kuskure/' 

98 Ya ce. "Da sannu za ni ncma 
muku gafara daga Ubangijina. Shi 
ne Mai gafara, Mai jin £ai." 

PP. Sa'an nan a !6kacin U) da 
suka shiga gun YusufiK ya tattara 
mahaifansa biyu a jrare shi, kuma 
ya cc, 'Ku shiga Masar in Allah Ya 
so, kuna amintattu." 



100. Kuma ya daukaka iyayensa 
biyu a kan karaga, sa'an nan suka 
fatfi a garc shi, sun a masu sujada. j> J 
Kuma ya cc, "Ya babana! Wan nan 
ita ce t'assarar mafarkin nan nawa 
Lalle ne Ubangijina Ya sanya shi ya 
tabbaLa sosai, kuma lalle ne Ya 



-Mil *Ui Oljya*y^J>\ Ju> 



:H 1*4-^ win a^4-^0£ 



(1) T>iyan Ya£aba sana iffraii dn Uifin.su, sana nil-man Allah Ya gafarta musH gaba 
Jay Li. Ubama yaaa jinkirCi nemj mlisu pifara pui: Allah har a Inkatin j.suba kfi kuwn 
darejl JuilLcria'Li d^rtiiJl ya yi ruku a IfjkauL]] karBar addu a. Wiinnan >i iliicm aili iva nema:] 
mji a:hnrka ko wan: my turn ya yi wa wanj mutimi add a' a. 

(2) Yusufu ya sad u dn ubaiua da uwarsa. A L-arab<:i mi utLjaynr da uha d kan u^a. a 
iihHTini h-iya. kuma ga Hrtusa ana riniaya]' da uwjh a kan uba, a cc uwayc biyu 

Pi Sajada id an Cd 7.ania da umurnLi] ALLalL ns Ba kowa, U\ ba la dj laifi dak yadda 
take, amina sdiin an yi ta bn mda AUab Ya ajiyc ta ba, to, ti Ziima kaTtrd A Musuluftci 
taLiUWa d a. -duJiawar kai ]]aram lc, waifansa Walamai <;i]n cc ittan ba la kai gn i~ijki,l ! i ha. 
niakarulli CC. amma ]dan [a kai sa ruku'i ta /arna tiaramun daka malama], walaa 
i|mJ'm rr.alamai fun haramta duftawar da [a kai £a ruka 'i. 



i2.Suratu Yuauf 



3= 9 



kyau tata game da ni a I nkacin d a Ya 
fitar da ni daga kurkuku. Kuma Ya 
so da ku daga Jcauye, a bay an Shai- 
cfan ya yi flsgar 6a ma a tsakanina 
da tsakanin ^an'uwana, Lallc nc 
Ubangijina Mai lausasawa ne ga 
abin da Yakc so. Lallc ne ShT, Shine 
MasanL Mai hikima. 

101. lt Ya Ubangijina, £l> lalle ne 
Ka ba ni daga tmilki, kuma Ka 
sanar da ni daga fassarar labaru. 
Ya Mahaliccin saminai da £asaf 
Kai ne Majifiincina a duniya da 
Lahira, Ka karfti raina ina Musui- 
mi, kuma Ka nskar da ni ga sa- 
lihai." 

102. Wanna n daga U) labarun 
gaibi ne, Muna yin wahayinsa zuwa 
gare ka, kuma ba ka kasance a 
wurinsu ba a lukacin da suke yin 
niyyar zarUr da al'amarinsu, alhali 
suna yin makirci. 

103. Kuma mafi yawari mutane 
ba su zama masuTmani ba, ko da ka 
yi kwadayin haka. 

104. Kuma ba ka tambayar su 
wala lada a kansa. ShT bai zama ba 
face am bat o dumin halittu. 

105. Kuma da yawa, wata aya a 
cikin samrnai da kasa, suna shu- 
dtwa a kanta, kuma su, suna biji- 
rewa daga gare ta. 



Oi^ifL CAD ^Cr^ 1 f£ Jl 



Cn*!" 4.1 7 *Tf ^ • ^T^V" ".TMt 



t* J vlo^ ^ptj> wl*M $JL^1 jitUp 



(1> Yuflwfu yan£ addu'a a (tarshtn Tiiyuwarsa. yaua ncman Allah. Ya inka ma±ii da 
ini-uni 

(21 ICarfafawa da Itarin lamhTht daGa abitl da suiar ta Icuma, daga nan har iU^a 
kunihtnla. 



12. Sura tu Yuauf 



mi 



JOrf. iCuma mafi yawansu ba su 
yinTmani da Allah face kuma suna 
masu shirki. 

107. Shin fa, sun amin^c cewa 
wata masifa daga azslbar Allah ta ?.a 
mu-su ko kuwa Tashin Kiyamata zd 
musu kwatsam, alhali su ba su satii 
ba? 

108. Ka cc, "Wannan ce han- 
yata a) ; ina kira zuwa ga Allah a 
kan basira, m da wadanda suka bi 
ni^kuma tsarki ya Labbata ga Allah f 
Ni kuma, ban /am a daga masu 
shirki ba. 1 

10V. K.uma ba Mu aika ba a 
gab an ink a i?ux ma/ajc, Muni wa~ 
hayi zuwa gare su, daga mutancn 
iiauyuka Shin fa, ba su yi tafiya a 
eikin leas a ba, domin su dub a yadda 
iJiibar wadanda suka kasance daga 
gabaninsu ta zama? Kuma J alb ne 
gidan La hi i a shT ne mafi albert ga 
wadanda suka yi laRawa? Shin fa. 
ba ku hankalla? 

1 10. Har a lokacin da Man^annf 
suka yanke tsammani, kuma suka 
yi zaton cewa an j in gin a su ga 
karya, sai laimakonMu ya jc masu, 
sa an nan Mu tsetar da wand a 
Muke so, kuma ba a mayar da 
a/abarMu daga mutane masu laifi. 

1IJ. Lallc nc, haJtiJca, ahin kula 
ya kasance a dkin kissoshinsu 
ga masu hankali. Bai kasance 



ft • -J*- * ■• - j-J -a .1 H 111 
^ fT-v - .* "~ hi . - - 



- f ■ -- "7-Tf -df* ,1' , , ^ 



its* 



n.sJ ! . I'.vJ 1--. 



(]j Blcl bukwKiri AT la Pi kaniar yaddn Rissar Ymuiu rji^ns ccw^,^ kowaiif h^]i 
nunum ya k^!i3.ricc Akw?.i yacWa Allah Va yi umurai & waticjuz] hilin Ja ti K Shi. w^ndn vn 
hi umurrun Alliih, Lr., /ai cfaukiika d dulliVii kumia Allah, bii 7ii [Ci7arlar da l^iaiHai Lihira 



13 T SuratuT Ra'ad 



Ml 



wiini ItirJtiran la ban ba, kuma 
amma shi gaskatawa tic ga abin da 
yake a gab a gare shi, da rarrabewar 
dukan abubuwa. da shiriya da raha- 
ma ga mutanc wadanda suka yi 
imanL 




Tana karantar da tauhidi, bisa jan hankaJi duba zuwa ga 
ayoyin haliUa. da bayanin kiran Allah zuwa ga mulane, da tabbatar 
da Matizancin Annabi Muhammadu, a cikm ma gall a mai zurfi 
hank ali. 




Do sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai 



1. A, L. M. R. Wacfancan ayoyin 
httafi ne. kuma abin da aka saukar 
eure ka daga Ubangijinka ne gas- 
kiya< kuma amraa mafi yawan mu- 
tant; ba su yin imam. 

2. Allah Shi ne Wanda Ya tfau- 
kaka s am mai, ba da ginshikai ba 
wadanda kuke ganin su. $a h an nan 
kuma Ya daidaita a kan Al'arshi, 
kuma Ya ho re ranu da wata, kywa- 
ne yana gudana zuwa ga ajidi amba- 
tacce. Yana shirya al'amari, Yana 
rarrabe ayoyi daki-daki, mai yiwu- 
wa tic ku yi yaftini da haduwa da 
Ubangijinku. 



13 Suratur Ra'ad 



362 



1 K uma S h i ft v Wanda Ya sh i m - 
flcfa itasa, kuma Ya sanya duwatsu 
da knguna a cikinta, kuma daga 
dukan 'ya'yan itace Ya sanya 
tna'aura biyu cikinsu Yana sanya 
dare ya rufe yini. Lalle ne a cikin 
wane an, haklka akwai ayoyi ga mu- 
tane wadanda sukc yin tunam. 

4. K u m a a c i ki n kasa a k wai y an- 
kuna masu makwabtaka, da gonaki 
na inabobi da shtika, da dabinai iri 
guda, da wadanda ba iri guda ba> 
ana shayar da su da ruwa guda. 
Kuma Muna fTjTta sashensa a kan 
sashe a wajen ci. Lalle ne, a cikin 
wancan akwai ayoyi ga mutane wa- 
danda suke hankalta. 

5. Kuma idan ka yi mamaJci, to, 
mamakin kam shi ne maganarsu, 
"Shin, idan muka kasance turtiaya, 
za mu zama a cikin wala hah (la 
sabuwa? Wacfancan ne, wadanda 
suka kafirta da Uhangijinsu* kuma 
wadatitan akwai kuEumai a cikin 
wuyoyinsu, kuma wadanuan tic 
a ho kan wuta. SQ, a cikin ta, masu 
dawwama ne. 

6 K uma sun a neman ka da gag- 
gawa da azaba a gabanin rahama, 
alhali kuwa abubuwan misali sun 
gabata a gabaninsu. Kuma lalle ne 
Ubangijinka, haklka, Ma'abucin 
gafara ne ga mutane a kan zaiun- 
cinsu. kuma lalle ne Ubangijinka, 
ha kill a. Mai banamn ukuba 

7. Kuma wadanda suka kafirta 
suna ccwa, dan mc ba a saukar da 
wala aya a gate shi ba daga L'bangt- 
jinsa? Ahin sani kawai, kai dai mai 



(II'- \tf ■ ^ 



, L^T L"L 




3S j j'^^iJ^ J 



5 ji-Jij*ii 



13 Siiratur Ra l ad 



MS 



gargadine kuma a eikm kowadannc 
mutane akwai mai shiryarwa. 

S. Allah Yana sanin a bin da ko- 
wace mace take tfaukt; da shi a 
cikinta, da a bin da mahaifu suke 
ragewa tJ> da abin da suke £arawa. 
Kuma dukkan komc : a wurinSa, da 
gwargwadu yake. 

9. Shi nc Masanin fake da bayya- 
nc. Mai girma, Madaukaki. 

M Daidainedaga gareku, wan- 
da ya asirta magana da wanda ya 
bay yana game da ita, da wanda 
yake shi mai neman ESoyewa ne da 
dare, da mai bay yana a cikm 
tafiyarsa a lianya da rana. 

11. (Kowannenku) Yana da wa- 
dansu mala'iku masu mays wajuna 
a gaba gare shi da bay a gare shi, 
sun a tsare shi daga umumin Allah. 
Lalle ne, Allah ba Ya canja ahin da 
yakt ga mutant sai sun canja abin 
da yake ga zukatansu. Kuma idan 
Allah Ya yi nufin wata azaba game 
da mutane, to, babu mai mayar da 
it a, kuma ba su da warn maji6inei a) 
baicin Shi. 

12. ShT ne Wanda Yake nuna 
muku walkiya domm isoru da 
tsammani, kuma Ya £aga halittar 
giragizai masu nauyi. 

Kuma aradu tana tasblhi 
game da gode Masa, da mala'iku 
domin tsoronSa. Kuma Yana aiko 



5^ *>^5lKj ^jJ^j^^^i^j 



(2) Bshu wiini iniiji&ini:] baitir, Alldh. wundtf ?ai iya EHrrar da hu daei ii^ahLirS^ 



13 Suratur Ra l ad 



tsawawwaki, sa'an nan Ya sami 
wanda Yakc so da su, a lha]i kuwa 
siL suna jayayya a cikin (al'aniarin) 
Allah, kuma Shi ne mai Lsananin 
tuk (1) 

14. Ya n a da ki ran ga skiy a , k u ma 
wadanda fkafiiai) suke kira bai- 
cinSa, ba su karba musu J a komc, 
face kamar mai shimficfa lafukansa 
zuwa ga ruwa (na girgijc) ddmin 
(ruwan) ya kai ga hakinsa, kuma shi 
ba mai kaiwa garc shi ba. Kuma 
kiran kaflrai (ga wan in Allah) bai 
/ama <2) ba faue yana a cikin frata. 

/5. Kuma sahuda Allah., wanda 
yake a cikin sarnmai da icasa suke 
_vi r i -ujuda, w da ki. kuma da 
inuwnyinsu, a safe da maraice. 

16. Ka cc, ,l Wane ne Ubangijin 
jtamrnai da Easa?" Ka ce : "Allah 11 . 
Ka ce, "Ashe fa, kun ri£i watfansu 
ma soya bai c in Shi, warfanda ba su 
rtiallaka wa kansu want amiani ba, 
kuma haka ba su lure wata cuia?" 
Ka ce, ll Shin makaho da mai gani 
suna" daidaita? K6 shin, duhu da 
haske suna daidaita? Ku sun sa- 
nya ga Allah wadansu abokan ta- 
rayya warfanda suka yi halitta ka- 
mar halittarSa, sa'an nan halittar ta 
yi kama da juna a gare su? 1 ' Ka ce, 
'Allah ne Mai halitta komc, kuma 
Shi ne Madaukaki, Marinjayi." 



±- _ -i ■ r 



6* 



A.*:. 1 1 -■ N^V""' ^ iff *t2V*>£j? 



( H Hila.. ila cc makirri, Allah Yadi a/^ibla rnas-u y\i\ hi I a .ea addiriulSa. da aZabfl ilia J 
tsanuil, kuma Ya kama su da bilarsu la hanyar da ba su sain ba. 

i'2) AIIuJl Ma[]imaLLakL3] ruiva, Yaiia kuan mutatie dimiJi Ya ha i\i niwan, su sha Sti 
kuma kli[]"jjiii ilina kUilIl >*adaT]j;j abubliwg d^bajn w^(faTirta kn kdrfr^ miiKi] kiran ba ?a Ki] 
iy; j . yi ba, kunn^ Kiina ncman ruwa ilajja ^a.rc: a I ha I i kama ba su mallaki ktjenu ba Watau 
Wat jbu Yaui kiratl su domifi Ya ha Su. Sufi kl kbirlia aladS-a , Saj suntl kinm wpm wanda bin 
m^ilaki komc ba, suna' nrilion Ka ruwa. 



13 Suratur Ra l ad 



17. Ya saukar da ruwa daga 
sama <L \ sai magudanai suka gu- 
d an a da gwargwadonsu. Sa'an nan 
kogi ya dauki kumfa mai karuwa, 
kuma daga a bin da suke zuga a 
kansa (azurfa ko zinari ko Earfc) a 
cikin wula. do mm nemari ado ko 
kuwa kayun daki akvvai kumfa mi- 
salin&a (kumfar ruwa). Ka mar wan- 
uan nc Allah Yake hayyana gaskiya 
da karya. To, amma kumfa, sai ya 
tall (cc£asasshe, kuma amma abin 
da yake amfanin mutine sai ya 
zauna a cikin kasa. Kamar wane an 
ne Allah Yake bayyana misalai. 

18. Ga wadanda^ suka kar&a 
wa L'bangijinsu akwai abu mafi 
kyau a gare su s kuma wadanda sukc 
ba su kar&a Mass ha, to, lalle da 
sun a da abin da yake a cikin Jcasa 
gaba day a da. misalittia tare da shi, 
hafafca. da sun yi fansa da shi. 
Wadancan mna da mummunan 
bincike, kuma matabbalarsu 
Jahannama ce, kuma tir da it a [a 
zama shimfida. 



Jk .t| .-- M ,i ■» * '-' -rf \ L ^ 1 I 



{]} Idan ruwa ya sanka daga sama sa'an nan ya gudutia a eikir. rafiina zai yL kumfa. 
Sai ruwa mai amfanin mutine ya tiutse a Icasa ya zauna, sa'an nan kumfan knma ya 
EekaHhe ya 13 1 ace. I iaka kuma id »n an Ranya karfe na zinari ko nn azurf'a ha km Jtarfc a 
Ciku: wnca, aka iU^a la d kaUSa, zai filar da kuTTL["n, walau tsakij) Lama watldu sii li J:tar 
domirv rashm amlaninsa, domin zmariyar Icwarai mai aml^ni ta wanzii. To haka ga komc 
akwai kuni^a rnHranhin am fan i da mai kyawp mai am him. 

(21 Bsyan ifl ya facfi ccwa Allah Yanii ktra. kiran gaskiya a cikin ay a la N. kuma 
wad'anKiJ mutant: Him Si karfiar kiran Allah, Knna" kiran wadansu ^.bilbuwa tlarjam, sat 
ya bayyana. a nan, sa k am :ikr-r. ^t^|^l^^a ya karfSi kLran Allah samun niwan sha, .sabnda Mai 
abu Ya kkawu &hi. Ya kucna ba shi. ya sha a hankali kwanuu, iu'aii nun kimia Allali ^ai 
bi shi abin da ya fi rywan kyau, watau Aljanna, Ammsi wanda ya Sl karbavi'a, to, ya yi 
hasilra biyu, hn\ .;irni ruwan da ya yi kiran wani ya ba shi ba sa'an nan kuma ya hadu. da 
azibar da lake m\ iya bayur da dukaJi ah in da ya malLaka domir. ya yi fansar kansa da ita. 



13 T Suxatur Ra'ad 



19. Shin, fa. warida yake samn 
ttwa lalk a bin da aka saukar zuwa 
garc ka daga Ubungijinka nc gas- 
fciya yana 7a ma kamar wanda yake 
makaho? Abm sani kawai, masu 
hankali su kt yin lunani. 

20. Su ne wacfanda sukc cikawg 
da a Ik a war in Allah, kuma bi su 
war ware alkawari. 

2L Kuma &u nc wadanda sukc 
sadarda abm da Allah Ya yi umurni 
da shi domin a sadar da shi. kuma 
suna tsoron Ubangijinsu, kuma 
sunii tsoron mummunan bincike. 

22. Kuma wadanda suka yi ha- 
Jcuri domin neman yardar Ubangi- 
jinsu, kuma suka tsayar da sal la, 
kuma suka ciyar da abin da Muka 
arzilta su da shi, a asirce da bay- 
yanc, kuma suna lunkudb mummu- 
nan tiiki da mai kyau. Wadancan 
suna da afibar gida mai kyau. 

2j, Gidajcn Aljannarzama, suna 
shigarsu. su da wadanda suka kyau- 
tatu daga iyaycnsu, da matansu da 
zuriyarsu. Kuma malsTiku sun a 
shiga zuwa gunsu ta kowace kofa. 

24. "Amine! C1) ya tabbata a kan- 
ku saboda abin da kuka yi wa haku- 
ri. Saboda haka madalla da nfimar 
afiibar gida. 11 

25. Kuma wadanda (:i> suka war- 
ware alkawatin Allah daga bay an 



<Jf\£j ML? 



- * - -tf 



\1 



4^±*J jm^,. j is4f&s$ 



I ]) SiiLkcniir [nali"Lkua kansLi idan sun shnga £) garc SU. it a ce £>u ['[susu" Acmnci yi 
labbwta a gare kiT". 

(2) BiyiliLLn sifTafin watfantig suka in kgrfijir kiTfin A 1 1 q h Wjnau dJ^Liiir. ft'Litfallijii alii 



13,SuTatuT Ra'ad 



3f>7 



ft ijlla shi, kuma suna yankc iibin da 
Allah Ya yi umurni da shi domin a 
sadar da shi kuma suna &arna a 
cikin kasar, Wadaiu-an suna da 
wata la ana, kuma s una da munin 
gida. 

26. Allah nc Yakt a> shimfida 
arziki ga wand a Yakc so, kuma 
Yana kimtatawa. Kuma sun yi tarin 
ciki da rayuwar diiniya, alhali kuwa 
rayuwar duniya ba ta zama ba dan* 
gane ga. ta Liihira face jin tlacfi 
kadan, 

27. Kuma wandanda suka ka- 
firta, suna cewa, "Don mc ba a 
saukar da wata aya ba a kansa daga 
Ubangijinsa?" Ka cc, "Lalle ne 
Allah Yana 6a lar da wanda Yake so 
kuma Yana shiryar da wanda ya 
luba /uwa gare Shi.''' 

28. Wadanda suka yi Tmani 
kuma zukatansu sukan natsu da 
ambaton Allah. ( 25 To, da am baton 
Allah zukaia &uke natsu wa. 

29. Wadanda suka yi imani, 
kuma suka aikala aiki nagari, farin 
ciki ya cabbala a gare su, da kyak- 
kyawar makdma. 

SO. Kamar wancun nc Muka aika 
ka a cikin a 1' urn ma wanda take wei- 
dansu aPummai sun shude daga 
gaba mm: a, domin ka karanta musu 



^ V2A> ■ "^-Tf- 



(1) Ta"a(tThi da Lamblm ne da fcarii) bayatlL^a mai hankali cinmin yazabiirLL |5.a karliar 
kit an Alhh. 

(2) Ambatpn Allah, .nhlae h uk u rice-hukuncenSa ga kom: Umir (fan KhaLlab yace. 
"Mafilkin anibaUjn Alkh. *b] ne WJinda yi ^ wunn uTnunitijSa ku hafiiJlSa. Wbtiuj 
vakc yir. Z'ikJiici bil^L ba yana iuki da huka[]Lc:-]]uku]Kcn r\]JiJl]i bn a cjkir. ibadarux cla 
mu'amakTsa. to h &hi mai i^giJi kasvai r.c da siinati Ubangijinsa, ba mai yin zikiri ba ne. 



13 Suratur Ra'ad 



abin da Muka yi wahayi zuwa a 
gare ka n alhali kuwa su, suna k a firm 
da Rahamam tr) K.a te, "Shi ne 
UbangijTna, babu a bin baulawa 
face Shi h a gare Shi na dogara, kuma 
zuwa garc Shi lubala take," 

31. Kuma da lalk an saukar da 
wani lilla.fi a bin karaiu wanda ake 
ufiyar da duwaisu game da shi, kfj 
k u m a aka yanyanke Easa da shi, ko 
kuwa aka yi magana da matattu da 
shi (da ba su yi imani ba). A 'a ga 
Allah al'amari yake gaba daya! 
Shin fa, wadanda suka vi imani ba 
su yanke isammani ba da cewa> da 
Allah Ya so, da Ya shiryarda mul li- 
ne gaba day a "?Kuma wadanda suka 
yi kafirri ha za su gu$he ba wata 
raasTfa lan a samun su sabdda abin 
da suka aika(a,kokuwa ka sauka {2J 
kusa da gidajensu, har wa'adin Al- 
lah Ya 7o. Kuma lalle ne Allah ba ya 
safia wa lukacin alkawari. 

32. Kuma iallc nc n hakika, an yi 
izgili da Manzanni kafinka, sai Na 
yi jinkirt ga wadanda suka kafirta. 
sa'an nan Na kama su. To., yaya 
ukuba'Ta take? 

33 Shin fa, Wanda Shi Yake 
tsaye a kan k 6 wane rai game da 
abin da ya tan ad a (zai zama kamar 
wanda ba haka ba)? Kuma suka 



*\ ^< -1 ■ 1 H *y . -if -4- AA i* - 



® 



(L) SuJ]liji AlLalL Rahuiii]]. diis.nt iahajua, watiu Mai Rahama wadtta yskc dukan 
alheri vana stiigit a cikin ma'anarta a wsjen halitta da rayuwa da bavar dn Ljfiyii da 
Khirysrwa. Mat! jjumisn n i \m;irS-!3 nhi nc itikftwiir MaiL/.o:i Alkh daga gii? Slli ^uwa garc 
□ u. KaHrai vi tuiiiwi ba ii kati v+adannan [ahamotr.L. tia]]c su yi gOcliya. saboda hzkn 
sai kafirei &uku yi. 

f2) Aafiab] >a Sauka kusa da gjdajetl KlItiilsMwj -A r^n H ij bucfi: M^.kks_ Kltirm 
wanr^Ti Kukunci yana nan yani diki fa miisu Eiyavya da acLdini, kaLLum masifu auni 
aukuwa a kgnna har riinar da Masalanci ya rir<jay4. L su. 



13 Siiratur Ra l ad 



sanya abokan larayya ga Allah ! Ka 
ce h "Ku ambaei sunayensu. 11 K.o 
kuna bai wa Allah labari ne game 
da abin da bai sani ba a cikin kitsa? 
K.6 da bayyananniyaf magana kukc 
vin shirka, (banda a dkin zudya) 7 
A 'a, an dai kawala wa warfanda 
suka kafirta rmlkiransu, kuma an 
kange su daga hanya. Kuma wan da 
Allah Ya batar, to, babu wani mai 
shiryarwa a sari; shi f 

34. Suna da wala a/aba_a elktn 
ray u war duniyu, kuma hakika aza- 
bar Lahira cu mafi tsanani, kuma 
babu wani mai tsare su daga Allah 

35. Misaliti Aljanna wadda aka 
yi alkawarinta ga masu takawa, 
koramu Sun a gudana daga karka- 
shinla, Ahindnta yana madaw- 
wami da inuwarta. Waccan cc 
akibar watfanda suka yi takawa, 
kuma akibar kafiraL ka ec wuta. 

36. Kuma wadanda Muka ba su 
T.iuafi suna farm ciki da a bin da aka 
saukar zuwa gare ka t kuma daga 
kungiyoyi akwai mai musun sas- 
htmsa. Ka ce, 'Abin $ani kawai, an 
umurce ni da in bauta wa Allah, 
kuma kada in yi shirka da Shi. 
Zuwa jjaru Shi nake kira, kuma 
zuwa garc Shi ma k 5 ma I a take, 1 ' 

37. Kuma kamar wancan ne 
Muka saukar da shi, tl! Hukund a 
dkin T.lrabci. Kuma lalle ne uian 
ka bi son zuciypyinsu a bayan a bin 
da ya zt> maka na ilmi, babu wani 



(1) Kani&r yadda liltaltafan farko suke, haka A] (cur in i yaku daga Allah, hi dai shi 
Alii "ran i .in Kaukar lia itu j CI Ian L.irjhci 



13 Suratur Ra'ad 



37 0 



rnasoyi a gare ka tnai kare ka daga 
ANah, kuma babu matsari. 

38. Kuma la lie ne, hatfiira, Mun 
aika wadansu manzanni daga 
gabaninka, kuma Muka sanya ma- 
tan aure a gare su da zuriyya, kuma 
ba ya kasancewa ga wani Manzo ya 
zo da wata ay a, *ai da iznin Atlah. 
Ga kowarit ajali tA * akwai latlafi. 

39. Allah Yana shafc a bin da 
Yakc so, kuma Yana labbatarwa, 
kuma a wurinSa aaalin LiUafin 
yakc. 

40. Kuma imrna lalle Mu 
nun a (z? maka sashen abin da Muke 
yi musu wu'adi, k6 kuwa telle Mu 
karfii rank a, to, abin sani kawai, 
iyarwa ce a kanka, kuma hisabi 
vana eare Mu. 

41. Shin, kuma ba su gani ba 
cewa, lalle ne, Muna je wa £asar 
(su) T Muna rage ta daga gefunanta? 
Kuma Allah ne Yake yin hukun- 
cinSa. Babu mai bindkc ga hukun- 
rinSa. Kuma Shi ne Mai gaggawar 
sakamako. (3J 



. ^ ^-^-Wllt } 



J 1 jP+^'S-X. Ja*. ^y^jjj 



If < r* .fp^^ .V 



{I) Aikowai ManyannLda ILltatlafai bayahana Allah Ya aiko wara Maun daga baya 
da wiici; LlILuJ] v-acida \a shafe abifi da yake cLkm LitLattrtEail t"=:i rk P AJln.h Ya Tabhalar tly 
abin da Yakc so no buktsntc-hijkiinccn da suka gabita ddmin dogtiwar aiktnsui ga miitane 
har y&nsu, kaima Ya sihafc abin da Yakc so sabodn amfaninHU d;i hukLmciTisi] ya shi^i:, 
saboda wala }Likimii da AILaK Ya *ani, amma asalin I i L Latt i fan duka wanda hi 1 , /ai canj-i ba, 
a ci kin sanin Allah, yana wurinSa. 

(2) Idan Mun hi> Mll vi musu a/aba a uabacL idmika Ka yi muia, kuma Ldacl Muci 
so Mu jinkuta musu nai a bayitn ka mutu, wannan ba aLkinka ba ne. rAM. j ne. Abin. da 
yakc- aikinka shT nc iyar da m unzaTit i kaw:ii Ym hisabi a kansu alhakir. Allah tfaj nc, 

(3) Gaggawai sakamako ga wanda ya £L bin utnufnin Allah wanda AnnabinSa ya iyar 
zuwa pa,rc stu Asabn hi^ahi, shi r.c hincike doTnin. a sitmi rthm da aka yi n.j alhcn ko ra 
sharri, amma ahid da akc nuEi a nan, ma£a.^LiLlin biciuikc, nhi rm Hakamako da alhiri ko d:-L 
aZaba ewLLrgw adpcl aufijjSa. 



13 Suratur Ra'ad 



371 



42, Kuma la lie tic, wadanda sukc 
a gabaninsu sun yi makirci, To, ga 
Allah makircin yakegaba daya. Ya 
san ahin da kowane rai yakc tana- 
da. Kuma kafirai za sani, ga 
vvaiic at i bar gida lake. 

4Jf. Kuma wadanda suka kafirta 
suina cewa, LL Ba a aiko ka ba. L1 Ka 
cc, "Allah Ya isa zama Shaida a 
tsakanma da isakanitiku, da wanda 
yake a wurinsa akwai ilmin n> Lit- 
tafi/* 



1 1 




^J-**^^ J 1 ^^^^ VijL^^ 




Tana karant.ar da yadda ake yin wa s azi da shtryarwa a game da 
abin da ya auku ga arummomin da suka shutfe, na kwarai da 
miyagu. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 

/, A. 1.. R. Littaf] ne, mun sau- 
kar da *hi ^uwa gare ka do in in ka 
filar da mutans daga duhunhuna 
/uwa ga haske, da iznin Ubangi- 
jinsu, zuwa ga tafarkin Mabuwayi, 
Abin godewa. 




([) Allah Yii isa mnw Sh-iida, haka watida^yake a kan wan: ilmi dii^iL Allah Irani it 
Yahudll da Nasara Aura ina *ama shaida 1 tsak^nind da ku h kan gasfciyar da awilla cgwa hi 
abin aikdwa nc dag* Allah zuwa gajr ku, domic: akwai wannan magana a cikin 
liLtaltafanku 



U.Suratu Ibrahim 



372 



2. Alliih, Wanda Yakt Yana da 
abin da kc akin sarnmai da cikin 
£asa. Kuma bunt ya tahbata ga 
kafirai daga a/.aha mai tsanani. 

I, Wadanda Auk a fi sun ray u war 
duniya fiyt; da la Lahira, kuma suna 
kangcwa daga hanyar Allah, kuma 
suna iii-man ta karkace. Wadancan 
na a cikin ftata mai niia. 

4, Kuma ha \fu aika wani Man- 
io ba face da harshen mutanensa, 
ddmin ya bay yana musu. Sa'an nan 
Allah Ya oatar da wanda Yakc so, 
kuma Ya shiryar da wanda Yakt so. 
Kuma Shine Mabuwayi, Mai hiki- 
ma. 

5. Kuma lalle ne, ha£l£a, JVIun 
aika Musa game da ayoyinMu 
cewa, 'Ka filar da mulancnka daga 
duhu zuwa ga haste. Kuma ka 
Umar musu da kwanukan (musT- 
fun) Allah." I.allc tic a cikin wan can 
akwai ayoyi dornin dukan mai ya- 
wan ha£m-i, mai giidiya. 

6 . K n ma a lokati n da \\u sa ya ce 
wa muiam;nsa n <h Ku tuna ni imar 
Allah a kanku : a lokacin da Ya 
isirar da ku daga mutanen Fir- 
auna, suna yi muku mummunar 
azaba, kuma suna yanyanka diyan- 
ku, kuma suna rayar da malanku. 
Kuma a cikin wancan akwai jarra- 
bawa mai girma daga Ubangi- 
fkfcktl." 

7, Kuma a lokacin da Uban- 
gijinku Ya sanar, ,L Lallc nc idan 
kun godc, haiuka. In a kara muku, 
kuma la lie nc idan kun kafirta, 
haiuEa a/.abaTa, tabbas, mai tsana- 
ni ce." 



j„ + j (J *f — > -T ^ 





U.Suratu Ibrahim 



$73 



8. Kumi Musa ya ct. h idan kun 
kaftrta^ ku da wadanda suke a cikin 
kasa, gaba daya/tn, lalle ne Allah, 
hakiKa Ma wad act ne, Mai yawan 
godiya." 

9. Shin, labarin watfanda suke a 
gabaninku, mutanen Nuhu da 
Adawa da Samudawa, bai zo muku 
ba? Kuma da wadanda suke daga 
bityansu babu wanda yake sanin su 
fticc Allah? Manzanninsu sun jc 
musu d;j hujjoji mabayyana^ am 
suka mayar da bannayensu a cikin 
hakunansu, kuma suka cc, "Lallc 
no mu> mun kafirta da abm da aka 
aiko ku da shi. Kuma lalle ne mu, 
hakika, muna a cikin shakka da 
abin da kuke kiran mu zuwa gare 
shL mai sanya kokanto." 1 

JO. Manzanninsu suka ce, 
"Ashe, akwai shakka a cikin (sha- 
anin.) Allah, Mai £aga halittar sam- 
mai da kasa. Yana kiran kit domin 
Ya gafaria muku zunubank u, k uma 
Ya jinkirta muku /uwa ga ajali 
ambatacce' 1 " Suka cc, "Ba ku zama 
ba face mutant misalinmu, kuma 
nufinku ku kange mu daga abm da 
iyayenmu suka kasance suna bau- 
tawa, sai ku zo mana da dalili 
mabayyani.* 1 

11. Manzanninsu suka ce musu, 
"Ba mu zama ba face mutane misa- 
linku. kuma amma Allah Yana yin 
i'alala a kan wanda Yakc so daga 
bayinSa, kuma ba ya kasance wa^a 
garc mu, mu w muku da wani dalili 
face da i/nin Allah, Kuma £a Allah 
sai muminai su dtjgara. 



U.Sumtu Ibrahim 



174 



12. " l Kuma mene ne a gare mu, 
ba za mu dogara ga Allah ba, alhali 
kuwa ha£7£a Ya shiryar da mu ga 
hanyoyinmu? Kum;i la 11c ne muna 
yin hakuri a kan abm titi kuka cular 
da mu. kuma ga Allah sai masu 
doga.ro su dogara." 

/i Kuma wadanda suka k afire a 
suka cc iva Man/anninsu. h 'LaIlc nc 
muni fitar da ku daga kasarrnu,, ko 
kuwa hakika, kuna komowa a cikin 
addininmu." Sai Ubangijinsu Ya yi 
wahayi zuwa gare su, "'La lie ne, 
Muna halakar da azzalumai." 

14. Kuma haJaka, M una zaunar 
da ku ga tfasa a bayansu. Wancan 
nc abin gargadfi ga wand a ya ji 
tso r on matsayiNa 1 kuma ya ji tso- 
ron fyatxwaTa. 

J 5, Kuma suka vi addu'ar a If a- 
nu. m Kuma kowanc kangararre 
mai Isaurin kai ya ta6e. 

16. Daga bay ansa akwai Ja- 
hannama. kuma ana shayar da shi 
djiga warn ruwa, surkin jini. 

17, Yana kwankwadarsa> kuma 
ba ya jm saukin hadiyarsa, kuma 
mutuwa ta j£ masa daga kowanc 
wuri, kuma bai /ama mai muluwa 
ba, kuma daga bay ansa akwai a/a- 
ba mai kauri. 

18 Misalin wadanda suka ka- 
firta da Ubangijinsu, ayyukansu 
sun yi kama da t oka wadda iska ta 
yi Uananin bugawa da ita a cikin 
ymi mai guguwa. Ba su iya amf'ani 



0 i*U=*J^'' J^i^ ^' 




5 .So^SM^ 



_,V-- J Jl •-" i j i-^^- 



*^ V ' .11 



f J' 



{ L j Ko wiLllc Biiri|2dre ya yi sddu'aT dlfanu pa nbjn. da yakc pani fiBHltiyiirsa. Annahiwa 
siikis yL ii I fan u da Allah. Isuma muuj i^tisu suka yi db ahiii da iukc ziito alki/ii a E^irt. 1 iu. 



U.Suratu Ibrahim 



375 



daga abm da suka yi Isirfu a kan 
kdme. Wancan ila ec fcata mai nTsa. 

19. Shin, ba ka gani ba cewa la lie 
nc Allah Ya halicei sammai bakwai 
da fas li da mallakarSa. 03 I dan Ya 
so zai tafiyar da ku, kuma Ya zo da 
wata halitta sabuwa. 

20. Kuma wancan bai zama 
mabuwayi ba ga Allah. 

2). Kuma suka bayyana ga Al- 
lah gaba cfaya. sai masu rauni suka 
ce wa wadanda suka kan gara, LH Lal- 
lc no raO, mun kasance masu hi a 
gare ku s lo s shin, ku masu kar£wa 
ga bantlmu ne daga azabar Allah 
daga warn abu:'"^ 1 Suka ce, "Da 
Allah Ya shiryar da mu, da mun 
nhiryas 1 da ku, daidai n-e a kanmu, 
mun yi raki ko mun yi haicuri ba 
mu da wata ma'faka." 

22. Kuma Shatdan ya ce a 16k a - 
cin da aka It are aFamariii, Lt Lallene 
Allah Ya yi muku wa'adi, wa'adin 
gaskiya, kuma na yi muku wa'adi, 
sa'an nan na slfia muku. Kuma 
babu wani dallli a gare ni a kanku. 
fikv na kira ku, sa'an nan kun karba 
mini. Saboda haka kada ku zarge 
tii, kuma ku zargi kanku. Ban zama 
mai amfaninku ba, kuma ba ku 
/.am a masu amfanina ba. LaiJe na 
barranta da a bin da kuka hada ni 
da shi gabanin wannan (matsayi). 



A, 



*■ -1 -f , ^ .1 *£ 



__- I n _ l_ 

-J"*" ^ i,_J 1 




{ i t DalTli uc a kai] JuJlrcLn katl^r tu ya ra^c miilkin Allah da kame. domin oa su iyJl 
fitu dapLi halitta r sdinrnai dn Ua^a. w^ifaddii A]kb Ya ha Luc a da al?m da y^Jcc mallakarSi. 
{2") Muhiwiirar 'van wma a [lukanm mab^ya d-i ihujiatiatUlin kiJ'LK:i. 



U.Suratu Jbrailm 



37 ft 



La lie u/.zalunnai sun a da a /ah a mai 
ratfadi. 11 * 1 ' 

Kumid aka shigar da wa- 
danda suka yi 7mani h kuma suka 
aikata ayyuka na £wanm< a gidajen 
Alj anna j itoramii yuna jmdana daga 
£ar£ashmsu. suna rnadawwama a 
cikimiii da ianin Ubangiiinyu. Kflisu- 
warsu a cikinia "Salam", (watau 
Amina), 

24, Shin t ba ka gam ba n yadda 
Allah Ya buga wani misali, kalma 
mai kyau m kamar itaciya ce mai 
kyau, asalinta van a tabbatacce, 
kuma reshenta yana cikin sama (> 

25. Tana bayar da abindnta a 
kowane lokaci da iznin Ubangijin- 
ta! Kuma Allah Yana buga mi sail 
ga mutane, mai yiwuwa tie, sun a 
tunawa. 

26. Kuma misahn kalma mu- 
mmuna !3) kamar iliiciya mummuna 
ce, an lumftuke la daga bisa ga Rasa, 
ba la da wata tabbaia. 

27, Allah Yana 1 abba la r dti wa- 
tfanda suka yi Imani da magana 
tabbatacdya a cikin rayuwar du- 
niya. da cikin l.ahira. Kuma Allah 
Yana fiatar da a/zarumai, kuma 
Allah Yana aikata abin da Yake so. 



^ ^i^'i^j 




(J) Hudiibar Shaitfan ga mabiyansa. a cikin wuta. a biyan an yi muhawara a tsakauin 
mabiya da sfrugabannsn kafirci,, sashc yana la'arUar sashc hai abu ya kai ga Shawfan, 
waEau lh!i.<; Shi kunna ya lastii ya yi wannan hurfuba drrniTi ya Eara musu bakir. uik] a kan 
ivacii 

(:■] Kalma mai kyau la addiru tana da asali, kamar itaciyar dabmo cc 
(3) Kalma ta kafirci ba ta da iisali. kamar gunar shanu ce. 



U.Suratu Ibrahim 



377 



28. Shin, ba ka lura ba da wa- 
danda suka mu$anya Cl) niimar Al- 
lah da kalirti. kuma suka saukarda 
niulanciTisu a gidan halaka? 

29 Sun a Erfmuwa a wular Jaha- 
nnama. kuma tir da malabbalarsu. 

30.. Kuma auk a sanya wa Allah 
kTshiyoyi. domin ftatarwa daga ha- 
nyarSa, Ka cc, "Ku ji datfu sa'an 
nan, la lie ne, makoniarku wutar 

ce," 

,?/. Ka ce wa baylfsa wadanda 
suka yi imani su tsayar da salla 
kuma su ciyar daga a bin da Muka 
ar/iita su n a asirceda bay vane, daga 
gabanin wani wum ya /o, babu 
ciniki a ciki, kuma bahu abntaka. 

32. Allah ne Wanda Ya halicci 
mammal da kasa, kuma Ya saukar 
da ruwa daga sama, sa'an nan Ya 
fitar garni; da shi. daga 'ya'yan ita- 
ce, arziki dominku, kuma Ya hort; 
jirgin ruwa domin ya yi gudu a rikin 
teku da umummSa, kuma Ya horc 
muku kyguna. 

33. Kuma Ya he re muk u rana da 
wata sun a madawwama biyu, kuma 
Ya hfjre muku dare da wuni. 

34. Kuma Ya ba ku dukan abin 
da kuka rdtfc Shi, kuma idan kuti 
£idaya, ni'imar Allah ba *a ku lissa- 
fc la ha. Lalle ne mutum, hakika, 
mai yawan zaiunci ne, mai yawan 
kaTirci. 



b*j ft- -i ■< » f i 



(1) Pfuowhawa watfamja AllaK Va yi UjuSu Jll'iniaf ^um^ ^ cikm hurumL]] ALLa.tL da. 
amines da Ya ™ha a kansu da albarku, sun musanya ppdiya da Jiafiivi a ]i3kaf:m dn MiJra 
Garyala MatLtun A] lull Jjun .?aii.lfar da mutaHtniiu a yidiMl halaka a Hnct.-ir 



14. Sural u Ibrahtrn 



*7S 



1 * *i*'^J ^ 



J5. Kuma a ] oka tin da Ibrahim 
ya ce, *'Ya Ubangijina ! Ka sanya 
wannau £ari (L) aminlaccc, kuma 
Ka msanla nL m tin tfiyana daga 
bauta wa gum 5k a 

-Vrl "Ya Ubangijina! Lalle ne su, 
sun Baiar da miisu yawa daga rrju(a- 
ne, sa'an nan wan da ya bi ni, to, 
leille shi, yana daga gare ni, kuma 
wand a ya &a&a mini, to, lalle ne Kai 
Mai gafara ne h Mai jin fiaL 

37. 'Ya Ubangijinmu! Lalle ne 
ni, na zaunar da zuriyyata ga rafi 
wanda ba ma'abucin shuka ba, a 
wurin 'Dakinka, mai a] farm a. Ya 
Ubangijinmu! Domin su Uayar da 
salla. Sa] Ka sanya zukata daga 
mutatic sun a gaggawar begen zuwa 
gare su, kuma ka arzuta su daga 
'ya'yan itace, mai yiwuwa ne suna 
godewa. 

38. "Ya Ubangijinmu! Lalle tie 
Kai, Kana satiin a bin tla tnuke 
ftoyewa. da abin da tnuke bayyana- 
wa. Kuma babu abin da yake 66 ye- 
wa ga Allah t daga wani abu a eikin 
£asa f kuma babu a eikin sama. 

39. "Gndiya ta tabbata ga Allah 
Wanda Yake Ya ba ni, ina a cikin 
tsura h IsrmTila da Is'haka. Lalle ne 
Ubangijimt, haltlJta, Mai j in addu'a 
ne, 

4tt. "Ya Ubangijina f Ka sanya ni 
mai tsayar da salla. Kuma daga 
/ u ri y y a la . Ya I ) ba ngij i n mi j ! K uma 
Ka karfii addu'ala. 




"TT J 



^-ij^ O-SJ Lg^' ^ 



(11 Wajitian &ari walau Makka, Ana" rungrar da Jlj-ahiiwH kakansu. [brahmi. da 
iUld : -.j'or rt.l yi sabods garin Makka da rn-ulac.cn Eaiin da diyail ImtllVlLli dOJnm iU 



14.Suratu Ibrahim 



:V7»j 



4f. "Ya Ubangijinmu! Ka yi ga- 
Pa ra gare ni, kuma ga mahaifana, 
kuma da muminai, a ranar da hisabi 
yake tsayawa. 

42. "Kuma kada ka yizaton Al- 
lah Mai shagala ne daga a bin da 
a/zalumai suke aikatawa. Abm sani 
kawai, Yana jinkiria musu nczuwa 
ga wani wuni, wand a idanuwa suke 
fita tum-luru a cikmsa. 

43. "Suna masu gaggawa, masu 
daukaka kawunaruu zuwa sama, 
kiftawar ganinsu ba ta komawa 
cart iu. Kuma zukatansu wofin- 
tattu." Q) 

44. Kuma ka yi gargadi ga muta- 
nc ga ranitr da azaba take je musu, 
sai wadanda suka yi zalunci su ce, 
th Ya Ubangijinmu ! Ka yi mana jin- 
kiri zuwa ga wani ajali makusanci, 
mu kar6a wa kiranKa, kuma mu bi 
Manzanni." (Allah Ya ce musu) 
"Ashe, ba ku kasancekun yi rantsu- 
wa ba daga gabam\ ccwa ba ku da 
wata gushcwa? 

45. "Kuma kuka /.auna a eikin 
jiidajcn waifanda suka zalunci kan- 
su n kuma ya bay yana a gare ku 
yadda Muka aikata game da su h 
kuma Muka huga muku misiilai/ 1 

46. Kuma la lie sun yi makirci 
irin makircmsu, kuma a wurin Al- 
lah makircinsu yake. kuma la lie nc 
tnakircinsu ya kasance, haklka, du- 
watsu sun a gushewa saboda shi. 





(I) A nad Lyakar niai;ii[iiir sdmjjabanmLi Ibrahim da addu'arsd. 



14.Sura.Lu Ibrahim 



1 i ^a\j>\ 1^ 



47. Saboda haka, kada ku kar- 
fafu /akm A I la J) Mai saftawa adin- 
Sa nc ga Man/anninSa. Lallc ne 
Allah nc MabuwayL Ma'abucin 
a7abar ramuwa. 

48. A ranar da ake musanya 
(casa°\ bikasar nan ba, da sammai 
kuma su bay y ana ga Allah Maka- 
daicL Mai taniicwasawa. 

4 P. K um a kan a gani n masu la ifi > 
a ranar nan. suna wadanda aka yi 
wa ciri daidai a cikin maruiuwa. 

Ml Riguriansu daga farar wuta 
nc. kuma wuta ta ruf'c fuskukinsu. 

51. Domin Allah Ya yaka wa 
kowane rai da a bin da ya tsuwur- 
wurla. Lalle ne, Allah. Mai gag- 
gawar hisabi ne. 

52. Wan nan iyarwa cc ga muta- 
ne, kuma domin a yi musu gargacfi 
da shi, kuma domin su sani cewa, 
an m. ^ini kawai. Shi nc a bin haul a - 
wa guda. Kuma domin masu han- 
kali su riJca tuniwa. 



^ riUn \'\"* < 9 A\'\.\*"^ 



(1) A Ranar KtySrna ALlnh /a; musany-a ilcasa da sama a kawo wadaiisu a lokudn da 
muline iiAe u ktm siradi karnar yadda ya ™ a TH ji cdi si 




Tana ka ran tar da wa'azi da umurnin masu waazi da hakunda 
j;ir.irriMiki-i. sahoda Allah Yjj yi alkawarm nakika masu izgilJ ga 
masu wa'azi na gaskiya, kuma masu gyara su ne tsayuwar al*umma; 
dukan musun gaskiya izgih ne. 




Da sitnan Allah, Mai rahama , Mai jirt ka\. 



J A.E.R. Wadancan ayoyin Itt- 
taTi nc da abin katantawa mai 
bayyanawa. 

2. Da yawa wadanda suka ka- 
flrta suke gurin da dai sun kasanex 
Musulmi. n) 

3. Ka bar su, su ci kuma su ji 
datfi, kuma guri ya shagaltar dn su, 
saan nan da sannu zii su sarii. 

4. K um a ba M u ha lak ar da wa ta 
allcarya ba face I ana da lilt aft 
sananne. 

H. Wata arum ma ba ta gabalar 
ajalinta, kuma ba za su jinkirla ba. 



1 jh^ij 'yi^oj *>j j 



I- 



(]) Kiwjcll kafiri y^im £Urm ya zama Mlisulnu dOTTiin a h i n da yjikv ^am na nhinya. 
da lndubbiiJi Musulutiu. wadatuta ya tahbata. MHu. zama. lafiya [ja nullum face Ldati! ya 
same su, amma Shairfan yjiiia hana ski muiu'ijm a. nabddu wao~a:i*.u dahlai d-n ya.k<" sanya wa. 
a ^arjjnsa. 



lS.Suratul ftijr 



5&2 



6. Suka ce, "Ya kai wanda aka 
saukar da Ambato (Alicur'ani) a 
kansa ! Lalle ne kai. hakhta, mahau- 
knti nc. 

7, lL Domin me ba za ka zo man a 
da maliuku ba id an ka kasance 
daga niilyu gaskiya?" 

<ff. Ba Mu sassaukar da mala'iku 
fate da gaskiya, Q) ba za su kasance, 
a wannan ] 6 kauri, wadanda akc yi 
wa jmkin ba, 

9, Liille Mu ne, Muka saukar da 
Am halo jyUEur'am). kuma lalle 
Mu, hakifta, Masu kiyayewa ne 
gare $hi r 

tO. Kuma lalle ne, halu£a 5 Mim 
dika man/anni a dkin £ungiyoyin 
farko, gabaninka. 

//. Kuma warn Mart/o ba ya 
zuwa gare su Tact: sun kasance suna 
masu i/gili a garc shi. 

/ 2 . K am ar wa nca n ne \luke s h i - 
gar da shi (21 a cikin /uk atari masu 
]aifi. 

/.?. Ra su yin imtini da shi, tA1 
kuma halcika, hanyar mutancn far- 
ko ta shige. 

14. Kuma da Mun bude wata 
kola daga sama a kansu har suka 
mini a ciki suna takawa. 

15. Lalle ne da sun ce, ' l Abinsani 
kawai, an rule Idanuwanmu ne. 



>? ;tf -T"V 



Jit '"" .3 F»** ■* 



j»L^ '■ ^H^- ckii >j 



(] 1 Ciaskjya n Tian ana mifin a/iha dcjtnin zuwanta labbalaccc tic Dukar, ahiu da yaku 
'.a bba r .ac«: sill nt ria££un, waLau j^askiva. 

(2) Shirki da kaTirri da faiyatSwa, *u dufca kzgili ne da addini. 

(3) Annabu tsira da acnindn AlJah su labbaUt a ^arc shi. Hanyar muUitcn farko ta 
Garyala Mai]/.ann l liar a Lok^cjn cU Allah ^ai lialaka SU dii a^abarSa. 



lS.Suratul ftijr 



3*3 



A 'a' full mutanc ne wadanda aka 
ftihirce." 

M. Kuma lallc nc, haicilca, Mun 
sanya wadansu masaukai a cikin 
sama, kuma Muka kawata ta £a 
masu kallo. 

17. Kuma Muka kiyaye ta daga 
dukan shaidani wanda ake jifa. 

18. Face wanda ya saci saurare^ 
sai wutar yula bayyananniya ta bi 

shi. 

19. Kuma Jcasa Mun mike la, 
kuma Mun jefa duwatsu labbatauu 
a riktiua^ kuma Mun tsirar, a rikin- 
la, daga dukan abu wanda akc 
aunavva da sikcli. 

20. Kuma Muka sanya muku. a 
cikin ta, a bub u wan rayuwa 111 da 
wanda ba ku zama masu ciyarwa 
garc shi ba. 

21. Kuma babu vvani ahu fate, a 
wurinMu. akwai laskokinsa, kuma 
ba Mu saukar da shi ba face a lean 
gwargwado sanannc. 

22. Kuma Muka aika iskoki 
masu barbarar juna, sa'an nan 
Muka saukar da ruwa daga sama„ 
sa'an nan Muka shayar da ku shi. 
kuma ba kuzama masu taskacewa a 
gart; shi ba. 

23. Kuma la lie ne Mu Muke 
rayarwa, kuma Mukc kashewa, 
kuma Mu nc magada. 




--- JF- 



I ^ J J i -H _,J — -T . j 



! 1} MuJta s-anya TTUnkLi abiibuwan rayuwa a tikLTiLa. kuina Muka mallaka mnku hayi 
wiidiilula suki; ba k ll nr kuks: d};ar daMiba, Miim: kc uyarda su Biimt: (3a ku duka. Walau 
aza abiibuwa a kan ma'auni shi nc ma slaha rashin yarda da tsar on ma'aunln nan shi ne 
i/jjili. 



lS.Suratnl tfijr 



3S4 



2<. Kuma lalle ne. hnJc7£a. Mun 
san masu gabata daga cikinku, 
kuma Mun san masu jinkiri, 

25. Kuma lalle ne Ubangijinka 
Shi ne Yake tara su, la lie Shine Mai 
hikima, Masani, 

26. Kuma lalle ne h Mun halicrei 
milium daga Jtdtasasshiyar laka, 
daga bakin yumftu watida ya canja. 

27. Kuma aljani, Mun ha licet? 
shi daga gabam. daga wutar m hkar 
/ah. 

28. Kuma a lokacin da Ubangi- 
jinka ya cc wa mala'iku "Lalle >fu 
mai halittar wani jiki ik- daga 
tfekasasshen yumfiu wan da ya 
eanja. 

29. 'To, idan Na daidaiu shi, 
kuma Na hura daga RuhTWa t2) a 
cikirisa, to, ku fadT a garc: shi, kuna 
masu yin sujada.' 1 

if?. Sai mala'iku suka yi sujada 
dukansu gab a daya. 

31. Face I hi is, ya pi kasanct-wa 
daga masu yin sujadar. 

32. Ya cc, "Ya lb lis, mine nc a 
garu ka, ba ka kasaiiu; larc da masu 
yin sujuda ha?" 



f l") HaliUar Adamu dLtLg.il yumBu JfcEasassht. ya f] dara;a biHa, baliUar Shaidan daga 
]j-l:iben wutbi. domill wnt^i Unci mini pa sHssaSdn hiintjih lLj. raihi]] uatSufra. 

('2) Wannan va [Lunu. Adamu ail >'i halLCtarsa rn; da lair* da H.u.hi dajja Allan kurnar 
yaddu ilia babtta [sa. amtnWTl A]Jah ya lahhala a pa^ *hi ^abiiiia haka haliltur AdiifciU la 
fi £»ma abiTi mamaki da pa habiiar Isa, dflmin T*a axaj gudu kawaL ya rasa da^a Kah'f^r 
diyan Adam la al'ada, amma haliclar Adarmi ta caia dukuJl dsal-in biyiL na liwa da na uba. 
Haka kuma llalittar Ha*-wa'u, JtiaUf Adamu ta [1 U IkJ hail ma'rr.aki domin rastLLCi a^alijj 
uwa da tl yi mds cfa yakc danltar loitacin ALLranlawa. va ll tiin [[lacnaki daea lashm aia]]Tl 
uba. 



1 S. Sural ul tfijr 



M5 



33. Ya ce : "Ban kasance ina yin 
sujada ba gEi mulum wand a Ka 
halicce shi daga busasshen yum- 
6un laka wad da ta canja." 

J4. ce, "To. ka Hta daga garc 
ta, domin lalle kai abin jTfa ne. 

35. "Kuma lallc ne akwai la 'ana 
a kanka hat" ya zuwa ranar saka- 
mako." 

36. Ya ce, "Ya LbangijTna! 5ai 
Ka yi mini jinkiri zuwa ranar da ake 
tashe su. 11 

37. Ya ce, 'To, lallc ne kana daga 
wadanda ake yi wa jinkiri. 

38. ll Zuwa ga yinin lokacin nan 
sananne/ 1 

39. Ya ce, b Ya UbangijinaT Ina 
rantsuwa da abin da Ka fiarar da ni 
da shu hakika. ina kawata musu 
(rayuwa) a cikin Jcasa kuma hakika 
ina 6a tar da su gaba daya, 

40. 11 Face bayinKa daga gare su, 
wadanda Ka Isarkake." 

41. Ya ce, "Wannan tafarki ne a 
garc Ni, madaidaici. 

42. . Ll Lalle ne bayiNa, ba ka da 
Tko a kansu, face wanda ya bi ka 
daga balattu." 

43. Kuma lalle J ah anna ma ce, 
hakika, ma'alkawarlarsu gaba 
day a. 

44. Tana da liEofofi bakwai, Cl 5 ga 
kowace (cofa akwai wani juz\i daga 
garc su rababbc. 



(.]) KoJ'oJIn Jahannuina bakwai ne. watau tfaLsaELuJcitHii. ta. farka ita ce Jahiiimama. 
ia'an nan Laz^a. sa'ar. nan Alhudama. sa'an nan Aisa'ua, sa'lir. nsn Saltat. sa'an Jian 



lS.Suratul tfijr 



45. Lalle masu takawa suna a 
cikin gidajim Aljanna mai idan- 
dunan ruwa. 

46 . " ' Ku shige ta da a mi nti, kuna 
amintattu." 

47. Kuma Muka cfehe abin da ke 
a cikin zukatansu na daga IculLin 
ztici, suka 7a ma 'yan'uwa a kan 
gadajc. suna masu fuskantar juna, 

48. Wata wahala ba za ta sshafc 
su ba a cikinta. kuma ba su /.ama 
masu fit a daga cikinta ba. 

49. Ka bai wa bayiNa labari 
cewa lalle ne Ni.. Mai gafara nc, Mai 
jin kai 

50. Kuma azabaTu ita cc a7ahd 
mai radatfi. 

J / . K uma k a ba s u ] a ba ri n bakin 
Ibrahim. 

52. A lokacin da suka shiga gun- 
sa, sai suka ce, "Sallama.** Ya ce s 
ll LalLc mil, daga gare ku, masu 
firgila ne, 11 

53. Suka ce, "Kada ka Urgita, 
Lalle ne mu, muna yi maka bushara 
game da wani yam masamV' 

54. Ya ce, "Shin, kun ba ni bu- 
sbar a" '' ne a kan tsufa ya shafe ni? 
To, da rac kukc ba ni bushara?" 



00 



Aljubmi. ia'iiu iiui] Alhixvjya. K.uwacc ilabaRa tana da juz'j sananne, watau fofa ga 
YahGdu. wala ea Nasara. wnta Sahaawa. wata vjajusHw*, wa^a Mushinkai. waia .na 
TnunifUkai , wala £a MukhItti] w-ndATicU aka yi musu hushi fmummur.,ar. aiki). Ana iiitaci fila. 
i*a masu Lii'.jhTili da^a _i;a:t; In. Bli jl fuliin kimie jta iauraci, iu.:li daWA-Uina a Cikilim hai 

I' J I [brahlriL yaua yi musu liiinbayni dunlin yifli eiiam kam<i] S'jJia ys masa 
magana ta izgili ne a kan samun da a biyan tsufansa da na mitarea. Saboda haka sub a 
yaya ma.sa ■tzewa si maso j^askiyu nc. 



1 S. Sural ul tfijr 



55. Suka ce, Muna yi maka 
bushara da gy.sk iya ne, saboda 
haka, kada da kasancc daga misu 
yankc isammani. 1 ' 

56. Ya cc, "'Kuma wane ne yake 
yankg tsammani daga rahamar 
Ubangijinsa, face rVatattu r r 

57. Ya cc, "To, mene ne babban 
itl'atnarinku? Ya ku manzanni!" 

58. Suka ce, "I-alli; ne mu, an 
aika mu /uwa ga wasu mutane 
masu latH. 

J9. l *Facc inuiancn I,Mu< lalle 
ne mu, haETfia, mam tslrar da su 
ne gab a day a. 

60. "Face matarsa, mun icaddara 
cOwa la lie ne ita, hakuca. tana daga 
masu halaka." 

61. To, a lokacin da manzanmn 
suka jC wy mutancn Ludu, 

62. Ya ce, st Lalle ne kit mutane 
ne wadanda ba a sani ba." 

r5j. Suka ce. "A'a, mun maka 
saboda abin da suka kasance isuna 
shakka a cikinsa. 

64. "Kuma mun ?.p maka da 
gaskiya, Kuma lalle nc mu, haicTlta, 
masu gaskiya ne. 

65. "Sai ka yi tally a da iyalinka. 
a warn yanki na dare, kuma ka bi 
bayansu. kuma kada wani daga 
cikinku ya yi waiwaye. kuma ku bi 
ta inda aka aumurce ku." 

66. Kuma Muka hukunla wan- 
can aFamarin zuwa gare shi tewa 
lalle ne £arshen wadantan abin 
yankewa ne a lokacin da suke masu 
shiga asuba. 



^ . - ... 



lS.Suratul yijr 



t57. Kurn a mutanen alkaryar 
suka je suna masu bushara. 

67? . Ya cc, "Lalle: ne watfannan 
bat ina ne, sabnda haka kada ku 
kunyata ni. 

69. "Kuma ku bi Allah da ly- 
Eawa, kuma kada ku sanya ni a 
ba£in tiki." 

70. Suka ce. l *Ashc ba mu hana 
ka daga lalikai ba? 

71. Ya ce, " Ga watfannan 'ya^ya.- 
na' 1 * idan kun kasance masu aiky- 
tawa ne. 1 " 

72. Rantsuwa da (2) rayuwarka! 
La lie ne su a cikin mayunsu sun a ta 
dTmuwa, 

7J. 5a 'an. nan tsawa la kama su, 
sun a masu shiga lokaein hudowar 
ran a. 

74. Sa'an nan Muka sari y a sa- 
manta ya koma Jtasanta, kuma 
Muka yi ruwan duwat&u na lakar 
wiua a kansu. 

75. Lalle ne a cikin wancan ak- 
wai ayoyi pa masu tsokati da 
hankali 

76. Kuma lalle nc ila, hakTlta* 
sun a a gtfen waia hanya tabba- 

tacdya. (ii 

77. Lalle ne a cikin wane an ak- 
wai aya" ga masu imani. 



® jj*.-^-' '.Hr-U,^ J 



■j w±?J 

52f 



I l) Yiicii hueiel niatiin giiriEL, do[]iJEL Ammbift cnLiLiirte s]jl ijc ufriifiiUi. 

[?.) Allah V.i yi THTir.mjwa. Jd rSyuwar AnnabL Muhammiidu. IsTrada iiminon Allah 
t abba La a jriine nhi . Wannan stu malj£ar iiLE-mami!. wa wadda Allah Yale >■] *va iliUIUttl. 
Kuma. vana tiuna cewa rayuwar Aanahi tana da muhimmancL fiwarai. 

(:V| HaEiya tabbatacri ya la mUtanctL Maltka zuwa Synu (Shaiuj. 



15, Suratu] yijr 



3§S 



?<fi. Kuma lalle ne ma'abula AF- 
aika* 11 sun kasance, ha£i£a, masu 
zalunci ! 

79. Sai Muka yi a^Eibar ramuwa 
a garc su, kuma. lalle !iu biyum 
haJcTka, suna a ^Ofbn wani tafarki 
mabayyani. 

80. Ruma lalle nc, hafnEa, 
ma'abula Hijin Cl) sun Earyata 
Manzaruii. 

HI. Kuma Muka kai musu 
ayoyiriMu, sai suka kasance masu 
bijiruwa daga garc su. 

82. Kuma sun, kasance suna sas- 
saka gidajc daga duwatsu, a] ha II 
suna amintattu. 

83. Sai tsawa u kama su, suna 
masu, shiga asuba. 

84. Sa'an nan abin da suka ka- 
sance suna tsirfantawa bai wadatar 
ga barmsu ha. 

#J. K uma ba Mu halicci sammai 
da kasa da abin da yake a Isaka- 
ninsu ba face da gaskiya. Kuma 
lalk_ nc Sa'a (Ranar Alkiyama) 
hakTfta, mui zuwa ce. Saboda haka 
ka yl ran g warn e, rangwame mai 
kyau. 

86. Lalle ne Ubangijinka, Shi ne 
Mai yawan halitla, Ma&ani. 

87. Kuma lalle ne h haklka, Man 
ba ka bakwai wadanda akc mai- 
maitawa^ da Al£ur 3 ani mai giima. 



< -Tr^^ 5| ^tf rl" a4T vh 



■J.' 



iO*J ! *- Jui^y 
A l, '■ti'' i' 1 



(1) Ma'ahuia Alalia, fiii ftfi mulafLirn Shj'a:bu. 
(2} Ma'abuta Hi-jiri, SU nc SamiidaWfl. 

(3) Bakwai watfaTirla akc Hiaimaitawa ku ncT-iilihii [cm 5>ciVL biikWiii A nil k.ii'anlM sll ii 
c:]kin. kowdcc mkA'A la ialla. 



lS.Suratul yijr 



88, Kcida lalie ka milta idanunka 
biyu zuwa ga abin da Muka jiyar da 
diufi j/amc da sbi, nau'i-nau 'i a 
gare su, kuma kada ka yi baEin ciki 
a kansu. kuma sa&sauia fikafikanka 
ga masu imani. 

#9- Kuma ka ce, "La Ik m, m ne 
mai gargacfi bayyanarmt;/* 

Vfl. Kamar yadda Muka saukar 
a kan masu yin rants uwa, m 

9/. Wadanda suka sanya Al£u- 
r'ani tatsuniyoyi. 

92. To, rantsuwa da L'bangi- 
)mka' n) Ha£lEa h Muna lambayar 
su gaba days. 

9?. Daga abin da suka kasance 
suna aikaliiwa. 

94. Sai ka tsage gaskiya game da 
abin da akt umurnin ka, kuma ka 
kau da kai daga masu shirki, 

95. Lalle ne Mu, Mun isar maka 
daga masu OJ izgili. 

96. Wadanda suke sanyawar 
wani abin bautawa na dabam tare 



'I 



(1 ) MuBu riinlyuwa. a kan saba wa Annabawa. watiiu kliir.ar £ucl >i laJiLxLiwa L'iwa ba 
?i SiLl h] ahin in An.iiaha*a Mika da ^Kl ha Waihu sii nc masn tsarjamn izgili da addiju, 

(2) Allah Yu vi ra ru.su wa da 7£linSa a kan SJlT ne UbangLlu) Amratx Muhammad u 
isira da aminei su tabbata a pure- shi, damin Yi n-atsar da rans-a daga Tsoron mam yi masa 
ixjiili, kuma dornin Ya kartai'a shi ga zartar dn ^LkitL da Ya sanya shi na iyar da Man7N.iKl. 
ba dLi wiiCii faipaha ha. 

f.n Masu. l.<ananin i/pjli p Annabi wadanda Allah Ya rsai rnasa dajja pure hu. Sij 
b i >\h c TlC, dagj. Biicii Aiiid b[] Abdul'uK^a hn KxiKay>n altwai Aswadu bra el Miutahb. Ahu 
7;imah, ifiama daga tfajn j£nLiEa!i iikw-ii] e] Aswad bn Abdu Yagtiith D^^a Ham Makhamu 
akwiii el Waliif bn Mugira J 3aga Barii Saht:ii akwai lM As bci Wi'il. D^^a Hani Khu7a'a 
ak^'Liitl ]]iiril]i hn el TuUlikh. St.1 Ticmasu daiajac aiUCiilccisLi A liikad^ da .s^ka dapc da 
sJ'iai'ci, A]]ah Yll hiitar da Annahi dafia_Nh.a.rnnsu ^au'l-naiu £la [Jlasifu. suka hulaka.. 
l^ybi ^arin bayajii duga taj'sTrin hn KaLhir. T.^arc Annabi dagu gsic 'un yaria shi kadai a 
Makka isa >a sanya shl ya dogara gii A3Lali bayan ahuhuwa sun Jtara yawa da *anlti 



lS.Suratul yijr 



391 



da Allah, sa an nan da sannu za su 
sani. 

97. Kuraa lalk nt, haCiEa, Muna 
sanin cxwa lalk kai, Eirjinka yana 
yin kunri game da a bin da suke fada 
(na ixgili). 

P#. Saboda haka ka yi tasblhi 
game da godc wa IJbangijinka, 
kuma ka kasance daga masu 
sujada. 

99. Kuma ka bauta wa Ubangi- 
jinka, bar mutirwa ta zo maka. 



v 




Tana karantar da numomin da Allah Ya bai wa mutum daga 
haliltarsa, da abinrinsa da shiryarwar da Ya yi masa, da hankaliii da 
Ya ba stii, dotnin ya kadaita Shi da baularSa, har 211 wa ga nhmSmin 
Lahira ga wand a ya shiryu. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 

I. Aramarin Allah ya zo, saboda 
haka kada ku neurit hanzartawarsa. 
Tsarkin Allah ya iabbaui, kuma Ya 
daukaka daga a bin da suke yi na 
shirky . 




Ifi.SumLuu Nahl 



392 



S 1 J^Jl Ejj^ 



2 Yana sassaukar da mala'iku 
da Ruhi CL3 daga umurninSa a kan 
wanda Yake so daga bayinSa, cewa 
ku yi gargatfi txwa : Lalk ne shT, 
babu abin bail la wa face Ni. sahcida 
haka ku bTMi da laJtawa. 

3, Ya hcilicd sammai da Rasa da 
gaskiya. Ya tfaukaka daga ahin da 
Alike vi na shirks. 

4. Ya halicd mulum daga ma- 
rl ivy i, sai ga sht van a mai bus urn a 
bayyananniya. 

J. Da dabhobin ni'ima, Ya halio 
su dominku. A cikinsu akwai 
a bin yin dimi da wacfafi&u am fan u- 
ni, kuma daga gare su kuke ci. 

fi. Kuma kuni da kyau a cikinsu 
a Igkacin da sukc; komowa daga 
kiwo da maraicc da lokacin da suke 
sakuwa. 

7. Kuma suna daukar kayanku 
masu nauyi zuwa ga wani gari : ba 
ku kasance masu isa gare shi ba, 
face da tsananin wahalar rayuka. 
Lalle ne L'bangijinka ne, hakitta, 
Mai tausayi, Mai jin icai. 

8. Kuma da dawaki C2> da alfa- 
darai dajakuna, domin ku hau su % 



1- 4 - ■- -\ --'1 V'j 



- r ■■■ .- -• 



0 ^J^^^^^^p>J 



(1) Saukur da mala'iku da Rubi waLau ALkufani a xamaniu Aunabri k(i kurt:a 
faliimui dakarftn zuciya wadanda Allah kejanyawa gu wanda Yanui'a dajaddada addlm a 
lean kdwanc Rami Aiko masu gargaefi shT ne mafi firman nfrniar Allah □ kan mutanr. 

(2) Ha da dawaki da alfadarai zuwa ga jakuna kuma aka ce domin "hawansu da yin 
kawa" yanA nuna cewa. ha a cm dawakt da alfadarai, domin an sail cewa an hana cm 
jakuna a lukadn yakm Khaibara, kuma ayoyin tla ke p:aba tiy wannacL aya sun aaiia ana 
llii ilabliL^bjjj tij'ima kutna ana liawauiu, kuina cltL nama va f] hawa iani4L tu'ima, sabodii 
haka, shine ya kamata a ambata mda ya" halatla. Wajinan ne mazhabaj 1 MaLifci da Abu 
ITanTfa kuma shT mapanar AhdulUli hn Abbas, A I tab Va yardj Ah su Wasu syn « una 

dawaki da alfadaiai dnmin uiwa ana "bawanm dnmin £awa'' ba ya hana a yi warn abn 
da su. wain cin r.amaniu. dcrnun a cLkin Bukhari da Muslim an ru'waito halaccin urn 



16 r &uratun Nahl 



393 



s 1 Jwjl 



kuma da Eawa. Kuma Yana haliita 
abin da ha ku sani ba. 

9. Kuma ga Allah madaidaiciyar 
hanya lake kuma daga gare ta ak- 
wai mai karkautwa. Kuma da Ya 
so* da Ya shiryur da ku gaba day a. 

10. Shi ue Wanda Ya saukar da 
ruwa daga sama do in in ku, daga 
gare shi akwai abin sha, kuma daga 
gare shi itace yake, a cikinsa kuke 
yin kiwo. 

11. Yana tsirar dash uka game da 
shi, dominku, da iaituni da dabinai da 
in a bai, kuma daga dukan 1 ya'yan 
ilitce. Laik a rikin wancan. hala- 
£;j L akwai aya ga mutant; wadanda 
sukc yin lunani. 

12. Kuma Ya horc muku dare da 
wijni, da rana da vvala, kuma cau- 
rari Warm neda urnurmnSa. Lallc 
ne a cikin wancan. lialoKa. akwai 
ayoyi ga mutane wadanda su ku- 
hankalta. 

13. Kuma abin da Ya halitta 
muku a cikin Rasa, yana mai sa- 
ftanin launukansa. Lalle ne a cikin 
wancan, ha£i£a, akwai ay a ga mu- 
tant; wacfanda suke tunawa. 



_ 




^ olf *j >j 1 




dawaki. W^rtjianihi ncniaganarAl- Hasan da Shu raih da 'ALfa"a daSa'idbti Jubair K.uma 
itu ne mazhabar Shall'] da Is 'hale. Sun yi buija dm balarcui tianjan dawakj d^ nbjn da 
Asm a' u binl AbT llakar Aa-SJdd]Ji ta ce, "Mim soke watfl porfiya muka ri, a /amanin 
Manzon ALLatl, a Miidi.n.a.' n Kumn a t ikm KukharL d» Muslim daga Jaiiir. Allah Ya jraida 
du shi, "Mlltl Ct dawiiki da jakunrin jeji a Khuibara, kuma AfLuabi. LS:ri!. da Lilmnci sun 
tabbata a gar* shi. ya ban a jaJtunau ty'da". A dkill AbTDawiid, "Mun \ankc djwaki da 
alfadarat dajiikana albali yunwa ta kama fflu, amma saL Atinab] ya hana mucin jakunada 
alfadarai, bai baJia mu fail dawakL ba". Nl. a gariina, ra'ayin cm dawaki ya j"L karll, dCicnijl 
surar la sauka a Makka. amrna badisin yankan ycidlyar, a Madiua akayi shi. Subiida Liaka 
S'jrar ba la sbafe ubi ba. Dubi Riidd AI-ArhJn. 



Ifi.SuraLuu Nahl 



394 



Kuma Shi m: Ya hone teku 
domin ku ci wani nama sahu daga 
garc shj, kuma kuna fitarwa, daga 
gart- shi.. fcawa wad da kuke yin ado 
da ita. Kuma kuna ganin jirage 
auna yankan ruwa a cikinsa kuma 
domin ku yj neman (fatauci) daga 
falalarSa. Kuma mai yiwuwa ne 
kuna godcwa. 

15. Kuma Ya jefa, a cikin kasa, 
labbutattun duwatsu domin kada ta 
karkata da ku, da koguna da hany- 
yoyi, (fammaninku kuna shiryuwa. 

16. Kuma da wadansu alamo mi, 
kuma da taurari sun a masu ncmiin 
shiryuwa (ga tafiyar&u ta fatauu). 

17. Shim Wanda Yakt yin halitta 
yana yin kama da wanda ha ya yin 
halitta? Shin fa. ba ku lunavva ? 

18. Kuma idan kun £idaya 
ni'imar Allah, ba ku iya lissafa ta. 
La lie nc Allah. ha£l£a, Mai gafara 
nc. Mai jin Pai. 

19 Kuma Allah Yana" sanin abin 
da Itukc asirtawa da abin da kuke 
bayyanawa, 

20. Kuma wadanda sukc kira, 
baicin. Allah, ba su halitci k6mc ba, 
kuma sii nc akc halitta wa. 

2L Malattu nc, ha su da rai, 
kuma ba su &an a wane ldkaci ake 
tayar da su ba. 

22. Abin bauiawarku, abin hau- 
tawa nt guda . to, wadanda ba *<i yin 
imam da T.ahira, zukatansu masu 
musu nc, kuma su makangara ne. 

23, HakiEa. lalle ne, Allah Yana 
«min abin da suke asirtawa da abin 





' r*» , j m s*f .. n , -- -r- - 




-: » li 




Ifi.SuraLuu Nahl 



da suke bayyanawa. I.allt; nc Shi, ba 
Ya son masu firman kai. 

24. Tdan aka rnusu "Mcnc nc 
Ubangijinku Ya saukur?" Sai su a-, 
"Tatsuniyoyin mutanen farko." 

25. Domin su dauki ?.unuban$u 
cikakku a Ranar fCtyama, kuma 
daga zunuban wacfanda suke ftatar- 
wa ba da wani ilmi ba. To, a bin da 
sukc da uka na zunubi ya munana. 

26. T.allc tie wacfanda suke a 
gabaninsu sun yi makirci, sat Allah 
Ya je wa gininsu daga harsa- 
shensa/ n sai rufi ya fada a kansu 
daga bisansu, kuma azaba ta je 
musu daga inda by su sani ba. 

27. Sa'an nan a Ranar Kiyama 
(Allah) Yana kunyala su, kuma 
Yana ecwa, "Ina abokan laray- 
yaTa. wadimda kuka kasance kuna 
l?aba a cikin tfaukaka sha'anhmi?" 
Wadanda aka bai wa ilmi suka cc, 
ll Lalle ne wulakanct a yau da cut a 
sun labbata a kan kaflrai." 

28. Wadanda mala'iku suke kar- 
ftar rayukansu suna masu za jun- 
ta r kansu. Sai suka j eta neman sul- 
hu (suka ce)"Bamu kasance muna 
aikata wani mummunan aiki ba." 
Kayya! Lalk Allah ne Masani ga 
abin da kuka kasantt kuna aika- 
tawa, 

29. Sai ku shiga Eofofin Jahan- 
nama. kuna madawwama acikinta. 
Sa'an nan [ir da nwaunin masu 
girman kai. 



3 fy$>£j£j\ ^^j^^jJiJL 



jc$.&. r^y^k i^''J±>j< 5*5 



-^7 



-J" I *S^v*J j^S^fr™ (J^-Ai i 



(]) Kainar yudilii A3kh Yli ha]aka Bulthr Nas&r. Akn halaka shi dm pJnin |iditnsa. 
Alliih, Vi^niJ htlLaka JtaJ'tiai da abil) dii sukc linaiiii k^.nKi] tlomtn nL^man rayuwarHU 



16. Sura I un Nahl 



S 1 Ejj^ 



30. Kuma aka ce wa wadanda 
suka yi takawa, lL Mene ne Ubangi- 
jinku Ya saukar? 1 ' Suka cc, 4, Alh£ri 
Ya saukar. Ga wadanda suka kyau- 
lala a eikin wannan duniya akwai 
wain abu mai kyau. kuma ha£i£a, 
Lahira c^rnafi amen," Kuma hatfi- 
Jta, rnadalla da gidari masu takawa. 

SL Gtdajcn Aljannarzama, sun a 
shigarsu, £oramu suna gudana 
dag a tfarkashinsu, sun a da abtn da 
suke so a cikinsu. Kamar haka Al- 
lah ke saka wa masu taltawa, 

32. Wadanda mala'iku suke 
karftar rayukansu suna masu jin 
dadin rat, malalkun suna ccwa 
ll Aminci ya t abba la a kanku. Ku 
shiga Aljanna saboda a bin da kuka 
kasance kuna aikatawa." 

33. Shin, suna jiran wani abu 7 
Face mala'iku su jc musu ko kuwa 
umurnin Ubangijinka. Kamar 
wane an ne wadanda suke a gaba- 
ninsu, suka aikata. Kuma Allah 
bai zaluncc su ba. kuma amma 
kansu suka kasance suna zalunta. 

34 Sai mGnanan abubuwan da 
sukji aikata ya same su T kuma a bin 
da suka kasance suna yi na izgili ya 
wajaba a kaniiu. 

35. Kuma watfanda suka yi shir- 
ki suka ee, L 'Da Aliah Ya so, da ba 
mu bauta wa k ome ba , baici nSa, mu, 
ko ubannimmu kuma da ba mu 
haramta kome ba. baicin a bin da Ya 
haramta." Kamar wan tan nc wa- 
tfanda *uke a gubbtninsu suka aika- 
ta, To. shin, akwai warn' abu a kan 
Man/armi\ fate iyarwa bayya- 
nanniya? 



Sri" \L T" 



— 4 



*3 jft-J' 



16, Sura tun Nahl 



397 



S 1 j^Jl * JjN , 



id. Kuma la lie ne, hair lit a, Mdii 
aika a cikin kowace al'umma da 
wani Manzo (ya cc), ' l Kli bauLa wa 
Allnh, kuma ku nlsanci "Dagutu." 
To, daga garc su akwai wanda Al- 
lah Ya shuyar, kuma daga tikinsu 
akwai wand a fiata ta wajaba a kan- 
sa. Sai ku yi tafiya a cikin Easa, 
sa'an nan ku duba yadda alcibar 
masu karyatawa La kasance. 

37. Idan ka yi kwadayi a kan 
shiryuwarsu, to, lalle nc, Allah ba 
Ya shiryar da wanda yake Satarwa, 
kuma ba su da wadTansu matai- 
maka. 

J*. Kuma suka rantse da Allah 
iyakar rantsuwarsu (cewa) Allah ba 
ya tayar da wanda yake muluwa! 
IN a" am, Yana layarwa. Wa'adi ne 
(Allah J Ya yi a kanSa labbaiaecc, 
kumu a mm a mafi yawan mutant ba 
su sani ba. 

39. Domin Ya bay yana musu 
a ban da sukc sa6a wa juna a eikinsa, 
kuma domin waifanda suka kafirta 
su sani cewa lalle su tie suka kasance 
maKaryata. 

40. A bin sani kawai, Maganar- 
Mu ga wani abu idan Mun nufe shi, 
Mu ce masa. L Ka kasance," sai 
yana kasancewa. 

41. Kuma wadatida suka yi hiji- 
ra a cikin sha'anin Allah daga 
bay an an zalunce su, haki£a Muna 
zaunar da su a cikin duniya da 
alhrri, kuma lalle ladar Lahira cc 
mali girma, da sun kasance suna 
sani. 



16, Sura tun Nahl 



42. Wadanda suka yi haSuri, 
kuma ga Ubangijinsu suke dogara. 

43. Kuma ha Mu aika daga 
gabaninka ba, face wadansu mazaje 
Muna yin wahayi zuwa gare su. Sai 
ku lambayi mutanen Ambato id an 
kun kasantx ba ku sani ba. 

44. Da hujjqji bayyanannu da 
liltaltafai, kuma Mun saukar da 
Ambato zuwa pare ka. domin ka 
bay y an a wa mutarjc a bin da aka 
sassaukar /uwa gare su, kuma don 
cfammaninjiu su yi tunani. 

45. Shin fa, wadanda suka yi 
makirein muna nan ayyuka sun 
amince da Allah, ba *ai shaft Icasa 
da su ba> ko kuwa azaba ba za ta 
je musu daga in da ha su sani ba* 1 

46", Ko kuwa Ya kama su a cikin 
jujjuyawarsuV Saboda haka ba 
zama masu buwaya ba. 

47. Ko kuwa Ya kama su a kan 
nakasa? To, lalle ne Lbangijinka 
haklka Mai tausayi ne, Mai jinJtai. 

48. Shin, ba su lurabadaabin da 
Allah Ya halitta, ko rnene ne, inu- 
woyinsu suna karkala daga dama 
da wajajen hagu, suna masu sujada 
ga Allah, alhali suna masu kas- 
£ an tar da kai? 

49. Kuma ga Allah, a bin da yake 
a cikin sammai da kasa na dabba da 
mala'iku, sukcyin fiujada, kuma ba 
su kangara. 

50. Sun a [soron Ubangijinsu 
daga bisatisu, kuma suns aikata 
a bin da ake umurnin su. 



P ' , -i I - ls| ~" 



tl |l - I jJ 1 ^ (-""I r l L --* t f ■> __ 



Ifi.SuraLuu Nahl 



J/. KumaAllahYace/Kadaku 
riki abubuwan bautawa biyu. A bin 
sani kawui, Wanda akc kniLilwa 
guda ne, sa'an nan sai kijji tsuroNa, 
Ni kawai." 

.52. Kuma Yana da abin. da yake 
acikin sammai da (casa, kutna Yana 
da addini wanda. yakc dawwa- 
mamme. Shin fa, wanin Allah kukc 
hi da takawa ,? 

53. K um a ah in da y ak e a gar e k u 
na ni'ima, to, daga Allah ne. Sa'an 
nan kuma idan cula ta shafe km to, 
zuwa garc Shi kuke hargowa. 

54. Sa'an nan idan Ya kuranye 
cutar daga gare ku. sai ga wani 
Sangare daga gare ku game da 
Libangijinsu suna shirki. 

55. Domin su kafirta da abin da 
Muka ba su. To, ku ji dacfL sa'an 
nan da sannu za ku sani. 

56. Kuma sun a sanya rabo a> ga 
it bin da ba su sani ba daga abin da 
Muka ar7uta su. Ranstuwa da Al- 
lah ! Lalle tie za a tambaye ku daga 
abin da kuka kasanee kuna Jcir- 
kirawa. 

57. Kuma sun a danganta 'yu'ya 
m at a ga Allah. TsarkinSa ya Uibba- 
taE K.uma su ne da abin da sukr; 
sha'awa. 



i ' if i*^ n . - 



(1) SuJjiI Saciyuwir rabu da^ja dabb fhh: da hatsi pa gurnaka ki) aljannu, ulhili ba mu saci 
smf Unm da gumakan ko aljatinuti s-jkc ]>-a jawo musu ba kci &ukc Lunkutfewa daga l i 
A k wa L daga ci k in ni'irnamm Allah. Ya shiryarda mutinc gfl g^ric i:cwa wads man gLLrn.ika 
da abartnn K^iiii mabalufu bi \a iya cllLl ko jLtwn wani arrifacd Face da t/rtin Allah. 
Siibada tiaka babu wind a ya cancarici a bauta. masa face Allah. Mai tumbuke tuta kuma 
Midi jiiwn amfani Watan wannan h;iyar da ni'imar 'yancill diin Adam kami]an, sti duka 
ba\i [ic, babj da raj a pa kowa sai da Lakaiva. Sanin haka waLa ni Ltna tx dapa Allah. 



Iti.SuraLuu Nahl 



400 



S 1 j^i Ejj^ 



JtV. Kuma idan aka yi wa da- 
van su bushani da mace (l) sai fus- 
karsa ca wuni baKa £irin, alhah 
kuvva yana mm tike da bait in tiki. 

J^. Van a 6nyewa daga mutant 
domin munin abin da aka yi masa 
bushara da shi. Shin, zai rific shi a 
kan wulakangi, ko j:ai lurbudc fchi a 
cikin turpaya 1 To, abin da suke 
hukuntawa ya munana. 

60 Ga wadanda ba su yi inia- 
ni <31 da Lahira ba akwai sifar cuta, 
kuma ga Allah akwai sifa mafi dau- 
kaka. Kuma Shi ne Mabuwayi, Mai 
hikima. 

61. Kuma da Allah Yatiii kama 
mutant; da zaluncinsu, c -" da bai 
bar wata dabba ba a kan £asa. 
Kuma amniii Yana jmkirta musu 
y.wwa ga ajali ambataece. Sa'an nan 
idan ajalinsu ya /o, ba *a a yi musu 
jinkiri ba ko da 3a 'a guda, kuma ba 
£i\ su gabala ba 

f)2. Kuma a una sanya wa Allah 
abjn da .suite k7i t kuma harsufiansu 
na siffanta Jcarya tew a lalle ncsuna 
da abubuwa masu kyau. Babu 
shakka, lalle ne suna da wuta, kuma 
lalle su : wadanda ake Jcyalewa ne (a 
cikinta). 

63. Ranlsuwar Allah! Lalle ne 
haEifca M»n aika /uwa ga alum- 



■ "-'-5 ^ J 



f ] ) [-'Lihinlar cfwa aamiji J-' a nn^ce diAa rfaya sukc, c]^ hana kiislj^ su kf* I jrbudie 
ii.;. w:ila ni'irna lc habinn da 'i'ancin mili hiihbii, u tiki]] riyuwaF tTatl AdaiU 

(21 K'ann hriyani sbm dn j'^ p^hilH kuma na hay a da shi ya ratavu. da shi. 

Sh;ryaTwa yuwa ga halaye madaukaka nL'ima babba. 

(!) Rash in halafca dllnjyy ?abod:i h\fm mmknc da rabbin kama su da dukau Laifiriiu. 
Tii'ima cc bahba- 



Iti.SuraLuu Nahl 



401 



mo mi daga gabaninka, sai S Haitian 
ya kawaccjnusu ayyukansu, sabo- 
da haka shi majifiiticinsu, a yau, 
karri a sun a da azaba mai radadi . 

<54. Lalle ba M u saukar Ja Littafi 
ba a kanka, face domm ka bayyana 
musu abin Ja auk a sapa wa juna a 
dkinsa, kurna domm shiriya da 
rahama ga mutane wadanda suke 
yin Imam. 

65. Kuma Allah Ya saukar da 
ruwadaga sama, sa'an nan Ya rayar 
da fiasa da shi a bay an mutuwarta. 
T.alle ne a elk in wanna n, hit£l£a 
akwai ay a ga mutane wadanda sukc 
s aurti re. 

66. Kuma lalle ne, kuna da abin 
lura a cikin dabbobin ni'ima; Mutia 
shay sir da ku daga abin da yake a 
cikin cikunanau, daga tsakanin m- 
kar lumbi da jini. mono tsunisan, 
mai aauftin hacfiya ga masu sha. 

67. Kuma daga *ya'yan itacen 
da bin o da inabai. Kuna slmu daga 
garc s hi. abin mayc' :i> da abinci mai 
kyau. Lalle a cikin w*mnan, ha£i£a, 
akwai ayaga mutane wadanda suke 
hankalta. 

68. Ku ma Ubangijinka Ya yi 
wahayi <3) zuwa ga Jsudan zuma 



if t * *xf3\*Sf* "ill 



(L) Ya ambari bibili ttiayc a cikin, aitt'lbuwan m'-ma a p^hinin a haran:la giva. Kumi* 
haiiUJlta Id l,Xi hana Ta 7nma h dkin ni'imnrnin A hah ea mulatLb domm an ha rami a nc 
HahiMa r*»rcm hankalmmu. a kin ncuiau watf&ElSU J1L Lmdrtlin &A Slika fTla a Aljanna a mda 
hi j^a a h'dn-d [ii Siihfula Karewar lakfrtl a can Sahoda haka n,L L yi fci^ iyur tl£i teWi ; 
"Akftai ayi ga mutane wacfanda sukc hankalia." 

f2) Wihii>L v.a ihiacna, watau Allah Ya Cli5rf wa lindan /a ma ilrnin ym iukar ^iduJM 
j?uma daganc hanynyjn t^ifiyq 1a komsi cjidinnla. ilaticL kCmiineki i'urcn Ltice doman d fitar 
da ni imar ahm Rh.i mai darfi mutane, kuccia watida ya Jcutnsa dultan migani ga 
^iwarw-a tonsil. Wannin ni'ima l~u bubba. 



16, Sura tun Nahl 



402 



ccwa; "Ki ri£i gidaje daga duwat5u> 
kuma daga ilacc, kuma daga abin 
da suke gituiwa. 

<S5>. "Sa an nan ki ci daga dukan 
"ysTyan itaec, saboda haka ki shiga 
Many oy in L T bangi jinki, suna 
horarru." Wani abin sha yana fita 
daga cikunanta, mai sa&awar 
iuunukansa, a cikinsa akwai wata 
warkewa ga mutane. Lalle ne, a 
cikin wannan. h.a£l£a, akwai ayoyi 
ga mutant watfanda suke yin 
tuttani. 

70. Kuma Allah ne Ya halicce 
ku, saan nan Yana kar&ar rayu- 
kanku, kuma daga gare ku akwai 
wan da akc mavarwa /uwa ga maf] 
kasJtancin rayuwa, domm kada ya 
san kome a bay an da ya 7a ma mai 
ilmi. Lalle Allah ne Masani, Mai 
Tkon yi, 

71. Kuma Allah Ya fifita s&shen- 
ku n> a kan s ashe a arziki. Sa'an nan 
wadanda aka fifita. ba su 7a ma 
masu rnayar da arzikinsu a kan abin 
da hannayensu na dama suka mai- 
laka ba, har su *ama daidai a cikin- 
sa. Shin fa, da ni'imar Allah suke 
musu? 

72. Kuma Allah Ya sanya muku 
matan an re daga kawunanku, 
kuma Ya sanya muku daga matan 
aurenku dlya da jTkuki, kuma Ya 
arzuta ku daga abubuwa masu 



1 Sri J 1 6^=^ 



( 1} ArzikL dai^a AL'db yalte, yana {Tula wacfanHU baymKa da arziki a kari waLfansLi. 
Sa Ail ijliTi ■A-aiida aka bui wa amki daga tLkinsu ba ya iya mayai da ariditi a tiakanLti&a da 
wa.ru Mwa riasa har su zama daidai a kan arzikm To. ]dan hdka nc. yaya kuke sanya 
watCan.HU biyin AJlah daidai da Allah wajrn banUrki] paic su '' 



Ifi.SuraLuu Nah] 



403 



dad~i. Shin fa, da karya suke yin 
Tmani, kuma da ni'imar Allah su, 
suke kafiria? 

7i. Kuma suna bauUi wa 4 by. it in 
Allah, a bin da yake ha ya tnallukar 
wani iimki dominsu, daga sarumai 
da kasa game da kome : kuma ba su 
iyawa. (ga aikata kome). 

74. Sa'an nan kada ku bayar da 
wadatULi miittlji ga Allah. Talk nc 
Allah Yana sani, kuma ku, ba ku 
sani ba. 

7.1 Allah Ya buga want misali da 
wani bawa wandu ba ya iya samun 
iko a kan yin kftmc. da (wani bawa) 
wan da Muka arzuta shi daga garc 
Mu da arziki mai kyau. Sa'un nan 
shi yana ciyarwa daga arzikin, a 
asiree da bayyane. Shin suna dai- 
daita? Godiya la tabbata ga Allah. 
A 'a niaf] yawansu ba su sani ba. 

76. Kuma Allah Ya buga wani 
misalt, nwa biyu h cfayan.su be be ne. 
ba ya iya samun ikon ytn kome. 
kuma shi nauyi ne a kan mai malla- 
karsa, inda duk ya fuskantar da shi , 
ha ya /uwa da wani a I hen. Shin, 
yatia daidaita, shi da (namiji na 
biyu) wan da yake umurni da a yi 
adalci kuma yana a kan tafarki 
madaidaici ,? 

77. Kuma ga Allah gaibin' 11 
sammai da kasa yake, kuma 
id 'am Linn Sa'a bai Lancia ba face 
kamar walkawar gani h ko kuwa shT 
ne mail kusa! 



S 'i^AS * 

r — - . 



1 ^ 




(]) "Bfiyt lr>J(.aL:m ECivimn a biiyan b;iyiinin mbbatfll aukuwaila yana daga i:Lk]l) 
Jji'LrtiijmL]] A1Ili}l. dun]in mai ^Lankali vli yi tattali \nbcjd:i ila 



16rSuratun Nuhl 



404 



Lalle Allah, a kan dukan kome, Mai 
ikon yi ne. 

78. Kuma Allah ne Ya filar da ku 
daga cikunan iyayenku, ba da kuna 
sanin kome ba, kuma Ya sanya 
muku ji da gatinai da /ukaia, tsam- 
maninku z\\ ku gock\ 

79. Shin ba su ga tsuntsaye 11 J ba 
suna horarru a eikin sararin sama, 
babu abin da yakc rikt; su face 
Allah? Lalle ne a ctkin wancan, 
hale ilea, akwai ayoyi ga mutane wa- 
tfanda suke yin Tmani. 

SO. Kuma Allah ne Ya sanya 
muku daga gidajenku wurin natsu- 
wa, kuma Ya sanya muku daga 
fa tun dabbobin ni'ima wasu gidaje 
kuna cfitukar su dn saufi a ranar 
tafiyarku da ranar zamanku, kuma 
daga sufmsu <2> da gashinsu dy gc- 
/arsu (Allah) Ya sanya muku 
kayan cfaki da na jin dadi zuwa ga 
warn lokaci. 

8i. Kuma Allah ne Yy sanya 
muku itHLxwa daga abin da Ya halit- 
ta, kuma Ya sanya muku dakuna 
daga duwatsu 1 kuma Ya sanya 



f]> Tmn.!Naye Horarru a cikin suraim sama, aiia nufi da. su, a gatlil:ia. Alkali nc Ya san 
Kij^Ltiia, s*j [iu jirigetL aarrji, sabudLi aiabaton tkuewa tfuc da id a cikin saiarm sarnamya, 
domlci ill in da aka hrilC, ATlit hoicmsa tic d^nim a ci grnfanm^a a IrSiaa da wurin hortin. 
THUnlRaycn aParta ba hu da wuni arnfani a Bare mu altikudn da sakt: a cikin aariirin sacciu. 
5ahoda haka hkbu. wa]li abu. sai jirgici satria. Ba a cc ana nufjn sliaho ba a Lokadri 
tarauta. domia wan nan amtans y;i yi kad^n bisa a ban cja Siiiar take £idayiwa na 
rii'Emriimin Allah a kan ninlanc ^^bH daya. Paraula kefiirjSiya te ^a mulaarn Jiauye kawal. 

{2} SuH, -ill! nt gashiji (umaki maL kama da audita, w^b^r ^ h i nr. ^Jshir. T^unii mai 
laushi, sKii'ar, shi nf .[fa-jhin awaki tla i;c/;ar dnwaki. Bai amhaci aaJujia da kaCLani ba, 
domin a wajen shilka Huke. 



ltirSuratun Nahl 



405 



muku watfansu riguna" h suna tsare 
muku zafi, da wadansu rTguna suna 
tsare muku makaminku. Kit mar 
wanean nc( Allah) Yake rika m'im- 
arSa akanku, isammanin ku. kuna 
sallamawa. 

82. To, idan sun jiiya, to. abin da 
ya wajaba a kaflka, shi ne iyarwa 
kawai, bayyananniya. 

H'S. Suna sanin ni'imar Allah, 
sit' an nan kuma suna musunta, 
kuma mafi yawansu kaflrai ne, 

£4, Ft uma a ranar d a M u kc t e1 y a r 
da mai shaida daga kowacc aTum- 
ma, sa'an nati kuma ha 7a a yi izni 
ba ga wacfanda suka kafirta, kuma 
ba su zama ana neman komawarsu 
ba. 

85. Ku ma i d a n watfa n d a suka yi 
zalunei suka ga a:/£ba> sa'an nan M 
za a sauEaRc (a daga gare su ba, 
kuma ba su zama ana yi musu jin- 
kiri ba. 

86. kuma idan wacfanda suka yi 
shirk a suka ga abubuwan shirkarsu 
sai su ce, "Ya L'bangijinmu! 
Wadannan ne abubuwan shirkar- 
mu wacfanda muka kasanec; muna 
kira baicinKa s \ Sai su jefa magana 
zuwa gare su, "Lalle ne ku, hafoRa, 
makaryata ne." 

H7. Kuma su shiga neman sulhu 
zuw r a ga Allah a ranar nan : kuma 
abiu da suka kasancc suna Eir- 
Eirawa ya oace daga gare su. 





f ----- - J - 




(.3 ) Riga dorcilll zafi d-u Sai]>'[ daga siifi da wabar da ^aiibi d;i au-duRa da kit 1 tarn da r i£ li 
domain makami shl lie Slilke. domicl taakatni dajfa biiJtin Garfc yake kamar Laknbi, mas hi 
da kabiya. 



16 r Siiriituii Nahi 



4(>fi 



S 1 J^l i JjN , 



88. Wacfanda suka kafirta, kiirnit 
suka kangc daga hanyur A Huh, 
Mun fara musu wala a/aba bis a ga 
a /a bar, sahuda abin da suka kasan- 
ce suna yi na fasadi. 

dif P. K um a a ra nar da M u kc tayar 
da shaidu a cikin kowace aTumma. 
a kansu daga kawunansu. kuma 
Muka zo da kai kana mai bayar da 
shaida a kan wadannan, kuma Mun 
saussaukar da Littafi a kanka do- 
min yin bayani dukan Itomc da 
shiriysi da rahama da hushara ga 
triasu imEa wuya (Musubni). 

90. La] ] e A J 1 ah na y i n umu mi da 
adalci da kyautatawa. da hai wa 
ma'abijcin zumunta, kuma yana 
hani ga a] fas ha da abin da aka tii da 
rarrabe jama'a. Yana yi muku gar- 
gadl dammanin ku, kuml Lunawa, 

91. Kuma ku rika da alka- 
warin Cl> Allah [dan kmi yi alkawari, 
kuma kada ku war ware rantsu- 
wdyinku a bay an Icarrafa su. alhali 
kuma hakika kun sanya Allah Mai 
lamuncewa a kanku. Kuma lalk 
A]]ah ne Yake sanin abin da kukc 
aikatawa. 

92. Kuma kada ku kaiancc ka- 
mar wadda La war wan: zartnla a 



__ , t i * 



4jy 




"C r - r --■ ^ > " J < ■» J > 

ljSxaj s^^^J. 



{1} Wanda yake rantsuwar a]kawan da wani. sa"an nan ya warwaic ra ni.su war domin 
ticman ya Sulla wau rantsuwa. da wan i mulun^ ^lih^dj wani .iTinriTiinK-i. ko ldnnd'arsA a 
cikiti wala JtiibTla wa.c3da la. ft la. mulinetL farko fcarfi. to, sifaria ka.ni lit innCi.'! Cc 
matiaukiieiya. yLd iiic. l. ba.yai] ui v^ki if-, v li vi fc'f.i N:i':in nun ta warfare shi 
fiahotia h;it-i idan ta 50 m^yarda S^i wgni ?gr^, tO^ >L kyau kimiHr zanjr., r^rko lJj 

m yi kurna nniliinc; Kun pAnt hai]kar[a, ha /J, hu >l wata ma^mala da ila ba. Wa.nil;j >j yi 
rac:1 s uwa da Allan a kan ahu. Ki. ya sanya Allan lamuni kc-nan. Ba ya balatLa ga wattda ya 
shugahajitai da Allah ea wani aim. sa'an nan ya kojna bijya ya ki clka wannan alkawarin, 
domin bai kiyayc girman Allah ba, Wanda ya sanya a tsakanmsa da abokin ma'amalarsa. 
T-sarori alkawan nfima nc. 



lfrSuratim Nah! 



407 



bayan tukka, ya zama warwararku., 
kuna ri£un rarHAuwoyinku domin 
yandara a isakarrinku, domin ka- 
sanccwar wata al'umma ta fj rlba 
dwga wata al'umma ! A bin sani ka- 
wai Allah Yana jarrabar ku da shi. 
kuma lalle ne yana bayyana muku, 
a Ranar Kiyama, abin da kuka. ka- 
sance, a rikinsu, kuna safia wa juna. 

93. Kuma da Allah Ya s*>, hakT- 
ka, da Ya sanya ku al'umrna guda, 
kuma Yana batar da wanda Ya so, 
kuma Yana shiryar da wanda Ya so. 
La lk nu ana tambayarku abin da 
kuka k avarice kuna aikatawa. 

94. Kada ku riki rantsuwoyinku 
domin yaudara a tsakaninku, har 
kafa la yi sulfii a bayan tabbalarta, 
kuma ku dandani azaba sab 6 da 
abin da kuka kange daga hanyar 
Allah. Kuma kuna da wala a /aba 
tnai ffirma. m 

95. Kada ku sayi 'yan kuc.fi ka- 
dan da alkawarin Allah- Lalle ne 
abin da yakc a w lit in Allah shi ne 
mafi alheri a garc ku. idan kun 
kasance kuna sani. 

96. A bin d a y a k u n wur i n k u y an a 
karewa, kuma abm da yake a wurin 
Allah ne nmi wanzuwa. Kuma lalle 
ne. Mutia saka wa wadanda suka yi 
haJEuri da ladarsu da mafi kyawun 
ah in da suka kasance suna aika- 
tawa. 



f-j-^l 1£? Jjj f-JO <J>J 



l i# .- ... .■ 



^ JjiiJS J iiT^ .^^JJ 



1. 1 | Wanda yake yin ranis uwii da Allii>i d-Gcnift ya yLaudar] watli. :o. yaJlS rilSn taasa nt 
da kansii, kuina Allah. Yana dehcjUrumci dsn nutiuwA dogA yuciyarsji, 53 'an nun kinnii yani 
ds wti r L!, iizahn maL £inna a l.rihira, idijn Allah bui gitfarlid rn.isa ha. da n"jb:i ko da wani 
sah:ihi. Sanin hata ni"ima ne. 



lfrSuratun Nuhl 



408 



97. Wanda ya aikata aiki na 
kwarai daga. namiji ko kuwa mace, 
alhah yana miimini, to, hataita, 
Muna rayar da ^hi, rayuwa mai 
dacfi. Kumu ha£iRa, Muna sakcl 
musu ladarsu da mafi kyawun abin 
da sukii ka&Btit;c Mm a aikatawa. 

0$, Sa'an nan id an ka karanla 11 h 
AUcur'ani, sai ka nemi I sari ga Allah 
daga Shaidan jeTajTe. 

99. I a He no shi> ha shi da warn 
kVfi a kan wadanda suka yi Tmani, 
kuma sun a dogara ga Ubangijinsu. 

100. Abin sani kawai. k'arfinsa 
yana a kan wadanda suke ji Bin tar 
sa, kuma wacfanda sukc game da 
shi, masu shirk i ne. 

10 f. Kuma idan Muka musanya 
wata aya a matsayin wata aya, 
kuma Allah ne Mafi sani ga abin da 
Yakc saukarwa, sai su ce. "Abin 
sani kawai, kai maJcir£iri ne. 1 ' A'a 
mail yawansu ba sa sani. 

102. Race, Ruhul ICudusi £2 > ne 
ya sassaukar da shi, daga Ubangi- 
jinka da gaskiya. domin ya tabbatar 
da wadanda suka yi Tmanj, kuma 
(domin) shiriya da hushara ga 
Musu] mi. 

103. Kuma lalk ne h ha£llsa, 
Muna sam'n (ccwa) lalk ne sCU suna 




{1} An yi satis ru zaman Jsli'iLca a satjaHiii karam ka a ha.yan.sa Malik ya. /anu a yi 
Istiaza li hiyati karala, k5 a bay an. an £art yin ±;alla. domin kada SlJajda]] ya rinjayi 
my mm a tiayanTmiiLiin^a da sa3]a. Sulwda haka ya kaitiatitu shi a ejJaei su]la. Wasu kuma 
<;[.]Ti[i iWj/.j q p^biiTiiri karatu ko a pahanin sal la. 

(2) Kuhul K'udusi, ^atau rai mai tsarkL, ana nufin Jibrilu, amuiciti Allah, ya labbata a 
j^arr shi. 



Iti.SfiraLun Nahi 



409 



S 1 J^l ijjM 



cewa, "Ahin sani kawai, want mu- 
tum ne yake ka ran tar da shi. " I lars- 
hen wanda suke karkatar da maga- 
nar ziiwa gare shi. Ba~ajamc- n] ne. 
It Lima wannan (Alltufani) harsht; 
ne Halarabe bayyananne. 

104. La lie ne wadanda ba su yin 
7niani da ay 5 y in Allah, Allah ba zai 
shiryar da su ba, kuma a una da 
azaba mai nufjitfi. 

/fJJ. Abin sani kawai. wadanda 
ba su yinlmam da ayuyin Allah, su 
tic Suki; JtirCira Jtarya. Kuma 
watfatinjifi su tic maJtaryata. 

]f)&. Wanda ya kafixia da Allah 
daga bay an Ima-mrm,* 23 fate wan- 
da aka Ulasta ajhali kiawa ?uuyafsa 
tana nalsc da imani, kuma wanda 
ya yi farm eiki da kafirci, to r akwai 
fushi a kansa daga Allah, kuma 
sun a da wata azaba mai girma, 

/ 0 7. Wada nca n ne kaft ra i domin 
sun flfita son duniya a kan Lahira, 
kuma lalle ne Allah ba Ya shirvai da 
mutane kaTirai. 

108. Wadancan ne wadanda Al- 
lah Ya bice hasken zukal.ansu da 




*3 ^t^H^j >^$^Mi 



■?V I- t , '1- Sf . - - "1 




(J) A 'aid mi £H asaU. wanda ba ya ]>a ill alalia da Larabci ko da jia asaLin jzni sh? 
BaLarabe nc. A\alin ma.uanar akwai warn Rawa Harfimc Nasarant, w&tau iUiibiyin adamm 
Jsa ytmil kaj-atun LLlLaTtafamia kuma yan.a /uwa yana Hauraron Anr.abl. sai malaya fillka cc 
wai shT n; yakegaya wa Atinab] AlkLir'ani. Domic; haka Allah ya. yi raddin ma^s n a rsy da 
rasliin siinin Lara ban wnnnan rnntumm Suilinsa Jtainu ko Jabra. 

1,2] Ridda ita Cf kouiaWLi ga kariru] a hayan Hhipa Mu-iulunri. Tin a ym hnk jnci da 
ridda ^a MusulmL. sai idqn y» kAJlrta da kansa, babu wala TilakLiwa. kaina ya nuna ya 
yafda da tiifircLc;. kumaj.'ana fariri tikin da ^hi. To, hi]kuncjlisa kisa tic, dfimm Vn /.a ma 
dan taw«yc Warm in &ht ne ma'anar ciwa akwai tushi a kansa daga Allah, Kuma ba a 
kashc shi sa i an ni-mc shi dg tuba a CI kill kwana uku. babu yunwa. habu tiiihirw-a. Koi a 
yi Jnaaia^ara da ahi ka /.ai kumLJ. Bayan kwanji uku n kashc sl'U idan ya ki Tuba. 



16. SuYatun Nahl 



410 



\ 1 ^ Sjj- 



jinsii da gannansu. 
tan su ne galalallu. 



Kuma wadan* 



109. Babu shakka, In lie ne, a 
Lahira su ne masu haiiara- 

JJfl. Sa'an rum kuma Lallc nc 
Ubangijinka ga wadanda suka yi 
hijira daga bay an an fitine su> sa'an 
nan kuma suka yi jihadk kuma 
suka yi halcuri, lallc tie Ubangi- 
jinka, daga bayarUa C]1 hakika Mai 
gafara ne. Mai jin kai. 

ItL A rauar da kowane rai zai je 
yana jayayyar tunkudewa daga 
kansa, kuma a cika wa kowane rai 
(sakamakon) a bin da ya aikata, 
kuma su ba m m a ^rtluncc su ha. 

112. Kuma Allah Ya buga misa- 
li, (;1 Wdta alkarya ta kasance amin- 
tacciya, natsattsiya, arzikmla yana 
je mata a wadace da.ua kowane 
wuii r sai la kafirla da ni'imomin 
Allah, saboda htika Allah ya dantfa- 
na ma [a tufa fin yunwa da isoro, 
saboda a bin da suka kasanct suna 
sana'tuilawa. 

1 13. Kuma lallc nc, hakika, wani 
Man/.o daga gare su, ya je musu, sai 
suka Earyata shi, sahoda haka aza- 
ba ta kama su, nlhali kuwa su ne 
masu zalunci. 




1 1 i 



dj; jc^* Jj^,' y**^^r ^*Jj 



(1) B£yan fitin*, yana nufin wnnda ya sIilkli Musuiunci, sa'an nan firinar ndda la 
simeshL, kjmii ALLati Ya iaJiya Via Jt6m.fi kukin MLtsilLunci. >'i3 yi iih-ir. da Musuiunci yiikc 
]]eiiLa daga gaiesh], na ayyuican Jfwurai gwargwaclan hfilins^.. Ln. Alliili YacLa salary jiilsSlI 
.i : !;'.,k ; :'K:i ".I ntic!. :<-..m;: \.\r \ ; n k.m:i.i r.ih.i-:iJ.iS:j. 

(2) Kildnar Makka Atinabl Muharnmsdn yn jl l rniisu Min fiaryaLa shL, sa] Allalj Ya 
]]iusan>'fj flmincirisu da isijro. kuma wndaLarsa da yaciwa Wjmjaji shL lie sakaJrlakou ndda 
;i kowane Inkaci 



16. Sura tun Nahl 



411 



J/4. Su'annan kuoi daga C]) abin 
da Allah Ya ar/uta ku da shi, halas, 
kuma mai dadi, kurna ku gode wa 
nTimar Allah idan kun kasance Shi 
kuke bautawa. 

J 15. Abiti sani kawai (Allah) Ya 
haramta (71 muku mussai da jini da 
nam an alade da a bin da aka ambaci 
sunan wan in Allah game da shi. 
Sa an nan wand a aka lllasta a kan 
lariSra, baicin mai raba jama' a, 
kuma baicin mai zalunci, to, laJle. 
Allah ne Mai gafara, Mai jin Raj. 

116. Kuma kada ku cc, domin 
abin da harsunanku suke Mi lan I a- 
wa da Jtarya. "Wan nan halas ne, 
kuma wan nan haramun ne. 1 " Do- 
min ku Eirkira Karya ga Allah. Lalle 
ne, wadanda suke kirJcira Rarya ga 
Allah ba za su ci nasara ba. 

//7. Jin dacfi ne kadan. Kuma 
suna da wata azaba mai racfadL 

IIS. Kuma kan wadanda auk a 
luba (Yah iid u) VI un haramta abin 
da Muka bayar da labari a gare ka 
daga gabani, U) kuma ba Mu zalun- 



A ■£ If J ! 

55 J 



> j^js-'i Ali^' Xl± lJ^=^ I 

- *- v £ IT *f 1 1 ^ t^S 



(1 ) Rayan bayani a kan hukuncin ridda sabiida HaciyaWar satin.':! iLMJhuniill Allah gc 
wasu eucnaka ki> aLjannu ku wadaniu: mutant sahhai, sa'an nan Ya yi umurn: d?- urn ah;n 
da Allah Ya arzula mulum duka amina da sbaiutfda uku, watau ya /am a ha I a.* ya (ibari'a 
kiim.i mai dScfin a, warn haffi wani TTiulum hai rata.ya ba a katLiia ya shiirL'a. kucna a bi 
sKari'a wajen aikaLarda shi kacnar yadda Allah Ya ce waj*fi vatlka dn lUui kaJtlU da sJll. Shi 
i i'j uMv wii Alk:i SahGda jj:ika n d s i. kama] hi>-o da kayan warn niurum sai fa .1 h>:i 
yardarja. 

(2) fiayanin abiibuwan da aka hatamla, idan Mbu Larfira. Ana cin abin da sKari a ;a 
hana U ci a kan lanlia. sai idan laruiar ta xami muLum nc a izLkin halm saBuu ALlati, kamar 
m;ii M La. du»a cfa'ar Sarkin M uiu] unci ya yi lasa kungiya dabarn, ko waada ya tlla domin 
wajji zala]](.-i kartaar sata ga JtLiSnlh. to. ha 3U cm harani donnn ci gaba d;\ aikin^n 

(3) Gabanin wanua a Siira, kama: a uLkin SiiraLa] Aji'altL aya la ] 46. Sabuda haka ba a 
bivai dd Yahudu a wajen, Etaramrij] ah in da Allah Ya liaranr.Ta m«sn. su kadai sahdda 
a! 'nil; in? i.i 



16. Suratuit Nahl 



412 



cc sit ba, am ma .sun kasance kansu 
suke zalunta. 

U9. Ka'ati nan kuma lalle ne 
Ubangijinka ga wadanda suka ai- 
kata mummunan aiki CLS da jahilci, 
sa'an nan suka tuba daga bfiyan 
wancan, kuma suka gyara, lalle nc 
Lbangiunka, daga bayanta haEciEa 
Mai gafara ne, Mai jin Eai. 

720. Lalle no Ibrahim m ya ka- 
sance Shugaba, mai Easfiantar da 
kai ga Allah, mat karkala zuwii ga 
gaskiya, kuma bai kaiantc ilagii 
masu shirki ba. 

121. Mai godiya {3> ni'imo- 
minSa (Allah), Ya /aftc shi, kuma 
Ya sharyar da shi /uwa ga tafarki 
madaidaiei. 

/22 Kuma Muka ba shi alheri a 
tikin dumya. Kuma lalle sh[, a La- 
hira, van a daga salihai. 

123. Sa'an nan kuma Muka yi 
wahayj /uwa gam ka (ccwa), "Ka (4> 
hi atcidar Ibrahim, mai karkala 
/uwa ga gaskiya : kuma bai kasance 
dasa masu shirki ba.' 1 




^' \J=* l2. 



(1) Wanda ya yi wani abu da Allah Ya hana wajeti nVimomi. ko wajeti warn abu 
dabam na sa&nn Allah, lo. idan ya tuba a gabanin ya kai ga gargara, AlEah zai gffarta 
majia. Wannim nMitiii <x. 

(2) Akwai daga mi mo mm Allah. Ya iany;i mm urn mad'aukaki sandda addimniu da 
imaiimsa (2d. Ubanjd |i risa, kuma Ya hi shi ik<m binSa da lafcawj Itamar yadda Ya yL wii 
Ibjahjm. Kunid akwau daga. lli Lmumm Allah Ya ^anvii mutum a nJiicL /.unyysr 11] II til mm 
kirki kamar yadda Ya yi An nab) Muh:imni:u1n V-i simy.i shi n cikin 7iiriyyaj EbrihTm 

{3) Acl am bad Ibrahim subodu yu. gude wa m'immiiti Allah ddmm Musulmi ill yi 
koyi da shi wajen godc wa Allah £a nfimomin da Ya yi ishara rnua garc &u a cifcin warm an 
Sura da waUiriLa GodL wa ni'irr.a wala ni'ima re. 

(4) Van a cikin m':ina ja [brihim db tam ma I & rt a a ^drc shi a limnTci mafTfTciTi lali'laL. 
Muhamcnadu. 1s]ra da amimrLn Allah hu. tahbaLa a tare shi, da bici a£]dar Tbrabini. 



16, Sura tun Nahl 



413 



124 Abin sani kawui, an sanya 
Asa bar a kan wad"anda suka sat a 
wa juna ei dkin sha'aninsa/ 11 Kuma 
iaHu nc Uhangijinka, hakika, Yana 
yin hukunci a tsakaninsu a liana r 
JCiyama a cik in abin da suka k a sa ri- 
ce a cikinsa suna safta wa jutta. 

J 25, Ka yi kira zuwa ga hanyar 
Ubangijinka da hifcima ' 23 da wa'a/.i 
mai kyau kuma ka yi jayiayya da su 
da magana wadda take mafi kyau. 
Lalle ne Lbangijinka Shi ne Mafi 
sani ga wanda ya Bice daga han- 
yarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga 
ma 5 u shiryuwa. 

126. K Lima id a n k uk a <iak a u 3 wa 
ukuba, to, ku saka wa ukuba da 
misiilin abin da aka yi muku ulcubar 
da shi. Kuma id an kun yi hakuri, 
lallc shi ne mafi allien pa masu 
riaJturi. 

127. Kuma ka yi hakuri, kuma 
hakuri nka ba zai zama ba face do- 
mi n Allah, kuma kada ka yi ha kin 




(]] Wadanda. mka salia wa j lLtl^i a dkitl sha'ar.m Ibrahim wanda yake ya kaxancc 
yana firmama Junta a dumb] Lta CC Lanai; Cjton ni'imomiri Allah akar bayinSa. YahQdu 
suka i-a&a ft a Ibrahim, sukil pirmama Asahar dduiin a ranir ilan nt babu wan I aiki. 
Wurman ya doge har a bayan daukc Tsa. Nasara juka juvya domic Itin Yahudu zuwa, ^a 
Labadl. dorr.m su vi claLdai da Kaisara, KuSCailtayLn, mai girmamji l.ahadi h rariar bauta wa 
riua. Kafirs wa ni'ima azaba CC. 

(2) Kira /uwa £a riauyar UbatLgjji. Allah, yana dapa cikin abubuwiin kdju data 
IbTihim kuma kira zuwa ga Allah r.a daga cikin m'imumui A Huh £U JlliU karan dfl wanda 
ake knan. sa'an nan 2a man kiran da hikima da wa'a/.i mat kyau, m'ima cc ga mai yi da 
watfanda akc Inrs mwa pa ihiriyar duka. Abin iia aitc tcwa Hjkima shi a >;] rr.a|;ana a 
kan hajja widda abtikia hasartna i^ai I y a. kailCC mala ba^ 

(J) Kuma ma i kiiran mafan? /.uwa ga A] lull 1a]k n^ Slii ya hadu. da ciuLarwa da^Li 
mutancn. da ba ia siHli ^askiva To. Allah ba Va son 7:lhmd ko da a kan [nakiyatlSa, saboda 
haka Ya yi amurnri da yin (ti.?asi da mmalm ufiuba,. ko a yi Eiafturi, amma yin ha£uri yt fi 
raniawa domin ncman ni'imur Allah La kira kamiMala. 



17.Suratul Isra* 



414 



ciki sabo da iu. kuma kada kit 
k usance a cikin £ uneiri rai daga abin 
da sukc yi na making 

La lie Allah Yanl tare da 
watfanda suka yi tajtawa da wadati- 
da \ijki; sQ rnaMJ kvautatawa ne 




Tana karantar da daidaitawa a tsakanin abubuwa masu 
danganlaka da juna. 



Da sunan Allah, Mai rakama, Mai jin fctii. 



I. Tsarki ya tab bat a ga Wanda 
Ya yi tally a r dare 11 J da bawanSa, da 
dare daga Macallan mai alfarma 
zliwu j?a Masallaei rnafi mw,'- 2} 
w;mda Mukii sunya a 1 bark a a gc- 
lcnsa d6m.]n Mu nun a masa daga 
ayoyinMu. I .a lie nc Shi, Shi ne Mai 
ji, Mai gam. 



(1) Isra'i, &hj ne tafiyar dare da Aliah Ya yi da Annabi daga Makka ZUWa Haiti] 
MaJcadis. Sa'an nan Muniji zuwa sama indu skit ba shi na!]f>li. 

(2) Mulfarar.fi a tsflkaniTi Msiijidil Haram m'.aii l*ararrc da^a a j/afc] mutancTiHa da 
Masjida] Afili Wanda ba Isararrc ba. Iira'i da Mi'Liaji sun ft Mifcacid Mllv-i da giuawaisa 
da Ubacigiji u. J Dur Sina'a. 



17.Suratul Isra* 



415 



2. Kuma Mun bai wa Musa 111 
littafi, kuma Mun sanya shi shir y a 
ga Bani IsnTila, cewa kada ku rik'i 
wani waklli bairilNa. 

i. Zuriyar wadanda Muka dau- 
ka La re da Nuhu. La Ik nc shi ya 
kasano; wani bawa mai gGdiya. 

¥. Kuma Mun hukunla /uwa 
BanT Israelii a akin Littafi, ccwa 
I a lie ne, kun a ytn fiarna a eikin £asa 
sau biyu, kuma telle nc kuna 7alun- 
ci, /aland mai girma. 

5. To idan wa'adin na Farkonim 
ya.jc, za Mu aika, a kanku wadansu 
b£yi m Namu, ma/ abut a yaCi mai 
tsanani, har su yi yawo a taakanin 
gidajcnku, kuma ya zama wa^adi 
abin aikatawa. 

£. Sa'an nan kuma Mu mayar da 
dauki a gare ku a kansm kuma Mu 
taimake ku da dfikiyoyi da dlya 
kuma Mu sanya ku ma fry a yawan 
masu fita yafti. 

7. Idan kun kyautata, kun kyau- 
tata domin kanku, kuma idan kun 
munana, to, dominsu, Sa'an nan 
tdan wa'adin na itarsric (3> ya je, (za 



- ,-- ^1l e -"ii^ 



L-1 




(1) THakarnTi Bawarj Allah MubaccHnadu. da Mu,Sa. kuma An a.J k i ■■ Mvxa ga ftanT 
Tsra ik kawai, k^ma Niihiiii:]^ KiaSa bawa amma bu ii jmgma &h; kanw yadda ska jjanEiria 
Bawatisa ba. 5a -an. nun kuma jingina Yahudu ga Nuhu ya daidaita da sauran miiLari* 
wajen da'awar daukaka da nasaba 

(2) Sun yi fasadi da barm aiki da Taurati, saboda haka aka aika Jalfita a kansu. Ya 
kashe su tunri y.i L-;irna zuriyarsu 

(3) Suka yi fasadi marfa (a b\yvi da kashr: /akdriyya da Yahaya h sai aka aika riL JSa da 
Ji.ikh- N:»s.»r dajfti H^bii.T ya k.irk;;sl-.u ku kum^ ^a kiuTiL 1 ; ^uriyarid. k li n ii-r vis rushc Hnril 
MaEadis. \VaiTacu3an lahiiru bi Vu. «a IVamar Bacu Is^'jJa Sima cikin bayar da labaru c:a 
gaLtu. Id a II an lisidoma Sll da lab^r'JTi gaibi wacfanda Altur'ani ya fada, waifarma iuka auVll 
kum: j , wad"a n ku Kuna tn auki]wa, j'.a a Kan. fa I alar Alkurani a kart Taurati katnar yadda ya 
bayyana ccwa Aitaura la yi kora 2uwa ga tauhidi da shiriya. sa + an nan ya bayyana 
abiihawan da AlJtur'ac]] yakc kiiratitarwa daga ay a ta * zuwa ga aya ta 35 inda ya lira 
tiaiayen £warai kuma ya kore munlni, 



17.Suratul Isra* 



41* 



\ v 6 >y ijj- 



su je) dornin su bafianla fusko- 
k ink u, kuma su shiga masullaci ka- 
mar yadda ftuka shigc shi a farkon 
lokari, kuma domin su halakar da 
a hi n da suka rinjaya a kansa, hala- 
karwa. 

8. Akw»i (sammanin L'ban- 
gijinku Ya yi tnuku rah am a. Kuma 
idan kun sake, Mu sake. Kuma 
Mun sanya Jahannama mats lira ga 
kaf'j rai . 

9. Lallc ne wannan Alkur'ani 
yana shiryarwa ga ( ha I aye ) wa- 
danda suke mat! daidaita, m kuma 
yana bayar da bushara ga muminai 
wadanda sukc aikata ayyuka na 
tfwarai (cewa) 11 La Ik ne suna da 
wtila ijara mai girrna," 

/ f ) , Kuma I a 1] c wada n da ba s u 
yinTmani da Lahira, Mun yi musu 
tattalin wala a^aba mai radadi. 

11. Kuma mulum yana 12 - 1 yin 
addifa da sharri kamar addu'arsa 
da alhcri. kuma mulum ya kaaance 
mai giiggawa. 

12, Kuma Mun sanya dare da 
ran a, ayoyi biyu, sa'an nan Muka 
shaft ayar dare, kuma Muka sanya 
ayar rana mai sanya wa a yi gani, 
dumin ku tiemi falala daga Ubangi- 
jinku, kuma domin ku san Eidiiyar 
shekara da lissatr Kuma dukan 



L 4- tj^ 



^;-s< r tti -- -- 



(11 Bayan ya lad] abubuwan da Auaura ca karanlar. ya a', "AlJiuranj yana shiryarwa 
zuwrt halaycn da sulfa H dftidaita daga a bin da Aruura U karaniar " Sa'an nan ya ci 
jrabii da biyanin abLibuwan da Alfiur : ini yak^ Ji. j.ian Larwii . 

(2} Al^ur'am yana sisiryar d-a mutum har g4 yadda yakc yin pddu^ ddmin ka4a ya. yi 
wa kanHa adda'a La. sbairi a3ha]i kuwa yacia nufin ya yi a]heri domid an haliia;L imiCLim du 
&Dsi gaggawa. 



17. Sura Ltd lira* 



417 



\ v *>y 



kome Mun bay yana shi daki-dakin 
bay y ana wa. 

15. Kuma kowane rautum Mun 
lazimta masa a bin rekodinsa a cikin 
wuyatiiid, kuma Mu ilUir masa a 
Ranar Kiyama da liUafi wanda /ai 
hadu da shi budarfdc. 

14. Ll Karanta Littafmka. Rank a 
ya isa ya zama mai hisabi a kanka a 
yau. ++ 

/ 5. Wa n d a y a nemi shi ry u wa , to, 
ya nemi shiryuwa nt do mm kan$a 
kawai kuma wanda ya face, tu, ya 
6a ce nc a karisa kawai, kuma rai 
mai cfaukar tiauyi ba ya tfaukar 
na uyin warn ran, kuma ba Mu zama 
masu yin azaba ba, sai Mun aika 
wani Manzo. 

16. Kuma id an Mun yi nufin Mu 
hatikar da wata alkarya, sai Mu 
umunci mawadatanta P bar su yi 
lasikanci a cikinta, sa'an nan mag- 
anar azaba ta wajaba a kanta, sa'an 
nan Mu darkake ta, darkakewa, 

17. Kuma da yawa Muka hala- 
kar da alumni omi a bay an Nuhu. 
Kurna I Jbatigijinka Ya isa ya zama 
Mai Jcididdigewa ga zunubban 
bayinSa, Mai gani. 

15. Wanda ya kasance yana nu- 
fin mai gaggawa, (1> sat Mu gag- 
gaula ma&a a cikinta, abin da Muke 
so ga watuia Muke nufi, sa r an nan 
kutna Mu sanya masa Jahannama, 
ya Econu da i La, yana abin zargi 
kuma abin tunkudfewa. 



=, •■ 



(J) Dui]jya, Ana kwatanta tLuniyii da \u*i i\m ta. Lalutis da imii son. ta. 



17.Suratul Isra* 



418 



\ v 6 >y ijj- 



J 9. Kuma wimda ya nufi T.ahira, 
kuma ya yi aiki saboda ita irin 
aikinla alhah kuwa yana mumini, 
to. wa dan nan aikinsu ya kasance 
godadde, 

20. Dukansu Muna taimakon 
wadannan da wadancati daga kyau- 
lur L'bangijinka, kuma kyautar 
Uban ai ji tika ba ta kasance haminna 
ba. 

21. Ka duba yadda Muka fiftlar 
da sa&hcusu akan sashc! Kuma lalle 
nt Lahira ce mafi girman darajoji, 
kuma mafi girman fTiilawa. 

22. Kada ka sanya wani a bin 
bauta wa na dabam tare da Allah, 
har ka zauna kana abin zargi, yar- 
frabtie. 

Kuma Ubangijinka Ya hu- 
kunta kada ku baula wa kowa face 
Shi, kuma game da mahaifa biyu ku 
kyauLata kyaulalawa. ku dai 
dayansu ya kai ga Uufu a wurinka 
ko dukansu biyu, to, kada ka 
musu 'tir 1 kuma kada ka tsawace su. 
kuma ka fada musu magana mai 
kadmci. 

24. Kuma ka saasauta musu fi- 
kafikaii tausa&awa na rahama. 
Kuma ka ce ^Ya Ubangijma ! Ka yi 
musu rahama, kamar yadda tsuka _yi 
renona, ina karami.* 1 

25. Ubangijinku nc Mafi sani ga 
abin da yakc a tikin rayukanku. 
Idan kun kasance salihai, to, lallc fit 
Shi Ya kasance ga miisu komawa 
gare Shi, Mai gafara. 



■■i 



17, Sura tul Isra* 



419 



\ V *>V 5^ 



26. Kuma ka bai wa ma'abucin 
zumunta hakkinsa, u> da misklni 
J Ei d*an hanya. Kuma kada kit baz- 
zani diikiyarka. baz?arawa. 

27. Lalle ne rnubaz/.arai sun ka- 
sance 'yan'uwan Shaicfanu, Kuma 
Shaidan ya kasance ga [Jbangijinsa. 
mac yawan klfirci. 

28. Ku dai ka kau da kai ttaga 
garc su domin neman rahamadaga 
L'bangijinka, wadda kake fatanta. 
to sai ka gaya musu magana inai 



29. Kuma kada ka sanya han- 
nunka £u£untacce zuwa ga 
wnyaflka. kuma kada ka shimflda 
shi dukan srumf5eTawa H har ka zama 
abin zargi, wanda akt yankc wa. (2) 

30. T.a]]c ne Ubangijinka Yana 
shimfida ar/iki ga wand a Yake so, 
kuma Yana kuJtuntawa, Lalle Shi, 
Ya kasance Masani ga hayinSa, Mai 
gani. 

31. Kuma kada ku kashe 
'ya'yanku domin tsoron talauei. 
Mu ne ke arzuta su, su da ku. La Ik 
ne kashe su ya k as a nee kuskurc: 
babba. 

32. Kuma kada ku kusanci zina. 
Lalle ne ita ta kasance alfasha ec 
kuma ta m fin an a ga zama hanya. 

33. Kuma kada ku kashe rai 
wan da Allah Ya haramta face da 



- " j ^ -> 



(1) HiMm zumunta shi nc aShcri da .sadarda zumunta, H at (tin misfeinidii if an hany* 
i^kka sihcLh k ;tr (licfuwr'wa'i da hyafar kwana i] k ll pa ba£a hi-ia alalia ibi Ahcn. ba bisa 
ftiircLa da kalliifawa ha. 

{2'3 Kada ka Kama maTtiwa-d a zar^c ka. ku:na kada ka ^ama aLEjmba^ufL ka rasa 
mutLULL!. su. yauke daga gaie ka. 



17. Sura Ltd lira* 



420 



\ V 6 >V 



haltEi, kuma wand a aka k a she, yana 
wan da aka /aiun(a, to., haiiika, 
Mun sanya huija ga waliyyinsa, sai 
dai kada ya kclare haddi a cikin 
kashewar. I.alle shi ya kasance wan- 
da ake taimako. 

34. Kuma kada ku kusanci du- 
kiyar maraya face dai da siia wad da 
take ita ce mafi kyau, har ya isa ga 
mafi KaiTinsa. Kuma ku dka alka- 
wari. La lie alkawari ya k asantc 
abin tambayawa ne. 

35. Kuma ku cika mudu idan 
kun yi awn. kuma ku a una nauyi da 
sikeli madaidaici. Wancan nc tnafi 
alheri, kuma mafi kyau ga fassara. 

36. Kuma kada ka bi abin da ba 
ka da ilmi game da shi. Lalk nc ji da 
gani da zuriya, dukan wadancan, 
(mutum) ya kasancu daga gane shi 
wanda akc tambaya. 

37. Kuma kada ka yi tafiya a 
cikin kaisa da alfahari. La He kai, ba 
/a ka hfida leas a ba, kuma ba za ka 
kai ga duwatsu ba ga tsawo. 

$8- Dukan wan can, mai mu- 
ninsa ya ka sauce abin icyama a 
wurin Ubangijinka. 

39. Wanean yana daga abin da 
Ubangijinka Ya yi wahayi zuwa 
gare ka na hikrima. Kuma kada ka 
sanya want abin bautawa na dabam 
tare da Allah, liar a jeTa ka a cikin 
Jahannama kana wand a akc ^argi, 
wand a ake tunkudewa. ll> 



(.]} Wannaro shine fiarshen multaracia ".Kiiiinin Hhirysrwui da. AlEur'ani ya kawo wa 
Hiiniya lI :^ ,-iniTi lJh Atiaurd Lll kawo wa EJijni ]srii'ila. Kuma afcwal daidistawa a cikiniu a 
L^.karid hal^^ masu kyau da kishiyoyinsu, watau hill aye mzw muni 



17.Suratul Isra* 



421 



Shin fa. Uhangijinku Ya 
7:1 be ku da ill y ^ maza ne, kuma Ya 
riki 'ya'ya mat a daga mala'iku'? ,n 
La]]e ne ku, hakika, kuna fadar 
magana niai girmaf 

41. Kuma lalle tie hakika, Mun 
sarraf'a bayani a cikin wanna n Al- 
kur'ani domin su yi lunani, kuma 
ba ya kara musu komi; laci; gudu. 

#2, Ka ce. Ll Da akwai wadansu 
abubuwan baulawa tare da Shi. 
kamar yadda suka fatfa, a tokatan, 
da (abubuwan bauiawar) sun ntmi 
wala hanya Q) /uwa ga Ma'abudn 
Alarshi."' 

43. TsarkinSa ya labbata kuma 
Yatfaukaka daga abin da &uke fada, 
daukaka mai girma. 

44. Sammai bakwai cJa kasa da 
wanda yakc a rikinsu suna yi Masa 
tasbihi. Kuma babu wani abu face 
yana tasbihi game da gode Masa, 
kuma am ma ba ku fahimtar tasbi- 
hinsu. Lalle ne ShT, Ya kasance Mai 
haJturi ne, Mai gafara. 

45. K uma id an ka ka ra nl a Alk u- 
r'ani/- 11 sai Mu sanya a Lsakaninka 
da Lsakanin wadanda ha $u yin 



_ r"** _"j I Vtv-"_- jJ"bw*i _ I J- 1- .-" j- - [ __ ■ I I _- j j-^L > 



id) Harkon nuifc'aj;™ a tsakaTiiLi ad'adun miishinkfii da shiryarwiu Alfcur'ani (lonuii 
yyara Lunani nnu pa karfiaT imanin uhid i . 

(2) DJ su iihdkan tarayyar sun ncmi hanya zuwa ga Allah domin su ya£e Shi saboda 
Yli ut ATarshi. La^a ct. Shi kadai. dt*m]n su ^^.mi nasu raban, sabixLu ATarshi La hadiyc 
k i" -- . Ki; >h. >u. 

(3) Mushirikii jahiki nt. hit s-u. iya ifLijliar jiiyayyar magana, Jsaboda nun fi kuHinla 
7Uwa dabbobi £u tunaniiliu, bjsa earo in iU\i'a 64i nmcihjt;. kd dii yake ^auii]] jikiEJiu cia 
hi ui fine nc. S»bdvl^ ha If a a koyaushc suna kusj. ga facfan r»y;.u d;i hankak dii dokc-dokc 

Saboda haka Aliab Ya sam-a t^ari j^a Ann^bir.Sa da wanda ya bi hanyar Anna bin., wajen 
slliryair da muline ^me du karacL'.a A]£nr'ani. Bi/i ml tya faUa ma: kaianLa A I E u.r ' in i da 
duka ba, kuma tsoronsa suke ji dSmin kwarjinin Allcur'am. 



17.Suratul Isra* 



422 



\ V 6 >V ijj- 



Tmani da Lahira wjini shamaki mai 
suturccwa. 

Kuma Mu sanva marutai a 

IT 

kan zukatansu, domin kada su fa- 
himce shi, da wan] nauyi a cikin 
kunnuwansu, kuma id an ka arnhaci 
Ubangijinka, a cikin A]kur 4 ani, Shi 
kadui, sai su jiiya a kan haya- 
yyakinsu domin gudu. 

47. Mu nt Mall sani game? din. 
abin da suke saurare da shi, a loka- 
cin da suke yin sauraren zuwa gare 
ka, kuma a lokacin da suke masu 
eanawa a tsakaninsu, a lokacin da 
azzalumai suke cewa h li Bei ku biyar 
kowa face wani namiji sihirtaece." 

4ti. Ka duba yadda suka buga 
maka misalai, sai suka ftacc, ba" su 
iya samun hanya. 

^ Kuma suka ee, "Shin, idan 
mun kasance £asusuwa da nika- 
kkun gafia&uvva, a she, la He ne mii. 
ha£utu, wadanda ake tayarwa ne a 
waia halim s&buwa?^ 

50. Ka ce, "Ku ka sauce duwatsu 
ko kuwa bakin tfarfc. 

51. * l Krj kuwa wata halitta daga 
abm da yake da girma a eikin ftira- 
zanku/ 1 To, za su ce, l "Wane ne zai 
mayar da mu ?'* Ka ce J "Wanda Ya 
Raga ha lilt ark u a lurk on lokaci." 
To, za su gyada kansu zuwa gare ka, 
kuma suna cewa. r "A yaushe ne 
shi?" Ka ce> "Akwai tsarnmaninsa 
ya k usance kusa. 

$2. "A ranar da Yake kiran ku, 
sa'ati nan ku rika karfrawa game da 
gnde Masa. kuma kuna zaton ba ku 
zauna ba face kadun." 







-r -S 




Si/ - -; \ ,- ------ ri?-' /*<• *• 1 ^ - 




17.Suratul Isra* 



423 



\ V *>V 5 JjH 



2\ 




' L' 



I* ^ ^„ -Sis" ^ --Vi-- 



5.?. Kuma ka ce wa BayiNa, su 
fadT kalma m wadda lake mafi 
kyau. Lalle ne Shaidan yana sanya 
barna a tsakiinmsu. Latlc Shai- 
dfan ya kasancc ga mulum. maJEiyi 
bayyanannc. 

5^. Ubangijinku ne Mafi sani 
game da ku. Idan Ya so, zai yi muku 
raharna, kd kuwa idan Ya so zai 
a/.abta ku. Rum a ba Mu aika ka 
kana wakili a kaneu ba. 

55. Kuma Ubangijinka ne 
Mafi sani game da wand a yake a 
cikin sammai da Jcasa. Kuma lallc 
ne, ha£7£a, Mun (TlTta sashen Anna- 
bawa a kan sa*hc kuma Mun bai wa 
Dawuda 7,abura. f2) 

56. K.a ce, lL Ku kirayi watfunda 
kuka riya. baicinSa, To. ba su mal- 
lakar kuranyewar euta daga gare 
ku, kuma haka juyarwa."^ 

57. Wadancan, wadanda suke 
kiran, (4> suna neman tsani zuwa ga 
Ubangijinsu. Wadanne ne suke ma- 
ttlTla a kusanta? Kuma suna titan 
samun rahamarSa, kuma suna tso- 
run azaharSa. Lal]e ne azabar 
Ubangijinka ta kasance a bar t&oro 
ce. 

( 1 ) Kit a- wji tiayiXa, muLane, idan itirii magana su Amu kalmomin da nuke ranee da 
su. sa'an »an. niia amfartj da kalma mail kyawo dcmiirj kadd Shn.idan ya. ^ uldhi i EnaihLga 
daga ttiaganai'SU zuw,i j;a zukatansu, ya sailya Rama a Lsakanimu. 

(2) MuSarauaa tsakatlin Atinaoawa Allah Ya ffcUa wadar.su a kau wadansu. Fulalai 
Dawuda a kan wadansu Armabiwn da Zabiira cae. u>. :n0. ft/ikon wanda alt a t>ai wa 
Alkur'ani mafTfTcin liLtafi da .lauran AfuiabawaV 

(3) Ba za su, iya juyar cl-i uuta claga gare ku /uwa waui kit kuwii dagn wnni 7uwa 

(4) Wadand a kafirai kc nc-man lawass-ulida su /uwa ga. Allah, su ma suna ncman abin 
<ix 7n i saclar cla .<;Li kuwh pa AILhIl, sahodu haka hitiu haniba lia ii iwlramn mm 1awas>uli lLlj 
wanLLa akc tawan^ulu] da shi ga kusanca Zliwa ga Alliih. ftXhu tua\ kusanta /.uwa ga AJJah 
yai da tattawa ga ibadarSa kawai 



j r J r*** .-- .Iff ' ,f £ 



^t^f s^9> >4ii A^y 1 



^ 1 ^ -r 



17.Suratul Isra* 



424 



58. Kuma habu wata alltarya 
face. Ma ne masu halaka ta a gaba- 
nin Ranar JCiyama ko kuwa Mu 
masu azabta ta ne da azaba mai 
isanani. Wancan ya kasance a cikin 
littaFi rubutacce. 

59. Kuma babu abin da ya hana 
Mu, Mu aika da aycyi face saboda 
mutanen farko sun Raryata game da 
su Kumn Mun bm wa Samudawa 
tacuwa. ay a bay van anna, sai suka 
yi zalunci game 6a ila. Kuma ha Mu 
aikawa da ayoyi face domin 
tsoralarwa. 

66". Kuma a lokacin da Muka ce 
maka, "La 11^ ne Ubangijinka Va 
k cwaye mutane 11 . Kuma ba Mu 
sanya abin da ka gani wanda< L J 
Muka nuna maka ba, faue domin fi- 
tina ga murine, da itaciya wadda 
aka Ia'anta a cikin Al£ur T ani. Kuma 
Mun a Lsoratar da su, sa'an nan 
(tsoratarwar) ba ta £ara su face da 
kangara mai girma 

61. Kuma a. lokarin l2> da Muka 
ce wa mala'iku, "Ku yi sujada ga 
Adamu" sue suka yi sujada, face 
Ibitlsa. yace h "Shin, /.an yi sujada ga 
wand 9 ka 1 - 11 halilta shi yana laka? 11 



(I) Abubufturi da Annahi ya gani a darcn [aii'i da Mi'Lraji, watau lafiyacsa zuwa 
sacna wadda aka >'i i&tiara da ira a faikcrn sGiai. Itaciyar da aka I a unt^ . .1a cc /a££um., 
abinan mu.tfl.ncn wu\a. Aicwai rr.i]EarHna, a. cikin wan nan, cewa ayfiyinda aka bid wa wani 
Annabi snn fi wadanda aka hai wi wasu AnnabaWJ tyrma. 

(2} \lLi£irana a LKakarun jinsin rciutacn da thala'iku da aljafljm. An JliTtar da jitiskl 
mutum da ssnva wa saui an lznso&hi biyu su yi niasa sujada. sa'an nan aka daukaka jiciMn 
mala'ika saboda da'a. kuma aka la'anci linsin Ihhs* da 

(3) Rybuti "k^" da Eara-min "ka" tve kc"j da yaki; laihlrin AJLah lie, domin ya tldna 
balin cna^alLar Snaidacj eu Mai gLrma. Vana ym iila^anar da hu&hs, ba da 

gkmaniawa ba. 



17. Suratul Isra T 



42> 



\ v 6 >y ijj- 



62. Ya ce 5 "Shin, ka gan ka a >...! 
Wanna n wan da ka girmama a kai- 
na, la lie ne idan ka jinkiria mini 
zuwa ga Ranar fCiyama lalle ne, zan 
lumBukc zuriyarsa, face kadan..'" 

<5.¥. Ya cc, "Ka taf] Sa'an nan 
wan da ya hi ka daga garc su, 10, 
Jahannama ce sakamakonku, (Vfu 
ba ku shi) sakamako eikakke. 

64. "Kuma ka rikilar da wand a 
ka sami iko a kansa, daga gate su, 
da sautinka H kuma ka yi hari a 
kansuda dawakmka da dakarunka. 
kuma ka yi tarewa da su a cikin 
dukiyoyi da cfiyi, kuma ka yi musu 
wa'adi- " Alhali kuwa Shaidan ba ya 
yi musu wa'adin kome face da rucfi. 

65. "T.alle tie bayiNa, ba ka da 
tvani tfarfi a kansu. Kuma Uhangi- 
jinka Ya isa Ya zama Wakili," 

66. L'batigijinku ne Yakc gu- 
danar dajirgi a cikin teku, domin ku 
ncma daga falalarSa. Laik nc lSHl. 
Ya k a fiance a gare ku Mat jin teal. 

67. Kuma idan cula ta shafe ku, 
a cikin teku, sai wanda kuke kira yd 
Aace, face Shi. To t a lokaein da Ya 
tsirar da ku zuwa ga tudu sai kuka 
nijire. Kuma mutum ya kasance 
mai yawan butulci. 

68. Shin fa. kuct ami nee cewa 
(Allah) ba Ya shaft; gefen £ as a game 
da ku, ka kuwa Ya aika da iska mai 
tsakuwa a kanku. sa'an nan kuma 



7 



i ----- * * * ^ tfJtTf.-* i^*lTf , 



*1 



1,1) Mni ndFin sabijda KaSiadu bri >ii aarijn girm^n Uban^jin^a. A cikL]] m*£ami [bin 
jjiwdi rusiiin LiadabL dn nuna Kiyflyya ga A damn, bar /uwa ^.ii iuriyarsu, wadtiii ^a ^ haifi5 
ba tukuna 



17.Suratul Isra* 



426 



\ v 6 >y ijj- 



ba za ku sami wani waktli ha 
do mink u? 

69. Ko kun am ante ga Ya mayar 
da ku a tikin tekun, a wani lokaci na 
dabam, sa'an nan Ya aika wata 
giiguwa mai karya abubuwa daga 
iska, bar ya nutsar da ku saboda 
a bin da kuka yi na kafird? Sa'an 
nan kuma ba ku saraun mai bin 
hakki saboda ku, a kanMu, game 
da Shi 

70. Kuma lalJe lie Mun gir- 
mama 'yan Adam/ ]) kuma Muka 
dauke su a akin Easa da teku : kuma 
Muka arzuNi su daga abubuwa 
masu dadt, kuma Muka flfita su a 
kan masu yawa daga wadanda 
Muka ha lilt a, fifitawa. 

71. A ranar da Muke kiran m 
k 6 wane mutane da llmaminsu,, lu, 
wanda aka bai wa lit la fin sa a da- 
man sa, to, watfannan suna karatun 
Uitafinsu, kuma ba a zaluntar su da 
/aren bakin gurlsin dabmu. 

72. K uma wa nd a y a ka sa ncc ma- 
kaho C3) a cikin wannan, sabdda 
baka shi a Lahira ma k a ho no, ku- 
ma ma ft Data ga hanya 

7^. Kuma la lie nc sun yi kusa, 
haklka, su fitine ka daga abin da 
Muka yi wahayi ^uwa gare ka, do- 
min kaiurluTa waninsa a gare Mu, a 
iokatin, ha(cika h da sun rikc ka 
ma soy i. 




^o^^^^o^ 5" IMS 



(I) Mufcarana a tsakamn. Ji i lsjji mutum da sauran hatitlar Allah. 

(21 MukaryrLLi a Latum i Lsakacur] n] ' ucnm inni kucna da [5a.ka.tlL]] rcununjr -d ; i 
kajlrai. 

(3) M Lilt irafLa ti Is^ikini cl makanUir hdxiTH lia. iniikalltilr giilUt] ido. 



17.Suratul Isra* 



427 



\ v 6 >y ijj- 



7^. Kuma ba domin" 1 Muri 
Ubbaur da kai ha, lalle nc, hafiTfca. 
da ka yi kusa ka karkata /uwa gare 
su ta wani abu kadan. 

75. A lokacin, la tic nc, da 
Mun cfancfanti maka ninkiti azahar 
ray uwa da n ink in azabar mutuwa, 
sa'an nan kuma ba za Jca sami 
mataimaki ba a kanMu. 

If}. K urn a lalle ne, sun CI3 yi kusa, 
hafTCa, su tayar da hankalinka 
daga kasar, domin su fitar da k;u 
daga gare ta. Kuma alokacim ba za 
su zauna ba a kan sa&amiika fate 
kadan. 

77. Hanyar wadanda, haEilca, 
Muka aika a gabamnka. daga Man- 
zanninMu. kuma ba za ka sami 
jiiyarwa ba ga hanyarMu. 

7$. Ka tsayar da salla C3> a kar- 
katar rana zuwa ga dub tin dare da 
lokacin fitar alfijir, la lit ne karatun 
filar alf]jir ,4) ya kasancc wanda ake 
halarta. 



(1] \1uiJcirH,Tiii a iNakanin sarauta da Mall/stiem Allah Shi km dtiniya yana La:na 
rn.ir.ijf^n.a dnanm nimati. yurdar jnulinctisa Amman Man/cm AllatL hi yd iake abm da 
Allii h umurcc &tlt da sbi domin ncman yardar muLafte. 

(2) Mukaraha Li tsakatun mai aiki do" mm Allah, ba a iya jiiyar da itlt daga ajkinsa 
domm Ilium tl wala kamiija. amma mai aikm duniya ana Lya CliJljli sill dOJULtl bakiA. Kunia 
bambancm hijira da k^ra, wadanda Huka ki3n AimabL[]£Li sai a halaka stk umini wadanda 
AnnabicisLi ya yi bijira gabatlui u,7ina. to, ba ?i\ 3 halaka *ll bs. 

(3) Tsayar d? salla a akin Inkuiatrta. ibi ne yak* huna a yaudari mutum da maguna 
har a sanya shi ya yi abin da liai kamata. by, ko kuma ya yi abin da nhaiT"a Lit nana. 

H) Karatun fitar allijir, ana tiulln salLar as-jba. Saboda baka ana son dentin karatu a 
cikinla, gwarKwadtm fara La a dull Lin date a bayan f]1.-3r alfijir. 



17.Suratul Isra* 



42S 



75?. Kuma da dart;, sai ka yi 
hira (1) da shi (AlEur am) a kan Eari 
gare ka. Akwai tsammanin Ubangi- 
jinka Ya tayar da kai a wani matsayi 
godaddc. 

SO. Kuma ka ce, "Ya Uban- 
gijmar <2> Ka shigar da ni shigar 
gaskiya, kurna Ka fctar da ni iltar 
gaskiya. Kurtia Ka sanya mini;, 
daga gunKa, wani Jcarfr mai taima- 
k«." ' 

St. Kuma ka ce, 'Gaskiya ta zo, 
k uma Jcarya ta la] ace. Lalle ne karya 
ta kasance lalatacciya." 

82. Kurna Muna sassaukarwa, 
daga Alkur ani, abin da yakc wara- 
ka ne da rahama ga mum mai 
Kuma ba ya kara wa azzalumai 
(kome) face hasara. 

R3. Kuma idan Muka yi ni'ima a 
kan mutum/ 33 sai ya hinjire, kurna 
ya nisanta da gcfensa, kuma idan 
sham ya shafc ahi, sai ya kasance 
ma] yankc k"auna, 

84. Ka ce, "Kowa ya yi aiki a 
kan hanyarsa, Sa'an nan Ubyngi- 
jinka ne Mail sani ga wanda yake 
mafi shiryuwa ga hanya." 

85. Suna tambayar ka ga ruhi. 
Ka ce, "Ruhi daga al'amarin 



>S 1 - "^V'i ^ -■:[ '-■ --'!-:■■-+-- 

5$ i±y^*LJ> 



■■ i i 



(]] EtTra da A Ui utr'ani . walaa a yi SiillC'Lu] TilKa na d<i.rf, ShdtVi. hibhiyi]. a tare da 
WULfL. Ga Antubl tahajjudl da Wutnn wajib: ni\ Gari a kan atiin da aka dora Sam ail 
mutan-e. A IfitAcin dayakc zaunc a pi da. Ga sauran malara.-. Wlj[A sunnace, ka mar sail SJin 
Tdi da itifcun ruwa da tiusulln ratia. da c:a wi[a. A jUj! akwiiJ bamh;tTKi a Isakisnin Arninbi 
da lama'ariia a wajuJJ Wutn 

(2j Kama ka yi addu'a a Likia sallarka da bayanta da wannnan add u "a domin ta nuna 
siUamawarka ga Ubatigijinka A]]ah. 

(1) Mafcirana a LsakaiiLJ] hi IGye bi\a Jia jnUtum. lialill ISdfloini ciy h^]in c,]1a. 



17.Suratul Isra* 



\ v 6 >y ijj- 



Ubarigijinn nc. kuma ba a ba ku 
(koine) daga ilmi face kadan " 

fltf. Kuma I a lie ne idsjn Muti so, 
haklRa, Muna tally a da abin da 
Muka yi wahayi 7uwa gare ka. 
Sa'an nan kuma ba za ka sami warn 
wakili ba dominka game da shi a 
kanMu. 

87. Face da rahama daga 
Ubangijinka. Lalle ne falalarSa la 
kasance mai girma a kanka. 

88. K a ce, ' L La] I e ne idan m utane 
da aljannu sun taru a kan sti zo da 
mi sal in wannan AMcur'ani, ba /a &u 
zo da misalinsa ba, kuma ko da 
sashini-u ya kasance mataimaki ga 
sushi. 

89 Kuma lalle nc. ImJuJca* Mun 
caccanza domin mutarii;. a cikin 
wannan Alfcur'ann daga kmvane 
mi sal i, sai mafi yawan m utane suka 
Jti (kotric) face kafirci. 

90. Kuma suka ce. "Ba za mu vi 
imam ba dominka sai ka 6u66u- 
gar fu da idan ruwa daga £asa. 

9 /, "Ko kuma wata gona daga 
dahinai da inabi ta kasance a garc 
ka. Saan nan ka bub b agar da kora- 
mu a tsakaninta bubbugarwa. 

92. + *Ko kuwa ka kayar da sama 
a kanmu, kabukka, kamar yadda ka 
riya T ko kuwa ka zo da Allah, da 
maJa'iku bangabanga. 



Sail 



■: ■ 



Ai*^ -Ah 
^, .? ----- ^ 5 



— ^ ** J- vT-> — ^ 



(1) KaTirt ya iya hangcn a bin da ba a lya fa&a shi da ^afio&in ji na jiki, domin haka 
(iulca rccmi cfjyan wadannan ubuhuwa ya aukii kimin >u yi mam Mummi yacia k-iii^ da 
ganiri basTiii, diicnin haka ya wadacudu zaman ALJcur'anj aya 33i ai lsjl £U >m yj ljj iad i i du shi. 



17.Suratul Isra* 



430 



\ v 6 >y ijj- 



9i. ' ( K6 kuwa wani gida na /ina- 
riya ya kasaiiec a aare ka, ku kuwa 
ka lakci a cikin sam.ii. Kuma ba ?.& 
mu yi imam b&ga takawarka, sai ka 
sassauko da wani littafi a kanmu, 
tnuna karanta shi." Ka ce, Ll Tsarki 
ya tabbata ga Libangijma' Ban ka- 
sance ba face mulum. Man/o." 

94. Kuma babu a bin da ya hana 
mutane su yi imanri, a lokacin da 
shiriya ta je musu, face sun ce, 
l "£hin, Allah zai yiko mm urn ya 
zamo yiwn Manzo v 

95. Ka ce, "Da mala'iku sun 
kaaancc a cikin £asa. kuma suna 
tafiya, suna masu natsuwa, la lie ne 
da mun saukar da mala'ika daga 
sama ya 7a ma manzo a kansu." 

96. Ka ec, 11 Allah Ya isa /ama 
Shaida a tsakanina da ku. l.alle Shi 
Ya kasance ga bayinSa, mai £idid- 
digewa Mai gam." 

97. Kuma wan da Allah Ya shi- 
ryar, tn, shi ne shiryayye, kuma 
wanda Ya 6atar, to, ba za ka sami 
wadansu masoya a gare su ba bai- 
cinSa. Kuma Muna tara su a Ranar 
Kiyama a kan fuskokmsu, suna 
makafi, kuma bebaye tte kuramc. 
Matattararsu J ah anna ma ce, kri da 
yaushe ta bice, sai Mu fiara musu 
wata wuta mai tsanani. 

98. Wan can ne sakamakotisu, 
sahcjda lallc su, sun kaflrta da ayd- 
yinMu, kuma suka ce, "Shin idan 
muka kasance £asusuwa da ni£a Ji- 
lt un ga&u&uwa, shin la He mu. haJiiJ- 
£a, wadanda ake uyarwa ne a eikin 
wata halitta sabuwa?" 



i J 



- >^^_i> Aft .1 ,i 



i 7 ■' r~- .■ 



' J J "I— . _ri I -H- H _M_ 




17.Suratul Isra* 



431 



\ v 6 >y ijj- 



9?. Shin! kuma ba su gan7 (n bf* 
(cewa) hi 11c ne Allah. Wanda Ya 
halitxi sammai da £a&a., Mai ikon yi 
nc a kan Ya ha lied misalinsu? 
Kuma Ya sanya wani ajali a gare. su 
wanda babu kokwanto a cikinsa? 
Sai azzalumai suka Ei face kaflrci. 

/Otf. Ka ce, "Da dai ku, kuna 
tnallakar^ taskokin rahamar 
Ubangijina, a lokacin, hakika, da 
kun kame, domin tsoron £ are war 
taskokin. Kuma milium ya kasancc 
mai kwauro ne." 

/ 01 . Ku m a In 1 le ne . h a £i £ a . M un 
bai wa Musa ayuyi'- 3? jiuda tara 
bayyartannu, Sai ka Umbayi Ram 
Israelii. :j lofciwiii da ya je musu, sai 
Fir'auna ya cc masa, "T-allt; ni, ina 
zaton ka, ya Miisa, sihirtacce." 

102. Ya ec, "La Ik rig, haEtika, ka 
sani bah tj wanda ya saukar da 
wadannan, Face Ubangijin sammai 
da kasa, domin su zama a bub u wan 
litra. Kuma lalle ne ni h haklka, ina 
zaton ka, ya Fir'auna, halakakkc." 

103. Sai ya yi nufin Utar da su 
daga kasar. sai Muka nuUar da shi. 
shi da wanda yake tare da shi gaba 
daya. 

J 04. Kuma Muka cc, daga ba- 
yansa ga Bani IsraTla, "Ku zauni 



1 ^&M^o\$Jl?J'* 



J- 



{]) Mufcarana a tHakamn farkoil halltta fla mayarwEi da ita. idan fariwii ba la 
bLLwaya ba. 3n;iya.rwa bii ta buwayn tia 

(2) IMLLfrarana * tsaltanin kyamar [nututci da rowarsa ga dukiyjtr da mallaka. 

(J) Muiiatana a t&akanin magsnsr makariffiiri Fir'autia da Mansoti Allah. Milsa 
domin mlna liyar AnTmbawB ba hu L^[)r^^[l JutwiS Wiijen tyar da Man^iiricin Allah, tuma ba 
5U jjanin wani Earfi a jiabailiii face ila AU^lh 



17.Suratul Isra* 



432 



Easar, Sawn nan idan wa'adin 
Ear she ya zo, 7a Mu je da ku 
jama'a-jama'a. 11 n 1 

/fl.5 Kumii da gaskiya Muka 
saukar da shi, kuma da gaskiya ya 
sauka. Kuma ba aike ka ba face 
kana mai bayar da bushara, kuma 
mai gargadl. 

106. Kuma yana abin karatu, 
Mun rarraba shi, domin ka karanta 
shi ga mutane a kan jinkiri, kuma 
Mi.cn sassaukar da shi sassau- 
karwa. (2) 

107. Ka ct\ "Ku yi Tmam 0> da 
shi, ko kuwa kada ku yi imam\ lalk 
nc wadanda aka bai wa ilmi daga 
gabaninsa. idan ana karalunsa a 
kansu. suna lathi wa ga hafififiinsu, 
sun a masu sujada. 

108. "Kuma sun a cewa: Tsarki 
ya tahhata ga Ubangijinmu! Lalle 
ne wa'adin Ubangijinmu ya kasan- 
cc, hakiica, abin aikatawa."' 

109. Kuma sun a faduwa ga 
hafiofiinsu .sun a kuka, kuma yana 
Kara musu tsoro. 



(1) Wann*n mag^na [*n£ kami da da'afrU Yah lid U C&Wa yana rubllM a ciktn 
Sitiallmmi za in kuma haduwa bayan rarraba a nan duniya, kuma H sad i sin krimawar 
Yahudu a Falasdmu, bar Musu I mi su yi ya£f da 5u h 5uni a kan gaftar gaba.-;, kuma au 
Va hri da wb sun a a k a.n g,i R ar vaimna daga K up n I , rii uti }-an u. k arfu la wat;naJ] ra "ayj 
Kama an ruwaito urwa daga rikm alumomin TasJur. Kiyama akwai komawar Yahiidu a 
FulaiJum. ALLaLi \\z Mai'L sam. 

(2) Saukar da ALJEur'am j cikLu shekani aibiriti. ko ashitm da Llkll ya y: kamoi da 
saukar ayivyLt: Musa tlia a ]C>kacm da yakc kuan L-'ir'auna tu-wh |>a. addini 

(3) MuJiimrtar yin Tmani da rashin imamr^ mutane ga Al£ur n aiii ba zai rage 
^askiyarsa da kurtic ba, -sai dai watfanda suka 1^ ■ imaTijn nc ?n sn cii'.u. S^'^n nan da 
baimban-ti oi t!s-ik|i,nin mpi ilmi da jahili. Ma: ilrr.L yana da. ^aa£in jawuwu /uwd jla gaikLya 
har ya rasa anin lLb /aL aikata fact >a fidi i i k ill 1 , a kai] ]]a&ar3a. yana tiiayar da a! "amah £a 
ALla.lL kuina yana tawaLi'u. 



IT.Suratul Isra* 



433 



110. Ka ce, ,l Ku kirayi Al- 
lah 133 ko kuwa ku kirayi Mai raha- 
ma. Itowanc kuka kira, to, Yana da 
sunaye mafi kyau. Kuma kada ka 
bayyana <2> ga sal lark a, kuma kada 
ka boyc la, ncrni hanya a tsaka- 
nin wanc-an 

Kuma ka cc, ' Gc>diya 0> la 
tabbata Allah Wanda bai riki da 
ba. kuma abokin tarayya bai kasan- 
ce a gare Shi ba a cikin mulkinSa, 
kuma wani ma soy i sabcKla wula- 
kancirt bai kasance a gare Shi ba. 11 
Kuma ka girmuma Shi, girma- 
mawa. 




Tana karantar da ladubban ibada zuwa ga Allah da yin aiki da 
zahirin shari 1 a da barin dukan abin da va sa6a wa shari'a. 



Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



1. Godiya La tabbata ga Allah 
wanda Ya saukar da LiLtafi a kan 
bawanSa kuma bai sanya karkala 
ba a garc shi. 



(J) MuJiiaratia 3. tsakamn sun i5 yen Allah wadanda aku kuan Sa di\ su wajen rolJo da 
wadanda hi -.i yin ratfo da ?su. Sana yen mafi^a kjim da ate kitaci Allah d.'H 5U HadiHi ya 
kawn :nai a ncma daj^a Jalalaini. 

(2) Kuma tsakaKawa wajen karalun sal I a ku addiTa kamar yadda aikm Annabi ya 
mjna yadda ake yi, kada a bayyana kada a Go^C. Sal d^a Haka. 

(3) Ka ce, "Allah ba shi da abokin. mufcama a kO^aee jiha- Shi kada] Ya cancand 
ujirrn ama wa. Satidda haka ka girnwma Sin, drmaixia'war da la dai:e da Shi. 



lS.Suratul Kahf 



434 



1 A ci4&' Ijj^ 



2. Madaidaie], domin Ya yi gar- 
garfi da a^aba mai tsanani daga gare 
Shi, kuma Ya yi bushara ga mumi- 
nai, wadanda suke aikata ayyuka 
na kwarai da (cewa) suna da wata 
lada mai kyau. 

i. Suna masu zama a eikinta har 
abada, 

4. Kuma Ya yi gar gaol ga wa- 
danda' 11 suka ce > "Allah yana da 
da/' 

5. Ba su da wani ilmi game da 
wannan magana, kuma iyayensu ba 
su da shi, abin da ke tlta daga 
bakunansu ya girma ga ya zama 
kalmar fa da ! Ba su fa-dan kome lace 
£arya, 

6 . To, ka yi kusa ka hala ka ranka 
a gurabbansu, wai domin ba su yi 
imam dn warnum \iib\ir\ b\\, ^bodu 
batfin tiki. 

7. Lalle nc Mu. Vlun sanya abin 
da kc kan £asa, wata £awa 12J 
garc La, domin Mu.jarraba su; wan- 
nc daga cikinsu zat zama mafi kyau 
ga aiki. 

8. Kuma I a lie Mil, Masu sanya 
abin da ke a katiia (ya zama) tur- 
ftaya ftekasasshiya nc. 




> 'I -*+ _- x- 

la. ■ yjJl 



l *-w- 



£y }jj=r> J^hv^ ^c^*-* slir*^ J i? 



(15 Larahawa sun mjilii'iku 'ya'yan Allah n;. Yfthuddwa sun <:c U-rairu d"n,n Allah 
[ic, Naxara nun lc Tsa dan .Allah nc. Ilj'bu Ladabi pa fziiJiri wan run macana. Siihodu haka 
ArmabL Muhatnniadu. [sua da amindn Allah su cibbata a gaic tha, y_a ,tay<i musu, ccwa 
wan nan nugana Gfarya en kuma rashin ludabi nc gn Allah. Da bn su yi imani bit, ya ji txcirij 
kada ya ramj shi ne ya yi lcwai]Tcjn bait] pa \ndA inn mi gaskiya. Sai Allah Va u;a.ya rr.dHa, 
ttwa kaJa ya biilakar da rania [lumin baKin tikin haka. 

(?.} Sabcida hak^ fa war £asa, kamar fur cp itlccnts nc, ba &u iiwfin mai han^li 
tiarcwar Ladabi [arc da UbanjyjiciHa, da bin jiban'ar litlafin da aeta daukar wa Artnabi. 
kuma ba a sanya uia&a karkata ba. 



lS.Suratul Kahf 



435 



9. Ko kuwa ka yi zaton cewa 
ma'abuta kogo tL) da alio sun ka- 
sance abin mamaki daga avoyin 
Allah? 

10. A lokacin da samarin suka 
tattara zuwa ga kogon. sat suka ce, 
l Ya Ubangijinmu ! L2> Ka ba mu 

wata rahama daga gari 1 Ka, kuma 
Ka sau£a£c man a (samun) shiriya 
daga aramarirtmu/' 

11. Sai Muka yi duka a kan kun- 
mmwansu/'* 1 a cikin kogon, she- 
karu ma^u yawa. 

12. Sa'an nan Muka [ay ax da su, 
domin Mu san wane day an Jumgi- 
yoyin biyu suka 11 lissafi. ga abin da 
suka /auna na Lokaon. 

H. Mu nt ke jcranla maka la- 
banns u da gaskiya. La Ik tic au, 
watTansu saman nc. Sun yi imatii da 
I7batigijiti.su, kuma Muka Sara 
musu wata shiriya. 

14. Kuma Muka tfaure a kan 
/ukaiansu, a lokacin da *uka tsayu, 
sa'an nan suka ec, "Ubangijinmu 
Shi tic Ubangijin sammai da Easa. 
Ba za mu kirayi waninSa abin bau- 
tawa ba. (Tdan mun yi haka) lalle 
nc, hakika, mun fadi abin da ya 
£e[are haddi a sa'an nan." 



•f. 



Up y > *kty£* sir 



(1 ) LoltaCLT] da Allah Ya kada A Tins hi ya. wahalar da katisa dumm bafc'iJ] cikin ba a 
buhl maganarsa ha, sai Ya ba .s-hl labarin tna'abula kfjgi?, yadda AU\n yi gudnn hrtTa eta 
aJJiiLL[]ia. Allah Ya isaie su daga wahala, a dkm halm abin al"a|nhi. Sa'an nan Jiissar la 
lUttaJA a kan laduh^A warfanda .nke niiman mulim ya LsariJ ^tj tar^ da UbarlgLjtiilsa a dkin 
hHnk^r. Tnominx.-i, k^.mar yadda bayani cltjtlh. 

{2) Sun fara da addu'a ta ncman shiriya da^H Allah, UhanpiLnsu. Addu'a tun ftrko 
ga komc la^iabi nc Kuma farawa tla riiina baalarsu Ka Uhan^iji. ladabl nt Hjjira da 
addict, ^adabi ne. kuma acninuewa da iHmuj] JaJlanur Allah, ladabl r.c. pa Allah, sahhda 
hilkii Allah ya JlBlnd tsaion kogon yn, 7j,mc mii^L.] maPi kyawjn wimn /^mi:. 

{}') Duk«t a cikin k'jnituwa, .ibi tie Siiiiya musu bared. 



IS. Sura tul Kahf 



436 



1 A ci4&' Ijj^ 



15. " G a wada n nan mutanen m u, 
sun rikii waninSa ahin bautawa! 
Don me bi su zuwa da wata bujja 
bayyananna a kansu (wacfanda ake 
bautawa r ) '• To, wane ne m afi zal un c i 
daga wanda va £aga learva ga 
Allah? 

ifi. ll Kuma idan kun tii satire su, 
su da abin da suke bautawa, fact 
Allah, to, ku t attar a zuwa ga kogon, 
sai Ubangijinku Ya watsa nmku 
daga rahamarSa, kuma Ya sauicake 
muku mad agar a daga al'ama- 
rinku" 

17 Kuma kana ganin rana idan 
ta flu* tana karkata daga kogonsu 
wajen da ma. kuma idan la fadi, 
tana gurgurar su wajen hagu, kuma 
su, suna a cikin wani fl 1 i daga garc 
shi. Wannan abu yana dag a aydyin 
Allah, Wanda Allah Ya shiryar, to, 
shT ne mai shiryuwa, kuma wanda 
Allah Ya batar, to, ba za ka samar 
masa warn" majibinci mai shiryarwa 
ba. 

Kuma kana zaton su far- 
kakku nc, alhali kuwa su masu barci 
ne. Muna juya su wajen dama da 
wajen hagu. kuma karensu yana 
shimfide da zira'o'in Eafafuwan.sa 
ga farfajiya (ta kogon). Da ka Icka 
(a kan) su fda) lalle ne, ka juya daga 
gare sua guje kuma (da) lalle ne ka 
rika da tsoro daga gare su. 

19 Kuma kamar wannan ne. 
Muka tayar da su, d6min tl} su 



.-■ Lr . *■ 



"V* [+t- JET " tf . ^ 



Hi > Mahfiwar^r mi]TnLnai hay»n hiinciTi shekara. cf^ri llJilx. ii[[]mb ddk da lliikti Suflii 
cikin h jnkaizn.s'j sunn rcuvLir iil'iicilari y.4 Allili. 



lS.Suratul Kahf 



437 



1 A ci4&' Ijj^ 



tanibayi juna a tsakaninsu. WEmi 
m ai mag ana daga cikinsu ya cc. 
"Mene nc lokauri da kuka zauna?" 
Suka cc, ' l Mun zauna yini daya ko 
sashctt yini.' h Suka cc n "Ubangi- 
jinku nc Mafi sani ga abin da kuka 
/anna. To, ku aika da dayanku, 
game da azurfarku wannan, zuwa 
ga birnim <n Sai ya diiba wanne ne 
mafi Isarkiga abin dafawa, sai ya /o 
muku da abinci daga garc shi. 
kuma sai ya yi da hankali, kada ya 
sanar da ku ga want mutum. 

20. "La Me nc su, id an sun kama 
ku : za su jcfc ku, ko kuwa su mayar 
da ku a cikin addininsu, kuma baza 
ku sami babhan rabo ba, a sa'an 
nan har abada." 

21. Kutrta karnar wancan ne t 
Muka nuna su (gare su) domin su 
san la Me wa'adin Allah gas key a nc, 
kuma lalle ne Sa'a babu shakka \\ 
cikinta. A lokacin da suke jayayyar 
aTEimarinsu a lsakaninsu, tI? sai 
suka cc, "Ku £ina wanigini a kansu, 
Ubangijinsu nc Mail sani game da 
su." Wadanda suka rinjaya a kan 
alamarinsu suka cc, "Lallc mu ri£i 
masallaci a kansu." 

22. Za su cc, "Uku nc da na 
hudunsu, karensu," Kuma suna 
ccwel "Biyar ne da ny shi dan su 
kyrensu, 1 ' a kan jifa a cikin duhu. 
Kuma iuna cewa, l Rakwai nc da 




" i 



Hi Hrnm sh: n- Tarssuv Siinar. sarkinsu Dafcaylnus 

(.2] MiLliawaroir imirninpi da kafira], da yiiddu kal'iiiU ke zaxtai da a Tama n. hi da 
iimbalon ya tlIht Allah UbanyijrtisiiJ ba. Da yadda sukcyin ^ari-faifi^amaLtalijl:]! lL[J]I daya 
kamaia a. mayar da saninsu ga Allah, 



lS.Suratul Kahf 



4?S 



1 A ci4&' Ijj^ 



na takwas dlnsu karcnsu," Ka cc, 
cl Ubangijina 1]:i ne Mafi sani ga 
£idayarsu s babu wanda ya san su 
face kadan,." Kada ka yi jayayya 
a cikin al'amarinsu. sai jayayya 
bayyananna. Rum a kada ka yi 
falawa r2> ga kowa daga garc su a 
cikin aJ h amannssu. 

2i. Kuma kada lalle ka ce ga 
wani abu, "Lalle ni, mai aikaiawa 
ne ga wancan a gobc." 

24. Face idan Allah Ya so. Kuma 
ka ambaci Ubangijinka idan ka 
mama, kuma ka cc, '"Dammyni ga 
UbangijTna, Ya shiryarda mi ga ahm 
da yakc shi nc mafi kusa ga wanna n 
na shiriya," 

25. Kuma suka /aufia a cikin 
kogonsu shtikaru tfari uku, kuma 
$uka dada tara, 

26. Ka tc, Allah nc Mali sani ga 
ribin da suka zauna. ShT nc da (sa- 
nin) gaibin sammai da £asa. Mcne 
nc ya yi ganinSa da jinSaf Ba su da 
wani majifoinci baicinSa., kuma ba 
Ya tarayya da kowa a cikin liukun- 
cinSa. 

27. Ka karanta abin da aka yi 
wahayi zuwa gare ka, na littafin 
Ubangijinka. Babu mai musan- 
yawa ga kalmonunSa, kuma ba za 
ka sami waTa madogara ba daga 
waninSa, 



j.-* **t_r ■£- pP " u y 

til [ U^- i I »T .P-fl ,-■ 



.-■ ■- 



{ J ) Rajanm La dn than ma g,a jia £a n ia [sal c l i n i I mi da n a a.i k i H.i hu wa nda y:i sa n ga i bij 
siii Allah. Ea <i Ldmbayar malaman feala da von /uciya. dDrnin sari-facfi suke yi |ja jawabm 
mai tambaya. 

1 2) Di'hm:]] haka ba u yzn falaw-a a wunn malamici hidi "lj ko \h.h\\i tUimin /.ai Jadi abm 
da yakc su, ko kuma ya yi kuddtir] f-nii . j Tla ti ukm duhu 



lS.Suratul Kahf 



4^ 



1 A ci4&' Ijj^ 



28. Ka ha £ u rt a r da ra nka t are J a 
wacfanda ke kiran Ubangijinsu, safe 
da maraicc, sun a nufin yardarSa. 
Kuma kada [danunka su jay a daga 
barinsu, kana nufin tfawar rayuwur 
duniya. n ' Kuma kada ka bi wanda 
Muka shagaltar da zuciyarsa daga 
hukuncin\lu h kuma ya bi son zuci- 
yarsa, alhiili kuwa aPamarinsa ya 
k as ante yin. &arna. 

Kuma ka ce. "Gaskiya daga 
Ubangijiuku lake'' Saboda haka 
wanda ya so, to, ya yi Tmani, kuma 
wanda ya so. lo. ya feafirU. La lit; nc 
Mil, Mun yi tattali do nun a/za- 
lumai r wata wuta wadda shama- 
kuntasun kewaye da su. Kuma id an 
sun nemi taimako sai a taimake su 
da wani ruwa Lunar dabzar mai, 
yana soyt i'uskoki. Tirda abin shan- 
SU, kuma wular ta yi rnnjnin zama 
mahutarsu. 

30. LalJe nc wadanda suka yi 
imani kuma suka aikala ayyukan 
EwaraL lailc nu Mu, ba Mu tozartar 
da ladar wanda ya kyautata aiki. 

31. Watfannan suni da gidajen 
Aljannar /ama, koramu na gudana 
daga karEashinsu, ani sanya. mu&u 
(cawa, a cikinsu, daga mundaye na 
zinariya, kuma sun a tufantar wa- 
dansu tufafi kore, na alharini rakiki 
da alharini mai kauri, suna kishin- 
gidc a cikinsLi, a kan karagu. Ma- 



J- "5 - -F" J V 



-I - > /it _ i -j^T-" 



(I) Aydyi Tin ashirin da b&kwai da ashiirin da takwas sima umurm da tin shsri'a 
ALJtur'ani, kuiUa &u:iii bam daga. hiri son Tiiciya tlomin ncniiin i'awiir riyuwiir diiciLya 
wflddrt nMn yi cldmin a jan^hi wawa da iLa, sa'aci ;ia[] ta kd]lia tlltfiaya kcKasasstliya. IXlfal 
svfi ki]TTia, ta la.lt was da la Lara. Mun dai sani. L _ i;wa u:]]arni da bm &har:'a bayyanariTia ?>h s 
nf kaci lubinci iirai. 



lS.Suratul Kahf 



440 



1 A ci4&' Ijj^ 



da]] a da sakamakonsu. Kuma A I- ^il^JJjiJX^ 
janna ta kyautatu da zama wurin 
hutawa. 

32. Kuma ka buga mum misa- 
da wadansu maza biyu. Mun 

sanya wa dayansu gonaki biyu na 
inabobi, kuma Muka kewaye s>u da 
ilacen da bin a i, kuma Muka sanya 
shuka a tsakaninsu (su gonakin). 

33. Kowace gona daga biyuru ta 
bayar da amfanmta. kuma ha (a yi 
/alundn kdmc ba daga gart shi. 
Kuma Muka 6u Fidugar da Jccjrama 
a tsakaninsu. 

34. Kuma dan iiace ya kasanct 
gare %hi. f?ai ya ce wa abokmsa, 
alhalt kuwayana muhawara da shL 
"Ni ne mafifici daga gare kaa wajen 
dukiya, kuma mall izza a wajen 
jama 'a. 11 

35. Kuma ya shlga gonarsa, al- 
hali van a mai zalunci ga kansa, ya 
ce., "Ba ni zaton wannan za ta hala- 
ka har ab a da. 

36. "Kuma ba ni zaton Sa'a 
mai Isayuwa kuma lalle ne s id an 
an mayarda ni zuwa ga LJbangijma. 
lu, la lie nc, *an sami a bin da. yakc 
mafi albiri daga gare la ya /ama 
makoma." 

37. Abokinsa ya ce masa. alhSli 
ku wa yana muhawara da shi, "Asbc 
ka kafirta da Wanda Ya halitta ka 
daga mr&aya, sa'an nan daga digon 
maniyi, sa'an nan Ya daidaita ka, ka 
zama miitum ?" 

{]) Misili 13a mai Hh*£a?a ck dumya da Jti^JiJrta, mai iuurm komiwi lurftaya 
tfcltawsshiya, da tnai bin am urn in Allah,, mai kdabi Ha bi.ii sliarl'ii. Yaildu aEibar 
kawanorisa /a la ItaFJiTicc 



^o'*£' iy 



1 ^, 



lS.Suratul Kahf 



1 A ci+^J' ijj~> 



38. LL Amma ni, Shi nc Allah 
UbangijTna, kuma ba zan lam kowa 
da Lbangijmn ba. 

39 "Kuma don me, a lokaein da 
ka shiga gonarka, ka ec, 'A bin da 
Allah ya so (shi km tabbata) babu 
wani £arfi fate game da Allah.' I dan 
ka gan nL ni nc rnafi karanci daga 
gare ka a wajcti dukiya da tfiya. 

40. l To, akwai fat an UbangijTna 
Ya ba m abin da yake mat! alhen 
daga gpnarka, kuma ya aika azaba 
a kania (ita gonarka) daga yam a, sai 
ta wayi gari turbaya mai santst. 

41, "K6 kuma ruwanta ya wayt 
gari fuJEaJRUcc, saboda haka, ba ka 
iya nemo shi ba dominta." 

42 Kuma aka halaka dukan 
"ya'yan itaeensa, sai ya wayi gari 
yana juyar da tafunansa biyu. sabo- 
da abin da ya kashe a c-ikinla, albali 
kuwa ita tana kwance a kan ras&an- 
ta, kuma yana cewa. "Kaitona, da 
dai ban tara u> wani da Ubangijina 
ba! T ' 

43. Kuma wala jama 'a ba ta ka- 
sance a garc shi ba, wadanda ke 
laimakon sa, baicin Allah, kuma 
bai k usance mai taitnakon kansa 

ba, 

44. A eafi laimako da jibrinta ga 
Allah yake. ShT nc kawai Gaskiya. 
ShTne MaiTlTci ga lada kuma MalT- 
ffci ga akiba. 



© 'J^w> ^-te^ 




,1 *%? 



[ I) ¥ii yi niiJimiir iLiiliikar j^o Il4i± fcawaL a mm 3 h;ii yi nudamar JiiRrcicL slllckili da yu 
yi ba, Hubuda liaku Allah tai mayar mas}* da Had din La ba. Dajja. Han kuma an.i fahimtaT 
ccwa msbjn mai dit aPamari pa ALLah. Hhiritu []^, kllltu gumtm k^l .iFsboda cli^ k i shirliurtt: 
Wanda fetiwar diiiiiya. ks saiiya wawiiye a ciki. 



442 



1 A Jl^"\ ijj^ 



45. Ka buga musu misahn nl- 
yuwar dunjya, kamar ruvva nc wan- 
da Muka saukar da s.hi daga sama 
saan nan rsirm Rasa ya garwaya da 
&hi, sjTan nan ya wayi gari dudduga, 
iska tana shikar sa. Kuma Allah 
Ya kasancc Mai yawan ikon yi ne a 
kan dukan kome. 

46. Dukiya da tfiya/ 15 su ne fa- 
war ray u war duniya, kuma ayyuka 
masu wanzuwa na Jtwarai sun fi 
zama alheri a wunn Ubangijinka ga 
lada kuma sun fi alhen ga burl 

47. Kuma a ranar da Muke La- 
fly a r <Jei duwatsu. kuma ka .ga kasa 
bayyane. kuma Mu lara su har ba 
Mu bar kowa ba daga garc su. 

48. Kuma a gitia (Jf su ga Uban- 
gijinka suna sahu guda, (Mu tt 
musu), "Lalle ne, ha£i£a, kun zo 
Mana kamar yadda Muka halitia 
ku a farkon lokaci. A 'a, kun riya 
c£wa ba za Mu sanya muku wani 
lokacin haduwa ba." 

49. Kuma aka aza littafin ayyu- 
ka, sai ka ga masu la ill sun a masu 
jin tsoro daga abin da ke cikinsa. 
kuma suna cewa, lL Kaitonmu] 
Mene ne ga wanna n lit tail, ba ya 
bar in £arama, kuma ba ya barin 
babba, fate y a kididdigt I a Kuma 
suka sami abin da $uky aikata ha- 
larcc. Kuma Ubangijinka ha Ya 
/alunlar ktiwa. 



L A 4"*" 

&&&&& 



!.-■ 



< ^ - J ■ j t ■: 



(1) Dukiya da diya, kawar duniya ne, idan suka zama abin alfahan ga mai su, amma 
idan an ciyar da dukiya ga, tafarkin Allah, kuma aka karancar da (Tiya ga bisa ufarkin 
hanyiir Hhsn'rj sukij lashi MLLSulmin Jtwarii, In., iun /ama aikin shan'a Lj]]]ra nan. 

{2) Buiyanin abubuwan da kc aukuwa a wunn hisabi kc nan ga misa bin son Zuciya, 
Ki] bur \han'i. 



lSSumlul Kahf 



443 



1 h Ut^ll SjjH 



50. Kuma ei lokacin da Muka ce 
wa mala 'iku r "Ku yi snjada ga 
Adamu.'" Sai suka yi sujada. Face 
lbllsa, ya ka;>antx daga aljannu sai 
ya _yi fas iff and ga harin umurnin 
Ubangijinsa. To fa, ashe, kuna ri- 
le on sa, shi da zuriyarsa, su zama 
majiESinta. baicin Ni, alhali kuwa su 
makiya ne a gare ku? Tir da ya 
/a ma musanya ga azzalumai/ 15 

J/. Ban shaida musu haliuar 
sammai da kasa ba. kuma ban 
(shaida musu) tialucar rayukansu 
ba, kuma ban k usance mai rikon 
masu fratarwa (da wani) su zama 
malaimaka ba. 

52. Kuma da ranar da Allah 
Yakc «wa, "K.u kirayi abokan ta- 
rayyiTa, wadanda kuka riya.' 1 Sai 
su kiraye su, sai ba za su kar&a 
musu ba T kuma Mu sanya Mau- 
bika u> (Mahalaka) a Isakaninsu. 

53. Kuma masu ]aifi suka ga 
Wuta, suka tabbata lalle ne. su 
masu auka mata ne, kuma ba su 
\ami majuya ba daga garc la. 

54. Kuma lalle ne, haklka, Mun 
jujjuya, a cikin wan nan A I Eu rani. 



. "Nil-" -x 1 , 1 f '." - ^ I 1 1 ^ 




il) Allah ShT ric Ya h h li I L:j matin r. kuma Yi daukaka darajariU, d6min Yi vary* 
mali'ika suyL sujada jja ubanKu Adauui. Saboda wanna n soyayyar kuma Ya hi su. slLiin'iir 
da zi £ti bi iu shiryu har su shj^a Aljanna, amTna i&j Kuka £i, iutu koma ShaLtfan wanda 
y H i k'-" ?hi nc fHJ'koTi maJtiyin nhansu, Adiimu., wdfida ya fci >'L WE SUjdCfl. h*f nks la'anc shi, 
sunii hin su, shi da [fiyansa, aLlLiLL ku^a babu, wani at ill Sll iya yi musi] tlli aLEi^ri kn Jiii 

sh:irn, diitniTi si mi hiiliua ite kamarsu Ba SU san koine bp a snma ko a Jia,HLi. kuma A]]dh 
bii yin [iid'afimlai koiuc da su Wanft.i ya bi ShaiLfan har ALLbibL, 1<j. yS yi rnugunyar 
nmsanya. kuma ya zalucci kans-x Kwarai 

(2J Mauhiki iCiiin w-iini i at'j nc ^ wuiq, iisjilinKa daj^a 'TVabkii, witiHi yii tiaLaka. /a 
a Sar.ya wannail ra't'i a isftkinin masLL hin Sbaida:] da iUidnn gumaki. da w^nda ya shirya 
niUKU jiimakan, si]na baula musu.. 



ISrSumlul Kahf 



444 



1 h (jjH 



dag a. kowane inn misali g_a mutane 
(domin su ganc, su hi shari'a), kuma 
mucum ya ka&ancc mafi yawan abu 
ga jidali- Cl) 

J J. Kuma babu a bin da ya hana 
mularic su yi irnani a Inkacin da 
shiriya i.a /.o musu, kuma su nemi 
gafara daga Ubangijinsu, face han- 
yar farko 125 La je musu ko kuma 
azaba la je musu nau>nau 1. 

5tf. Kuma ba \fu aika Manzanni 
ba face suna masu bayar da bushara 
kuma masu gargudi, kuma wn Jan- 
da suk a kafjrta suna jidali da Gary a 
domin su 6a la gaskiya da ita, kuma 
suk a ri-Ei lyuyiNa da abin da aka yi 
musu gargacfi da shi abin izgili. 

57. Kuma wane nc mafi jsalutici 
daga wanda aka tunatar game da 
ay 6 y in Ubarigijinsa, sai ya bijire 
daga barinsu. kuma ya manta abin 
da hannayensa suka gabatar? Lallc 
ne Mil, Mun sanya abubuwan ruil a 
kan zukatansu domin kada su fa- 
himce shi, kuma a cikin kunnu- 
wansu (Mun sanya) warn nauyi, 
kuma id an ka kirayc su y.uwa ga 
shiriya t [o. ba /a su $hiryu ba n a 
sa'an nan, har abada. 

58. Kuma Ubangijinka Mai ga- 
fara nc, Ma'anucin rahama. Da 
Van a kama su saboda abin da suka 
sana aula, lallc nc, da Ya gaggauta 



■■■ : 



(1) Jidali. stiT nc jayayybi, alhaLi Jiuwa filUtum, ya san VaM kail karya. 

(2) Hany*r farkniu tc AlUh Ya haliika sahadii JaiJuisu, ko kuma azaba ta )c musu 
nuLi''L-[iu.Li , i, d«min su M uiu]u[L J .Ll. iiu Jiii]^]lt idan Suri Rl, haktft su. W^dsnKu sun h:LSK.jr;d 
'£^Jba]Li , k l>' Ji] bi: I l; ' dn Cu f'uskance su hayyam:. bisa kdr.i'un kulmaT 'fiLhala 1 d;i wn.saliri 
fc'asa. da ma ujiiij' asLitMH 



ISrSilraLiil Kahf 



445 



1 h (jjH 



azaba a garc su. A' a, sun a da loka- 
cin alien wad, (wanda) ba za su sami 
wata makoma ba, baicinsa. <]) 

59. Kuma wadancan alJcaryu (J) 
Mun halaka su, a lokacin da suka yi 
zalunci, kuma Muka sanya lokacin 
alkawarin, ga halaka u> su, 

60. Kuma a lokacin da Musa* 4 ' 
ya cc wa yaronsa, " L Ba zan gushc ha 
sai na isa ma ha da r Icku biyu, ko in 
shude da lafiya shekara da 
shekaru. 11 

61. To. a lokacin da suka isa 
mahadar tsakaninsu, sai suka man- 
ta klfiiiHu, sai ya kama tafarkinsa a 
cikin tcku kamar biga. 

62. To, a lokacin da suka wee, 
ya ce wa yaronsa, "Ka kawo mana 
kalacinmu. Lallc ne hafcl£a n mun 
badu da wahala daga lafiyarmu 
wannan. 11 

63 (Yaron) ya ce, 'Ka gani! A 
lokauin da muka tattara zuwu ga 
falalen nan, to, lalJe nl, na mania 
kifin, kuma babu a bin da ya man tar 
da nlshi. face Shaicfati, ddmin kada 




lL** j 



ei-'"'-- --■ - ---1 * . r " --■ " ""^f"" 

li "liiQ; £ji i^3» ££££ 



(1j Watiu l)a su dii wall JllaJcGma SU bar wannan Ifikann allEAwarini Kaukar azabar. 
(2> AHEaryuH Adawa da SamQdawa da wadansumj. 

(.1} Komi; Allah zai yi, sai Ya ianva mada lukacin iiukuwarsa. kuma h;T ?ai aulcun ha 
sai ajalbi [Lari da ¥a auihiita maia ^a 70. 

(4) Shine Mana bn [ruran Manzan Burti l£ra 'Ua SahahlLL wannan Jnssa, an (ambayc 
shine. "Wane ne va il ilmi a sanjnsa'!'" Sai >'3 vc, sbT ne ya t\. Wiinn:iTi jaw iibi nasa Ea;*ki\a 
nc, doJTlLn sill nc Man^on 7;iwms;i, shi re aka bai w:i AlLiiura. kaEni Allah Ya >'l ItLagaJlu 
(In 5 hi. dai y.i muntc b.n AlJah Y'a fi nan: ba, dumm baka aka Ce jlUSa ya laf'l tiem^n 
kmi j^ii wani rr.-jmm :i mnjjamar ^tku biyu. Walalluli hawall Allah . H H ilir\] YarntL 
Musi kuwa, shT ne Yuslu'u bn N unin, ManzuDt Allah a bay an Must. Killn kuma 
na euzurinsu ne wanda Allah Ya urnurcc shi ya dkulca, ^.yayye, kurtia. aka ce musu duka 
LCJdii yai riii.. Ci\ a na:] nt Biwan Allah yak l. ma i shinn £ar;i w;i \lfj^a ilnu MiTVUr d-C* 
i]mi Allah, shi nr. ladabin ^hari'a 



lS Suralul Kahf 



446 



1 h (jjH 



" j r i .-■ , .-- ^ 1 __T-"' i ^ - j i^ - ^i*" •s^jz 



in tuna shi. sai ya kama t a larking a a 
cikin teku, da jnamaki!"' 

64 Ya ce, lL Wancan nc abm tia 
muka kasance muna bkfa/ 1 Sai 
suka koma a kan gurabunsu. sun a 
bibiya. 

65. Sai suka sami wani bjiwa 
daga haymMu, Mun ba sht wata 
rahama {lS daga wurinMu, kuma 
Mun sanar da shi wani ilmi daga 
gunMu. 

66. Musa ya ce masa, "Ko in bi 
ka a kan ka sanar da ni daga abin da 
aka sanar da kai na shiriyaV 

67. Ya ce > "Lalle ne kai, ba za ka 
iya yin hakun tare da nl ba. 

68. "Kuma yaya za ka yi ha lain 
a kan abin da ba ka kewaye da shi 
ba ga jarrabawa? 11 

69. Ya ce, lt Za ka same ni, in 
Allah Ya so, mai halcuri, kuma ba 
zan sa6a maka ba ga wani umurmV 

70. Ya ce, lL To, idan ka bi m\ to. 
kada ka lambayc m daga komc sai 
na lab aria maka amba(o a3 daga 
gare shi." 

71. Sai suka tafi, har a Jokadn da 
suka hau a eikin jirgi, ya hilje shi, ya 
ce, "Ka huje shi domin ya nutsar da 
mutancnsa? Lallc nc L ha£i£a, ka zo 
da wani babban abu! 11 



(1) Rahama a nan ita ce Annabel saboda eiwa kuma an ba shi ilmi daga gun Allah, 
kuma ya yi hukunci da shi 13min ilhama ba a yin hukunri da nhi domin Ann abu wa kawui 
ALHah Ya tsa:s; du^a kuskure gume da wahayi Wannim nu bambanCL hayyaiMJim; a 
tsakanm wafoayin Annanci da watiaym walkvi. Haka'mrj'ijiza d k karama, duka saLYiw.ir 
aPada nt;. amma mu'ujizat Annabi an san za fa zo daga bakin wanda aka yi domino , 
annua karania habu mai saninla, sai ta aukn. Saboda waliyyi bi ya iya yin lakara. aenma 
annabi yana iya ym takaru a ka!3 rnafeLyansia. 

(2) WaTau na ^aya maka bukLmcinsa da kaina, rtnma na ambace nhi da kaina. 



s% ----- i 



lS.Siiralul Kahf 



447 



1 A (jjH 



72. Ya cu, "Ashe L ban cc, lalle 
kai, ba /a ka iya yin hakuri tare da 
nl ba?*' 

7J, Ya ce, "Kada ka kama ni da 
a bin da ria mania, kuma kada ka 
ka 1 1 af a m [ ni tsa nan i ga al 'amarina . 1 1 

74, Sai suka tali, har suka hacfu 
da wani yarn, sai ya kashe shi. Yace, 
"Ashe, ka kashe rai tsarkakakke, ba 
da wani rai ba? Lalle ne„ ha kite a, ka 
zo da. wani abu na (cyama. 11 

7.?. Ya cc, "Shin, ban ce maka ba, 
lalle nc kai ba 7a ka iya yin hakuri 
tare da ni ba?" 

76. Ya ce, Lt Idan na tambaye 11 ' 
ka daga wani abu a bayanta. to, 
kada ka abuce ni. Lalle ne. ka isa ga 
iyakar uzuri daga gare ni." 

77. Sai suka ta.fi, har a lokacin da 
suka je wa mulanen wala alRarya, 
suka nemi mutanenta da su ba su 
abinci, sai suka (ci su yi musu hyafa 
Sai suka sami wani bango a cikinta 
yana tin Tin ya karye, sai (ITaliru) ya 
tayar da shi mike. (Musa) ya ce, 
"Da ka su, lalle ne da ka karbi ijara 
a kansa." 

78. Ya ce, "Wanna n shi ne rabu- 
war tsakanina da tsakaninka. Za ni 
gay a maka fassarar a bin da ba ka 
iya yin hakuri ba a kansa. 



K 1 



©fit \,\ ^tf**' 

i ,jr A ^ t-- fif 



lS'C j'i 



(1) Mtisa ya kasa n. ha^urt a bay/an ya yi aJJtawura. ^ewa yi. hafcari, saboda ba ya 
halatta ga TTiLLtLLin ya ga a bin tla ya sifia wa shari'a., la'an itdV. ya yi S-l 1 1 r Xj Ha ?m halalta a yi 
shim, da Musa bat yi [nagana l)a ga aikin maLarr.LTi t3;i Allah Yji iimLiiiLc shi da \\l Lull va 
kar5o dags g&K shi. a KayHn Ya g»ya mas.ii tewa. ¥i ba. shi wani iLnii daga ,eare StiL 
Dcmin sharadinda ya «£fia wa s.h.ari'a warwaurru J3e. Saboda haka ALLiih Kai 7Hrpi Musi 
b.H a kiyan sun rabu. Sikt munjtaT wijibi ne a cdkm iadubbatJ shan'^ gWJ""f.w»d nn ha!!i, 
Jtamar yadda yake a Lukin itadisi. Ana gabalat" d ii. hykuncin rfj ya fi lsanani. 



ISrSfiralul Kahf 



448 



1 h (jjH 



79. "Amma jirgin, to, ya zama 
na wadansu matalauta ne, suna 
aikr (il a cfkin teku, sai na yi niyyar 
in aibanta shi, alhali kuwa warn 
Sarki ya kasance a gab a gare su, 
yana kar&ewar kowanc jirgi (lafi- 
yayyc) da Jcwace. 

80. 'Kuma am ma yaron, lo, 
uwayensa sun kasane-e muminai, lo, 
sai muka ji Isoron ya kaJlafa musu 
kangara da kafireL 

SI. ,n Sai muka yi nufm Ubaiigi- 
jinsu Ya musanya musu mafl alheri 
daga. garc shi ga tsarkakuwa, kuma 
mafi kusantar tausayi. 

82. "Kuma amma bangom lo, ya 
kasance na wadansu yara biyu tie, 
ma ray u acikin bimin, kuma akw&i 
wata taska lain a EarCashinsa, 
kuma ubartsu ya kasance satihin 
mulum 121 nc. domin haka Ubangi- 
jinka Ya yi nufm su isa iyakar (car- 
finsu. kuma su, su fitar da taskarsu. 
saboda rah am a ne daga Ubangi- 
jinka. Kuma ban yi shi ba daga 
umumina. Wancan shi ne fassarar 
abin da ba ka iya yin hakTuri ba a 
kansa." 



- £t r- 1 1 '5 i --V *A1 * 
1^ C-fri; L*4^^ri O' 1 bS^ij 

= ■ _ ■ r- _- r- ~ P- — ^ 

- --'.^ 1- -. i- - 



fl) Watau Wiin] karmfam nc. na irialalaaLa, nuna saua ar ifaukiir ka>'a a dkitL t^ku 
Shanks wa&au kamfani a L-iniki ya balatla du &litlrtld"Jan^a. 

(2) Wannan ya niina cfwa kirk in aba yana amf3mn diyan&a, haka gari daraja 
^abdda sjTnun mu[ani:ri kirki & citmia, kamir yadda yakc Ecas£artta da ^astcancin 
[ilazaunaciiLJ t)]iLi iJaLilill -d^ f'arky atl kira ^ariTi 'aLtar)^' caboda rfiwar raa/aiina, kacna aka 
k]Ta shi Madmii sah^da darajar yaranjian bi^u da ulna^i-L. da taskiliS'U. AL£arysa lt3 CC 
fcaramin gari walaii kaa\e. karna Maditlu Lra 4# Pabban gaii. 



ISrSfiralul Kabf 



449 



1 h Jlj&I (jjH 



83. Kuma suna tambayar ka 
daga Zul£amaim/ 1J ka cu, "Zan 
karanta muku nmb ( i[o daga. gare 
shi.' 1 

Lalle ne Mu, Mun ba shi 
mulki a cikin kasa, kuma Muka ba 
shi daga kowanc abu, hanya (zuwa 
ga muradin^a) 

85. Sai ya hi hanya. 

86 Har a lokacin J a ya isa ga 
matadar rainy;, kuma ya same ta 
tana &atewa a cikin wani ruwa mai 
bakar laka, kuma ya sami wadansu 
mutane a wurinta. Muka ce, "Ya 
ZulJcamaini, imma dai ka azabtar, 
kuma imma ka nfti kyautacawa a 
dkin.su. 1 ' 

87. Ya ce, "Anuria wanda ya yi 
zalund, to, za mu azabta shi, sa'an 
nan a mayar da shi zuwa ga Ubangi- 
jinsa, sai kuma Ya yi masa a?.aba ? 
azaba a bar kyama. 

"Kuma amma wand a ya yi 
imani kuma ya aikata aikin kwarai, 
to, za mu yi Bakamako a gare shi 
(watau kyauta) mai kyau, U) kuma 
za mu gay a masa sauki daga umur- 
nmmu. " 

HP. Sa'an nan kuma ya bi hanya. 



( I) Zulfc"arnaini an Sarki nc yana hm sharTar Ibrahim. j«a hannunjia ya muMiluma, 
siinariSH Aikandar, Halim W^iTin^ nc yand tallya a ^aban yakinsa, kuma diiJi ijmjr^a. 
waUu ifan KhdlarHa til 1 . Shi nc ya j^Tna Askandariyya. Sat dai ea inagatUu akwai wai^re 
;una. Allah Ya sam. Abici da^ke u gaba nhi mu a nan, sh7 ne sanm ciwa Altah Yi ba shi 
mulki, ya kci yi shi bisa shari'a, ya yi JEaxEj, da Jcurfin Allah- 

(2) Kyauti mai kyau a nan ba Aljanna ba ce„ domin maganar ta ZulEamaim Ob, idan 
ya CL kaii*. V-ail 5 lya sanya niasu, TmatllTltd a nkin hah m^i kyau Amma idan an Lfjaki 
maganar. ta Muh cc. a c:ikin ms^anar ZLilbcurnaini i:a kafir], lo, a mJi 'tl:ai kyau 1 saL tu 
^ama Al]anna kc nan. 



ISrSumlul Kahf 



450 



1 A Jiffi^ (jjH 



90. liar a lokaein da ya issa ga 
tnafitar rana, ya same ta tana fita a 
kan wadansu mutant (wad'anda) ba 
Mu sanya musu wata kariya ba 
daga barinta. 

91. Kamar wancan, alhali kuwa h 
haki£a h Mun klwayc da .jarrabawa 
ga abiti da kc gunsa. 

92. Sa'an nan kuma ya bl hanya. 

93. Har a lokadn da ya isa a 
tsakanin duwatsu biyu, ya SElmi 
wa dans u muLane daga gabSninisu, 
Ba su yi kusa su fahimd mugana ba. 

94. Suka ce> "Ya Zul£arnair,i ! 
Lei lit: nc YajQ.ja da Majuja masu 
ftarna ne a uikin Easa. To, ko za mu 
sanya ha raj i saboda kaL a kan ka 
sanya wani darmi a tsakaninmu da 
tsukaninsu? 11 

95. Ya cc, "'A bin da Ubangijina 
Ya tnallaka mini, a cikinsa ya 
zama alheri. Sai ku taimake m da 
karfi. in sanya babbar kalanga a 
tsakanin ku da Isakanmsu. 

96. ll Ku kawo mini guntayen ha- 
kin £arfe'\ (Suka kai masa) har a 
lokaein da ya daidaila a Isakanin 
duwatsun biyu (ya sanya wuta a 
cikin Ear/en) ya ''Ku hura (da 
/.ugazugai). 1 " Har a lokacin da ya 
mayar da shi wuta, ya ce/ l Ku kawo 
mini gaci fnarkakke) in zuba a 
kansa." 

97. Dnmin haka ba za su iya 
hawansa ba, kuma ba l\\ su iya 
hujewa gare a hi ba. 

98. Ya ce, Ll Wannan wala raha- 
rna ce daga Ubangiima. Sai idyn 



— i^i 



vi 1 ^ 



ISrSumlul Kahf 



451 



1 h (jjH 



wa*adin (n UbangijTna ya zo ya 
mayar da sshi ni£a££e r Kuma 
wa^adin Ubangijvna ya kasatice 
labbatafxc'' 

99. Kuma Mult a bar sashcnsu a 
ranar nam yana garwaya a cikin 
sashc. kuma aka Msa a cikin Raho, 
sai muka tar a su : tarawa. <2) 

WO. Kuma Muka .git la Jahan- 
nama h a ranar nan 0a kaflrai git- 
ta wa, 

JOl. Wadaiida idanunsu suka 
kasantc a cikin rufi daga tuna a) Ni, 
kuma sun kasance ba su lya sau Ta- 
rawa. 

102. Shin fa, wadanda suka ka- 
[irta sun yi zaton (daidai ne) su riRi 
wadatisu bayiNa/ 45 majiftmla bai- 
ciNa". 3 Lalle ne, Mun yi fattalin 
Jahannama ta zama liyafa ga ka- 
il rai. 

J 03. Ka ce, "Ko mu pay a muku 
game da maiTfita hasara ga ayyuka? 



[1 1 W.iatiin I.'bsnjnVii da. rtLii-war Yajfij da Mrtjilj A yan/u h:ihu wauda ya San inda 
sake yaimt. aii Allah. 

(2) Allah Ya nuna yadda halin da ZulEamaini ya bar Yijir da Majuj, watau sun 
garwaya a cikLu junansii, 'an nan kuma wannart naa'anar aka bayai dii ita ga mulane 
wadanda bin son rjnsi], ha su bin shari^r Allah. Sunii har^ISC a 1 s-a k an i ns-u. har a yi 
busai larko, -SU mun.], kuma a y: biiia la hiyu 3U UishJ a cik:n hargilHinKi], Kai kuma a eitla 
.rahannama piiba fiarc: su. 

(3) Zikr — lunawa - \hi tie Alkui'iliii da abtn da ya tara na ibada da taufan 
ma'amnldli, dukausu ibada ne. matufcar an bi abir. <ta Allah Ya a|iy;j acikiiiju na bukimec- 
hjkunue. 

(4) Warfauda suka rllci wasu baym Allah, Huna hauta miisu, kamar Yaluidij mam] 
baula wa Uzairu da Nas-iia masu hai]La wa La da wa&a Musulim h.milij wa wasu 
sjalihai, sun i^ama kafirai. Ma'anar bauiawai shl SU Girlfira wasu hakanLC-hukuclCC ko 
waHU s-ifrtfi wadanda iuka siifia wa maganar AlEuram da ] fadLi, na'atl nan. SU JLn|Lna ^ 
/.uvt-x i:a wddanjiLiil hilyi n Allah hi sn d-j >u. 



ISrSumlul Kahf 



452 



1 h (jjH 



104. Ll Wadanda aikinsu ya 6 act 
a dkin ray u war duniya, alhali kuwa 
sun a zaton lalle ne sCu a una kyau- 
taLa (abin da sukc gani) aikin (cwa- 
rai?" 

J 05. Wadanean nc wadanda 
suka kafirla da ayoyin i;batigijin&u, 
da kuma haduwa da Shi. sai ayyu- 
kansu suka 5aci. Saboda haka ba za 
Mu tsayar tnusu da awo Cl) ba a 
Ranar fCiyama. 

106. Wan can ne, sakamakonsu 
shT nt; Jahannama, saboda kaf'ir- 
cinsu, kuma suka rilci ayoyiNa da 
ManzanniNa a bin rigi\i. 

107. Lalle ne, watfanda suka yi 
imani kuma suka aikata ayyuka na 
kwarai, Aljannar Firdausi ta ka- 
sance ila ce liyafa a gare su 

108. Sun a madawwama a Ct- 
kinta, ba su neman makarkata daga. 
barinta. 

109. Race, "Da teku l2J ta kasan- 
ce t a wad a ga frubuum) kalmomin 
Ubangijina, lalle ne da tekun ta 
Icare a gabanin kalmomin Ubatigi- 
jTna su £arc. kuma ko da inun je da 
misalmsa dcimin Pari." 

110. Ka ec, "'NT, mutum ne ka- 
wai kamarku, ana yin wahayi zuwa 
gare ni cewa : Lalle ne, Abin bauta- 
warku, Abin bautawa Guda ne. 




£6 



(t) WaLau ko sunawa ba 2i a yi ba balle a daidaics ma'au-n]. 

[?■) Mfl'anarayarnanita^e ALah ni: Mafi Hani I]m in Allah ha xhi daiyaka, ko kaLrt:ulTLL!l 
da suka dauki ma'actcmiiisa, hi za a iya mbula su ba. balle ma'anonin da kc cifcinsu 
Salnida baka abin da lit hattka^ ga milium, Shi AC Vii yi a]ki da dan urn in da Allab Ya 
uinuice Shi da aikidn stlL Idiin yu no mi y.i wucc nan, 1n. ya balakarda karma domnL bai san 
:nda i^Mn ba. Wan nan ilmm shi r.c sbari'a da aikL da ita. 



lV.Suratu Mar yam 



4=3 



saboda haka wand a ya k asanas 
yana fa tan haduwa da Ubanaijinsa, 
to, sai ya yi aiki na Rwarai. Kuma 
kada ya hatfa kowa ga bauta wa 
Ubangijinsa 




Tana karantar da hikimar samun ri'iya da ya'ya ga mutanc da 
tsarkakc Allah daga haka. 




Da sunan Allah r Mai rahama. Mai jin kai 



1. ICH.Y/T.S. 

2. A mb at o n raha mar U ba ngij i n- 
ka ne ga BawanSa Zakanyya. 

3. A lo It a tin da ya kirayi 
Ubangijinsa, kira 66yayye. 

4. Ya ce, "Ya Ubangijina! Lalle 
tic ni. Kashi na da#A garc ni ya yi 
rauni, kuma k&ina ya kunnu da 
furfura, kuma bati kasanos maras- 
hin arziki ba game da kiranKa, ya 
Ubangiji ! 



( ] I Warm an aya. a dunEulc, la tara dukan sbir. Ha kc cikin Kurar. Allah Ya Khiryar rla 
mu. ga, kadaLCa Shi ga iMda. da yiil ibadar, kuma yatlda Allah Ya «; a yi la, &a mai [Sartimariin 
n >m a. t.iihira. Wand* h^. ya tSAmniamri rabnn Liihira. ya, csaya gn duriiyii mu.: gushcwa da 
sa^ri, la, shi bli a shi^a h^Lirisa b<i. 



lV.Suratu Mar yam 



454 



5. "Kuma lalle ni, na ji Isoron 1 1 y 
dangi a bay ana, kuma ma la la ta 
kasance bakarariyai Sai ka ba ni 
want mataimaki daga wajttiKu. 

6. "Ya gaje ni, kuma ya yi gado 
daga gidan YaJcuba. Kuma Ka 
sanya shi yardajje, ya Ubangiji! h ' 

7. (Allah Ya kar6a) 'Ya 
Zakariyya! La Ik ne Mil, Muna yi 
maka bushara da wani y&ro, &un an- 
sa Yahaya. Ba Mu sanya masa warn 
la k warn ba a gabam." 

H. Ya cc, "Ya 1,'bangijinal Yaya 
wani yam zai kasance a gare ni t 
alhali kuwa matata ta kasance ba- 
karariya, kuma ga shi na kai ga 
matuka ta tsiifa'?" 

9. Ya ce, Ll Kamar wancan Uban- 
gijinka Ya ce. Shi a gare Ni mai 
sauJci ne, kuma hakiRa Na hatitia 
ka a gabanin haka h alhali ba ka 
kasance komi; ha." 

10. Ya ce, "Ya Ubangijinal Ka 
sanya mini alama. :t Ya cc, "Ala- 
mark a i La cc ka kasa _yi wa mutant 
magana a darLiru.vwa uku daidai." 

11. Sai ya Pita a kan mutanensa 
daga masa I lad, sa'an nan ya yi 
ishara zuwa gare su da cewa, ' l Ku yi 
tasbihi safe da yamma," 

12 Ya Yahaya! Ka kama liuafi 
da Jcarfi. Kuma Muka ba shi hu- 
kunci van a yaru. (2) 



0 l^-rSJsy 



( ! j Amtar.il) silKlu]] dl gu mummm kirlci shi nc dym;n ya piji ksrkm «cum» ya Umiak i 
s^uran d:iTi.Rinsg, ya rayar da gLda Ku[])ii wandii ba muLumin kirki \.\ yana yiwtiwa ya 
Lfii!] kirki m-ai ihiryar da shi juwti ga hanyar kwarai. 

p} Y.ihays Zakariyya. shi nc AnrubL dii aka b^i wa h ult unci tun yana yaro. 
Kurcia siu nc mai bayar da tntshara da Tsii, amincin. Altah ya Ubbaia a g#rc su. 



19.SQralu Mar yam 



4s 5 



13. K uma (Muka sanya shi) ahin 
girmamawa daga gunMu, kuma 
mai albarka, kuma ya kasance mai 
daM da taEawa. 

14. Kuma mai biyayya ga 
mahaifansa biyu, kuma.bai kasancti 
mai girman kai mai Aafrf) ba. 

15. Kuma aminti ya tabhata a 
gare shi a rfmar da aka haife sbi da 
ranar da yakc mutuwa da ranar da 
ake tayar da shi yana mai rai. 

16. K urn ei ka ambaci Mar- 
yamu (n a cikin Litiafi, a lokacin da 
ta tsallakc daga nmtinenta a wani 
wuii, a gcfcn gabas. 

17. Safari nan ta rifci wani sha- 
maki dap barinsu. Sai Muka aika 
ruhinMu zuwa gare ta. Sai ya bay- 
yatia a gare ta da silTar mulum 
madaidaci. 

IS. Ta ct, :i l,a]]e ni, ina neman 
tsari ga Mai rahama daga gare ka. 
id an ka kasam'e mai Isaron 
addmi!" 

19. Ya ce, "A bin sani kawai, ni 
Manzon Ubangijinki nc domin in 
bayar da warn yaro Isarkakke garc 

ki" 

20. Ta ce n "A ina yaro zai kasan- 
ce a gare ni alhali kuwa wani mutum 
bai shafe ni ba. kuma ban kasanct 
karuwa ba?" 

21. Ya ctj. "Katnar wancan 
Ubangijinki Ya lc, l Shi a gare Ni 



1-* I -"-J 



Si 



(1> An lira du Jiistai Miuyamu domin a niitia sukamiAkLsti da aka y: ma Va A& sannir: 
dim kirki saboda kasanccwaita muiumiyar kirl:, kuma c3-l nuna dwd Aiimahi Tssa hi dan 
All:! h h i n-j. 



lV.Suralu Mar yam 



45 fj 



mai sauRi m ne. Kurna domin Mu 
sanya shi wata alama ga mutant 
kuniii wttt a nihil ma lc daga gare 
Mu.' Kurna abin ya kasance warn 
al'amari hukuntacce. 11 

2Z Sat ta yi cikinsji, sai ta tsal la- 
ke J a shi ga want wuri mai n7sa. 

Z?. Sai na£uda la kai ta /uwa ga 
wani kututiurun dabmiya, ta ci: h 
"Kail an a, dadai na mutuagabanin 
wan nan kurna tia kasance wani abu 
wulakantacce wanda aka manta! :? 

24 r Sai (yaron da ta haifa) ya m 
kira ta daga kar£ashinta t "Kada ki 
yi bafuti dki! H alalia Lbangijinki 
Ya sanya want marmaro a fiarita- 
shinki 

25. "Kuma ki girgiza zuwa gare 
ki game da kututturun dablnon ya 
zuba a kanki yana 'ya'yan dabino, 
rutfabi nunannu. 

26. "Sai kici, kurna kisha, kurna 
ki ji sanyi ga idanunki." 1 To, idan 
kin ga wani day a daga mutane, sai 
ki cc, L Lalle ni, na yi al wash in azumi 
domin Mai rahama, saboda haka 
ba zan yi wa wani mulum magana 
baV 



'i ■ ■ iY ^ 



(J j ^tala'ikin da ya ea Maryaiaa a tiki]] siuac milium JLbfiiu nc. Ya ]ut:a a cikin 
wuyaii ileacla, sai La yi ciki da Tsa. 

(2) AntiabLTia. ammcm Allah ya tabbala a gaie shi, ya. ]'ura ItJasuJia ga UW&rsa [tin a 
lokacm da aku harfc s]u yana a Jcarkashm uwarsa (judanar twnTi mam-wrc-a JfarEashinta 
da j"i 1 :-a r da 'ya'yari dabLnodaga kulirflurLin dabino, ulamu nifmaKi] nana ctwa Allah naiya 
halitta janri ha da aha ha, kuma Yana. tiyar da malatl a daira kabarinsu ha da w<ita wabula 
ba.. 

{3} Jin sanyi ga idani] shi ne 1'ann tikin sabnda xamatL baihawa Ga Lhadai Baiit 
Isruilii. mai azima ha ya yin magatia. nmma £a MuiuiuncL A Nab. Ya shaft wantwcL 
hukiinc: Ma] :.izanu yanti magana sai dai ana" son y a k.iw.-.i hiikir.^ daga ma^.mar da ba ta 
ibada na 



lV.Suratu Mar yam 



457 



27. Sai ta je wa mutanenta tana 
tfa.uk e da slii. Suka ce, lt Ya Marya- 
mu! Lalle ne, haJcilca. kin zo da wani 
abu mai girma ! 

28. "Ya 4 yar*uwar Haruna! 
Ubanki bat kasance mulumin alfa- 
sha ba, kuma uwarki ba ta kasance 
karuwa ba.' ! 

29. Sai ta yi ishara iuw« gare shi, 
suka ce, "Yaya za mu yi magana da 
wand a ya kasance a rikin shimfidar 
tsumma yana janri?" 

30. Ya ce, **Lalle ne, m bawan 
Allah ne, Allah Ya ba ni Litti.fi 
kuma Ya sanya ni Annabi.. m 

31. ll Kuma Ya sanya ni mai al- 
barka a inda duk na kasance, kuma 
Ya umurce ni da yin salla da zakka 
mat u Ear ina da rai. 

32. "Kuma mai biyayya ga uwa- 
ta. kuma bai sanya ni mai kaushin 
zucjya ba marashin alheri. 

33 "Kama aminci ya tabbata a 
gyre ni a ranar da aka haife ni da 
ranar da nake mutuwa da ranar da 
ake tayar da ni ina mai rai." 

34. Wancan ne Tsa dan Marya- 
mu, maganar gaskiya wadda suke 
shakka a eikinta. 

35. Ba ya ka sancewa ga Allah Ya 
rifci wani da {i> Tsarki ya t abba la a 



j^ydi y b j U 



i 

IT- 



L£l (ili' ^ lS^'^jj 



» -V "h iL- ft: 



(1) WatiUiin ila cu ma^anar da Isa ya yi wa mutanen uwarsa domin ya harry mar da \ia 
daga tuhmtlH, Jtllina ya mlna m^lsayinsa fia Allah da mulcammsa na AnnatK.-L. 

[2) Bi ya ka^iicewa A]]n]i Va aifu da. doiniji ba Va muiuwa hid If yi hykat^T 
mai jado ga tsaron dulciya, Shi kadai ne h ba Ya bukatar warn d"a m^j i?.nron rtangi di>mm 
kada ?u bur hanya- 



lV.Suratu Mar yam 



45 S 



gare shi! Tda.n Ya hukunta wani 
aTaman, sai kawai Ya ce masa^ 
"K usance/' Sai ya dinga kasan- 
tiwa. 

"Kuma lallu Allah nu Uban- 
gijina' :]) kuma Ubangijiriku, sai ku 
bauta M asa. Wan nan shi nc tafarki 
madaidaiei." 

3 7, Sai fungiyoyin 12 ' suka sa&a" 
wa juna a tsakaninsu. Ty, hone ya 
tabbata ga wadanda suka kafirta 
daga halartar yini mai girma. 

3ft. M ene ne y a y i j i n su, 1 * 1 kuma 
mene ne ya yi ganinsu a ranar da 
suke zo Mana ! Amma azzalumai 
sun a a cikin ftata bayyananna. 

39. Kuma ka yi musu gargatfi da 
ranar nadama a lokacin da aka 
hukunta al'aman, alhali kuwa suna 
a cikin Gata, kuma sii ba su ym 

imam. 

40. Lalle nc Mu, Mu ne kc ga- 
don Rasa W) da wand a yake a kanta, 
kuma zuwa gars; Mu akc mayar da 



(]> TatLa li i;:km ma^ariar Jsa a hTkauin dm ya eirma yaaa wa'a/i jja [natiinenKa. 
Sabdda haka aka raba ta da maganar farkc a lokacm di yake ]arTn. 

(2) Bayan daukc Atuiabm Allah Tsa dan Maj-yama (tungiyuyiti [[rulacit: sua naba 
junansu a nkin sha'anmsa Yahiidu suna sukar su, Nflsara suka kasu uku, Nastunyya suka 
'j-s. "Shi din A]]ab ne". Malakaniyya Kuka nc, "Shi nena ukurfin uku," Waltijbiyya, suJt.'i 
oe. "Slii ne ALLah." Sabi^da haka Na^ara ^uka baibaye kuma iuka /unfa fa. hh 'an nan Yahudi] 
syka tatfaita kuma sukn yL sukii ^tue shi. 

(j) A rinar Laliiia a lokada da akc yi ma^Li hisabi a paban Ahah j^acuniLi da \\ny-u. 
5nnj da kyau Ewatai, annua a nan. diltiiya suiia a tikin []iaka]]ta da kumtiic: iabuda Balar 
da s«k4 yi K s-uka Earyala Tsa, aminci yn tabb;itJi a garc sh; 

(4> f mi da yakt MQ kc ga'ckjii kasa da wajida yakc a cjkinta. ba. ^a Ma yi bakalar 
samun nani magajj ba. 



lV.Suratu Mar yam 



45<$ 



41. Kuma ambaei Ibrahim C1) a 
gikin Litiafi. Lalle shi ya kasanee 
mai yawan gaskatawa, Annabi. 

42. A lokacin da ya ce wa uhan- 
sa. "Ya baba! Don me kakc bauta 
wa ahin da ba ya ji< kuma ba ya ga 
ni, kuma ba ya wadatar da kfmie 
dag a barinka'. 3 

43. li Ya baba! Lalle ni, halaka, 
a bin da bai jc maka ba na ilmi ya zo 
mini, saboda haka ka bi ni in shiryar 
da kai warn tafarki madaidaici. 

44. 11 Ya baba \ Kada ka bauta wa 
Shaitfan. La lie Shaitfan ya kasanee 
ma i sa&ywa ga Mai rahama. 

45. ""Ya baba! Lalle ne ni ina 
tsoron wata a/ aba daga Mai raha- 
ma ta shafc ka, har ka zama masoyi 
ga Shaidan," 

46. Ya ce, "Ashe, mai gudu^ne 
kai daga gumak aria? Ya Ibrahim ! 
Lalle nc, klan ba ka harm ba, ha£l- 
£a, zan jtife ka Kuma ka £auracc 
mini tun kana mai rmnunci " 

47. Ya ce, "Aminci lZ5 ya labbata 
a gare ka! Zan nemi Ubangijina Ya 
gafarta maka. Lalle Shi Ya kasanee 
Mai girmamawa gare ni. 

48. "Kuma ina msanlar ku da 
a bin da kuke kira, baidn Allah, 
kuma ina kiran Ubangijina, 



(I) Ibrahim ja yi fcoJiLLjrto stitryar da ubansa h sai dai Allah bai nufj sliiryuwaraa ba. 
Daea C:kitL artiJamn haibuwa akwai abm haihuwa ya. shirjur da maliaiHusa, ya yi maHa 
nastiaa gwajgw^dem hiJi, 

(21 Ibr-Shlm >^ rn^ynr da m^aria mil kyju da lau&tk da amino, magaiw ubaTiNa 
null muni da gautsi da Inora'larwa. Wan dad yafia ktiy^r da yadda ake kira /uwa jetx Allah da 
k'.]TTia yadda ya kamjLa li tauaana Wa aba ko (hi shl t;ifiri nc 



lV.Suratu Mar yam 



tsammanin kada in zama marashin 
atziki game da kinm Ubangijina " 

4V. To j sa'ad da ya nTsacice su 
da abin da suke hautawa, baicin 
Allah, Muka ba shi Is'haJca da 
Ya'aJtuba, alhiili kuwa kowanensu 
Mun mayar da &hi annahi, 

50. Kuma Muka yi musu kyaula 
daga RahamarMu, kuma Muka 
sanya musu harsh en ga.skiya Cl1 
madaukaki 

51. Kuma ka ambaei Musa a ei- 
kin Liu aft, Lallc tie shi, ya kasanee 
^a&aG6c n kuma ya k a sauce Man/.u. 
Annabi. 

52. Kuma Muka kira shi daga 
gefen dutse na dama, kuma Muka 
kusanta shi van a a b ok in ganawa. 

53. Kuma Muka yi mas a kyauta 
daga RahamarMu da dan'uwansa 
ITaruna, ya zama Annabi. 

54. Kuma ka ambuti I stria' i la a 
eikin Litlafi, Lallc shi, ya Is a sa net 
mai gaskiyar alkawari, kuma ya 
kasance Matizo, Anna hi. 

55. Kuma ya kasance yana 
umurnin mutanensa u> da salta da 
zakka. Kuma ya kasance yardajje 
a wurin Ubangijinsa. 

56. Kuma ka arnbaci Iddsa a 
cikin Littafi. La lie shi, ya kasance 
mai yawari gaskatawa, Annabi. 



#3 



1. 



(1) Uarshcu gaiktya. sin nc yabo mat kyau daga Allah da mutant. Wanda ya yankc 
wa minaJlCLlsa domin AL]ah, to. ?ai salsa ma fa da wadansu mutanen kirki. dumm diibe 
masa kcwa . 

Q,) Mat»Tsa da 'ya'yanna da Jurhuin, yana ucnuminsu da saHa da zakka. YaJla 
wajaba pa muLum ya umLirui i\alinaa da tfciirfi hdEkij JqjI ALlatl. 



lV.Suralu Mar yam 



4ft 1 



1 * &J* 5 JJ^ 



57. Muka daukaka shi a wun 
rniitfaukaki. 

58. Watfancan su nc wadanda 
Allah Ya yi wa ni'ima daga Anna- 
bawa daga y.uxiyar Adamu, kuma 
daga wadanda rrmka cfauka tare da 
Nuhu, kuma daga zuriyar Ibrahim 
da IsraVila, kuma daga wadanda 
Muka shiryar kuma Muka zarjc su. 
[dan ana kara(un ay 6 y in Mai raha- 
ma a kaimu sai su fadi sun a masu 
sujada kuma ma.su kuka. 

59. Sai wadansu 'van baya £l) 
suka maye a bayansu suka to/arta 
salla, kuma Suka bi sha'awowimiu. 
To. da sannu /a $« harfu da wani 
sharri. 

tffl. Fact; wand a ya tuba, kuma 
ya yiTmani, kuma ya aikataaiki na 
fiwarai. To, wadannan suna shiga 
Aljanna, kuma ha a 7aluntar su da 
komc. 

6 f. Gida jcn Aljatmar 7am a wad- 
da Mai rah am a ya yi alkawarin 
bayarwa ga bayinSa (masu aikin 
imani) a fake. Lalle ne ShT. alka- 
warin ya ka&ance a bin riskuwa. 

62, Ra ah jin yasassar magana a 
cikinia, face salla ma. Kuma suna da 
ahinci, a cikinta, safe da maraicc. 

63, Wane an Aljatmar ce wadda 
Muke gadar da wand a ya kasauce 
mai aiki da taJcawa daga bayiNa. 



7 • ... I ?i 1 I V J'r ill 5 Il 



i. L) An ruwaito ccwa wanna n ?ai juiku a 
Siilihan wnniwi iil'uinrna [a Muhammad u. Zi 



ifrkHcin Ti^hm Kivima m ^ bayaji laMyar 
su djiLUiL barhufdi jiilMnsli it nikm hmvovi. 
dukan aban da aka hana su, su tufam-i dbir 



lV.Suratu Mar yam 



4*2 



64. (Suna masu cewa) ll Kuraa ba 
mu sauka cn face da umurnin 
L'baninjinka (Muhammad). ShT nc 
da m u] kin a bin da kc a gaba garc 
mu da ah in da kc a bayattmu da 
abin da kc a tsakauin wan nan 
Kuma 111 Ubangijinka bai ka fiance 
Wanda ake mantawa ba. 

65. Shi ne Ubangijin sammat da 
kasa da abin da yake a t&akaninsu. 
Sai ka bauta Masa, kuma ka yi 
haituri ga bauta] Sa. Shin, ka san 
wani takwara a gare Shi 7 

66. Kuma mutum yana cewa, 
"Shin, id an na mutu, laile ne> hakT- 
£a, da sannu za a filar da ni ma. mai 



rai 



67. Shin, kuma mutum ba zai 
tuna ba cewa lalk ne Mun haluta 
shi a gabam\ alhali kuwa bai kasan- 
cc kyme hi? 

6H. To, Mima ranisuwa da 
Ubangijinka, lalle nc, Muna tayar 
da au da kuma &haid"amm, sa'an 
nan, kuma, lalle Muna halartar da 

a gcfcn jahannama suna gurfane. 



69. Sa"an nan kuma, lalle, Muna 
r'izge wan da yake mati tsananin 
girman kai ga Mai rah a ma daga 
kowaee kungiya. 



^fj^.'J vi>*-^ ' vjJ 
#S l£ -- ft V 7.- \ * p #fc 




[Lj 'Van AjjaTina Kijn;i CL ; wa ha mu sauka a ftaduiman glditji; ha sai da umumi]] 
I, humgijinka, kai mai karatu. Allah Mai maUakar konic kuma komraya nc mai ciuJii zuwa 
gare Shi, sabSda tuka bi a [iiantawa da Shi. A -wala fassarar, waimm ma^anar ta Jibrilu 
cc, saboda ibn Abhas yi ruwailo c«wa Manj.oci Allah, tsira da amincin Allah iu tabbala a 
gare sht, yi ccwa Jibrdlu: *Mc kc hana ka ka ziyjuxe mu da yawa?» Sai a.ka saukar c!a 
wannart ayaf. Buldiari ya mwaito Shi, 

(?.) Maganar Allah tea bayan maj;attar 'yail Alcanna domiTi fa'a^i'bi Ja k'arin hayimi 
j"d majiar.arsu. 



lV.Suratu Mar yam 



463 



70. Sa'an nan kuma, la]]e Mu ne 
Mafi s&ni ga wadanda suke su ne 
ma ft y a cancan tar konuwa da ila. 

71. Kuma babu kowa daga gare 
ku sai mai tuzga mata. M * Ya ka- 
sance wajibi ga Ubangijinka, 
bukuntacce. 

71. Sa'an tian kuma, Mu tserar 
da wadanda suka yi aiki da takawa, 
kuma Mu bar azzalumai a dkinla 
gurfane, 

73. Kuma idan ana karalun ayo- 
yinMu, bayyanannu a kansu, sai 
wadanda suka kaiirta su cc wa wa- 
danda suka yi Tmani, "Want; daga 
kungiyoyin biyu ya zama ma.fi alhe- 
ri matsayi, kuma mafi kyaun 
maja]isa ?" 

74. Kuma da yawa daga muta- 
nen karnj Muka halakar a gaba- 
ninsu, su (wadanda Muka halakar) 
din nc maH kyaun kayan daki da 
mafiana <2> . 

75. Ka tx, "Wanda ya kasance a 
cikin Gata, sai Mai rahama Ya yal- 
vvata ma>a yarwatawa, har id an sun 
ga abin da ake yi musu wa'adi, 
imma azaba ko Sa'a, to, *a su sani, 
wane ne yake shi ne mafi sharri ga 
wm~i : kuma mat! rauniga rundutia!" 



©4^ 



-['''-"1 




fl ) Idan iin \arn ttiliIbtic: dfirmn hisilji, a^i ajLye wuta a tsakamn lUUtiinc da Aljar,na, 
sa'an nan h j^iua Hiradi a kai] wlitar doman rmitanc SU tii ii kansa ju Eelare wutar zuwa 
Al| anna, kuma. Wud"atUU SU fada. a akin wutar cltimin azaba dawivarnasnma kci kllttla til 
cTiidl lokuri gw&rgwsdnn laifi. 

(21 Kigali diki najm dad"] bamar gad-iieda kujLTida kayacLciELaliiELd. Magulia" kuwa 
Lla CC vtvim da dkc gam mulum kamar ■Liifafiiiaa da iQ] ilr jikiJlSa. da nkm f!Am 

d.H^a garc Hhi. 



lV.Suratu Mar yam 



4f>4 



76. Runici Allah na £ara wii wa- 
cfanda suka ncmi shiryuwu da shir- 
jya. Kuma ayyuka rtiiisii wanzuwa 
na kwarai nc matt alheri a wurin 
Ubangljinka ga lada, kuma mafi 
alheri ga makoma. 

77. Shin, ka ga wanda ya kaflrta 
da ayoyinMu, kuma ya ce. Ll Lalle ne 
za a ba ni dukiya da diva?" 

7$. Shin, ya tsinkayi gaibi ne. ko 
kuwa ya dauki wtini alkawari daga 
Mai rahama ne? 

79. A'aha! 7Si mu. rubuta abin da 
yakc facfa, kuma Mu yalwata masa, 
dyga a/aba, yalwaiawa. 

SO. Kuma Mu gadc shi ga abin 
da yake fada. kuma ya m Mana 
yatia shi kacfai. 

SL Kuma suka riki gumaka/ 1 ' 
baicin Allah, domin su kasance 
mataimaka a gare su. 

82. A'aha! Za su kafirta da iba- 
darsu, kuma su kasance makiya a 
kansu. 

iSJ. Shin, ba ka gani ba cewa 
Mun saki shaidanu <Jh a kan kafirai 
sun a shushuta su ga zunubi shushu- 
tawa ? 

R4. Sabdda haka kada ka yi gag- 
paw a a kansu, Muna yi rausu £i- 
dayar ajali ne kawai, kid ay a wa. 



? .- S > \ -"--^ _- ----- 




"3 * ■< l -i 



^ i f _ 



(]] Gunki. shj nc dukan ahin Tiauiawa wanda hii ALlah ha. Wanda ya nkj waiii sahhi 
ko mala'iki kft aljani.. y^ni bay La rtiiiHa. td. ya rifce sli] eiitlki kc nan, KUTlfa, ma cv. h'm 
ucciurni ilii hiinc] WiiJidil >'i bl Uttmmm da bii na Allah ba, kp bar abin bticiin Ja by 
na Allah ba. to, tan tit wa mm umiimin ko nnai h^mn, ya rikc .ih] sunki baicici Allah. 

{2) Idan ahiidiinu, tun t.a rnai wa'fizin gaskiya, sa] su dm^i shushiita mubiyaiiiu 
doJtLif] £u yi J'ada da mai wa'aZ]Tl. domin kadu s^iqran: s,hi har p.anc ftataniu. StLaidan 
shi nc mai fiaUr da wani, mutum nc kt'i aljani. 



19.SQralu Mar yam 



flJ. A ranar da Muka lara masu 
tafcawa zuwa ga Mai rahama suna 
bakin girma. 

86. Kuma Muni kora masu laifi 
zuwa Jahannama, gargadawa. 

87, Ba su mallakar ttto, fate 
wanda ya rifci alkawari a wurin Mai 
rahama. 

HH. Kumii *nk a cc, "Mai rahama 
Ya riJci d"a! ,L 

89, La]]e ne, ha£iJ£a 5 kun zo da 
warn ahu mai girma n muni. 

00, Sammai suna kusa su tsat- 
Isagc saboda shi, kuma £asa la 
ketc, kumu duwalsu su fatfi, suna 
karyayyu. 

9!, Ddmin sun yi da 'a war da ga 
Mai rahama, 

92, AlhaUi ba ya kamata ga Mai 
rahama ya ri£i wani da. 

93. Dukan wanda yake a rikin 
sammai da £asa bai ^iniii bti face 
mai j£ wa Mai rahama nc yana 
bawa. 

04. Lalle ne, ha Rika, Ya hssafe 
su, kuma ya £ id aye su £iditya. 

95. Kuma dukan kowanensu 
mai je Mas a ne a Ranar K'iyama 
yana shi kacfaL 

V6. Lalle ne wacfanda suka yi 
imanl kuma suka aikala ayyuka na 
kwarau Mai rahama zai a any a 



musu so 



_ _- __ +-r _f _- 



(1) Wanda ya hi Allah da gas-kcya, Allah zaL sanyii zutaV.an mulanu tu so ih:, karnar 
prid.i yaltt a a km Hadisi wa.nda Imam 1 irrwi ya ruwaitn da pa Sia'ad da Ahu Hiiraird. 



2lh Sura lu "D.H. 



4f><! 



97. Sa'an. nati ahin &ani kawai, 
Mun saukakar da shi f AlJcur'ani) a 
harshenka, domin ka yi bushara da 
shi ga masu aiki da tafcawa, kuma 
ka yi gargacfi da shi ga mutant masu 
Isanamn husiima. 

98. Kurnii da y&wa Muku ha- 
iakar da mutanen Jtamoni a gaba- 
ninsu. Shin, kana jin motsin wani 
guda daga gare su, ko kuwa katia jin 
wata duriya tasu'.' 





Tana karanlar da i-cwa AlJtur'ani ku Musulunri, abu ne mai 
saute i domin shiryar da mutane 7uwa ga sau£i, babu wahala a 
eikinsa. 




>- 



Da sunan Allah. Mai rahama, Mai jin kai. 



1. "D.H. 

2. I4a Mu saukar da Ahtur'am a 
gare ka domin ka wahala ba. 

3. Faci; iin i Tim tunatarwa ga 
wanda ke T.soron Allah. 

4. (An saukar da shi) saukarwa 
daga Wanda Ya halitta fcasa da 
samrnai madaukaka. 



0^ 



2lh Sura lii "D.H. 



467 



5. Mai raharna, Ya daidaita n) a 
kun AFarshi. 

6. Ah in da yake a cikin sammai 
Masa, ne, da abut da yake a eikin 
Easa da abin da yake a tsakaninsu 
da abin da ke £ar Yashin mrbaya 

7. Kuma tdan ka bay yana da 
inagana, to, la Me Shi 1 Yana sanin 
asiri da mafl ftoyuwa. 

Allah, babu abin bau La wa fa 
Shi. Yana da sun aye mafiya kyau. 

9. K uma shin, labarin M usa y a. je 
maka? 

10. A lokaein da ya ga wata 
wuta T sai ya ce wa iyalinsa, ll Ku 
dakata. Lalle ne ni, na tsinkayi wata 
wuta, tsammamna in zo muku da 
makatnashi daga gare la, kci kuwa 
in sarni wata shiriya a kan wutar. 11 

/ / . Sa 7 an nan a lokadfi da ya jc 
mata, aka kira shi, bl Ya Musa! 

12. <l Lalle ne, N'T nc Ubangi- 
jinka, sai ka debc lakalmanka. (2) 
Lalle ne kana a rafin nan abin 
tsarkakewa h "TXiwa. 

IS. ' KumaNl, Na<rafkka. Sai ka 
saui ara ga abin da a kg yin wahayi. 

14. "Lalle Ni, Ni nc Allah. Rabu 
abin bauiawa face Ni, Sai ka bauta 
Mini s kuma ka tsayar da salla do- 
min luna Ni. 



A ' * -li jf*- i.'If - -" "ji 



{]} A]] ah Vg daidsitu d kacl AL'atsht daidaila wadda La (3 ice tk Stu 

(2) An ce wa Musi jli ilel* ca k a] ma 11 5ft dpmin. KL;na did iiajaiLi tco kuw^i ktj Icjijiku 
najana ne d±>\zun. ya Shiga Willi mai rs-arki Wanda aku kira Duwa a akirt Sftharar Kir.ai a 
isakaidn Masar da Mady^na 



2lh Sura lii "D.H. 



4f>8 



15. Lt Lalle ne Sa'a mai zuwa cc, 
lna kusa da In Goye ta domin a saka 
wa dukan rai da abin da yake aika- 
tawa. 

16. "'Saboda haka, kada wand a 
ha ya yinlmani da ita kuma ya bi 
son zuciyarsa. ya taushe ka daga 
gare ta Jnar ka halaka. 

17. "Kuma wace ce waccan ga 
damanka ya Musa! 1 ' 

IS. Ya uc, "Ita sanriata ct, ina 
dogara a kanta, kunia ina kakkafrar 
ganye da tea a kan £ananan bi^a- 
shena, kunia ina da wadansu buka- 
toci 11> na dab am a garc la. >r 

19. Ya ce lL K.a yi jTfa da ita. ya 
Musi!' 1 

20. Sai ya jefa ta. Sai ga ta dab- 
bar macijiva, tana Lafiya da gag- 
gawa. 

21. Ya ce, lt Ka kama ta, kuma 
kada ka ji tsoro. Za Mu mayar da 
ita ga halinla na farko. 

22. ll Kuma ka liada hannunka 
zuwa ga damtsenka, ya fila yana 
fari, babu sofane, wata ay a la da- 
bam. 

23. "Domin Mu nuna maka 
daga ayoyitiMu manya. 

24. Ll Ka tafi zuwa ga Firauna. 
LalJe shi, ya keiare haddi (da gir- 
man kai). 11 



— ■ % 



4j I i. %y*J£> 



{\) A-mfanonin sanJa,': ana rifon allciblfj a akin dap 1a 7a ma sitra, ani dogma a kanta 
Kabtida gajiyii rauni. [.lmiimin JummLi'a. na dogara a l-anlii a Inltacin hiuTuhii, ana MLa 
da ita a rikm ruwan Sacna ana diigiara a kanla. aim dakan iyfJi da ita du:nin Ladabtarwa. A 
cLkjn want HadTst Amnabiya ce, "Ka ratayc sandarka inda iyalinka sukc eanin ta " Rjk'on 
samda na sanya farkawa ^a barin duniya, watau mai ita ya zama a dkin halin tattya. 



2lh Sura lii "D.H. 



4<& 



25. Ya cc, "Ya L'bangiji! Ka 
butfa m mini Eirjma. 

26. "Kuma ka sauEaJtc mini al 1 - 
a marina, 

27. "Kuma Ka war ware mini 
wani Jcul]i daga harsh£na. 

28. "Su fahimci maganata. 

29. "Kuma Ka sanya mini wani 
mataimaki dagEi mutanena. 

JO. '*Hariina dan'uwana. 

J/. 11 Ka Earfafa halittata da shi. 

32. ll fCuma Ka shigar da shi a 
cikin aFamarina- 

33. "Domm mu Isarkake Ka da 
yawa. 

34. "Kuma mu tuna Ka da 
yawa. 

35. 11 La Ik Kai, Ka kasance Mai 
gani gart; mu," 

36. Ya ce, "Lalle ne, an ba ka 
rokonka, ya Musa! 

37. "Kuma lalle ne r hakiica ^ M un 
yi wata baiwa garc ka a wani loka- 
cin na dabam. 

38. ll A lokacin da Muka yi wa- 
hayin abin dti aka yi wahayi /.uwa 
z\i uwarka. 

39. "Cewa. 'Ki jEfa shi a cikin 
akwaim nan, sa an nan ki jefa shi a 
cikin kogi, sa'an nan kogin ya jefa 
shi agafra, wani makiyi Nawa kuma 
maJciyi nasa ya dauke shi." Kuma 
Na jefa warn so daga garc Ni a 
kanka. Kuma domin a rife ka da 
kyau a kan idoNa. 

(1) Ma'anar budu Jtirji, shi ii Siinya muSu liafclm. 



2lh Sura lii "D.H. 



47U 



40. ll A s a 'ad da 'yar'uwarka kc 
tafiya har ta cq, 'Shin, in shiryar da 
ku ga wand a kc rcnonsa ?' Sai Muka 
mayiir da kai /uwa ga uwarka dt> 
min idonta ya yi sa.nyr ]) kuma ba7a 
ta yi bafciin ciki ba. Kuma ka kashe 
wani rai, sa'an nan Muka tserar da 
kai daga bakin ciki, kuma Muka 
fitine ka da wadansu fllinom Sa*an 
nan ka zauna shekaru a rikvn mula- 
ncn Madyana. Sa\m nan kuma ka 
zo a kan wata kaddara, ya Musi! 

41. "Kuma Na /a 6c- ka d6min 
K.airta. 

l Ka lafi kai da daifuwanka 
game da ayoyiNa. kuma kada ku yi 
rauni ga ambatoNa. 

43. "Ku lafi ku biyu /uwa ga 
Fir' it una. Lalk shT, ya k£[arc haddi 
(ga girman kai). 

44. l 'Sai ku gay a masa magana 
mai laushi/ 25 tsammaninsa yaua 
Eunawa ko kuwa ya ji tsoru." 

45. Su biyu suka cc, 11 Ya 
Ubangijinmu! Lalk ne muna tsC- 
ron y<a yi gaggavvu a kanmu, ku ya 
Pttarc haddi-" 

46. Ya ce, th Kada ku ji tsoro, 
Lalle NT, Ina tare da kujna ji, kurna 

47. "Sai ku jc masa, sa'an nan ku 
<x. Lallc mu, Man/anni biyu nc na 
Uhangijinka, sai ka saki Bani Ts- 
ra'Tla tare da mu. Kuma kada ka vi 



0 



■ m ' .- 



^ CSS* (j^'i Lsli£- ? J 



(1) ]don1a ya yi saiiyi, watau ta |i datfi Kflhoda ganm danta 

(2) Watinan :-hc d-aldlir. umur.ru da alhcri da bujji daga sbatn, kuma a yi foaka da 
magsna mai lausni ga wan da yakc da iko da ftarfi Kp da wanda Allah Va ts^rc -Ha 
tHtiiin Sii tic, ha lie j^a. wanda bai Liki kijmc ba. Tu tiaka nc mai wa'a/i uin naaara. 



2lh Sura lii "D.H. 



471 



musti azaba. HakTfLa, mun zo rmika 
da w^i a ay a daga Ubangijinka. 
Kuma amu'rici ya tabbala ga wanda 
ya hi shiriya. 

"Talle mu, hafiafta. an yi 
wahayi zuwa gare mu, c£wa azaba 
tana a kan wand a ya ft a ry at a, kuma 
ya juya bay a/ 1 ' 

4 P. Ya cd. "To. wane nt Ubatigi- 
jinku? Ya Musa!" 

50. Ya ce, "UbanKijinmu Shi 
Wanda Ya bai wa dukan kotne ha- 
littarsa, sa'an nan Ya shiryar." 

5/. Ya tc h "To. mine halin £ar- 
nonin farko?" 

52. Ya ce. "Saninsu yana a wurin 
UbangijTna, UbangijTna ba Yii Gace- 
wa kuma ba Ya manluwa. 

5 J. "Wanda Ya sanya muku 
£asa shimficfa, kuma Ya shikar 
muku da hanyoyi a cikinta, kuma 
Ya sank a r da ruwa daga sama. 11 
Sa'an nan game J a sM ul Muka filar 
da naui-nau'i daga tsiruruwa 
dabtim-dabam. 

54. Kuci kumakuyi kiwnn dab- 
bo bin niimarku. Lalie ne, a cikin 
wannan akwai ayoyi ga masu 
hankali. 

55. Daga gate ta f2> Muka halitta 
ku. kuma a cikin ta Make mayar da 
km kuma daga gare ta Make fitar 
da ku a warn lokad na dabam. 



: < . _ i -j 



(I J Ruwan. 
(2) Kasa. 



2lh Sura lii "D.H. 



472 



56. Kuma la lie, ha£7fia. Mun 
nuna masa ayoyinMu dukansu, sai 
ya £aryaia, kuma ya Jciya 1 

57. Ya cc. lL Shm, ka zo mana 
domin ka filar da mu daga Easarmu 
game da sihirinka, ya Musa? 

55. "To, la lie ne, muna zo maka 
da warn sihiri irinsa. Sai ka sanya 
warn wEi'adi a Isakaninmu da l.saka- 
ninka., bil mu sa&a masa mu, kai 
kuma ba ka sabawa. a wani wuri 
mai datxwa." 

59. Ya cc, ( Wii adintu shi ne 
ranar kawa, kurna a tara mutane da 
hantsi." 

60. Sai Fir'auna ya. juya, sa'an 
nan ya tara mugunyar <labararsa : 
s-a'an nan kuma ya zo, 

61. Musa ya ce musu, ll Kai- 
lonku! Kada ky kirtcira katya ga 
Allah, har Ya tumftuke ku da wala 
a /aba. Kuma wanda ya kirkira Ita- 
ly a, ya tabe. 11 

62. Sai suka yi jayayya ga 
al'arnarinsu a tsakaninsu, kuma 
suka asiria ganawa. 

63. Suka cc, "Lallc ne wadannan 
biyun, hakiica, masihirta ne, suntl 
nufin su fltar da ku daga kasarku Cl> 
game da sihirinsu, kuma sli tafi da 
tabT'a rku ma filTc i y a . 

64. LL Sai ku hatfa dabararku. sa'- 
an nan kuma ku tafi a sahu guda, 



.it , n 





(L) Ya tara da siyasa domin ya It a rkiiiar da haELkuhn rdUtar.e daga ayCiytn AlUh 
Ccwdrsa ya >l mj["in ya fiur dd ku daLii tiiiaikL. shine Siyiisa, dnmrn idan mutine sulin ]i 
miiganar fllarw^i daj;a J^asu. Siii Jlianta du kow^LC inn rna^ans La warn a.]]]in 



2lh Sura lii "D.H. 



473 



kuma hafcifci % wanda ya rinjaya, a 
yau> ya rabbarua/' 

65. S u k a ce . 1 ' Ya M usa f Imma ka 
jcfa, ku kuma rau k as ante fork on 
mat jefawa." 

66 Ya gc\ 'A'a, ku jefa." Sai ga 
igiytjyinsu da sandunansu ana su- 
ranta su a gare shi, daga sihirinsu. 
lalle sun a Lafiya da sauri. 

67. Sai Musa ya ji tsoro a cikin 
ransa. 

tffl. Mukij u\ "Kada ka ji tsoro. 
Lalle ksi ric mafi daukaka, 

tfP. "Kuma ka jefw ahin da ke a 
akin hannun damanka, ta cafe abin 
da suka aikata. Lalle nc abm dy 
suka aikata, rnakircin masihird nc. 
kuma machine] ba ya tin nasara a 
duk inda ya je," 

70. Sai aka jefar da masihirtan 
suna masu sujada, s>uka tc, "Mun yi 
Tmani da Ubangijin flaruna da 
Musa. tT 

71. Yace, h 'Kun yi imam' saboda 
shi a gabanin in yi muku izni '} T.alle 
shi. haJtilta, babbanku ne wanda ya 
sanar da ku sihirin ! To, lalle ne zan 
kakkatsc hannayenku da Rafa- 
funku a tarnaRi. kuma lalle zan tsire 
ku a cikin k ututturan itaeen dabTno, 
kuma lalle /a ku sani wanenmu ne 
mafi tsananin azaba, kuma want; nc 
mafi wan 7u war (azaba)." 

72. Suka cc, ih Ba /I mu fTfTla ka 
ba faufau a kan abin da ya /.o mana 
na hujjoji. \funa ranisuwa da Wan- 
da Ya Raga halittarrnu sai ka hu- 
ktinla abin da kake mai hukuntawa, 




21). Sura lii "D.H. 



474 



ai kana hukunci akan rayuwar du- 
niya kttvvai ne. 

7„f. ,h Lcn]lc mu, mun yi imam da 
Uhangijinmu domin Ya jiaTarla 
man a laiiufTfukanrnii da ahin da ka 
tilasta mu a fcansa na sihLri. Kuma 
Allah ne Matt albert, kurna Vtafi 
wanzuwa." 

74. La]]t fl> shi, wanda ya jc wa 
Ubangijinsa yana mai 3aifi n (d, la lie 
ne yana da Jahannama, ba ya mutu- 
wa a cikinta kuma ba ya riyuwa. 

75. Kuma wanda ya je Masa 
yana mai Imam, alhali kuwa ya 
aikata aikin £warai. to, wadannan 
suna da darajqji matfaukaka. 

76. Gidajen Aljannar zama, ko- 
guna na gudana daga £ar£ashiniu h 
suna madawwarna adkinsu. Kuma 
wan nun ne sukamakon wanda ya 
fsarkaku. 

77. Kuma I a] It ne, ha£7Ra, Mun 
yi wabayi /uwa ga Mfisa eewa, "Ka 
yi tafiyar dart da bayiNa. Sa'an nan 
ka doka musu hanya a cikin teku 
tana Iceicasasshiya, ba ka tsoron 
riskuwa, kuma ba ka fargabar nut- 
sew a," 

78. Sal Fi r 'auna ya bi su game da 
rundunarsa. Sai abin da ya rule su 
daga teku ya rufe su, 

79. Kuma Fir'auna ya 5atar da 
mutiinensa. kuma bai shiryar (da 
su) ba. 



(1) Ayala 74 du. la. 75 ma^anar Allah cc domin JtaricL bayani a kan ma^anai iiiasi turta 
a bayan sun musulunta. 



2lh Sura lii "D.H 



475 



80. Ya Bani Israelii! Lalle Mun 
Lserar da ku daga maJtiyinku, kuma 
Mun yi muku wa'adi a gefcn Dursen 
nan na dama> kuma Mun sassaukar 
da dar&a da tattabaru dominku. 

81. Ku ci daga ma.su dadm abin 
da Muka insula ku, kuma kada kLi 
fcetarc haddi a cikinsa har hushlNa 
ya sauka a kanku Kuma wan da 
hu&hiNa ya sauka a kansa, k\ lalk 
ne, ya fadi. 

82. Kuma 1 all t Ki, haJuJEa, Mai 
gafara nc ga wanda ya luha kuma 
ya yi Tmatii, kuma ya aikata aikiti 
kwarai, sa'an nan kuma ya nemi 
shiryuwa. 

83. "Kuma mcne ne ya gag- 
gautar' :i> da kai ga barm muta- 
nenka'' Yii Musi!" 

84. Ya ce, lL Su ne wadannan a 
kan siwuna, kuma na >i gaggawa 
zuwa garc: Ka< ya Ubangijif Domin 
Ka yarda." 

85. Ya ce, ll To, lalle ne, haltriita, 
Mun fitini mulanenka daga ba- 
yanka,kiima Samiri ya Bat a r da su." 

86. Sai Musa ya kuma zuwa ga 
mu lan cms a van a mai hushi, mai 
hakin cifci, ya ce. LL Ya mutanena * 
Shin, L'bangijinku bai yi muku 
wa'adi ba, wa'adi mai kyau'? Shin, 
lokarin .ya yi i$awu a kanku ne, ko 



* j* ^ ~. 



■.- ,,ir.-.- 



>*Lf.L? J^CjSiu / ^ -AS Li u j J 

j- B^, _-■ 



(I) Musi ya za6i miiUinsaba inda£a Bans Isra'TLa. dutntii sutafi warm MiJiih [are. sa 
J] []]a i !UJLar Ubanjiijj. A l^k a l i n d.i ya yi k:isa, yn y] gaggawa do mm hC|C Ko itliWii a 
bflyan a7UKliJ3 kftatia Lirba'in ya taH a wurin MtJta'in, Al!ah Ya fara yi Tnasa ma^jtna p^T]iic 
da rniitancTiSii d&mjn debc masa kewa. Sai va karBa da Lcwa, "Sana nan a kan siwun a . " 
Wataa sana nan a kan abm da ns cfora Sll a kuusa na addni] du iJiida la Luatadi. Sai Allah 
Ya masa "A'aha! San miiAanya addininka rfii Hautar rna rtlJc] . " " 



2lh Sura lii "D.H. 



47 ft 



kun yi nufi ne wani hushi ya sauka a 
kanku daga Ubangijinku, saboda 
ha hi kuka sa&a wa alkawarma'.'" 

$7, Suka ce, ll Ba mu sa6a wa 
alkawarinka m ha <Ja Ikonmu, 
kuma am ma an cfora mana wa- 
datisu kaya matsu nauyi daga a bin 
kawar mutanen ne. sai muka jtlar 
da su. Saan nan kamar haka ne 
Samiri ya jefa. 

88. l 'Sai ya fttar rrmsu da watii 
maraJiL jikin mutane, yana ruri : 
sa'an nan suka ce, l Wannan ne 
gunkinku kuma gunkin Musa, sai 
ya mantaV 

Shin, to, ba su ganin cewa, ba 
ya mayar musu da magana, kuma 
ba ya mallakar waia eula a gare su, 
kuma ba ya mallakar amfani'. J 

90. K uma . ha £ i Ra , H arun a y a ee 
mu.su daga gabani, "Ya mutancna! 
T.allc an fitint ku da shi ne kawai. 
Kuma I a lk Ubangijinku Mai raha- 
:ti;i uc, saijtu bi ni, kuma kuyi da'a 
ga umurnina." 

91. Suka ce. "Ba /a mu gushc ba 
faufau a karisa mutia masu la- 
zimta,' 21 sai Musa ya komo zuwa 
gare mu." 



{I) Alokauin da BanTlsra'ila za su fita daga Masar sun yi aron mumLa^cn niutanen 
Masiar dnmin su nulla te^a h]ki sake yi. ha gudu 7a su yi ba. dotliLli kada a tn mi da wuri. 
Wadannun nvjndiycn ne Samiri ya tara u bayan lafiyar M ilj.il zuwa MTkiitm 
Ubangijinsa ya Jitira musu maraJci raai jiki inn na mutane da snuti irin na shinu, domm ya 
yi msua magwdanai iska a dkm cikmsa, id»n iskni ta fito, sat a j7ta da snuli kamar saulin 
kulian .nhanu. Kun^ shi mara^m bS ya da wani rai, ba ya motsi, sai dai icu^iti kawai. 

(i) La^Lmla a ka]j bauta wa murakin akwgi wahala a cikitlta, dficnin haka aka kiiwp 
Willi nan (cimshj Haboda -i. nulla Cewa. hautar Allah babu U?imtS da waJiala a Likin'.a, duk abin 
da yake da wahala n cikinsa, ba addiruo Allah ha nr. Akwai iliifcali a cikin MysLiLunci 
wanda nmJ'i yawan.^a kwana /iotuh nc a Clkia musaJlusti. Matin rn Sdn^ri n ^ 1 i < i | iM ilxiilu 
d:i kicfa da r:iwa da wlka ii <..ikin wurin ihadarKn. 



2lh Sura lu "D.H 



477 



92 (Musa) ya cc, lt Ya Haruna! 
Me; ya hane ka, sa'ad da ka gan su 
sun ftace. 

PJ. "Ba ka bTni ba! Shin, to, ka 
sa"6a wa umurnina nc?' 1 

54, (Haruna) ya ce, 11 Ya dan : u- 
wana! Kada ka yi kanm ga gemu- 
na kt> ga kaina. Lalle nL na ji Iso- 
ron ka ce, 'Ka rarraba a IsakEinin 
Bani Isra'Tla, kuma ba ka tsarc 
maganala ba'." 

9$, (Musa) ya ce, tl Mene nc bab- 
ban al'aniarinka? Ya Samiri!" 

96 (Sarnin) ya cc, hl Na ga a bin 
da ba su ^an shi ba shi, sai na yi 
da mica, damEa guda daga kufan 
sawun Man/on, sa'an nan na jefa 
ia, Kama haka dai raina ya kawata 
mini," 

97. (Musa) ya ce, L To, ka (aft., 
saboda haka la]le ne kana da a cik in 
rayuwarka, ka ce 'Babu shafa'. 
kuma kan a da wani mu'alkawarta. 
haza a sa&a maka gare t.a ba. Kuma 
ka duba zuwa ga gunk ink a wanda 
ka yini a kansa kani mai lazimta. 
Lallc ncmunu Jtdnc shi,* ] 1 sa'an nan 
kuma muna sheJte shi, a cikin Icku, 
shcJccwa ." 



* .--if • .- .- 



I-- 



(1} Musi, ammcin Allah ya rabbata, a j^are s-his, ya Cotie marafcin ya shefce shi a cikin 
ruwan li-ku dufniti ya tiilna rasJiin Ikon maraEin, ga karc Jcansa. daga waia cuia kuma 
Ja (carancinsa, a cikicitiltu wadda lake day a cc daga c iki n. abubuwan. 7k lkl Allah da Mike 
iya ganL da 13laccwar ib3dsr mist bay la wa wan in AlJah. a biyan watialarsu mai yaws 
la I a? iima a kansa . 



20. Sura lu "D.H. 



47 S 



98. A bin yam kavvai, abin bau- 
l aw ark u Allah kawai nc, Wanda 
babu wani a bin baulawa face; shi, 
kuma Ya yalwaci ' 1 5 dukan kotne da 
i]mi. 

99. Kamar wancan ne Mukc 3a- 
bartawa m a gare ka n daga labaran 
a bin da ya gabata, alhali kuwa 
ha£l£a. Mun ba ka zikiri (Alku- 
ram) daga gunMii. 

100. Wanda ya kau da kai daga 
gare shi, to, 3al]e shi, yana daukar 
wani nauyi a Ranar Kiyama. 

10 L Suna madawwama a dkin- 
ya. kuma ya munana ya zama a bin 
dauka, a Ranar Kiyama. 

102. A Ranar da ake hurawa a 
cikin £aho, kuma Muna lara ma.su 
laifl, a ranar nan, sun a masu shu- 
dayen idanu, 

103. Suna fioye magana a l.sa- 
kanin&u, (Suna cc wa juna) "Ha ku 
7auna ba (a cikin duniya) face kwa- 
na go ma." 

W. Mu nc mall sam ga a bin da 
sukc fatfa a sa'ad da mafTfirinsu ga 
hanya kt tcwa. "Ba ku zauna ba 
face a yini guda." 



{11 Allnh Yj yalwaci dukiin krjmc da Hani, watau. Yana a i Vara komc da ilminSa. kuma 
Yana ljniJJ tlL da Km^a Mdsa da ilmi, wanda Ya aiki ManzanninSa da shi 

(2} YI kiwL> Sarin bayacii pame da wan nan Snsxifl a qlnn ayoyjn da kc IMC daga lian, 
yndda Hun addimn Allah yake da SauJii a cikm lukacL pliers na dgniya kawai, a cikin 
[aEaitac-ccn Lok^ci, da kuma wjyar baula WUL watli gu daukar kava mas a nauyi a duniya. da 
Lahira, a cikin dng-on lokaci- 



20. Sura lu "D.H. 



47g 



105. Kuma sum! lambayar ka 
daga duwalsu 1 1 \ sai ka ce, tl Ubaii- 
gijina Yana shckc su shcEcwa, 

ifttf, Sa'un nan Yana barin (wu- 
rin&u) fa fa.) mai sari I si. 

J ft 7. l 'Ha ka gamn karkala a ci- 
kinsa, kuma ba ka ganin wani 
ludu." 

7ft#, A ranar nan suna biyar mai 
kira, babu karkala a garc shi, kuma 
sauluka suka yi kawaici ga Mai 
rahama, hi ka sauraren kome fad; 
sautin tafiya. 

W 9. A y in in nan cuto ba ya yin 
am fan i fate wanda Mai rahama Yu 
yi masa m\i kuma Ya yarda da shi . 
da magana. ,2i 

110. Yana satiin' 3 ' abin Ja kc y 
gaba gare su da abin da ke bayansu, 
kuma ba su kewayewa da Shi ga 
sani. 

111. K um a fu skoki suk a Kan k an 
da kai ga Rayayye, Tsayayye, alhali 
kuwa wanda ya dauko wani zalunci 
ya La be, 

1 12. Kuma wanda ya aikata 
wani abu daga ayyukan lewarai al- 
hali kuwa yana maiimani, to, ha ya 



a ^* i-^i^s i ^"f 

-- .- ■-; 

V|j I' 1 ^ / - ' r 1- + 



(J) Ana silTanta ri-jwihm madauka ka da ayyukan diiroya wadanda ba ibadac Allah 
ba, walau al'adu da ibadudu] da ba ibadar Allah ha, dukansi.] kqme yawansn 7.i ^ij lala\ea 
ranar da Mni kira, watau IsraT]], Ziti b'jSil. kaho Ha kirart Jruilacu; xuwa jra Tadiiin Kiyama, 
k.Lra wiirula baha makaritara daps pure shi. wstfau ba kamai kJiatlda Amiahawa suka >'i ba. 
wanda wadansu. mul^tlc i-uka kisrkaue daj^a pair shi a ^^n dyniyii. 

(2) liib-j dio kdwa ^ai wanda Allah Mai rabama Va yi masa iznin da yin celon. ja 
wan-da aka VI Liinn satiila slii, kuma i/ni ana yin h;l ni L da rn^^iirifir A||a,h, ba da wata 
i;haia ba 

(3) Allah Vs san kornt gahalnlunSa. hu kuwa ha sn Lyaki>wayiwa d h i s^nm kOmt' game 

dn Shi. 



20. Sura lu "D.H. 



4*0 



Isonm wani zalunti ko wata na- 
Easa. 

//J. Kama haka Muky saukar 
da shi, Alfcur'ani. yana abin karan- 
tawa, da Larabci, kuma Muka juj- 
juya misalai : a cikinsa. na tsoratar- 
wa„ tsammaninsu, suna yin ta£awa 
ko ya sabbaba musu wala wa"az- 
tuwa. 

114. Sa'an nan Allah, Mam alia- 
ki, Tabbalacce, Ya daukaka. Kuma 
kada ka yi gaggawa " i da AlJEur'ani 
a gabanin a karc wahayinsa /uwa 
garc ka. K uma ka ct. "Ya" Ubangiji ! 
Ka Kara m in j ilmi." L 

1 15. Kuma lalle, hatfliEa, Mun yi 
alkywari v.uwa ga Adamu a gabanin 
wannan, sai ya man [a. kuma ba Mu 
sarni £arfin /uciya a gare shi ba. 

116. Kuma sa'ad da Muka cc 
wa mala'iku, L "Ku yi sujada ga 
A damn." 1 Sai suka yi sujada, face 
IblTsa, ya fctya. 

1 17. Sai Muka "Ya Adamu! 
Lalk nc wan nan ma£iyi Q5 nc gare 
ka da kuma ga inatarka, saboda 
haka kada ya fitar da ku daga 
Aljanna har ku wahala. 



(1) Allah Yi urr.uri:L Annabi da ya Jiar ^aggawar karat an Alfcurarii a ^lkacin da akc 
ym wahayinsa zuwa gare shL, dt>min kada ya wahala, ddmin sOfar tana Icaraotai da ctwa 
adcumn ivtmulunt:] sauEi nc, bai ?o domm ya wrikUar ba Kuma isorun ym kuskurc yaria 
sanya yin ku saute mai jawr? wahala kumar yadda Ailarr.u ya yi ^aggawa: ficiron 
UiUunlitL Allah, ia] ja yi maaluwa, ya yi ab:n da aku tiaaa s>tu, bar masifa [a narua. aka filar 
fj..i shi diigfi Aha una 

(2) Atla" farkarda divan Adainu ^a makiyin uhansu -wandaya sabb-aba cnasu wahalar 
ZLjwfl dumya da haduwa da taklifi a cjkmtii Kuma torn wajmari takhl': yatiii zainc tmisu 
HaL]£i iaan sun b: nhi yadda AlUh Va cc, nmmti idan sun bi banyar Shmdan. rnafiyinsii, 10. 
babu Libici da ^ai sama a ^are >u faci: Jiana wahula daya diaLya har I.ihira, 



21). Sura lu "D.H. 



4J41 



/ /fl. "Lai k nc ka samu, ba /a ka 
ji yunwa ba acikinta, kuma ba zaka 
yi t si raid ha, 

119, 1 ' Lalk ka i , b a za ka ji fiishir- 
vva ba. kuma ba zH ka shiga hantsi 
ba." 

1 20, Sai ShaUfan ya 5 any a was- 
wasi. zuwa gare shi, ya cc, "Ya 
Adamu! Shin, in shiryar da kai ga 
itadyar dawwama da mulki wanda 
ba ya £ar£waT 

/2A Sai suka ui daga gare ta, 
sabuda haka aTaurunsu suku bay- 
yana, kuma suka shiga sun a lullu- 
F>awaa kansu daga ganyen A]janna. 
Kuma Adamu ya saba wa Lbangj- 
jinsa, saboda haka ya &acc> 

122. Sa'an nan kuma Ubangijinsa 
Ya zafte shi, Ya kar&i tuba gare shi, 
kuma Ya shiryar (da shi). 

123. Ya ce, "Ka sauka ku biyu 
daga gare ta gaba day a, sashenku 
yana ma£iyi ga sashe, To, imma dai 
wala shiriya ta jc muku daga gare 
Ni, k\ wanda ya bi Shiryar wala, to. 
ba ya battwa, kuma by ya wahala. 

124. "Kuma wanda ya bijire e 1 ' 
daga ambatoNa (AIRurMniJ, lo, 
lallc nc rayuwa ma i S. unci ta tabbata 
a gare shi. kuma Muni tayar da shi 
a Ranar Kiyama yana makaho. 1 ' 

125. Ya ce, il Ya Ubangiji! Don 
me nc K a tayar da ni makaho alhali 
kuwa na kasance mai gani? 11 



u+! ^ Jt^L^lXi^'j 



A V T ■*" "* I'''" J - in* Ui 



(I) Wanda ya bijire dajaa iynyin AHab, shTnc Icafirm d H, ^fU yjfda tk shigii MuSuLunci 

h j 



21). Sura lu "D.H. 



482 



126. Ya ce, "Kamar wancan ne 
ayoyinMu suka je maka, sai ka 
ma nee su, kuma kamar hakar a 
yiiu akc mance ka. ,r 

127. Kama kamar haka Muke 
silk a wa wand a ya yawaita. " y kuma 
bai yi imani da aydyin Ubangijinsa 
hH. Kuma la lk ne azabar Lahira ec 
mall tsanani, kuma mafi wan/uwa. 

128. Shin s lo, bai shiryarda su ba 
ccwa da yawa Muka halakar da 
(kafirai) daga ft a muka, a gaba- 
ninsu, suna tafiya a tikin masau- 
kansu? La He ne, a eikin wancan 
akwai ayoyi ga masu hankula. 

729. Kuma ba domin waia k al- 
ma ba wadda ta gabata daga 
Ubangijinka, da kuma ajali amba- 
tacce. hakika, da azabar la kasance 
mai lazimta. 

ISO. Sai ka yi haJcuri (al a kan 
abin da sukc cewa n kuma ka yi 
tashihi da gode wa Ubangijinka a 
gabanin fitowar rana da gabanin 
E>acewarta„ kuma daga sa 1 6"in daTC 
sai ka yi tasbihi da sasannin yini, 
tsam martin ka /a ka sami yarda. 

HI. Kuma kada ka mikar da 
idaminka zuwa ga a bin da Muka 
jiyar da su dacfi da sbi, nau'i-ttau'L 
daga garc su, kamar hurcn ray u war 
dunivii yakt, domin Mu fitine su a 



A 111 -"-^f /t^- 



'ill 



i **** t "=■ F " - " 



(1) Wanda ya yawaita, Shi tic MusuLoii faiitii kfj ntai bidt'a yatii Jiara abitadd ^aaiarii 
ba a ciltin adtlmi, ya ya wait a *tii K hi mil yp. stiiga a uiJcin wdhalat duniyn. Kurtia t<i Luliita 
la Jl lianiini. 

(2) MaEm-i da nJtc i h :id a ih vi^iili Usjbihi a Lokatanta. farilla da na oafila. sti> tie 
uiiSELiiim L/KiLin tnisu i/pilt. TnHhihi da Ljgdc wa. Allah 'd gabanin lildwar rani ga sallar 
Asuba.a gabaniiiri 6acewaita ga La'aaar, a sa'o'ill darega I^ha'i.dii Refukan rana pa Azahar. 



21). Sura lu "D.H. 



4&3 



cikmssa , ulhili kuwa ar/ikjn Uhan- 
gijinka ne mafi alheri kuma ma.fi 
wanzuwa. 

132. Kuma kti umurci iyalanka 
da sal la, It urn a ka yi hafuri a 
kanta. Ba Mu tambayar ka wani 
arziki, Mu ne \fuke arzuta ka. 
Kuma a£iba mai kyau tana ga ta- 
fcawa, 

133. Kuma suka ce, 11 Don me ba 
ya zo man a da wata aya daga 
Ubangijinsa? 1 ' Shin> kuwa hujjar 
a bin da ke a cikin [ittattaian tarko. 
ba la jc musu ba 7 

134. Kuma da dai Mim halaka 
su da wata azaba daga gabaninsa, 
I al b nc da sun ce, fc 'Ya Ubangi- 
jinmu! Da Ka aiko da wani Manzo 
zuwa gare mu bar mu bibbiyi 
ayoyinKa daga gabamti mu Kasfcan- 
ta, kuma mu wulakantuJ' 1 

1 35. Ka ce, "Kowa mai I sum aye 
ue. Sai ku yi tsumaye. Sa an nan za 
ku san su wa ne ma'abuta tafarki 
madaidaid, kuma wane ne ya nemi 
shiryuwa.* 1 




Tana kuranlar da dokokin Allah masu hukunta hacfuwar 
adding n Allah da haduwar a£7dodinsu a kan kadailar Ailah 
M a ka da id. 




Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai. 



1. Hkihin rnutane ysi kusanta 
gare su, alhali kuwa suna a eikin 
gafala, suna masu bijirewa. 

2. Wani ambato daga I J ban - 
gijmsu sabo„ ba ya zuwa gare su face 
sun saurare shu alhali kuwa suna 
masu yin wasa. 

3. Suna masu shagaltacin 7\ik\\~ 
tansu. kuma su asirta ganawa: wa- 
dandti suka yi zalunci, (suna cewa) 
"Wan nan ba kowa ba ne face mu- 
tum misalinku. Shin, to, k unu.it: wa 
sihiri, alhali kuwa ku, kuna fahim- 
ta?" 

4. Ya t:t, "Ubangijina Yana sa- 
nin mag»n;i & rikin sama da £asa t 
kuma Shi ne Mai ji, Masani.' 1 

.5. A a, silk a ee, ^Ysiyc-yaycn 
maifarki ne. A'a, ya kiiKira shi ne. 
A 'a, shi mawa£i ne. Sai ya /<_> mjina 
da wata ay a kamar yadda alia aiko 
tnanzanni na farko." 



21.Suratu] Anbiya 1 



4*5 



6, Wa la al£a ry a da M uka ha I a k a 
la a jjabslnjnau, by la p imani ba. 
Shin, to, su, suna yin imaui? 

7, Kuma ba Mu aika fon a gaba- 
ninka face mazajc, Muua yin wa- 
hayi /uwa gart: su. Ku tarnbayi 
ma'abuta ambato u) idan kun ka- 
sance ba ku sani ha. 

8. Kuma ba Mu sanya su jiki, ba 
su cin abin ci ba, kuma ba su kasan- 
ce madawwama ba. 

9. Sa'an nan kutua Muka gas- 
kata musu alkawari; sai Muka tse- 
rar da su da wanda Mukc so, kuma 
Muka halakar da masu yawai- 
tawa.^- 5 

70. Lallc, halcika, Mun saukar 
da wani Iitta.fi zuwa gare ku, (35 a 
cikinsa akwai ambatonku. Shin, to, 
ba ku hankalla? 

11. Kuma da yawa Muka karya 
wata alRarya ta kasance mai zalun- 
ci, kuma Muka Eaga halittar wa- 
tfansu mulane na da bam a bayanta, 

12. Sai a lokacin da suka hangi 
azabar.Mu, sai ga su suna gudu daga 
garc ta. 

13. 'Kada ku yi gudu, Ku komo 
zuwa ga abin da aka nfirmar da ku 
a cikinsa da gidajenku tsamma- 
ninku ana tambayar ku." 



he- -r I < k •* ^ ^ * *~ 



m^V 1 ^ di W? 1 *' 



(]J Ma'ahuta ambatD, watau ftPjladcri da aka hai wa UllaLLafaTi sama: Yiih lLcL-j da 

(Z) Masu yawauawa, &u tie rtiasu uvwce haddudin Allah jja koine, fsLHifini da masu 
hidi n'i. 

(3) Al'"nimar Muhammad, csirar Ailah da attiinciriSa su Labbaca a pare shi. An 
saukar ttiusu Al^ur'iri, \ tikinsa akwai cTaukakarsu da darawiu,* domin wan da aka 
ambata. 10. an daukaka shi. 



ll.Suratul Anbiya" 



14. Suka Co, "Kaitonmu! Lalle 
mu ne muka kasatKc masn 
zaiunci."' 

75. Sa'an tian waccan ta gus- 
he ba : ita ce da'awarsu bar Muka 
mayar da su girnabbu, hitaltu. 

16. Kutna ha Mu ha I ilia sam^ da. 
£asa da abin da ke a tsakaninsu 
Muna Masu wasa ba. 

17. Da Mun y\ nufin Mu ri&i 
wani abin wasa da Mun fl) rite shi 
daea gunMu, idan Mun kasatice 
masu aikatawa. 

15. A'a, Muna jifa da gas fay a a 
kan Jtarya, sai ta darkake ta, sai ga 
ta haiakakka. Kuma bone ya labba- 
ta a garc ku saboda abin da kukc 
sift ant a wa. 

19. Kuma Shi ne da mallakar 
wanda yake a cikin sammai da ka>a. 
Kuma wadanda suke wurinSa (wa- 
tau maliViku), ba su yin girman kai 
BH ibadarSa, kuma ba su ^ajiya. 

20. Sun a ta .sbi h i d a re da ra n a , ba 
su yin rautii. 

21. Ko (kafirai) sun riki wa- 
dansu abubuwan bautawa nc ga 
£asa. su nc masu tayarwa fgare su)? 

22. Da wacfansu abubuwan bau- 
tawa sun kasance y tikinsu (sama 
da Jcasa) face Allah, batata, da su 
biyun sun baei. Saboda haka tsarki 
ya tabbata ga Allah Ubangijin 
ATarfihi daga abin J a sukc siffan- 
tawa. 



Jf T' -At *-.^P 



■ r" .? / --■ ■? "I i nil I 1 



(1 ) A bin wisa, sl'u [[LitLi, kci lL'3. ka w 



4m in dx d,kr- shn^.iliuwift da shi. 



21.Suratu] Anbiya 1 



487 



23. Ba a lambayai Sa ga abin da 
Yakc aikalawa, alhali kuwa su ana 
tamhayar su. 

24. Ko sun rilci wadansu abu- 
buwan baulawa., bairinSa'/ Ka ce. 
"Ku kawo hujjarku. Wannan shi ne 
ambatun wanda yakc liirc da nL 
kuma shi ne am baton wanda yake a 
gabanina. 11 A 'a, mafi yawansu ba 
su sanin gaskiya, iaboda haka .su 
miisu hivrcvva ne. 

25. Kuma ba Mu aiki wani Man- 
7.0 ba a gabani tika face Vhi na yin 
wahayi zuwa gare shi, cewa "La tic 
ne shi s babu abin bautawa fact NT, 
sai ku bauLa Mini." 

26 K Lima s ll ka ce , ' 1 M ai raha ma 
va ri£i da., :i TsarkinSa ya tabbata? 
A 'a. (maia'iku) bayi ne masu daraja. 

27. Ba su gabalarSa da magana : 
kuma su da umurninSa suke aiki. 

28. Yana sanin abin da yake 
gaba gare su da abin da yake a 
bayansu. kuma ba su yin celo face 
ga w an da Ya yarda, kuma su masu 
sauna ne salmda isdronSa. 

29. Ku ma wa nda ya ce d aga ga re 
su. "Lallc m abin baulawa ne 
baidnSa/' lo h wannan IVluna saka 
masa da Jab anna ma. Kamar haka 
Mukc saka wa az/.alumai. 

30. Shin, kcjma wadanda suka 
kafirta ha su gani da cewa latle 
iammai da Rasa sun kasance tfin- 
ke/ ]1 sai Muka butfe su, kuma 



■ ft. .- * _T 7 S A ^■~"| 



■ j 



a 'T f, - I j-r^ ' , i" .... 




(J ) SiimmiiL Hun kasancs tfinkc. sauka diijlii Eunc iu, kuma JEasa td knsanLt; 

Ji: f>::t; y-i :sir;i diijjj ;»;.rL* :.i ^ - ir-. i:.-.r. \1nk,i f-: :v, i k^-si.- mi rjM-i. r: ->j ■ 
:sauka d«.£a Siimil >'fL jiJiii ftaSd., la >-l Wwo. dab"n("ibi su. riyu. 



21.Suratu] Anbiya 1 



4SS 



Muka nanya dukan kome mai rai 
daga ruwa? Shin, ha za su yilmani 
ba? 

31. Kuma Mun sanya tab- 
batattun duwatsu a cikin Jtaia do- 
min kada la karkata da su, kuma 
Mun sanya ranguna, hanyoyi, a 
cikinsu (duwEitsun), tsammaninsu 
suna shiryuwa. 

32. Kuma Mun sanya sama rufi 
tsararre, aihaH kuwa su dajia ayo- 
yinta masu bijirxwa ne- 

33 . K uma Shi n t vva nd a Va ha I i U 
Va dare da yini da rand da wata\ 
dukansu M 1 a rikin wani sarari suke 
iyo, 

34. Kuma ba Mu sanya daw- 
wama ga wani rnuUrm ba, a gaba- 
ninka. Shin, lo, idan ka mutu. lo, su 
ne madawwama? 

35. Kg wane rai mai tfantfanar 
muUiwa ne. Kama Munajarraba ku 
da sharri da allien domin fitina. 
Kuma zuwa garc Mu akc mayar da 
ku. 

36. Kuma idan wadanda suka 
kafirla suka gan ka, ba su rift on ka 
face da i^gili (suna cewa) "Shin, 
war] nan ne ke ambatar guma- 
kanku?" Alhali kuwa su, ga atnba- 
tar Mat rahama, masu kafirta (7J ne. 

37. An ha Jit la mulum daga gag- 
gawa, /an nun a muku ayoyiNa. 



(y OJ V**V*J 



4 . i 



(1) Wannin ya mlna ccv,^ nina cja wata n cik]n sararc guda suke, kd da yaks, ikwai 

(2> Sun kanaciLE HuniL aihanta waniLa >:iki: nijs-,]Ti j^i] m ;i k j r s i.i &lha"li ki]wa, ktI. vjnii 
mui'jn zantatl Ai.&h Mai ]i]]ii]]ia >'li kiiNaiJCt; abid biiutiiWdi jrudii s^i ^aya.r 



21.Siiratu] Anbiya 1 



4JW 



Saboda haka kada ku nemi yin 
gaggawa. 

3H. Kuma suna cewa t "A yaushe 
wanna n wa'adi zai labbalu. id an 
kun kasance masu gaskiya? 11 

39. Da wadanda mka kafirta 
Fitma sanin lokacin da ba <u kange 
wuta daga fuskokinsu. kuma haka 
daga biiyayyakinsu, alhali kuvva ha 
iu ^ama ana taimakon su ba. 

40. A'a. lana jt musu bisa ga 
auk^sailadimaulardasu, ya 'an nan 
ba su, iya mayar da ila, kuma ba su 
zama ana yi musu jinkiri ba, 

41. Kuma lallc nc, haETfca, an yi 
l^gili ga w^dnriHu Man/anni daga 
gabaninka. fiai ahin da suka kasan- 
ce suna izgili da shi ya auku ga 
wadanda suka yi izgtlin daga gare 
su. 

42. Ka cc, s 'Wanc ne yake tsare 
ku a dare da yini daga Mai 
rahama?" A "a, su masu bijirewa ne 
daga ambaton L'bangijinsu. 

43. Ko kuwa suna da wadansu 
abubuwan bautawa wadanda ke 
tsare su, daga gare Mu? Ba su iya 
taimakon kansu. kuma basu kasan- 
ce ana abutar su u ' ba daga gare: 
Mu. 

44. A% Mun yalwata wa 
wadannan da ubanninsu ni'imar- 
Mu v har rayuwa ta yi tsawo a kansu. 
Shin, to, ba m gariin cewa lalle Mu, 



.- * ^ f - j 



( 1 j lid su Lya HTnyn w^til abok] wand a /bit 



tsare su daga azibarMu. Kuma wactda bai 



21.Suratu] Anbiya 1 



Munaje wa kasarsu, Muna ragL' (L5 
ta daga sasanninta? Shin, to, su ne 
marinjaya? 

45. Ka cc, "Ahin sani, ina yi 
muku gargadL kawai da wahayi.'' 
kuma km ma ba ya jin kita a lokacin 
da ake yi musu gargatfi. 

46. Kuma haki£a id an wata iska 
daga azabar L'bangiji ta shafe su, 
hakika suna cewa. 41 Ya kaitonmu! 
La lie mu ne muka kasante masu 
zalund. ln 

47. Kuma Muna aza ma'aunan 
a da lei ga Ranar Kiyama, sabdda 
haka ba a zaluntar rai da kymc. 
Kuma kij da ya feasance nauyin 
It way a daga kumayya ne Mun zo da 
ita. Kuma Mun isa zama Masu 
hesabi. 

4H. Kuma lallc, haClfca, Mun 
kawo wa Musa da Ilaruna Rarra- 
bewa da haske da ambato ga masu 
aiki da takawa. 

49. Wadanda suke tsoron Uban- 
gijinsii a fake, alhali kuwa su, masu 
sauna ne daga Saa. 

50. Kuma wanna n ambato ne 
mai albarka, Mun saukar da shi. 
Shin, to, ku masu mum ntr gare shi ' 

51. Kuma lalle„ haftiJEa, Mun 
kawo wa Jbrahnm shiryuwarsa 
daga gabanL kuma Mun kasante 
Masana gare shi. 

52. Ya ce wa ubansa da muta- 
nensa, "Mene ne wyefannan 



- "'• t - 5 . \" Fx 1 i \ \'- 

i J L<iX* J ,Jl> 



o^j op^.Ji^ • 



fjj Muni lAfyL CasArsi] daga SLisamiitUu. w^tiiu ]]jutiini;[] Ji ke bin su pa Fialarsu 



21.Sura.tu] Anbiya 1 



mulummulumai watfanda kukc 
masu la/imta a kansu?" 

53. Suka ce, "Mun samt uban- 
nmmu masu taEimta a kansu. f " 

54. Ya ce : "Lalle, haJcTlca, kun 
kasance ku da ubanninku a dkin 
6a la bayyananna." 

55. Suka ce, "Shin, ka zo man a 
del gcmkiya ne, ko kuwa kai kana 
daga rniUu u-asa nc?' 1 

5(5, Ya ce. Ll A'a, LJbangi.imku Shi 
ne Ubangijin sammai da £asa, 
Wanda Ya Jtaga haliUarsu. Kuma ni 
rna daga masu shaida a kan haka. 

57. "Kuma ma ranlsuwa da Al- 
lah, la lb zan vt wani shin ga guma- 
kankua hayan kunjuya kunamasu 
bayar da haya."* 

58. Sa[ ya sanya su euntu guntu 
face wani babba gare ,su, tsamma- 
ninsu suna kamawa zuwa gare shi. 

59. Suka ce, "Want nc ya aikata 
warm an ga gumakanmu? Lalle shi. 
h a E i Jt a , yatta daga azzalumai." 

60. Suka cc. "Mun ji wani sau- 
rayi yanii ambatar su. Ana cc masa 
Ibrahim/ 1 

(57. Suka ce, "To, ku /o da shi a 
kan idanun mutant, tsammanin su 
za su bayar da shaida. v 

62. Suka ce, "Shin, kai ne ka 
aikata wannan ga gurnakanmu'. 3 Ya 
Ibrahim! ** 

63 Yace n ll A h a, babhansu, wan- 
nan. shT ya aikata shi. Sai ku tam- 
bayc su idan sun kasance suna yin 
magana." 



A " /" ^Ti'-ul^ fir * I i*£ 



.^4^ ^ 1 JSC-' dP' *i. > ^ J 1 J 



492 



64. Sai suku kuma wa junansu 
&uka ce, LL Lalle ne ku, ku ne azza- 
lumai.'" 

65 Sa'an nan kuma aka sun- 
kuyar da su a kati kawunatiiu (suka 
ce,) " L Lalle, haJMa. ka sani — 
wadannan ba su yin magana." 

rttf. Ya cc, "Shin, to, kuna bauta 
wa abin da ba ya amfanrn.ku da 
kome kuma ba ya cular da ku, 
haicin Allah'. 3 

67. ' Ttr da ku, kuma da abin da 
kuke bauta wa, baicin Allah! Shin, 
to. ba ku hankalta?" 

68. Suka ce, " K u Jc on e shi 4 k u m a 
ku taimaki gumakanku, idan kun 
k usance masu a ik at a. was." 

69 Muka ce, 11 Y a wuia ! Ki ka- 
!>ance sanyi da aminci ga Ibrahim.' 

70. Kuma suka yi nufin wani 
mugun shiri da shi, sai Muka sanya 
su mafiya hasara, 

71. Kuma Muka tserarda shi. da 
Ludu zuwa gra Easar nan wad da 
Muka sanya albarka a cikiiHa ga 
talikai. 

72. Kuma Muka ba shi ls"ha£a 
da Ya'aEuba a kan datfi, alhali 
kuwa dukansu Mun sanya su 
salihai, 

73 . K imia M uka sa n ya su shuga- 
banni, suna shiryarwa da umur- 
ninMu. Kuma Muka yi wahayi 
/.uwa gari: su da ayyukan alhtri da 
tsayar da s alia da bayar da zakka. 
Kuma sun kasance masu bauta 
garc Mu. 



^^^^^^ 



1^=^ 1 u£/^ li^fey 



21.Suratu] AnbiyaV 



493 



74. Kutna LMu, Mun ba shi hu- 
kutici da ilmi. Kuma Man tsTrar da 
shi daga alJcaryar nan wadda ke 
aikata munanan ayyuka. LaJk su, 
sun kasanuc mulanen mugun aiki, 
fa si Cai. 

7J. Kuma Muka shigar da shi a 
cikin rahamarMu. Lalk shi, 
yana daga salihai. 

76 . Kuma N uh u h a sa ' ad d a y a y i 
kira a gabani, sai Muka karna 
masa. sa'an nan Muka tsirar da shi 
da mutaneiisa daga baJtin ciki mai 
girma. 

77, Kuma Muka tat make shi 
da^a mutant n nan wadatida suka 
Jtaryata da iyoyinMu. Lalle ne su, 
sun ka sauce mutanen mugun aiki. 
Sai Muka nutsar da su gaba daya. 

?ti K u tna Da wuda da S u ] airaan , 
sa'ad da suke yin hukund a cikin 
sha'anin shuka : a lokacin da tuma- 
kin mutane suka yi kiwon dare a 
ctkinsa. Kuma Mun kasantx Masu 
halaria ga hukunrinsu, 

79. Sai Muka fahimtar da ita 
(mas h alar (n ) ga Subiman. Kuma 
dukansu Mun ba su hukunci da 



^L^i ity^ 1 O^ 1 j 




(.1 ^ Asa] in. mas'alar, luiuakm wan: inulum *uka yi kiwon &arna, a gor^r warn a akin 
dare, alnah kuwa ana leal Ufa wa nnai dabhobi ya kanpt' dabriobinsa da dare karna r yadda 
■Like ka^aJ'a wa nidi ibilka da Lsare shiikariii a uikin yini. 5ai DawCidiJ Vii vi hukunuL did CtJWa 
mai sMkai ya mallaki lum&kLR, &hi kuma mai tun^ki yi imallakl shGkar &atacciya, Sai 
fi-LiiiiinriHTi ya gy^ra hulfimoTi da Ci.?wa mai £^na ya tHEi lum^kin y:i rayu a kansu har a 
liitiium iJa nidi Lla.bhf>bin ya.jjyj.ra. ma.sa jfunLarsa bar '.a kucna yaJda lake a faikud lokiKirt, 
*\-,'iW nan y:i mayai lumakin ya karfti -m,"i n ,s i s.i 

A Liikin kissar akwai yiunii) cxvfu atLna&a*a bii su saanar :'Lid'm gaskiya saboJa wani 
mutum duk yadda yake, kuma ana war ware hukunci idart ku&kurc ya auku a ciki. Kama 
annabawa Kuna yin kuskurc ga a bin d*i bai shafi wahayi ba K uma kfjmiwa %a j^aakiya idan 
La bayyana wajibi nc. 



Zl.Suratul Anbiya 1 



494 



ilmi. kuma Muka horcduwatsu Ian; 
da Dawiida, suna tasbihL da tsun- 
tsaye. Kuma Mun kasance Masu 
aikatfjwa, 

80 Kuma Muka sanar da shi 
sana'ar'" wala tufa saboda ku, 
domin ya tsarc ku daga maka- 
mltiku. To, shin, ku masu godewa 

i 1 ?/, Kuma (Muka hare) wa 
Sulaifnan iska mai (satianin huga- 
wa, tana gudana da umurninsa 
/uwa ga kasar nan wad da Muka 
sanya a] bark a a cikrinta. Kuma 
Mun kasance Masana jia dukan 
komc, 

82. Kuma daga Shaidannu 
(Mun hore) wan da ke nulso saboda 
shi. Kuma suna yin wani aiki bait; in 
wane an, Kuma Mun kasance Masu 
tsaro a garc su. 

<V J. Kuma da Ayyuba a sa'ad da 
ya yi kiran Ubangijmsa* (ya cej 
"'LaUc ni, cuta ta shafe ni, alhali 
kuwa Kiii m Mall rahamar masu 
rahama." 

84. Sai Muka karfta masa, sa'an 
nan Muka kuranye abrn da ke a 
gam shi na cuta, kuma Muka kawo 
masa mutlnensa da kwatankwacinsu 
tare da su, saboda rahama daga 



(.] > Wjijinati yaiiii JiQna wajabC]Ji %■■]] SiiJiu'a wadda mutum is rayuwa ^ kiwia Kur^a 
yani nuna wajabcin aiki da sabubbia domm ncman tsarcw kai. M ya halattp ga jjujlumya 
yi kwame bdbu sina'ar d<i /aL Uayu a kariLa ko kunia yy p:u kansa pa Jukka ck lawilin 
lil^akkali TawakStalL sill ne mayai da attibiii dl'ac^Ura ea Allah a hkyaa rciuluTTi ya yi abin 
dii yakc iya yi. 



21.Suratii] AnbiyaV 



445 



wurinMu da tunatarwa ccl ga tnasu 

85. Kuma da Tsma'Tk da IdrTsa 
da Zulkifli, dukansu sun a daga 
masu hafiuri. 

86. Kuma Muka shikar da su a 
cikin rahamaiMu Lalle nt, sijna 
daga sulihai. 

£7. Kuma mai kifi C2? , a sa'ad da 
ya tafi van a mai hushi, sai ya yi 
zaloncewa ba za Mu kukunta masa 
ba. Sai ya yi kira a cikin dulTai ucwa. 
"Rclbu a bin bautawa face Kai. 
Tsarki ya tabbala a gare Ka. Lalle 
ne ni : na kasanct; daga az^llumai." 

8H. Sui Muka karba masa, kuma 
Muka tsTrar da shi daga bakinciki. 
Kactiar baka nc Muke tricar da 
masu i ma tii. 

K9. Kuma da Zakariyya a sa'ad 
da ya kariyi Ubangijinsa eewa, Hl Ya 
Ubangiji! Kada Ka bar ni maka- 
daici alhali kuwa Kai nc Mall athc- 
rin masu gado. 1 ' 

90. Sai Mukakarfta masa, kuma 
Muka kyautata (3j masa matarsa. 
Lalle ne su\ sun kasancc sun a gudun 
[sere zuwci ga ayyukan atheri. 



■' ' ■ --_ 



its?"' ■*l TL" 1 i" 





1 "flf- ^-r^" J lr'^" -fr 



{]} Ayyuba Marian Allah, an jarrahe shi rid wafuloll |.a jildtLSa da halaka: Lfiyari *a ya 
yi hn£ur; da. bukuJlcm Allah, sai Allah Ya mayar rnssa d;s a bin dn ya halaka- sa'an nan 
kuma ya fcari niaSfi wain kamar&a. ducuin riihd.ma.rSa ga masu mayar ca al'imiH a £lre 
Shi. da kuma him p masu ibfida domJJT kada auku^iir w^ilii rr.auifa ta. *Hny.H su k^tsewa 
d i liiitlJJl daukiir ;]LiJtLin 

(2) Shi lie Y unus hn Mi-ma. >L JlUShj &ti j'i i UIli i i ^ cl^ll domic; ba su karPn dridmi ba. 
SAL ya bai iu rnnji ^.abinit' :l yi masa i^niri hdrinsu. Sal All all YiljariJ.be shida tadawa ^ik;n 
ruwa bar warn JcTfl ya liadTye alii. ia'a:i naci kuma ya amayq shi a hayan wahala. ya konia 
WA irjLLtajiecisa .Suka yi imam 

Q) Riyan m^lar.sn ]A isilf'a ba ta llaihu ba Aliab Yd kyaulaLa mah^]fdrla. tasamicikm 
Yabaya dajja jL'arc sni. 



21.Suratii] Anbiya 1 



4Wi 



Kuifia sunu kiran Mu a kan kwa- 
cfayi da fargaba. Kuma iun kasanoe 
masu sauna r (aikata safto) gane Mu. 

91. Kuma da wadda ta Isarc tar- 
jinia daga alfa&ha. Sai Muka hflra a 
cjkinta daga riihiriMu <]) Kuma 
Muka sanya ta ita da danta wata 
ay a ga duniya. 

P2. Lalle ne wannan U) ita ce 
aTummarku, ta zama aTumma 
gxida. kuma Ni ne Ubangijinku. Sai 
ku bauly Mini. 

93. Kuma suka kakkatse arama- 
rinsu a Isakaninm. Dukan kowa- 
ncnsu masu komowa zuwa gareMu 
ne. 

Domin wanda ya aikata daga 
ayyukan kwarai alhali kuwa yana 
mai Tmani, Uh babu musu ga ai- 
kinsa, kuma Mu Masu rubutawa 
garc fthi no. 

95, Kuma hananne ne a kan 
wata alfcarya da Muka halakar 
cewa laltc su, ba su komowa. 

96. Har sa'ad da aka bude Ya- 
jufu da Majuju, alhali kuwa suna 
gaggawa daga k 6 want tudun Rasa. 



^j^*^ j 



J "** ^r" __r 



' ^ c ^ ^ 



J - J / 1;^^ J T-- - ^ -Sir I _ ; --' 



f I ) RuhitL Allah a nan, shi nc Maialka Jjbnta- Shi n< ya hura a cslkiu wuyan rlgarfa. 
iilj li yi ciki da l£a. Maryacnu ba Acinafoiya ce, an imbact Ea m: d£m]Ti Hhimfida ga 
maganar Tsa", aminctn Allah ya tabbata a garp shi. ZamatiLa aya shi ne ta saiul if a ba da 
nainili bs, kuma w^rda ya yi halturi ^a tsarcn haddodm AJkb. Al^ah iaj daukaka shi da 
ni'lttiiic dG]]]ya dn ta Lahim. TJacila ya /arnii ayk >ahi>da ma^ana yana yiro. da Annahci, 
da cfaukar hufiuri gui zartar da Litnurtiin Allah. 

(2) Al'ummai Musu] mi duka glida Ce ko da yake Annabawamiu sun dabam- 
daham, a cikin Idkuta mlsu nlsa tsakaTiinsu da hjirsiiTia dabam-daham, donun duk 
ati]dirsu j^udi lc ?j kan UKinpji guda nc Stf'an nun da^U bayH wnd^Hdn SLlkif i'lU da^a 
wa^jJliiJl ak'idai suka rarrabu k jnpiya-fiungiya. 



21.Sura.tii] Anbiya 1 



497 



97. K um a wa ' adi n n an ta b bat a t> 
cc ya kusantu, sai ga tg Ida nun 
wadanda suka kafirta sun a bay- 
yanannu, (fiuna cewa), "Ya kaitmi- 
mu! HalciKa. mini kasance a cikin 
gafala daga wannan! A 'a, mun ka- 
santc dai. masu zalunti!" 

V8. (A ce musu) l 'Lalle ne, fcu da 
ei bin H j ^ da kuke bamawa, baicin 
Allah, makamashin Jahannama ne. 
Ku masu lusgawa garc ta ne." 

99. Da wadannan (abubuwan 
bautawar) sun k as a nee abubuwan 
haulawargasskiya ne. da ba su tusga 
mat.a ba, alhali kuwa dukansu 
madawwama a cikinta nc. 

HXi. Si.ma da wala hargowa a 
cikinta, alhali kuwa au, a cikinta. ba 
su saurarcn komt:, 

fOf. La I It fie wadanda kalmar 
yabo ta gabaia a garc su dagaj*aru 
Mu, wacfannan wadanda akc nisan- 
tarwa daga barinta ne. 

102, Ba su jin sauiin motsinta 
alhali kuwa su madawwama ne a 
cikin abin da rayukan&u suka yi 
rnarmarinsa. 

103. Firgiiar clan mall girma, hu 
za ta baJcanta musu rai ba. Kuma 
mafaTiku na yi musu maraba (sun a 
cewa), 11 Wannan yininku ne wan da 
kuka kasance ana yi muku w'a'adi 
da shi." 




if 



\i i - ' J! * I ^- ■ p.'"i 





(I) BAyin Allah iM&iu. da m&la'iku wadiiiLLla. wiidiiiiH-j muTin:.' Mika bau'.a musu cLi 
t^mminin cewa su cece su dap Allah, ba za a sanya su wuxa ba sabuda ibadar da aita >l 
rcLUiu. dcimiri yabtsn Allah ya. ngayi hushing /uwa gurr. Hayansu ci;4 niiii hmnAl' da 
watlda ate ban^^ar kamur j£Limika tla watfarLsunsu. wuLa shiya 



il.Surattt] Anbiya 1 



4*JS 



W4. A ranar da Mukc nacfe 
sama kamar nadewar takarda ga 
abubuwan rubutawa., kamar yadda 
Muka fira y farkon c L ' haluta Muke 
mayar da ila. Wa'adi nc a Kanmu. 
L;jlk" nc Muti kasuncc Masu aika- 
tawa. 

105. Kuma laHc haJtilta, Mun 
rubuta a uikin LiUiifi baidn Amba- 
to !3 ^ (Laubul Mahfuz) ccwa £asa, 
bayiNa salihai, sun a gadonia. 

106. Lalk nc a cikin wannan 
(AlKur ani). balcika. akwai iyanva 
(ga maganar da ta gabata 1135 ) ga 
wadansu mutanc masu [bad a. 

Kuma ba Mu aike ka ba 
face domin wata rahama ga talikai. 

/G£. Ka cc, "A bin sani kawai, 
ana yin wahayi zuwa gare n ■ nc:, 
cewa l Lallc ne, A bin bautawarku, 
A bi n bautawa ne G uda . To, shin, ku 
masu mlka wuya ne?" 

J 09. Sa T an nan idan Auka juya. 
to, ka ce, lL Na sanar da ku, a kan 
daidaita> kuma ban sani ba, shin, 
a bin da ake yi rnuku wa'adi maku- 
sanci nc ko kuwa manisanci nc? 

110. lL Lalle ne Shi (Allah) Yana 
sanin bay vane daga mag ana. kuma 
Yana sanin a bin da kuke boyewa. 

HI. "Kuma ban sani ba, tsam- 
mEininsa ya zama Utina a gare ku. 



-1 ifT"<> 



{ly Tun lLj. Jarawsj ba.i buwiye Mu Ha mH.yarwji ha -;j hnwayc Mu A Ranar 
Ktyamn akc natfc sania a. kdil aliitl da Vdke a tikinlii kiun^r yadda lik:.- nHLfu tskiirda !| kan 
abia da La kunsa na mhutun mala'iku a kan bayin A]hih 

(2) Allah Yanli Tnjfl]akar da Easa ga bayltiSa saiiJiaL, j.I E-3 flta d^ga gave su ba sai iiiaci 
sun musnnya uddimrisil ^"..i :i: da waili r:nit:Li 

(.11 tra cc cEwa. bayin Allah salihai suna padnn Ram. 



22. SuratuJ Hajj 



499 



TT 



ko kuma don jm dacfi, zuwa ga want 
dan lokaci." 

112. Ya ce, +4 Ya Ubangiji! Ka yi 
hukunci da gasfciya. Kuma L'bangi- 
jinmu Mai rahama ne Wanda ake 
neman taimako a kan ahin da kuke 
siffantawa." 




Tana karanlar da yadda ake tsarkake alada daga aVadu, kuma 
a tsare ta daga garc su, kada a cudanya ta da su. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jiti RaL 

}. Yi ku mutanc! Ku hi Ubangi- 
jinku da takawa. Lalle ne girgizar 1 1 " 
£asa ta tsayuwar Sa'a wata aba ce 
mai girma. 

2. A ranar da koke ganin ta du- 
kan mai sliayar da tuama tana sha- 
gala daga a bin da ta shayar, kuma 
dukan mai ciki I ana haihuwar cikin- 
ta, kuma kana ganin mutane suna 
masu mayc alhali kuwa su ba masu 
mayc ba, amma azabar Allah mai 
[sanani. 



(1) Addiiii tsantsa sKl rx kc sa^ya G&fa, U yi twyi da ky«u. Fdan an t-udartja addi:]i da 
WSSU nbfibuwa tif) bitJi"^, to mTidLi, [o, Eafa bj La i\a tsayi bulk 1 cna j luka-cin girjiiJlLir k'asii 
[savin Sa'a. 



22. SuratuJ Hajj 



SOU 



TT 



S. Akwai daga mutant" wanda 
yakc yin musu ga sha'anin Allah ba 
da w;ini jlmi ba, kuma yana biyar 
k 6 wane S ha idan mai taurin kai- 

4. An wajabta masa ccwa wanda 
ya jiftino: shi H to, Jalle ne sat ya ftatar 
da $hi, kuma y^a shiryar da shi zuwa 
ga aza bar sa'ir. 

5. Ya ku mutunc' Idan kun ka- 
sance a cikin shakka a Tashin Kiya- 
ma ( to, lalle ne Mu. Mun haliUa ku 
daga Lur&aya, sa'an nan kuma daga 
gudajin jini, sa'an nan kuma daga 
t&oka wadda ake halitlawa, da 
wadda ba a halittawa domin Mu 
bay yana muku. Kuma Muna lab- 
batar da abin da Muke so a cikin 
mahaifa /uwa ga wani ajali amba- 
tacce, sa'an nan kuma Muna fitar 
da ku kuna janri, sa'an nan kuma 
do min ku kai ga rikar karfinku. 
Kuma daga gare ku akwai wanda 
ku mutuwa, kuma daga gare ku 
akwai wanda akc mayarwa zuwa 
ga mafi £askancin rayuwa domic 
kada ya ssan kome a bayan ya sani. 
Kuma kana gamn £asa shim, sa'an 
nan idan Muka saukar da ruwa a 
kanta, saa ta girgiza kuma ta kum- 
bura, kuma ta tsirar da tsiri daga 
k 6 wane nau 1 ! mai ban sha'awa 

6. Wane an ne, domin la 11c Allah 
Shi ne Gaskiya, kuma Id 11c ne Shi 
Yake rayar da matattu, kuma laltc 
Shi Mai ikon yi ne a kan kome. 



j»-i=^ 3 .-',_2- 1 Ijjd2j^ ,-i-J ^tijg^i^vjtf- 



(I) An raba mutant: a famt da. ad din j kashl hlld"u. sa'an nan ya Lira ri.j knsllc na lurku. 
mafi yawa daga akin saiiCim kafciisiiwarL, walau kashm wawayc rcLaSuliLyar Shaitfan pa 
al"adu da Sim jcik-iyoyi hai hnkiincc-hukii]i(5eh AL3ah 



22, Suratu] Hajj 



SOI 



?. Kuma lalle ne Sa'ar Tashin 
Kiyama mai zuwa t/e, babu shakka 
a cikinta, kuma Id lie ne Allah Van a 
layar da wadanda suke a cikin 
Gaburbura. 

8. Kuma daga mutane akwai 
mai yi n mu s u 11 5 ga A llah ba d a warn 
ilmi ba, kumaba da wala shiriya ba. 
kuma ba da wani litta.fi mai hasku- 
kawa ba. 

9. Yana mai karkatar da sit she n- 
s,a domin ya 6atar (da wasu) daga 
tafarkin Allah! Yana da warn wula- 
kanci a duniya. kuma Muni danda- 
na masa azabar gobara a Ranar 
Kiyama. 

10. (A ce masa) "Wancan azaba 
saboda a bin da hannayenka biyu 
suka gabatar nc, kuma lalle ne Al- 
lah bai zama Mai zalunui ga bayin- 
Sa ba." 

//. Kuma daga mutane akwai 
mai bauta <2) wa Allah a kan wani 
gefc. Sa'an nan idan wani alheri ya 
same shi, sai ya nalsu da >hi, kuma 
idan wata fitina ta same shi, *ai ya 
juya bay a a kan fuikarsa. Ya yi 
hasarar duniya da Lahira. Waccan 
it a oe hasara bayyananna 

12. Yana kiran, baiein Allah, 
a bin da ba ya tutarsa da a bin da ba 
ya amfaninsa! Waccan ita ce bala 
mai nisu. 

13. Yana kiran wanda yake lalle 
cu tar wars ace mall kusa daga amfa- 



. -■ 



4*"! -1?v ?Vi*T'^ -"'1 



(]} K.aih] J]ii biyu shi clu rnLipun malarm Sh^ictin rniii JciiCann fjaUr rla m.jbiy^TiSil 
(2) Kaiihi r.d. uku .shi nc munaf.]ki m<\\. \hiya adctTni da biyu. 



22. SuratuJ Hajj 



>1J2 



TT 



ninsa ! Laile ne, tir da shi ya zama 
maji&inci, kuma lir da ya zama 
E^bokin /ama f 

14. La 1 k nt: A 11 a h Yana shi gar da 
wadanda suka yi Tmam n> kuma 
suka aikata ayyukan Ewarai i* cikin 
gidajen Aljanna, Eoramu na gudatia 
daga £ar£a shins u. Lalle ne Allah 
Yana aikata abin da Yake nu fi r 

15. Wanda ya kasance yana 73- 
ton cewa Allah ba zai taimake sh\ m 
ba a eikin duniya da Ltlhira, \o< sai 
ya mlka wala igiya zuwa sama, 
sa*an nan kuma ya yanke la, sa'an 
nan ya dijba. Shin., ko la He kaidinsa 
/Hi gusar da a bin da yake ji na 
takaici? 

/(S. Kuma ksmar haka Muka 
saukar da shi (Alkur'ani) yana 
ayoyi bayyanannu. Kuma lallc nc, 
Allah Yana shiryar da wan da Yake 

nutl 

17. Lalle nc wadanda suka yi 
imani da wadanda suka tuba (3) (Ya- 
hudu) da wadanda suka karkace 
(Saba'awa) da Nasara da Maju- 
siiwa da wadanda suka yi ahirka. 



(]] Kashi. TL1 tiudu SIL nc muminai wadanda s-jke Liaron Allah, mi isaya Hi inda Ya 
Lsayar da su. S\i nc riWl ^iU^ncin kastlL ^bl uku II Li fdtrku. 

Qj Wanda yakr z&ton All it h bp ^Lai 1 Li i mall AnrLabi]]5a ba, kuma yaha jin hushirL 
Allah Ya ^afti VI u ham rnariu dn Annabel, tu, sat ya mum da h Jilnjisu. ku:)ia ya yi du.kan 
kaidui da yaJt-jSu ya yi, A Jab ha zai fasa ab:'n da Ya yi nufi ha a game da AnnabinSa. tsira 
(ta amincin Alkih tahbata a j;are Jihi. 

{3'; At:a ll' Yah iii\Lwa '"watfimiLj suk.j ; :h:i" (iom m s-in ■illni w.. iru^i lliir 
Anriabinsu, MQsa, wanda ya oe wa Allah, "Man ifiba, zuwa ^arc Ka." Saba'im, su nc 
m^ii haul a wh maLa lIcu da^acik:n L^lubuwa ko YaMdawa. NasaiLi, sii ni; wadanda suka 
Iti Annahi TsaTlan Marynmu, amincin Allah ya tabbala a gate stiL Mnjiisawa, s.0. ne niasu 
bauta wa wula da jrhi uddmin rariia. MA\ll shirki, .^li nc m^u hi.v-]la wa. gumaka ko 
aljannu k c- wadansu mutane. watau inn addinin Lariibawa na lokauin Jahdiyya ilu irin 
bnu[ar da wadan^'J .VI l]su]tti i kc yi wa watiyyas a yanzu. 



22. SuratuJ H&jj 



51 



lalle ne Allah Yana yin hukunci a 
tsakaninsu a Ranar Kiyama. Lalle 
ne Allah Mahalarci tit a kan dukan 
komt;. 

IS. Ashe, ba ka gani ba, lalle 
Allah, w tin da yake a cikin sammai 
da wanda yake a cikin ieasa yana yin 
sujada a gare Shi;, da kuma rana da 
wata da laurari da duwatsu da ilacc 
da dabbobi, da kuma masu yawa 
dag a mutane? ICuma wadansu 
masu yawa aziiba la (abba la a kan- 
su. Kuma wand a Allah Ya wula- 
kantar, lo, ba ya da want mai girma- 
mawa, Kuma Lalle ne Allah Yana 
aikata abin da Yake so 

/ y , Wacf a nn a n Jc ungiy oy i b iy u ( 1 1 
ne masu husuma, sun yi husuma ga 
sha'anin Ubangijinsu. To, wadanda 
suka kafirta an yanka musu watfan- 
su tufafi daga wata irin will a, ana 
yuba tafasasshen ruwa daga bis a 
kawunansu. 

20. Da shi ake narkar da abin da 
yake a cikin cikunaniu da fatun 
jikinsu, 

21. Kuma sun a da wadansu 
gwalmomin duka na Ha (tin Jtarfc. 

22. A koyaushe suka yi mi fin lit a 
daga gare ta. daga baft in tiki, sai a 
mayar da su a dkinta, (a ce musu) 
"Ku tfandani a /a bar gobara." 

23. Lalle ne, Allah Yana shigar 
da watfanda suka yi imani kuma 



(1) Kuma >a kiiS-i mutjj'i? ftufiyjyii Iniyu. tunyiyar farkLt sii [Lt jniiu bin iidik'rtitL 
gaskiva. RungLyrt tM hyu n k - nuisu kafkaoc wa addhun guskiya, kamai kasusuwa uku na 
farito, A fc6> da yaunht akwai huKuma a Uakinin Jcungiyoyrn biyu. Sy'an natl ya. 
Li tn b UUi Hjiliiimiikcjn C un ^yiir ta.rya La fiirkon. 



22. SuratuJ Hajj 



504 



sukaaikata ayyukan fcwarai a cikm 
gidajen Aljanna, Itoramu suna gu- 
dana daga EarEashitisu, ana Jtawata 
5ii, a eikifisu„ da wadansu mundaye 
na zinari da hTu-lu'u. Kuma tafa- 
Unsu a cikinsu alharini ne. (1) 

24, Kuma an shiryar da su zu- 
wa ga mai kyau na zance, kuma 
an shiryar da su zuwa ga hanyar 
Wanda ake gods: wa. 

2 J. La lie nc wa danda s uka k afi r- 
takuma suka laushc (mutane) daga 
hanyar Allah da ma.sallad mai al- 
farma wan J a Muka sunya shi ga 
mutane alhali kuwa may.auni a ciki 
da bakauye daidai suke, kuma wan- 
da ya yi nufin karkatar f2J da gas- 
kiya a cikinsa da zaluncL za Mu 
(fandana masa daga wata azaba mai 
radadi. 

26. Kuma a lokacin da Muka 
iya"kance Ci) wa Ibrahim wurm "Da- 
kin (M uka cc masa). K ad a k a had a 
kumc: da Mi ga bauta, kuma ka 
Isarkakc "DakiNa, domin masu da- 
wafi da masu isayuwa da masu 
ruku'u da masu sujada. 

27. "Kuma ka yi yckuwa ga mu- 
tane da wajabein Hajji, m jc maka 
suna m asu ta fiy a da ka faTu da k u ma 
a kan kowanc tna dank war in raku- 
mi masu zuwa daga kowane rango 
mai zurfi. 



u 1 ^V'C;^ 



^.Jj£*} 'ill <J [ZfJSi 



(I") Kalian] uk On Kuilgiya 1a p&fck.Lya, watau rnnminat. 

(2) []hidL shine yin iblda hi yadda Allah Yu yL ucnurrti da a yi ta ba. Wanda ya yi 
nufin karkaiar da gaskiyir ibada a cikm huriutiin Makfca. Allah zai yi masa a/aha m^.i 
LSiitiaoi. baile Ta a C£ miltlim ya aiJt»ta Sabodn h^kn yani wajaba j^u mai nunc: /uwa Hiiiji 
ya koyi yncid^ S^ltc yin ibacly k m f:n ya Lau Makka domicL kaila ya jtfwo w.l knllsa luikiku. 

( 1) Allah Ya mina Tbrihjm iyakar "Dakm Ka'aba da iska, sa'an EliitL ya iurii ^ina 
sht. kum^ Ya nnn^ masa iyaJcokjn IT u rum in Makka. ya sanya alamomi. 



22, SuratuJ Hajj 



TT 



28. "Domin su hularci abubu- 
wan amfani a gare su, kuma su 
ambad soman Allah a cikin 'yan 
k wan uk a sanannu, saboda abin da 
Ya a?.urta su da F?hi daga dabbobin 
jin dadt. Sai ku ci daga garc su. 
kuma ku ciyar da matsatlsc mata- 
lauci. 

29. LL Sa n an nan kuma sai su kare 
ibadarsu da gusar da (cazania, 
kuma sai su cika alkawuransu. 
kuma sai su yi tfawafi (sun a gewaya) 
ga "Dakin nan "yanuecc/ 1 

30. Wancan ne. Kuma wan da ya 
girmama hukunce-hukuncett Allah, 
to. shi ne mafTfTd a garc s hi, a wurin 
Ubangijinsa. Kuma an halatia 
muku dabbobin ni'ima, (,) face abin 
da akc karantawa a kanku. Saboda 
haka ku nisanci kazanta daga gu- 
ru ak a, kuma ku nisanci Kazan I a 
daga shaidar zur. 

31. Kuna masu tsayuwa ga gas- 
kiya domin Allah, ba masu yin 
shirk a da Shi ba. Kuma wanda ya yi 
shirka da Allah., to, yana kamar 
abin da ya fa do daga sama, ia'ati 
nan t sunt save su cafe shi. ku iska ta 
f'arJa da shi a cikin wani wun mai 
msa. 

32. Wancan ne. Kuma wanda ya 
girmama i bad 6 din A LI all, to, lallene 
ua (girmamawar) tana daga ayyu- 
kan /.ukata na ihada. 



fat Tf „ ^ , 



1 1 



a-A*J ->^L?j& jj+-*- s 1 . 




--*"r JV 



'fit 



■; 1 > Dabb<ibm rj]'ima. su nc rafceumai da stianu da [umiiki da awaki. All halalUi cinsu 
sai wudimda suka niulu a ^abanjri li ytinlca Kurr.n ihsi.Ldaf ^ur itanmr bants wa gumalcj 
take wujetL siibtmba aziba. dojnLn ana ha]3tt«r cia h^:rtm kii a haran-.mr da h>:lai k^trc da 

it a. 



22. SuratuJ Hajj 



TT 



ii. Kunada wacfans-uabubuwan 
amf an i ( ] 1 a ci k i nta (dabbar haday a) 
har ya zuwa ga wani ajali amba- 
taece, siran nan kuma wurin balatta 
ta /uwa Ka "Dakin 'yantacce ne. 

J< Kuma ga kowace alumma 
Mutt sanya ibadar yank a, domin su 
ambaci sunan A] lab a kan a bin da 
Ya arzuta su da shi claga dab bo bin 
nYima. Sa'an nan kuma Abm bau- 
lawarku A bin bautawa nc Gu- 
da, saiku sal] am a Masa. Kuma ka yi 
bushara ga rnasu kankantar da kai. 

35, Wadanda suke idan an am- 
baci Ailah sai zukatansu su firgita, 
da rniisu hakuri a kan abin da ya 
same su, da rnasu Isayar da sal] a, 
kuma suna riyarwa daga abin da 
Muka arzuta su. C2J 

36. Kuma rakuman, Mun sanya 
s,u a gart ku s a ibadodin Allah, 
Kuna. da warn' alheri babba a cikin- 
su. Sai ku ambati Nunan Allah a 
kansu suna tsayc <3) a kan Jcafafu 
uku. Sa 'an nan idan sas,armmsu 
suka fadi, to, ku ci daga gate su, 
kuma ku ciyar da mai wadar /uci da 
mai bars. Kamar haka Muka ho re 
tnuku &u, tsammaninku : . kuna 
godewa. 



a, . At . —If It 



■ i * 



- jTf- --■-'I r-lv* £ if- 

©5 jlij yL5! i 



(L) Ana amnini cia dab bar hadayu ^bjen hiiwa sahirda lanira (ta shan rtono har a kai 
pa WUJJn S Oke la. Ana ho k l l h.idaya y r:| till fcurunj i rt Makka. 

{2) Wad'ann^n ju siftoljll Jj'luSu Ji ask a nta r da kai, walci" rniUu u^-ali U. ^ukutaniu: 
na Jkgita idan an am bad Allah, su ga kam-n s jnu gamin Sa, a jjaha pare su, sabodw haka sai 
it E i n. baicun gd. d"LiLLkar ciiamfa, kum:i tsayar dii SLllla da Sajran ibadodi na iilti, 
kumii bayar da ?akka dii saurun zbidLsdin dikiya. 

(3) WariCltLtl yaila tLuna yadciaake mkar ra'fnmia sum Isayc u kan Jtafafa uku, a tfauri; 
guda bayan an lan£wasa goiwarta ati tfatare sama. Ana ambatar sunan AlLah kuma a yi 
kiihbara a lokadn snksr a rnasokat ^UCiyarla. Acia sukar sham] kLima tina yatlkatlSU. Ana 
yanlcan tumak] da awak] kawai. Ana yanka sauran dibbobi da isumsayL- Vawai 



22. Suratid Hajj 



507 



TT 



,f 7. Natnomitisu ba za su sami Al- 
lah ha, haka jmiiinansu, amma ta- 
lc a wa daga gare ku tana samun Sa. 
Kamar haka Ya hore su sahoda ku, 
domin ku girmama Allah saboda 
shiriyar da Ya yi muku. Kuma ka yi 
bushara ga masu kyautala yi. 

j#. Lalle ne, Allah Yana yin 
fada CL) saboda wadanda suka yi 
Tmani. Lalle ne Allah ba Ya son 
dukan mayaudari. mai yawan 
k I lriri 

39. An yr izni ga watfanda akc 
yaEarsu eiauewa 1 all can zalurict: su, 
kuma lallc ne Allah, hakika, Mai 
Tkon yj ne a kan taimakonsu. 

40. Wad'anda aka iitar daga 
gidajenm ha da wani hakki ba face 
suna cewa : ' l Ubangijinmu Allah 
ne."" Kuma ba ddmin tunkudewar 
Allah ga mutane ba, sashensu da 
sashe, hafuJRa, da an rusa sau- 
ma'tnn (Ruhbanawa) da ma fa- 
in i'tV in Nasara da gid&jcti ibadar 
Yahudu da masallatai wadanda akc 
ambatar Allah a cikinsu da yawa 
Kuma lalle, hakiKa, Allah Yana 
taimakon wan da yake taimakon Sa. 
Lalle Allah ne, haJciJca, Mai karli, 
Mabuwayi. 

41. Wadanda suke idan IVluka 
ba su ike a cikin Jcasa. sai su tsai da 
salla, kuma su bayar da /akka 
kuma su yi umurni da a bin da aka 



(]) AJliih Ya yL a]kawu,nn kar^ wanda yakc aiki da taftawa domicLSa Yacii LunltuiTc 
ma:tn mafciynr.iiA, Ya yi Tntm fada. 



22. SuratuJ Hajj 



508 



TT 



sani. LJJ kuma su hurt a daga abin da 
ba a sani ba. Kuma aJabar aTamura 
Allah take, 

42. Kuma idan sun tfaryata ka, 
k\ lalie, haJtTica. mutation Nuhu da 
Adavva da Samudawa, sun Jcaiyata 
a gabaninsu. 

Da mutancn Ibrahim da 
muUtncn Ludu. 

44. Da masu Madyana, kuma an 
karyau Musa. Sai Na jinkirta wa 
kafiran, sn'ati nan kuma Na kama 
su. To, yaya musuNa (gare su) ya 
k asanas 

45. Sa'an nan da yawa daga al- 
ls ary a i Muka halaka ta, alhali kuwa 
tana rnai zalunci, sai tazama iadacf- 
cfa a kari rassanta, da yawa daga 
rijiya wadda aka wofinlar, da kuma 
gidajen saraula madTaukaka 

46. Shin, to, ba su yi tafiya ba a 
cikin fcasa, domin zukata wadanda 
za su yi hankali da su da kunnuwa 
da za su yi saurart da su su kasancc 
a gare su? Domin lalk ne idanun ba 
su ma k an La, am ma /ukata watfan- 
da ku a eikm Eira/a sil kc makanta. 

47. Kuma a una ntiman ka yi gag- 
gawa da a*aba, a I ha I [ kuwa Allah 
bit zai sa6a wa'adirsSa ba, kuma 
lallv nc, yini aj rfaya a wurin 



l jib i I *J ' L i. 1 



wj J-iy. jXj ^ 





(1) A bin da aka sani daga shar'ia watau shi ne aJhesri, kuma a bin da ba a sand ha ga 
shari'a walau sharri wand* AJl^h ba Ya Kg, akusin olhcri. Tsuyar da ayyuknn alhcri ha zai 
isa ba sai unu. y:n wan/i aa mulacLC a umLirte hu da yin alkcri leuma i Mana su daj^a aikiita 

sham. 

{2} Allah bi Yd silia wa'adinSa.. Dad^-war rashin saakar a/iba. ba safeawur wa'iidi ba 
nc, aj[i]iri a^aba: bai /:o ba Dufcuj] yini ^.ucla a wurLti AILliPl diiidiii yak^: da s]]ekLirLi dub j 
r,?, shckKirjn duniya Sahoda haka kwana guda daidai yake da sJifkarn dubu biyu. Saboda 
baka Sa'a j^uda La A Nub na daidai da sbi;k:ira Lamanin da uku da wa[a hud'u. 



22. SuratuJ Hajj 



TT 



LJbangijinka kamar shekara dub a 
yake daga ah in da kuke Eidayawa. 

4<Js . K u ma d a ya wa da ga a I £ ary a, 
Na yi jinkirin a/.aba garc la (da 
laiFinta) sa'an nan Na kama ta, 
kuma zuwa gare Ni makoma lake. 

49. Ka cc, " : Ya ku mutant! NT 
wani mai gargadi ne kawai zuwa 
gare ku, mai bayyanawa. 11 

50. To, wauanda suka yi imani, 
kuma suka aikaEa ayyuka na £wa- 
rai, suna da gafara da arziki na 
karimci. 

51. Kuma wadanda suka yi aikin 
fiatawa a cikin ayoyinMu, suna 
masu gajiyarwa, wacfancan 'yan Ja- 
hTm ne. 

52. Kuma ba Mu aika wani ma n- 
y.o ba a gabaninka, kuma ba Mu 
umurci wani Annabi ba. face id an 
ya yi buri, m sai Shaidan ya jefa 
(warn ahuj a wkm burin sa. sa*an 
nan Allah Ya shale a bin da Shai.dan 
kt; jefawa , Sa 'an nan kuma Alia h Ya 
kyautata ayoyinSa. Kuma Allah 
Masani nc, Mai hikima. 

53. Domin Ya sanya a bin da 
Shaufan kt jefawa ya ?ama Fitina ga 
wadanda a cikin zukatansu akwai 
cuta, da masu keJcasassun zuka- 
tansu. Kuma la lie ne azzalumai, 
hakilca, suna a cikin satiani mai 
nisa. 



* -fiV- -*\** Ik*"""** ^ 'tf' 



5^^^L22ji^A-iU ^' 



Ob A-t jJ* L3j2j J^i A+ij^ 



(!) Amiabawa sufcan yi wahami l mi a n ins u. yi ?a".cm wani aha dakki alkali 
kuwa a wrinTi Allah hil haka Yake r.i3 KS ba. A Itan wannan, vui abalika td s]'ilga ^i*a Li 
kariKi], amnu wamla ki: da "I'm in], Cr>, bia /.ai r]Jik:s ta, iiihtida WAfljmJi JlllskTltC, domitl 
Allah bil Vli baviti in a kansa, S-lIj Va gyai'a llhln da kc CLVi 115 wahumi Mi.^sili Cis>;;jr 
Yunusu, da fijssai Anr.abi a cikin Surant Abasa h da Cissa: Ibrihim waicn .jayayya Ja 
maia f ikun da aka aika zuwa alltarydyin muLanrn LMu. 



22. SuratuJ Hajj 



54. Kuma dornin wadanda aka 
bai wa ilmi su sani lalle shi ne 
gaskiya daga Ubangijinka domm su 
yi imani da shi saboda zukalansu su 
natsu gare Shi. Kuma la lie ne Allah, 
ha£l£a> Mai shiryar da watfanda 
suka yi Imani nc zuwa ya hanya 
madaidaiciya. 

J J. Kuma wadanda suka kafirta 
ha gushe ba suna <j cikin 

shakka daga gare Shi, har Sa'a ta je 
musu bisa ga abke, ko kuwa azabar 
want yini bakarare ta je musu. 

Jri. Mulki a ranar nan ga Allah 
yake, Yana hukunci a tsakaninsu. 
To, wadanda suka yi TmanL kuma 
suka aikaLa ayyukan kwarai, suna a 
cikin gidajen Aljannar ni'ima. 

57. K u ma wada nd a suka kafirta, 
kuma suka karyata, game da 
ayoyinMu, to, wadannan suna da 
azaba mai wulakantarwa. 

53. Kuma wadanda suka yi hiji- 
ra a cikin tafarkin Allah, *a'an nan 
kuma aka kashe su, ko suka mutu, 
lalle ne. Allah Yana arziila su da 
amki mai kyau. Kuma lalle ne 
Allah, hadJca, ShT nc Mafl alherin 
masu ar/utawa. 

59. Lalle ne. Yana shikar da su a 
wata mashiga wad da /a yardajia 
Ua. Kuma lalle ne Allah, hakika 
Masani nc, Mai hakuri. 

60 Wane an! Kuma wanda ya 
rama azaba da misaJin a bin da aka 
>i masa, sa/an nan kuma aka zalun- 
ce shi. la Ik nc, Allah Yana laima- 
kim sa. Lalle ne Allah, ha£l£a, Mai 
yafewa tie, Mai gafara. 



ft - ? **! 1 J; < i j - 



yK j -II f jt ■-' .--,r'~[ 




22.5uratu] Hajj 



511 



TT 



6 1 . Wa nca ti ! S abod a A ] ] ah Ya n a 
sbigar da dare a dkin yini, kuina 
Yana shigar da yini a cikin dare, 
kuma lalle. Allah Mai jl ne, Mai 
gani. 

62. Wancan! Saboda lalle ne Al- 
lah, Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne, 
a bin da suke kira. waninSa, shi ne 
fcarya. Kuma lalle ne Allah, ShT ne 
Madaukaki, Mai girma, 

63. Ashe, ba ka gani ba, lalle ne, 
Allah Ya saukar da rmva m daga 
sama, sai £asa la wayi gari kijriya? 
T.alle Allah Mai lausasawa ne, 
Mai ftididdigewa. 

64. Abin da ke a eikm samurai, 
da abin da kc a cikin Jtasa, Nasa he, 
kumii lalle ne Allah, hafa£a, Shi no 
Wadatacce, Godadde. 

55, Shin ba ka gani ba, bile ne 
Allah Ya hure muku abin da yakc a 
cikin Pasa, kuma ji rage sun a guda- 
na a cikin teku,da umurninSa kuma 
Yana rike sama domin kada ta fadi 
a kan kasa face da izninSaV Lalle ne 
Allah ga mutane hakTfia. Mai tau- 
sayi ne, Mai jin Icai, 

66. Kuma Shi ne Wanda Ya raya 
ku, sa'an nan kuma Yana matar da 
ku, sa'an nan kuma Yana rayar da 
ku. La Ik mulum, haRiRa, mai katir- 
ci ne, 

67. Ga kovvaue aPumma Mun 
sanya wurin yanka, su nt masu yin 
baiko #an; Shi, saboda haka, kada 



£ji -Vi' ^^.^> 



^JjfjF y53' s^G/d 



e 



3 ■ 



{ I ) Va TTHHaliu AlGur'^Tii da nLwom girgi;c 
tSyni Jiili^ fcldkii A3Jiur'ini yak^ nauka raya 



/u k ata. 



22. Suratu] Hajj 



512 



TT 



su yi maka jayayya a etkin a Tama- 
rin (hadaya), K.uma ka yi kira zuwa 
ga Lbangijinka, ]al]t kai, kana a 
It an shiriya madaidaiciya. 

6#. Kuma idan sun yi maka jida- 
li, sai ka cc, "Allah tie Mart sani 
game da a bin da kuke aikatawa, 

69. "Allah ne zai yi hukund a 
tsakaninku. a Ranar Kiyama. a 
cikin abm <Ja knk y kasanoc acikinsa 
kuna safta wa juua." 

70. Ashe, ba ka sani ha> lalle tic 
Allah Yana sanin abin da yake a 
cikin sama da JcasaV Lalle ne wan- 
can yana cikin Littafl, lalle wane an 
ga Allah mai sauki ne. 

71. Kuma sun a bauiawa, baicin 
Allah, abin da ( Allah) bai saukar da 
want dalili ha game da shi, kuma 
abin da ba su da wani ilmi game da 
shi, kuma babu wani mat laimako 
ga azzalumai. 

72. Kuma idan ana karanta ay 6- 
yinMu bayyanannu h a kansu. kana 
sanin abin kyama a cikin fuskokin 
wadanda suka kafirta s sun a ku sa su 
yi danCa ga watfanda kc karat un 
ayoyinMu a kansu. Ka cc, '\Shtn to, 
in gaya muku abin da yake mat! 
sham daga wan nan 7 (Itace) Wuta, 
Allah Ya yi alkawarinta ga wad'an- 
da suka kafirta. Kuma makomarsu 
ta munana. 

73 "Ya ku mutanel An buga wa- 
ni misali s sai ku saurara zuwa gare 
shi. Lalle ne wadanda kuke kira bai- 
cin Allah, ba za su halitta £udl ba, 
ko da sun tarn gare shi. kuma 
idan kuda ya £wace musu wani abu, 



if 1 1 ■ j 



L i 



22. SuratuJ Hajj 



515 



TT 



ba /a su ku&uiar da shi ba daga 
gate shi. Mai nema da wanda ak£ 
neman gare sbi sun raunana," 

74. Ra J£addara wa Allah hak- 
kin j*irmanSa ba. Lalle ne Allah, 
haJciica. Mai icarfi ne, Mabuwayi. 

75. Al]ah na /aften Man^anni 
daga mala 'iku kuma da_^a muta- 
nc. {1> Lalle Allah, Mat ji nc, Mai 
gani. 

7tf. Yana &atuti abm da ke gaba 
gare su da abin da ke bayansu, 
kuma zuwa ga Allah ake mayar da 
aFamura. 

77. Ya ku wadanda suka yi irna- 
ni ! Ku yi rukifi, kuma ku yi sujada. 
kuma ku bauta wa Ubangijinku, 
kuma ku aikata alherL tsam- 
maninku, ku sami babban raho 

78. Kuma ku yi jihadi a rikin 
(al'amarin) Allah, ha k kin jihadin- 
Sa. Shi nc Ya zaBc ku. alhali kuwa 
bai ianya wani £unci t2J ba a kanku 
a uikin addini. Bisa Eudurctiwar 
ubaxiku IbrahTm, shine ya yi muku 
s-una Musultni (3> daga gabantn 
haka. Kuma a cikin wan nan (Littafl 
ya yi muku suna Musulmi), dornin 
Manzo ya kasance mai shaida a 



(]) AlJah na ^arjiin Man^annL dapa rnuliicit da niaiii^liu kawai. Sabu da hulai 'bUtu 
wani miiL/ii da jiriHin aljiinr.u kCt wani jinsi, Jtacna ayar 5iLalul All7at> ta. 4^ tfl mjny ?;ificn 
iuii ya da£a Ari! alu M .hi-nivii.: ... isir^ da :;'inrL- n Allah si: lahhau r.ir^ sin. Duk 
wanda v;h yi da'awar AWah Ya h» shi warn hukum^i a hay an Ar.nahi Vluhammadu. k("i dii 
bui vi da'awiir annabci ha, Ltf. shT Daija] hi;, bu. ii b\.ti sa. 

(2} Rabu tunti a cikin MusuLund. duk inda aka CltlTl tsanani kurnii an J'adi yadda 
saufr zai samu a kowone hali. 

(1) Sharadin Muiulunci ya zaitia a kaa akidar Ibrahim wanda ya yt wa wanjian 
:i"uiiiE:id suna dj MusuLmi tun k ^arnar^nsa. mi^m an amhac:] wanniin rvi?.ii.n;i. a c:'sin 
wannan LiHaJu watau Alfur'anu a cikin Sarar Rakara iya la 



23.Suratul Mii'minOn 



514 



kanku, ku kuma ku kasance mam 
shaida a kati mutane. Saboda haka 
ku tsayar da salla kuma ku hayar 
da zakka, kuma ku a mince da Al- 
lah, Shi ne Majifiindnku. Saboda 
haka mad alia da Shi Ya zama Maji- 
6inri, mad a 11a da Shi ya /a ma Mai 
laimako. 




Tana karaiuar da ha£i£anin imani da ayyukanlmani. Imam ba 
ya cika sai da aiki. 




Z)a jrwfltftt Allah, Mai rahama, Mai jirt kol 

I.. Lalle ne, Muminai 11 ' sun 
sami babban rabo. 

2. Wadanda suke a cikin salla rsu 
masu tawalfu ne. 

3. Kuma wadanda .sukc. daga 
bar in yasasshiyar magana, tnasu 
kau da kai ne. 

4. Kuma wadanda s uk e ga * a k ka 
masu aikatawa ne. 

5. K.uma wadanda sukc ga farjo- 
jinsu masu tsarewa nc. 



(1> M uremia i su ne wadanda >uke da sif'Gfir. du uka juaiila a ukin iyoyLii da kc biyc 
da^a la 2 zuwa ga La 1. 



23, S iira tul Mu'minon 



tf. Face a kan matan aurensu, ko 
kuwa ah in da ban nave it damansu 
suka mallaka, to, I all £ su, ha wadan- 
da ake zargi ha ne. 

7. Saboda haka wan da ya nemi 
abiti da ke bay an wancari, to, 
wacfancan su ne masu ketarewar 
haddi. 

Kuma wadanda suke, su ga 
amanoninsu da alkawarinsu masu 
tsarewa ne. 

9. Kuma da wadanda suke, su a 
kan sallolinsu sun a tsarewa. 

10. Warfarin an, su ne magada. 

11. Wadanda sukc gtdori (A I- 
jann&r) Firdausi, lIJ su a cikiuta 
madawwatna ne. 

12. K.uma la lie ne, ha (tit a, Mun 
haliUa mutum daga wani tsantsa 
daga laka. 

13. Sa 'an na n k uma M uk a s-a n y a 
shi, digon maniyyi a cikin ma tab- 
hata natsattsiya. 

14. Sa'an nan kuma Muka halit- 
ta &hi gudan jirti, sa'an nan Muka 
haliua gudan jinin tsoka, sa'an nan 
Muka halitta tsokar ta zama kasu- 
suwa, sa'an nan Muka tufa tar da 
kasusuwan da wane nama, sa'an 
nan kuma Muka kaga shi wata 
halitta dabam. Saboda haka albar- 
kun Allah sun bayyana, Shi ne Mafi 
kyaun masu baliUawa. 

15. Sa'an nan kuma kn, bay an 
wannan. lalk ne iueisu muluwa nc-. 



u ,>* 

- ■ ■ ■* T .- 



4Ji^V tl-i^O 1 



(l) Asalm hrdauii J'adama irui ruwa da it ace <la cu'ima. Aljamnxr firditu.ni ii.h cl mafi 
dLiL]tiikar Al;tir.na. 



23, S iira tul Mu'minon 



16, Ski -An nan kuma, lalle ne ku, 
a Ranar ICiyama, za a tayar da ku. 

17. Kuma lalle ne, haEiEa, Mun 
ha I iKa, a samanku, h&nyfiyi bak- 
wai, kuma ba Mu ka sauce, daga 
bar in halittar, Masu shagala ba. 

M, Muka saukar da mwa daga 
sama bisa gwargwado, sa'an nan 
Muka zaunar da shi a cikin kasa, 
alhali, la]]e ne Mu, a kan lafiyar da 
shi, Masu iyawa ne. 

19. Sai Muka kaga muku, game 
da shi (mwan), gonaki daga dablnai 
da inabobi, kuna da, a cikinsu, 
'ya'yan itaeen marmari masu yaw a, 
k i.i ma daga gare su kuke d. 

20. Da wata itaciya. (]J tana fiia 
daga dutsin Sama'a, tana csira da 
man shafawa, da man miya domin 

2L Kuma lalle ne, kuna da a bin 
lura a eikin dabbobin nnmCmi, 
Mun a shayar da ku daga abii) da 
yake a eikinsu. kuma kuna da a 
cikinsu. abubuwan amfani tnasu 
yawa, kuma daga gare su kuke ci. 

22, Kuma a kansu daakanjrrgin 
ruvva akc daukar ku. 

23. Kuma lalle ne, bakika, Mun 
aika Nuhu zuwa ga mutaneiisa, sai 



(1 ) Iticiyif Zaituni. Ita oe iladyar 1'arko -du. ta tsara a kan Rasa a bay an Dufana, lani 
rayuwa mat dogon lofcaci ; an ce lana rayuwa fcamar shekara duhii hucfu. Ani cm 
'y&yATW-A, mil mun Hhafiwa dx ^u, kum^ ini yin rmya da su. As^iLl]] hlIj^, r[t3] domill lurnl 
miii l^jitar Ilwd. Dulsen STtii'n albiirkii. dTur. shi jk dtitst mai itace a, kansa 

{2) Sufi lEh pash] domiri tafafi da kayan cTiki, tasuauwa da fj.tu dii kufutiii d^niiil yin 
dlifibu^Li]] aicLCani. 



23,Suratul Mii'minGii 



517 



ya cc, ,c Ya mutancna ! K u baul.a wa 
Allah, Ba ku da wani abin bautawa 
waninSa, Shin, to, ba za ku yi taJca- 
wa ba? in 

24. Sai mashawarta wadanda 
suka katirta daga mutanensa, suka 
ce, "Wan nan ba kowa ba ne, face 
mutum misalinku, yana nufin ya 
daukaka a kanku. Da Allah Ya so. 
telle nc da Ya saukar da mala'iku. 
Ba. ttiu ji (komc) ha n game da w Fin- 
nan, a cikin ubanmnmu na farko. 

25, "Shi bai /amo kowa ba. face 
wani namiji nc, a gare &hi akwai 
hauka, sai ku yi jinkiri da shi har 
wani lokacL" 

26 Ya cc, "Ya Ubangijlnaf Ka 
taimake ni saboda sun Earyata ni." 

27. Sai Muka yi wahayi r.uwn 
gare shi. 'Ka sana'anta jirgin bisa 
ga idonMu, da wahayi tiMu. Tu, 
i dan umurninMu yaje, kuma rain da 
ta buhbuga da mwa, to, ka shigar a 
cikinta daga kome, ma 'aura biyu, 
da iyalanka, sai wanda Magana ta 
gabala a kansa, daga gare su s kuma 
kada ka tqQ.c Ni (saboda wani) a 
cikin wadanda suka yi zalund, lalk 
nc su wadanda nki. 1 rrulsarwtf he 

28. n< Sa h an nan idan ka daidaitu, 
kai da wadanda ke larc da kai a kan. 
jirgin, sai ka ce, L Gndiya ta labhaia 
ga Allah, Wanda Ya tsTrar da mu 
daga mutane a/zalumai.' 

_ 29. 1 Kuma ka cc. 'Ya Ubangi- 
jlnaf Ka saukar darn, saukarwa rnni 
albarka. Kuma Kai ne Matt alherin 
ma.su saukarwa." 



■lis, 




| Jt+ - J"-' -«- ir ' "f ~1 I l"!- ^.^r JE<f 



©wjy^i i j~ cJj X~ ^ 



23,Suratul Mii'minOn 



SIS 



XT dpfU 5j,>j 



30. Lalle ne a cikin wancan 
akwai ayovi. ka da \'ake Mun ka- 
sance, hakika, Masu jarrabawa. 

31. Sa'an nan kuma Muka fcaga 
warn karni, na wadansu dabam, 
daga bayansu. 

32. Sai Muka aika a cikinsu, 
Manzo daga gare su. "Ku bauta wa 
Allah. Ba ku da wain a bin bauta wa, 
yai Shi. Shin ba za ku vi lakawa 
ba?" 

33. Ma shit wart a daga muta- 
ncma, wadanda suka kafirta kuma 
suka Karyata game da hacfuwa da 
Lahira, kuma Muka hi'imtar da su 
a cikin rayuwar duttiya, suka cc. 
"Wan nan ha kawa ha n face warn 
mutum ne kamarku, yana cT daga 
a bin da kuke cldaga gare shi, kuma 
yana sha daga abin da kuke sha. 

34. "Kuma lalle ne idan kun yi 
da' a ga mutum mi sal in ku, laile ne, a 
Idkacin nan, hakika, ku masu hasa- 
ra tic. 

35. "Shim yana yi muku 
wa'adin (c£wa) Lalle ku, idan kun 
mum kuma kuka kasanne turf>aya 
da Jcasusuwa, la lk nc ku, wadanda 
ake fHarwa ne? 

36. "Faufau fauiau ga abin da 
ake ye muku wa'adi da shi, 

37. "Rayuwa ba la zama ba face 
raynwarmu la duuiya, muna mutu- 
wa kuma muna rayuwa, (LJ kuma ha 
rau zama wadanda ake layarwa ha. 



i< *> K t *** 



4 * k 



( r ) Mima m-Jlnwu kuina muni riyuwa eta 
bib u waia, riyuwa ta war a Liilura 



haiKuwur tfiyu da 'yi'ya.. A bayan wanmui 



23,Suratul Mii'minOn 



Sly 



38 . "Bai /am a kpwa ba face na- 
rniji. ya £ir£ira Icarya ga Allah, 
kurna ba mu zama : saboda shi. 
masu Tmani ha. 11 

39. Ya tx\ 'Ya UbangijTna! Ka 
taimakc ni saboda sun karyattT ni." 

40. Ya ce, "Daga abu kadan, 
la 11c ne za su wayi eari suna masu 
nadama. 11 

41. Sai tsawa la kama su da gas- 
kiya, sai Muka sanya su tunkuBa 
Saboda haka nisa ya tabbata ga 
mutane azzalumai ! 

42. Sa'an kurtia Muka kaga ha- 
Httar wa.su karnoni da bam dag a 
bayansu, 

4J. Wata al umina ba la gabatar 
ajalinta, kuma ba za su jinkirla ba. 

44. S a 'an nan kuma Muka aika 
da ManzanninMu jere, a ko da 
yausbe Manzon wata al'umma yaje 
mata : . sai su £aryala shi. saboda 
haka Muka biyar da sashcnsu ga 
sushc, kuma Muka sanya su laba- 
rtin hTra. To, m&a ya tabbata ga 
mutant; (wadanda) ba su yin Tmani f 

45. Sa'an nan kuma Muka aika 
Musa da dan'uwansa, Haruna, 
game da aydyinMu da dalili bay- 
yanannc- 

46 Zuwa ga. Fir autia da majali- 
sarsa, sai suka kangara, alhali sun 
kasance mutane ne marinjaya. 

47. Sai suka ce, ''Shin, za mu yi 
Tmani sabuda wasu mutane hiyu 
misalinmu, alhali kuwa mutanen.su. 
a gare mu, masu bauta ne" 1 




23, S iira tul Mu'minon 



52H 



XT <^y*p 5j,>j 



48. Sai suka karyata su sabrida 
haka suka kasance halakakku. 

49. Kuma la lie tic, haEika, M un 
bat wa Musa littafi Lsammaninsu, 0> 
za su shiryu. 

50. Kuma Mun sanya 'Dan Ma- 
ry ama, shi da uwarsa wata aya. <21 
Kuma Muka tattara su zuwa ea 
wani tsauni ma'abucin natsuwu da 
ma rem it n. 

51. Ya ku Manzanni ! Ku ci daga 
abubuwa masu dadl. (3) kuma ku 
aikala aikin Ewarai. Lallc Ni, ga 
abin da kukc aikatawa. Masani nt. 

52. Kuma lallc ne wannan al'um- 
marku ce, al'umma guda. kuma Nl 
Ubangijinku ne, sai ku bi Ni <Jei 

La£awa r (4) . 

53. Sai (rtTummar) suka yan- 
yanke ar&marin$u a tsakatunsu 
gurHu-gumu, (5i kowaee £ungiya 
sun a masu farm tiki da abin dayake 
a gare su, 

54. To, ka bar su a cikiri ftntarsu 
bar a wani lokaci. 



ft 



(1) RWlsraHa na yaircu idan sun tuna cewa ALtfufar.i ba shi tu- tarkoji ] mafia sama 
ba. an h-ii: wa Musa wani littifi, si] kuma suna alfahnri cLa 5 hi. 

(2} AyarTsa da uwarca ita cc haift shi babu uba. Kama a Irikacin nan Yahuciu 
SUku SO Sa; kir'L zunLanin nan ya kashe sKL, sai awards la j^udu da shi /.iiwa Haiti I MaEaddas, 
Itn DunnshGii. k(> FaksdTnu, Ulda suka Fauna shckaia kihSm sli el bi>ar ha: sarki]] ciac] y<i 
[num. 

(3) Allah Ya omnra ManzaniunSa da cm halat, sa'an nan su atkata aikm ^warai. 
Elaka kuma Ya ucrutul MurrunaL. SahiVda haka karfiar aiki ma Jtw^rai ati 1s,^var da Khi n^a 
sir .ikl. 

(4) Tarawa, il^ l-l- hauta wa Alkh Ha a bin rfa Ya y\ limurni a hauta Masn. a kan 
harshsn AnnabmSa im xamaninHa. Yan/u bihu. lafiawa saL a cikin Musulimci kawai 

t?) Kowa ya kamj han.yars.i. ?J'annTTiar Miisulrr.: t;i zania S.\\ngiypy\ dabam-Habam. 
kuWanetLSu yaiiu. faricL dki da abin da kc £are shi. yana ^arLLii shi nc mafili^i 



23,Suratul Mu'rninun 



521 



55. Shim suna zaLon txwa a bin 
da Muke taimakon su da shi daga 
dukiya da tfiya, 

J (5. Muna yi musu gaggawa ne a 
cikin alherori? 

57. Lallene, wadanda suku masu 
sauna sabo da t so ion Ubanyijinsu, 

58. Da wacfanda suke_ jjarne da 
ayoyin L'bangijinsu suna imani, 

59. Da wacfanda suke game da 
Uhangijinsu ba su yin shirki, 

60. Da wacfanda ke bayar da 
a bin da suka bayar, alhali kuwa 
^ukatansu sun a tsorace do in in suna 
kumawa zuwa ga L'bangijinsu, 

61. Wucfancan suna gaggawar 
tscre a cikin ayyukan alheri, alhali 
kuwa suna masu tserewa zuwa gare 
su (ayyukan alhen). 

62. Kuma ba Mu kalJafa wa rai 
face abin iyawarsa, kuma a wurin- 
Mu akwai wani littaf a wand a yakc 
maganada gaskiya.kuma su ba a 
zaluntar su. 

63. A'a, zukalansu suna cikin 
jahilci daga wannan (magami), 
kuma suna da wadansu ayyuka, 
baicin wancan, su a gare su, masu 
aikatawa nc. 

64. Har idan Mun kama 
mani'imtansu da a/aba, sai ga su 
Suna hargtiwa. 

65. Kada ku yi hargnwa a yau h 
lallc ne ku, daga gare Mu ba a 
taimakon ku. 

66. Lallc nc. ayoyiNa sun kasan- 
tx ana karalun su a kanku, sai kuka 



^ ^ T J ""i-V 



23,Suratul Mii'minGii 



522 



kasancc, a kan dugaduganku, kuna 
komawa baya. 

67. Kuna masu girman kai gare 
shi (Annabi), da hirii kuna alfasha. 

6<S. Shin fa, ba su yi ta'ammalin 
rnaganar (Alkur'ani) ha : ko abin da 
bai je wa ubanninsu na farko ba ne 
ya je musu? 

69. Ko ba su san Manzonsu ba 
ne. domm haka suke masu.musu a 
gare shi* 

70. Ko suna ccwa, "Akwai hau- 
ka gare shi'? 17 A*a, ya zo musu da 
gaskiya, alhati kuwa mafi yawansu. 
ga gaskiya, masu Ri ne. 

71. Kuma da gaakiya (AE- 
kur'fini) ya bi son zuriyoyinsu, ha- 
£i£a\ da sammai da Easa da wan da 
yakc a cikinsu sun &aci. A 'a, Mun 
tafa musu da am baton 01 (da raja r) 
su, iia'an nan su daga barin amba- 
tnnsu masu bijirewa ne, 

72. Kb kan a tambayar su wani 
baraji ne (a kan iyar da Manzanci a 
gare su)? To : harajin Uhangijinka 
ne mafi alheri, kuma ShT ne Mafi 
aiherin masu tiyarwa. 

73. Kuma lalle ne. kai, ha£i£a, 
kana kiran su zuwa ga hanya 
madaidairiya. 

74. Kuma lalle wadanda ba su yi 
imani da Lahira ba masu karka- 
cewa daga hanya ne. 



i 



J -- -- -- 1- ' i-T-" - \ '-1 f^if 1' 



uz. 



[L ) Zlklcj it nasi, ihi ]ic A]Jiur"iai wiinda v/a Larabumi. k<j Kuraishawa lLll 

abiltiuwa ™ tf.vjkakarsu, da arr.biiton sunansiu da shLryar da da gaMtat da ?n h kan 
sau.ia.il katailu. A mm a duk di haka suna bijiTtwa dapa jrait Hhi. 



23,Suratul Mu'minQn 



523 



7.^. K Lima da Munji tausayinsu, 
kuma Muka kuranyc musuabin da 
yake tare da su na cuta. Ia]]e ne da 
sun yi zurfi a cikin Batarsu, suna 
dimuwa. 

76. Kumalalle ne, haklka, Muna 
kama su da azaba, 11 5 sai dai ba su 
saukar da kai ba ga Uhangijinsu, 
kuma ba su yin lawahV 

77. Har idan Mun bude, akansu. 
wata £5 fa mai azaba mai tsananL 
sai ga su a cikinta suna masu 
mugi. (2> 

7#. K uraa Shine Wanda Ya ka ga 
halittar.fi dagani da zukata domin- 
ku. Kadan (cwarai kuke godcwa. 

79. Kuma Shi ne Ya halitta ku a 
cikin Jtasa, kuma zuwa gare Shi ake 
tayar da ku. 

>ti). Kuma Shi ne Wanda Yake 
rayarwa. kuma Yana matarwa, 
kuma a gare Shi ne sa ft a war dare da 
yini take. Shin, to, ba za ku han- 
kalta ba? 

HI. A a, sun Kadi misalin a bin da 
na farko suka facfa. 

&2. Suka ce, l 'Shin, idan mun 
mutu kuma muka kasance lur&aya 
da kasusuwa, shin, la 11c ne mu. 
haklka wadanda akc tayarwa nc? 

Si. L ' Lalle ne , haklka , an y i m ana 
wa'adi, mu da ubanninmu ga wan- 
nan a gabani. Wannan abu bai 
/am a koine ba, fact; tatsuniyoyiri tia 

farko. 1 ' 



tt&u ,( r < rf^tf >«rt-tt <1" 



© ^^4^ ^0 jilS id5S 



(I) A/ibai duniyn kamar yuciwa da cjwo da talauci da rastun kwanciyar hanlcati. 
(2> MugL. ^hi riL kasa yin nnagana. sabfida debs tsiarr.mini. dapa iimun kijwaiie alhtn 
Aialin kulniar daga Fulalana lake. 



23,Suratul Mu'rninun 



524 



84. Ka ce, "Warn; ne da mulkin 
Kasa da wanda ke a cikitila idan 
kim kasance kuna sani? 11 

85. Za su ce, "Ta Allah ce. 1 ' Ka 
ce, "Shin, to. ba za ku yi tunani 
ba?" 

86. Ka ce, "Wane ne Uhangijin 
sammai bakwai kuma Uhangijin 
ATarshi mai girma?' 1 

87. Za su ce, li Na Allah ne 1 ' Ka 
ce, "Shin, to. ba za ku bi Shi da 
takawa ba? +1 

88. Ka ce. "'Wane ne ga hannun- 
sa mallakar kowane ahu take, alhali 
kuwa shi yana tsarewar wani, kuma 
ba c\ Isare kowa daga gare shi, idan 
kun kasance kunEi saniT' 

89 Za su ce, +1 Ga Allah yake." 
Ka ce, "To, yaya ake sihirce ku?' 1 

90. A 'a, Mun 70 mu.su da gaii- 
kiya, kuma lalle ne su, hakika, 
makaryata ne. 

91. Allah bai Hfci wani a bin hai- 
huwa ba, kuma babu wani a bin 
bautawa tare da Shi. Idan haka tie, 
(akwai a bin bautawa tare da Shi), 
lalle ne, da kowane abin bautawar 
ya lafi da abin da ya halitta. kuma 
I a lit nc, da watfansu sun rinjaya a 
kari watfanssu. T^rki ya labbata ga 
Allah, daga abin da sukc siffan- 
tawa. 

92. Masanin 66ye da bayyane. 
Sa'an nan Ya cTaukaka daga barin 
abin da suke yi na shirka. 

93. Ka uc, Y-i UhangijTna! Krt 
dai Ka nuna mini abin da ake yi 
musu wa'adi da shi. 



23,Suratul Mu'minun 



S2s 



94. h 'Ya Ubangijina, to, kada Ka 
ssnya ni acikin mutane azzaluma^. , '' , 

Stf. Kum» la I It tie Mil, hakika, 
masu iyawa a kan Mu nuna 
mak-d abin da Muke yi musu wa'adj 
da -hi. 

96. Ka tunkude ciita da wadda 
take ita ce mail kyau. Mu ne Mafs 
sani game da abin da suke siffan- 
tawa. 

91. Ka ce, lt Ya Ubangijina, ina 
ncman tsari da Kat daga fizge- 
flzgen shaicfanu. 

98. "Kuma ina neman I sari da 
Kai : ya Ubangijina ! Domin kada su 
halarto ni (n ," 

99. Har idan mutuwa la jt wa 
dayansu, sai yace, 11 Ya Ubangijina. 
Ku mayar da ni (duntya), 

WO. "TsammaTiiria in aikata aiki 
na icwarai rikin abin da na bari- 1 ' 
Kayya ! La lit nc ita kalma cc, shine 
mafatfinta, alhah kuwa a bay a gare 
sa akwai wani shamaki har ranar da 
za a tayar da su. 

I?'ft. Sa'an nan idan an ya bus a a 
vikin Raho, to> babu dangantakoki 
a tsakaninsui a ranar nan h kuma ba 
/a su tambayi junansu ba. 

102. To, wacfanda sikelinsu ya yi 
nauyi, to, wattannan s Ci nc masu 
babban rabo. 

103- Kuma wacfanda sikelinsu 
ya yi sauki, to, wacfannan ne w;j- 
danda suka yi hasarar rayukansu 



u;J!j ^Jj-J i^JbJL^- tL^ 1 J^°- 



jit - j-" t < j- u -;' 



. ^ -j-- - \ fee i if f (fff 



J" ill '"l ->t*T , r ^ ■' j - 1 -"' 



(]'| TcLd [Ltmiin Lsar^ Kii. yi Ubangijina! Kiitk iKalifinu sy hukrto n: ,3 liIiiti 
al'amurana duka. domin bi su Kaliirta. (Sec dii siia:ri 



23,Suratul Mii'miiiOn 



>2(, 



suna madawwama a cikin Jahan- 
nama. 

104, Fusko-kinsu suna balbalar 
wula, kuma sai a cikin t a masu 
yagaggun le66a daga hakora nc. 

105. "Shin, ayoyiNa ba su ka- 
sanceana karanta sua kanku ba, sai 
kuka kasancc game da su kuna 
£aryalawa ?" 

/ Art'. S u ka ce , ' Ya U ba nfrijinm u . 
shaltawarmu lc la rinj&ya a kanmU. 
kuma mu n k asa nee mul anc &a [ alt u . 

107. ll Ya Ubangijinmuf Ka fitar 
da mu daga garc la, sa an nan idan 
mun k5ma f \o, la lie ne. mu nc masu 

/f?5. Ya ce, "Ku tafi (da wula- 
kanci) a cikirua. Kada ku yi Mini 
magana." 

f(J9 LaJlene wadansu Eungiyoyi 
daga bayiNa sun kasance a una 
cewa, "Ya Ubatigijinmu! Mun yi 
miani, sai Ka gafarta man a, kuma 
Ka yi mana rahama, kuma Kai ne 
Mail alherin masu tausayi. 11 

110. Sai kuka rilce su lehumri 
bar suka man tar da ku ambatdNa. 
kuma kun ka&ance, daga gare su 
kuke yin dariya. 

111. Lalle ne Ni, Tna saka musu. 
a yau, saboda abin da suka yi wa 
haituri. Domin lalle ne> su, su ne 
mslsu samun babban rabo, 

112. Ya ce, ll Nawa kuka zauna a 
cikin Kasa na Ridayar shekaru?" 

113. Suka ce, "Mun zauna a yini 
day a ko rabin yini, sai ka tanibayi 
masu ftidayawa." 





© iiSii^i ^4^^ '^.cijy'i 



23,Suratui Mu'rninun 



527 



114. Ya ce. ll Ba ku zauna ba face 
kad'an h da dai kun sauce kuna 
sani. 

/ i 5. 1 Sh in , to, ku n y i zato n ce wa 
Mun halitta ku ne da wasa, kuma 
lalk ku, zuwa gare Mu, ba za ku 
kdmci ba?* + 

116. Allah, Mamallaki, Gas- 
kiya. Ya daukaka. B;1bu abin bau- 
lawa, face Shi, Shi ne Ubangijin 
Al'sirshi, mai daraja. 

117 Kama wand a ya kira, tare 
da Allah, wadansu abiibuwan b au- 
la wa ha dabam, h;i yana da warn 
da]ili game da ahT (kiran) ha, to, 
hisabinsa yana fturin Ubangijinsa 
kawai, Lalle ne, kafirai ba su cin 
nasara. 

115. Kuma ka ce, "Ya Uhangi- 
jina! Ka yi gafara, Ka yi rahama, 
kuma Kai ne Mat! alherin masu 
rahama," 



J- v !_ 



1 



* ^'40jb 




Tana karanLar da hukunce-hukuncen zaman jama'a da ladub- 
bails Li. 




Dc/ sTifiun Allah, Mai rahama, Mai fin kai. 



I. (Wannan) sura Mun sail- 
kar da ila, kuma Mun wajabty la, 



24.5uratut Nur 



>2$ 



kumEi Mun saukar da ayoyi bayya- 
nannu a cikinta, domin ku zan 
lunawa* 

2. Mazinaciya da mazinaci, 11 ' 
to, ku yi bulala ga k 5 wane (fay a 
daga garc su, bulala dari, Kuma 
kada tan say i ya kama ku game da 
su a cikin addinin Allah, i dan kun 
kasance kuna yin imani da Allah da 
Ranar Lahira Kuma wani yank in 
jama 'a daga muminai, su halarci 
azabarsu. 

.? . M azi n ac i ba ya aute 1 2 > fac e da 
mazinaciya ko mushirika, kuma 
mazinaciya babu mai a u rent a lace 
mazmaci ko mushiriki. Kum i\ an 
tiara ml a wanna n a kan muminai. 

4, Kuma watfanda ke j7far a) 
mata, masu kamun kai. sa h an nan 
kuma ba su jc da shaidu hudu ba, 
to, ku yi musu bulala, bulala tama- 
nin, kuma kada ku karfti wata shai- 
da tasu, har abada. Wadanean su 
ne fasi£ai. 

J. Face watfanda suk a t uba daga 
bay an wan nan, kuma suka gyaru, 
to lalle ne Allah Mai gafara ne, Mai 
jin Rai. 

6. Kuma wacfanda ke jifar ma- 
tan r4t aurensu, kuma waclansu shai- 
du ba su kasance a gare su ba, face 



n" 1 



(I'l Hiiliunui]] w*ida]]da ba in yi aureba ne, amma wacfanda suka yi sure, hij It unc i n 
,;i icj'c su har Sll mutu. bayan sliaiutfda Sufi uka, kamar yadda yakc j;a. simrca. Kuma 
winn a n jja ha.fclcin 'ya'ya nc, am m 3 bayi, hu kjiicinsu bulala hairisin kawai. 

(2) Aurtn mazinad k<j nwinadya makatuhl nc^awajidata hakanan yakc ba. d l^ciuh 
tsa:nr, mulaJK-i da knrc LunuitiLi. 

\.y\ Flxdtlin bulala tamaain g& da. ko lh rba'jii ga bawa :d«u) ya yi £a/.af] a* di. 

(4) Hukuncin railStuwar li'iiili da yadda a.ku yin Li. 



24.5ii]ratut Nur 



si y 



dai kansu, to, shaidar da vans u, 
shaida hutfu ce da Allah, 'La lit shi, 
ha£j£a, yana daga magasganta*. 

7. Kuma na biyar rxwa 'La'anar 
Allah hi labbata a kansa, idari yn 
ka stance daga uidkaryata. 1 

flf. Kuma yana tunkude mata 
azaba La yi shaida, shaida hutfu da 
Allah. 'Lalle shi hafoka, yana daga 
ma£aryata, h 

9. Kuma ta biyar ccwa h IIushin 
Allah ya. tabbaia a kanta idan ya 
ka&ance daga magasganta. 1 

10. Kuma ba dnmin falalar Al- 
lah b;i a kanku, da rahamarSa, 
kuma tcwa A]] ah Mai kar&ar tiiba 
ne t Mai hikima! 

/ /. Lai In- nc. wadanda fu suka zo 
da kiren £arya wadansu jama a ne 



(Lj Filiktf HLidiSjl Ilk nc wanda w^ifsnsu k h. jc fi .A'i^Ld. L'mcrml M umicnnLL da ^]Jnf. 
a cikmsa, Allah Ya harTan[ar da lla. Ea] /ama ibani ba j;a MuSuLcij, &ai diil ya 7ama alhiiri 
dnruin ya /ama sa^adi i^a tatad rLukunce-bljkLi]]^ masu yaw,i. na zarr.sn jama'a da kuma 
daiLija] mutaneji da abm ya shal'a 

Yadda Si^ar take, shi Jie yudda .Vis-hatiJ, uwar muminai la ciufa, la cc. ! 'Na kasancc 
la re da Arrnabi, t^ira amncin Allah ku labhaia a ffan- shi. u akin 'wain yak"], a bayanan 
saukar da Etijabi. walaa kulkv Sai >a tare daga yaJtiJl Vu kOLTfia. ya yi kll.ja da Madma, sni 
ya yi uttiumi da tlshi ga lafiya a wani dare, sai ni kuma na lafi na Rare sha'ariTna, na 
J"ji>ka[Ltaziiwa ta miriJ) rafi'Jinala. sai na ga ahin wuyana yanke, sai na kocria. cia ueiii* 
sin. kuni(i su 111a su kuJa m sijka cf:d i:k i darbiika suka a/a □ kin riKuma sur.ti raton ina 
ciki, aLhali mita sun ka nance sa^kaka, domin ba su da kome sal kacfan na abind. 

'"Na saici a bin wuyana na komo a bay an nun tafi. Sai [La Hiuia a JiLasaiikiiiij, wanda na 
kasanfc a ciki. Kuma na y\ zaion mutanen. za su rasa ni su komo ruwg garc ni Sai na ji 
bard, na yi barcin, Shi kuiua Safwanu ya yi runimi d^ga bayan ayarin yafci, ya Rta da 
■: ;-, 1 1 : . 1 ■ li.n 1: 1,11 ya ■•k.'w i i r ;in ;: inda niike 5:u > a Ld duhun inuluiii niai baft 1, sai y,i j,iin: ni :i 
]6ka;;i[] da ya jiaci cll, da Jtlli ya kaiiiUW: yana gani na -\ ^abanin kuilc, sai na farka dii iin 
sautinsa na Lstirja i. 

L "A Inkacin da ya (jane ni, s-ai na ruJ"u fuikata da Juayailtla. Wallah i bai yj mini 
malaria ba da kalma. ni kuina ban ji ko kalma ba daga garC sh], Sli dai istirjamsa a 
lokatin da ya jraifaiiai da iilkuinaiia. ya take kiltarla ta gaba ni knrnii na hau. ya stii^a 
yatiajan rak'uniaJ da ni har rtlilka isa £3 uwar yakm, n bayan snn saaka, a dkm s.-kfrn raua. 

nan wanda ya halaka ya balaka, wan da ya |Lbinti ^Lrman abin, shi ne Abdullahj bJl 
1 1 bay y in bn Salul.'' BaJiari da Muslijau Siiil ruwaito shi. 



24.5LLratut Nur 



daga gare ku.. kada ku yi zatimsa 
sharri ne a gare ku. A 'a, alheri ne 
gare ku. K 5 wane milium daga gare 
su na da sakamakon a bin da ya 
sana'anta nil zunubi, kuma wanda 
ya jiBmcL girmansa daga gare su, 
van a da a/ aba mini Ezirma. 

12. Don mc a lokacin da kuka ji 
shi, mummai ma/;i da muminai 
ma tn ba su yi 7aum alheri game da 
kansu ba, kuma su ct, "Wan nan 
(circn karya ne bay yana fine?" 

13. Don mc ba su zo da shaidu 
hutfu a kansa ha fJ To, idan ba su 
kawo sh aid un nan ba. to, wadan- 
nan, a wurin Allah, su nc mafcar- 
yata. 

14. Kuma ba domiri falalar Al- 
lah ba a kanku da rahamarSa, a 
cikin duniya da Lahira. La lie ric, da 
azaba mai girma ta shafe ku a cikin 
abin da kuka kiitsa da magana a 
cikmsa. 

15. A lokacin da kuke mara- 
barsa da harsunanku kuma ktma 
cewa da bakunanku a bin da ba ku 
da wani ilmi game da shi, kuma 
kuna zalon sa mai sauki, alhali 
kuwa, shi a wurin Allah, babba nc. 

16. Kuma don mc a tokarin da 
kuka ji shi, ba ku ce ba, "BI ya 
yiwuwa a gare mu, mu yi magana a 
game da wan nan. Tsarki ya tabbata 
a gare Ka n wanna n kiren karya nt 
rnai girma **? 

17. Allah Ya.ua yi muku wa'azi, 
kada ku koma ga irinsa, har ahada, 
idan kun kasancc muminai. 



111 f 4 if i^StFt 




24.5LLratut Nur 



531 



T 1 jjJl 5jjj 



Jfi. Kuma Allah Yana bay yana 
muku ayoyinSa, kumaAllahMasa- 
ni ne, Mai hikuria. 

J 9. La Ik nc wadanda ke son al- 
Jasha ta walsu ga wadanda suka yi 
Tmani, sun a da a/aba mai radadi„ a 
cikin duniya da Lahira. Kuma Al- 
lah. Shi ne Ya sani, alhali kuwa, ku 
ba ku sani ba, 

20. Kuma ba domin fa la 1 at Al- 
lah ba a kanku da rahamarSa... 
Kuma I all e ne Allah Mai tausayi ne 0 
Mai jin £ai] 

21. Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni, kada ku bi hanyoyin Shaidan. 
Kuma wanda kc bin hanyoyin Shai- 
dan, to, ]&llt ric shi, yana umurni da 
yin alfasha da abin da ba a sani ba. 
kuma ba domin lalalar Allah ba a 
kanku da rahamarSa, babu wani 
mutum daga gare ku da /.aj isar- 
kaka har abada, kuma amma Allah 
Yana taarkake wanda Yake so, 
kuma Allah Mai ji ne. Masani. 

22. Kuma kada m ma'abuta Fa- 
lala daga gare ku da mawadata su 
rantsc ga rash in su bayar da alheri 
ga ma'abuta zumunta da miskinai 
da muhajirai, a dkin hanyar Allah. 
Kuma su yafc, kuma su kau da kai. 



( [) Mai yin aiheri dnmin Allah kada, ya yankc shi daga wartda yakc yi wa alhenn nan, 
sahoda yi yi masa want laifi, da ya Shift sh: La niiUundniia \ ~& diikiyarsu. Sag ya yjfe, 
kau da kai, ya ci jaba t3a alhcrima d&min Allah kaJUiif yaddii .Vk&tahu. wiiftdiiyakracikir.1 
JiicifricL Abubakar Aji-Siddi£ ya shiga a u]kin Hadisd ]fk alhah ku^a AbQhaka] kv dy,i: da 
shi Sabuda shi iiiiskini ns da ^umurnn kuma a [KaLinins.]. s.ii A bi'makiU yil gaJ'ana raasa. 
kumn ya jiabii da ba s]]j abin Jii yakL- ba \\vi. Ilaka Human wadanda suka fada a rikm 
wanian rnasqfa . an yafc musu a bayan an yi musu had din tizofL, sjj dai wanda ya dauki 
mai ^irniania, walau Ibn Uhayya, shi karri h;i a yi masa haddi ba domin. Allah Ya yL masa 
alkawartn a/aba Rlai ISanani a Labira. WaLau Mu:udm] akt yi wa haddi domm va 
l^.srK.ik.i 



24.5uratut Nur 



532 



T 1 jjJl 5j>j 



Shin, ba ku son Allah Ya gafarta 
muku, alhali Allah Mai gufara nc, 
Mai jin £ai? 

2J. Ldlle ne wadannan da suke 
jTfar mata masukamun kai gafilai n J 
muminai, an la'ane su : . a cikin du- 
niya da La hi ra, kuma suna da azaba 
mai girma. 

24, A ranar da harsunansu, da 
hannaycnsu, da Eafafunsu. suke 
bayur da s Kai da a kanau, game da 
a bin da suka kasancc suna aika- 
tawa. 

25. A ranar da Allah Yake cika 
musu sakamakonsu labbatawe. 
kuma suna &anin (tcwa) lalle Allah. 
Shi nc Gaskiya bayyananna. 

26 Miyagun mata domin miya- 
aun u> ma/a suke, kuma miyagun 
ma/a d run in miyagun mata suke, 
kuma tsarkakan mata dam in tsar- 
kakan maza suke, kuma tsarkakan 
maza domin tsarkakan mata suke. 
Wadancan su ne wadanda ake 
barrantawa daga a bin da (masu 
£a*afi) suke fada, kuma suna da 
gafara da ar^iki na karimci. 

27. Ya ku wadanda suka yiTma- 
ni! Kada ku shiga gidajt wadan- 
da ba gidajenku ba, sai kun sami 
izni, kuma kun yi sallama* 11 a kati 
ma'abutansu. Wan nan ne marl al- 
heri gare ku. tsammaninku, za ku 
tuna. 



A 6 ^'T^^T^^' *- X 



F M 

I 




Hakrt m]y;igu.n kalmomi lii SU diciiw.ii mi dd^n. mil^uri muLLirrj Kuma kalmcimin 
(fwarai ^i] titdwa. sai dap mutacien fcwarai. 

(}) Hukuciti]] Shiga Kidujt da nOman izni Ja s-allaina 



24.Silratut Nur 



533 



T 1 jjJl 5jjj 



To h ukm ba ku sami kowa a 
cakinsu ba, to, kada ku shige su, sai 
an yi mi-iku \?.ni. "Kuma idan an ce 
muku, lt Ku koma." Sai ku koma. 
shi ine mall tsarkaka a gyre ku. 
Kuma Allah game da a bin da kukc 
aikatawa, Masaiii ne. 

29. Babu laifi a kanku, ga ku 
shiga gidaje wadanda ba /aunamiu 
ba, a cikinsu akwai wadansu kaya 
naku. Kuma Allah Yana satiin abin 
da kjko nilnawa. da. abm da kuke 
Ixiyewa. 

SO. Ka lc wa muminai maza su 
ruriise daga ganinsu, kuma su Isarc 
farjojinsu. 113 Wannan shi ne ma ft 
tsurki a gare su. Lalle ne, Allah, 
Mai £ididdigewa ne ga abin da 
suke sana'antatoa. 

37, Kuma ka ce wa miiminai 
mata su runtse daga gunnnnsu, 
kuma su Isarc farjrjjmsu. kuma 
kada su bayyana Eawarsu face abm 
da ya bay yana daga gan; ta, kuma 
su doka da mayafan^u a kan wuyan 
rigunansu, kuma kada su nuna ka- 
warsu fact ga mazansu ko uban- 
nmsu, ko ubannin mazansu, ko 
diyansu, ko dlyan mazansu, ko 'ya- 
n'uwansu, ko diyan "yan'mvansu 
mata. ko mat art W) Cutigiyarsu. ko 
abin da hannayensu na dama suka 



h^-'„ : J ^-* . 



- 



(1) Hlli'LirivU^i 15HTC id»nu rufe il'iiura fj.ii ±cLa>ii di4 mAla. 

(21 Matati£U. wauui miitg Musijlmi handa miiLii killnii. ya tniliatlLi m.3ti L kJnr.i 
ta ga al'aurar mace Musnlma. Mabiya sQ nd miisu neman bukata ga nvMa wit an tntikmai 
isofaTfi Ll^fiii :i]ii^a. Al'iurar mace, djya a -cukan sal la ko a tan; d» v/am ramiii ajuibi, ta, 
duk^Lt] jjkmta nc sai ftislta da ^fyna, h^ks kumj a. Lit in mliLLli. Ainnu a tare da mac^ 
MtlSLllnoa tsak^nin eibiya dn puiwciyi, shi ]it al'^LLca, kisniii tare da muhari-amicLl;^ dukan 
abin da b£ sasanni ':m HaLwa ka]]iiii namijl cakc h ajaurar^Li abin da Kl- tsakajlin Cl'njya da 
jjjui wa. 



24,Sumtut Nur 



534 



T 1 jjJl 5jjj 



mallaka, ko mabiya wasun masu 
bukatar mala daga maza, ko jarirai 
wadanda bil su tsinkaya a kan aTau- 
rar mala. Kuma kada su yi duka da 
Rafafunsu, domin a san abin da 
suke ftoyewa daga kawarsu. Kuma 
ku tuba zuwa ga Allah gaba daya, 
ya ku muminai! Tsammaninku, ku 
sami babban rabo. 

32. K uma ku aurar da g uraye 
daga gare ku, da sal thai daga bayin- 
ku r da kuyanginku. Idan sun kasan- 
ce ma La I aula, Allah zai wadatar da 
su daga j'alalarsa. Kuma Allah Ma- 
wadaci ne> Masam. 

33. Kuma wadannan da ba su 
sami aure ba, su kame kansu, har 
Allah Ya wadatar da su daga fala- 
larsa. Kuma wadanda kc neman 
fans a daga abin da hannuwanku na 
dama suka mallaka, to, ku daura 
musu fansa idan kun sail akwat 
wani a Inert a cikinsu, kuma ku ba su 
wani abu daga dukiyar Allah wati- 
nan da Ya ba ku. Kuma kada ku 
til as La kuyanginku a kan yin zina. 
idan sun vi nufin tsaron kansu 4 " ; 
domin ku ncmi rayuwar duniya. 
kuma wan da yajtlasta su, to, lallu 
Allah : a bay an tilasta su, Mai ga Pa- 
ra nc. Mai jin fcai. 

34. Kuma la 11c nc, Mun saukar, 
/uwa garc ku n ay%i masu bay- 
yanawa, da mi salt daga wadanda 
suka shige daga gabaninku, da 
wa r azi e.a masu taJeawa. 



! w- -^y^ oj^JH 1 *-i 1 



JV ? — .if- a, <■-: 



tr. 




> I !■ I 'khaki kai, slii jil- yi uutt. tlkstawa 



a nan, slii nc a liana hu jut:: (JomiTi su yi wa 



2-J.Sumtut Nut 



>55 



T 1 jjJl 5jjj 



J5. Allah ne Hasken aammai da 
kasa. niisalin HaskcnSa, karnar 
liiga, a dkinla akwai fllila, fitilar a 
cikin £arau. karau din kamar shi 
lauraro tic mai I Sana n i n haske, -ana 
kunna shi daga wata itaciya mai 
albarka, ta 7aituni, ha bagabasliiya 
ba kuma ba bayammaciya ba, man- 
ia na kusa ya yi haske\ kuma ko 
wuta ba ta shaft: shi ba, haskc a kan 
haske, Allah na shiryar da wan da 
Yakc so zuwa ga HasktmSa. Kuma 
Allah mi buga misalai ga mutants, 
kuma Allah game da dukan kumc, 
Masani ne. 

36. A cikin wadansu gidajc wa- 
tfanda Allah Ya yi umurnina c/auka- 
ka, kuma a ambaci SunanSa a ukin- 
su, suna yin tasbihi a gare Shi a 
cikin su, safe da maraice. 

37. Watfunsu maza s wadarida 
wani fatauci ba ya ahagaitar da su, 
kuma say a r wei ba ta s-hagaltar da su 
daga am bat on Ail ah. da tsai da 
sal la da hayar da zakka, suna 
boron want yini wandazukata suna 
bibbirktta a eikinsa, da gannai. 

38. Domin Allah Ya saka musu 
da mafi kyaun abin da suka aikala. 
kuma Ya Jcara musu daga falalarSa. 
Kuma Allah Yana arzuta wanda 
Yake so, ba da lis sari ba. 

39. K u tna w a danda su k a ka ft r I a . 
ayyukansu suna kamar Jtawalwal- 
niya ga fako, mai kishirwa yana 
zalon sa ruwa, har idan ya jc ma^a 
bai iske shi komt ba, kuma ya 
sami m Allah a wurius-a, sai Ya cika 



l t***. .- - <5 if H fit 



i '--'--■'17' t\i~' m , ^ t -- 1 -r .- 



(]) Ya t-SiriL AlLati d wurin lii-i (tawalwalriLyar [aki^ ulhah Alliih Va paya ma Ha. ccwa. 



24.5uratut Nux 



T 1 jjJl 5jjj 



niasa hisabinsa. Kuma Allah Mai 
gaggawar sakamako ne. 

40. Ko kuwa kamar m duffai a 
cikin (cku mai zurfh taguwar ruwa 
tana rufc da ihi, daga bisansa akwar 
wata taguwa, daga bis ansa akwai 
wani girgijc, duTfai sashcnsu a hisa 
sashe, id an ya fltar da t a fins a ba ya 
kusa ya gan shi. Kuma wan da Allab 
bai sanya masa haske ba, to, ba ya 
da wani haske. 

41. Shin, ba ka gani ba (cewa) 
lallc tic Allah, wanda yake a rikin 
sammai da Easa suna yi Masa lasbi- 
hi, kuma issumsaye suna masu san- 
wa, k 6 wane la lie ya san sallarsa da 
tasbThinsa, kuma Allah Masani nc 
ga abin da suke aikatawa ? 

42. Mulkin sammai da £asa ga 
Allah kawai yake, kuma /uwa ga 
Allah makoma take. 

43. Ashix ha ka gani ba. lalle ne 
Allah Yana kora girgijc, sa'ati nan 
kuma Ya harfa a tsakaninsa, sa'an 
nan kuma Ya sanya shi mai hauha- 
war juna 7 Sai ka ga ruwa yana ilia 
daga lHaUsakinsa 1 kuma Ya saukar 
daga wadansu duwatsu a tikinsa na 
(cankara daga sama, sai Ya samu 
wanda Yake so da shi, kuma Ya 
karkatar da shi daga baHn wanda 
Yake so. flasken walfnyarsa yana 
kusa ya tail da gannai. 



ibi^ i^J^ 

joAj ^=-i 'i^h^H JijF-^^**i 



^ - 



A, ■ -'If i'l T , i---' t5, ? ]*■ 

'tLi j^j *Uj j J *^c/ 



biibn rL2w;i b rmn, Jrunia Vu mlna masa h^nynr da ^ai sair.: ruwa, LdAii ^tn bi Li Sai Allah Yli 
uikii rciaHLi hi^iibmsa da Lcwa. " AlUb Mai HA^rin siik^mnkcj til- gii wuncjij ya saba wn 
um'JJ-timSa.'' domm nun du ]]di]] :]]ai si6iwiir /.ai jra JiLirL 1 ]] lia[]!ka, lun dii^j. diiniya.. MLsiihin 
Allah yana aukuwa da sauri a kan mai sa6a wa umuminSa da jangan 

(I) Ayyukan fcai'L:j. wnnda ba ya bin Hniken Allah n:kjusa kaciidi mai Juslmwa dti 
w:inda yn sifTa n 1 a ii sama ynke, ko iuwa kajuar mat lat'iya a c-ikui duJ'i'aJi da aka SLilfajita li 
wannar aya. 



24.Suiatut Nut 



537 



44. AJJah Van a .juyar da J arc da 
yini Lalle nc a cikin wannan akwai 
abin kula ga ma'abuta gatinai. 

45. Kuma Allah ne Ya balitta 
kowaci; dahba daga ruwa. To. daga 
cikinsu akwai wadanda kc taflya a 
kan cikinsu, kuma daga cikinsu 
akwai wadanda ke t a Ely a a kan 
kaiaiu biyu, kuma daga cikinsu 
akwai wacfanda kc 1 ally a a kan hudu. 
Allah Yana hull t la abin da Yakg so, 
lallc Allah, a kan kowanc abu, Mai 
ikon yi ric, 

46. La lie ne, ha£l£a s Mun sau- 
kar da ayoyi masu bayyanawa, 
K uma Allah Yanti shiryarda wan da 
Yake so zuwa ga hanya madaidai- 
ciya. 

47. Kuma sun a cewa, "Mun yi 
imani da Allah da kuma \fanzo, 
kuma mun yi da'a." Sa'an nan 
kuma wata £ungiya daga gare su, su 
illy a daga bayan wancan. Kuma 
wadancan ba mum ma i ba ne. 

4H. Kuma idan aka kira su zuwa 
jza A llah da ManzonSa, domin Ya yi 
hukunci ( 1 a tsakanin.su, sai ga wata 
ftungiya daga gnrc su sun a masu 
biji rev/a. 

49 Kuma idan hakki ya kasanoi 
a garc su, za su jc zuwa garc shi, 
sun a masu mTfca wuya. 

50. Shm. a cikin /ukatansu ak- 
wai tula nc. ko kuwa suna Isoron 



j- jj w-_ A * V ■+ 



ft 



( 3 1 Wannsn ysria nilna ctiwa rashm yiirdii da hukundn Allah kaflrd ]]t. Wnudd ya kui 
Jiara ea totun a] ada alhlli iuwii va]ia Musnlrt]: kuaM ya iialaat tiakd. hfl. wala I.t.ij r» 
ba, ya zama klfiri sal idan ya tuba. Bl ya halatta gfl Musnlmi *u yarda da yin kptunan 
&i ".3 eta fj £a.iHr>;i]. 



24. Su rat ut Nut 



538 



1 i jjj* Bjj^ 



Allah Ya yi ^alunci a kansu. da 
Man/onsa? A ! a. watfangan *u nc 
a/./alumai. 

J/, Maganar muminai, idan aka 
kira y.uwa ga A llah da ManzonSa 
do mm Ya yi hukunci a tsakaninsu, 
ui k an kasance kawai su ce/' l Munji h 
kuma mun yi da 'a. 11 Kuma watfan- 
nan su ne masu cin nasara. 

52. Kuma wanda ya yi da 1 a ga 
A]]ah da ManzonSa. kuma ya ji 
tsoron Allah, ya kuma bi Shi da 
ta£awa, Lo, wadannan su nc masu 
babban rahn. 

JJ. Kuma suka rant so da Allah 
lyakar rantsuvvarsu, 'La Ik nc. id fin 
ka umurce su. haRi£a. suna fita.' Ka 
cc. "Kada ku ran 1st, da'a Sana una 
cc! La lie ne, Allah Mai iadiddige- 
wa nc ga abin da kuke aikalawa." 

_W. Ka ce, Ku yi da 1 a ga Allah, 
kuma kuyi da 'a ga Manzo. To, idan 
kun juya, to, a kansa akwai abin da 
aka aya masa kawai. kuma a kanku 
akwai abin da aka aza muku kawai. 
Kuma idan kun yi mas a da 'a m ku 
shiryu. Kuma babu abin da yakc a 
kan Manzo face iyarwa bay- 
yananna." 

55. A Mali Ya yi wa'adi ga watfan- 
da suka yi imam daga garc ku, 
kuma suka aikata ayyukan £warai, 
la lie zai shugabantar da su a cikin 
Rasa kamar yadda Ya shugabantar 
da watfanda suke- daga t?abamn*u, 
kuma lallc nc /ui labbatar musu da 
addininsu wanda Ya yardar musu, 
kuma lallc tie Yana musunya musu 
dajra ha van isuronsu da aminci. 




/ j : .- i 



. "I ^ -f . -If .j- ■' -■' ■ J "i '- "■' .-■ .'i .- 



•(sL^Jt i^JM 



24.3uratut Nut 



sun a baula Mini, ba su ha (fa kome 
da Nl. Kuma wanda ya kafirla a 
bay an wan nan. lo h wadancan, su 
rtc fasi£ai. 

Jtf. Kuma ku tsayar da salla, 
kuma ku bayar da zakka, kuma ku 
yi da a ga Man/o, tsammamnku a 
yi muku rahama. 

57. Kadi} U lie ka yi salon 
wadanda suka kafirta ya su bu- 
waya a cikin £asa, kuma mako- 
marsu wuta ce, kuma lalle ne ma- 
komar ta munana. 

Ya ku wadanda suka yi ima- 
ni ! Wa dan nan da hannuwanku na 
dama auk a mallaka da wadanda ba 
su isa mafarki. ba daga eikinku, su 
nemi i/ni m sau uku; daga gabanin 
sallar alfijir, da lokadn da kukt 
ajiye tufafinku saboda *afin ratia, 
kuma daga bay an sallar ishaY Su 
ne al'aurori uku a gare ku. Babu 
laifl a kanku kuma babu a kan&u a 
bayansu. Su masu kewaya ne a 
kanku. sashenku a kan sashe. Ka- 
mar wannan ne Allah Yake bayya- 
na ayoymSa a garg ku. Kuma Allah 
Masani nu, Mai hikima. 

59. Kuma idan yaira daga cikin- 
ku suka is a mafarki, Lo t su nemi 
ijni, kamar yadda wadanda suke a 
gabanir.su suka n£mi i^nin. Kamar 
wannan ne Allah Yakc bayyana 
ayoyinSa a gare ku, kuma Allah 
Masani ne. Mai hikima. 



( I ) Ladabin shiga gida k hT ne duk y:iron da ya balaga, cfi ne k 6 Mwa , kada ya shiga 
£ida ku d~iik.L a bavan saLLama sai ya acini i/m da lew a "In shipa?" Idan an jtarB-a ma.sa dn 
izni, ya shiga, idan kuma yana zaton ba a ji shi ba, sat ya silkc neman izni har sau oku. 
Neman izni yiini wajabs k ti $t yaran gidan a cikin loknta nfcu, witau a gabamii aallar 
asuba dii ](ikadn Lsnliir rinar na ^^llilla cia haynn siillar isha'i. 



24. Su rat ut Nut 



540 



1 i jj!>. 5jj^ 



60, K uma tsofatTi daga mat a, 
wadanda ba su fat an wani aure, to, 
babu laifi a kansu su ajiye uifafinsu, 
ba suna masu filar da £awa. ba, 
kuma su Lsarc mutuncinsu, shT ne 
rnafi alhcri a garc su, Kuma Allah 
Mai jT nc, Masani. 

6!. Babu laifi a kan makaho, 
kuma bahu laifi a kan gurgu, kuma 
babu latfi a katt majiyyaci, kuma 
babu laifi a kan kowanenku, ga ku 
ci (abinci) daga gidajen ku, ko daga 
gidajen ubantutiku, ko daga gidajen 
uwayenku, ko daga gidajen 
'yart'uwanku maza ; ko daga gidajen 
n yan~uwanku mat a. ko daga gidajen 
balTannmku, ko daga gidajen jiwajz- 
gwanninku;. ko dajra Midajen 
kawuntiatiku, ko daga gidajen in- 
ndtiinku, ko abin da kuka mallaki 
malrudansa, ko abokinku, bahu lai- 
fl a gate ku ku ci gaba daya, ko 
dabam-dabam. To, idan kun sbiga 
waau gidaje, ku yi sallama a kan 
kawunanku, <]) gaisuwa ta daga wu- 
rin Allah mai albarka, mat daJi. 
Kamar wanean nc Allah Yakc 
bayyana muku ayoyinSa, tsam- 
mininku ku yi hankali. 

62. Wadanda ki; muminai sosai, 
su nc wadanda suka yi imani da 
Allah da. ManzonSa, kuma idan &un 
kasancc tare da sbi, a katt wani 
al 'am at i na aikin gayya, ba su tafiya 
sai sun nemt: sha i/.ni. Lai it nc wu- 



* 



.-■ .r .-- --' 




(]1 Ak^iii daga liidubhin yiicnanla,](.cwa hdr ciai a '53 kan in d u a^j d<\ i). hi HClII jij II a , ltLf 
a 1arf: j maka.i gj^dji. ko kuwa kowa ya i:L ilahiitca, Kuctia iilaci an. hatfu a yi ^a[suwd ?. 
Lsakacun iiina, jjaisuwa inn wndfta Allah Va ce MusullELL SU yi wa jiii]a[i£ii da tewa 
'"A^^ia]JiJ^n i alaikum". Um ^aisiiw;] mai kyau. Ana iiaja " wa rahmatuj Lahl wa 



24.Suratut Nut 



541 



1 i jjji 5jj^ 



d"anda sukt bitfa r ka iznL wadatican 
su nc sukc yin Imani da Allah da 
ManzonSa. To. idan sun neme ka 
izni saboda warn' shu'am'nsu, to, ka 
yi izni ga wanda ka so daga gare su. 
kuma ka nema musu gafara daga 
Allah. La lie Allah Mai gafara tic, 
Ma] jin Rai 11 

tfi. Kada ku sanya kiran Man- 
zo (2 ' a isakaninku karnar kiran 
sashenku ga sashe. La lie ne Allah 
Yana sanin warfanda ke sanccwa 
dagacikinku da sacfacfe. To. wadan- 
da sukesabawa daga umurninSa, su 
yi saunar wata filitia ta same su, ko 
kuwa wata azaba miu radadi la 
same su. 

64. To! T.allc Allah nc Yake da 
mulkin abin da ke a eikin sammai 
da Rasa, haJcika, Yana sanin abin da 
kuke a kansa, kuma a ratiar da akc 
ma y a rda su zuwa gare Shi, sai Yana 
ha fiu la ban game da abin da suka 
aikata. Kutna Allah, ga dukan 
kottic, Masani ne. 




{ I ) Kabban ];i(]flhjn ha-dinvju ja;]]a'a ibi i mam da Allah kiima da MjinzonSd Sa'atl 
[ljcl kurr.ii bjyayya ga shugaba wajen ayyuka:] jjayya na rayuwa hade, karnar gin in 
masaMaci da banya da fc&suwn da makabarta Shugaba yana da Ikuzi bayar da iznin 
faklivyur mai u^uri. kurcia vara da ^kfin hanawa gwarewadDIl ha^l. Wantlail kur.Ua ya nima 
muhimmancin aikin gayya da uayuwar ihiiyaba a kansa. da wajabcin karfia kira zuwa. gait 
itiL Kuma WHTinan yarui niir.a ha'a-CCLi) kurbar haiiji da^a mulanp tlrimiTi a isayu da 
bukaruu:]] baduwur jama 'a cjwaigwadoTV hall. 

(21 Wannun y^nri r.fjria Ladabm yadda Like knan MacL^nn Allah la hanya rr\,i- ladabi 
Kada a kira shi da sfinansa karnar yadda akc kiran sauran mulOne da n Ya Alt," 'Ya Zaid,' 
sa \ d;.i\ j cc Ya M an7d il Allah ! acikin sjllIi mai iaizshi m^i dadi. Kuma wantlafl kdahi yurla 
shijJ'a: dukan MasulrTii na Imwanc ^amatl] game da Sb'jjj;aba[L*a wa]]da yake ahu^ahaniar 
ga al'anuirzajisu tils ^amarLake-wa Kumit wannan >ana nutlA rasLUEl kyawjn.cna.su tewa 
Hiir.a 7ikiri da klcatl siitlan Alla.}i kmnarhaka "Allah" AlUh! Allah r '' saooda ] i).hhnl Ladi-ibm 
d;i ki:cik:n yin haVa gH MaJ17uri A I lull balk jfa Allah. Ba a yin add 111. &ai yadda Allah Yake 
SutL u >l Masa.. watau y,=iddh: AnjmbltlSa VI shiryur da niularic: domin su bi sbi, sl; yi ALkl da 
S hi K-Ulliii Salia urnarniri Annab: yuni sabbabG hvina ta tt)U [iiKi k it kuma £a £a:ia paha 
daya . 



25.Siiratu] Puritan 



542 




Tana ka ran tar da yin kira ga t;iuhidi da knre shubhohi daga 
Al£ LLr^iini Mai girma. da kuma Annabi, tsira da amiiici su tabbata a 
gare shi. 




Da sw/idH Allah, Mai rahama, Mai jin fcai. 



1. Albarka la Lab bat a ga Wanda 
Ya saukar da (Littafi) mai rar- 
rabewa a kan Ba wan Sa, domin ya 
kasance mai gargatfi ga halitta. 

2. Wanda Yake da mulkin sam- 
mai da Icasa, kuma bai nJti a bin 
haihuwa ba, kuma abokin tarayya 
bai ka sauce a garc Shi ba a tikin 
mulkinSa. kuma Ya halilta dukau 
k o wane abu, sa'an nan Yn Eaddara 
shi (taddarawii. 

3. Kuma suka ri£i ahuhuwan 
bautawa. bakin Shi, ba su yin hal i T- 
larkdme, alhali ne akc halitta wa, 
kutna ba su tnallakar wa kansu 
wata cuta : ko wani amfani, kuma 
ba su mallakar mutuwa, kuma ba au 
mallakar rayarwa, kuma ba su mal- 
lakar layarwa, 

4. Kuma wadanda suka kaflrta 
suka oc, "Wan nan ba kome ba ne 
face IcLren Earya da (Muhammadu) 



- K > * - 7-- " i - k T r ~y ' <1f "vy* 
J^-l/j J?j*1j> o>*^ 1 



25. S fixate] Puritan 



343 



ya (nrJtira shi, kumawadansu muta- 
nt na da bam suka taimake shi a 
kansa." To, lalle ne sun je wa zalun- 
ci da k ark ace war magana. 

.5, Kuma suka ce, "'Tatsuniyoyi 
nc na farko ya rurrubuta. sai su akc 
shibtarsu a gare shi safe da yam- 
ma,* 5 

6. Ka ce, "Wanda Yake sanin 
Lisiri a cikin lamina i da £asa ne Ya 
saukar da shi. Lalle ne h Shi Ya 
kasance Mai gafara. Mai jin £ai." 

7. Kuma suka ce, ,; Mene nc ga 
wan nan Manzo, van a tin a bind, 
kuma yana lafiya a tiki n k :1s u wan- 
ni r . Don mc ba a sank arda mala'ika 
zuwa garc shi ba, dornin ya kasance 
mai gariiiicfi tare da shi? 

8. "Ko kuwa a jEfu wata taska 
zuwa garc shi, ku kuwa wata gona 
[a kasance a gan; shi, yana ci daga 
garc ui'f 4 Kuma a/./alumai suka ce, 
"Ba ku bin knwa, face mutum sihir- 
taccc" 

9. Ka duba yadda suka buea 
maka misalai, sai suka fiace, domin 
haka ba su iya bin taf'arki. 

Ill Albarka ta tabbata ga Wan- 
da, idati Ya so, Ya sanya maka ma ft 
alhcri daga wannan (abu): gonaki, 
tftVamu na gudana daga Rar£a- 
shmsu, kuma Ya sanya maka ma- 
nyan gidaje. 

//. A'a, sun fcaryata game da 
Sa'a, alhah kuwa Mun yi laUalin 
wuta mai tsanani ga wanda ya £a- 
ryata (manzanm) garni; -da Sa'a. 




■^j -i u A^p J! At LwJ H 1 . i>i Jj 



25. Strata] Fur£iii 



U4 



12. I dan Ea gan su daga wani 
wuri mai nlsa, sai su ji sautin fushi 
da wani rura nata. 

13. Kuma id an an jefa su a wani 
wuri mai ftunci daga gare sun it 
wad's n da aka daurc,dki daidai, sai 
su kirayi halaka a tan. 

74°. Kada ku kirayi halaka guda 1 
kuma ku kirayi halaka mai yawn. 

15. Ka ce, "Shim wancan nc mafi 
alheri, ko kuwa Aljannar dawwama 
wad da aka yi wa'adi ga ma.vu ia£a- 
w a ? Ta zama t a gare su, sakamako 
da makOma 

16. 'Surnl da abin da suke so, a 
dkinta, suna madawwama. Wan- 
nan ya kasancc wa'adi abin tarn- 
bay a a kan Ubangrjinka." 

17. Kuma ranar da Yake tara su 
da abin da sukc bauta wej, baidn 
Allah, sai Ya cc. "Sinn, ku nc kuka 
fiatar da bayiNa, wadannan, ko 
kuwa su nc suka ftata daga hanya?' 1 

IS. Suka a;, "Tsarki ya labhata a 
gare Ka, ba ya kasanccwa a gare 
mu, mu ritci wadansu maji&imta, 
baicin Kat, kuma am ma Kajiyar da 
su dad'i sli da ubanninsu har suka 
nianta da Tunaiarwa, kuma sun 
kasanee mutane ne halakakku." 

19. To, lalle ne, sun £aryata 
game da abin da kuke cewa, saboda 
haka ba ku lya karkatarwa ga 
(maganarsu), kuma ba ku iya tai- 
mako (t r a ban a a^aba). kuma wan- 
da ya yi /.alunci a cikmku /a Mu 
dan if ana masa azaha mai girma. 

20, Kuma ba Mu aika ba. a 
gabaninka daga Manzanni, ra.ee 



1 At T * ^ 'V** tuff T- 

_- 



25.Suratul Puritan 



545 



la lie su, haki^a. suna tin abinei 
kuma suna tally a a tikin kuKuwoyi. 
Kuma Mun sanyu sis hen mutane 
fitina ga sashe. Shin kuna yin halcu- 
ri? Kuma L'bangijinka Ya kasance 
Mai gani. 

21, Kuma warfanda ba su fat an 
hacfuwa da Mu, suka ce, ,L Don me 
ba a saukar da malaiku ba a kan- 
mu, ko kuwa mu ga Ubangijinmu?" 
La lie ne sun kangara a cikin rayu- 
kansu, kuma suka yi isaurin kai, 
tsiiurin kai mai girma. 

22. A ranar da aukc ganin ma- 
la'iku. babu bushara a yin in nan p\ 
masu laifu kuma suna cSwa H "Allah 
Ya kiyaahc u} mu!'* 

2.?. Kuma Muka gabala /uwa ga 
a bin da suka aikala daga aiki, sai 
Muka sanya shi £ura walsaitsiya. 

24. Ma 'a but a Aljarmu a ranar 
nan, su ne mafi allien ga matab- 
bala, kuma mafi kyauti wuriti Eai- 
lulu 

2J. kuma a ranar da sama take 
IsailSEiiicwii tart" da gi/agi7ai, kuma 
a saukar da mali'iku, saukarwa. 

26. Mulki a ranar nan p na gas- 
kiya. yana ga Mai rahama, kuma ya 
/.a ma yini, a kan kafirai, mai tsa- 
natii. 

27. Kumii ranar da azzafumi 
yake ci/o a kan hannayensa, yana 
cewa, <: Ya kaitonal {A ee dai) na 
riki hanya tare da Manzof 






.-" _.- l j'Jifj'^ j * -- c f w -: 



(1) Asa Jin maganar shine "Tsari isararre. 
tahbataccc 



" watau mutia ucman csan duiya ALlatL. tsar^ 



25.Sfiratu] Furfan 



28. ll Ya kailona ! (A cc dai) ban 
nJt! want: masoyi ha ! 

29. ll LiiJJe ne, hakTka, ya &alar 
da ni daga Tunawa a bay an (Tuna- 
warj (a jc mini/" Kuma Shaidan ya 
zHma mai zum&ulewa ga mutum 

J(7. Kuma Manzo ya ce, "Ya 
UbangijTna! La lie mutiincna. sun 
n£i wan nan AlKxir'ani a bin kaura- 
cewar 

31. Kuma kamar haku ne. Muka 
sanya makiyi daga masn laifi ga 
kowane annabi. Kuma Ubangi- 
jinka Ya isa ga /.am a Mai shiryarwa, 
kuma Mai tainiako 

32. Kuma wadanda suka kafirta 
srjka cc, "Don mc ba a saukar da 
AlJtur'am a kunsa ha, jitnla gudaV 1 
Kamar watician! Domin Mukarfa- 
fa 7uciyarka game da shi, kuma 
Mun jcranta karanta shi da hankali 
jerantawa. 

S3. Kutna ba za <iu zo maka da 
wani misali ba, face Munje maka da 
gaskiya da mafi kyau ga lassara. 

34. Wadanda. ake tayarwa a kan 
Tuskftkinsu, zuwa ga Jahannama, 
wadancan su ne maFi sharri ga wurt. 
kuma mafi fiacewa ga hanya. 

35. Kuma la lie ne, Mun bai wa 
Musa LittafL kuma Mun sanya 
cfan'uwansa, Haruna, malaimaki 
tare da shi, 

36. Sai Muka ce, Ll Ku tail, ku 
biyu, zuwa ga mutanen nan wadan- 
da suka karyala game da ayd- 
yinMu," Sai Muka darkakc su, 
darkakcwa. 



25.Suratul Puritan 



547 



37. Kuma mulancti Nuhu, a In- 
kacin da suka karyata Manzanni, 
Muka nutsar da su, kuma Muka 
sanya su wata aya £a mutane r kuma 
Muka yi taLtalin azaba mai ra.da.di 
ga azzillumai. 

38. Da Adawa da Samudawa, da 
mulanen Rassi, da wacfansu alum- 
momi : a tsakanin wannam masu 
yawa. 

39. Kuma kowannensu, Muu 
buga masa misalai. kuma kowatine 
Mun ha]akar da (shi). halakarwa. 

40. Kuma [alle ne. hakiita, 
(JCuraishi) sun je a kan alkaryar nan 
wadda aka yi wa ruwa, ruwan aza- 
ba. Shin, ba su kasance sun jzan ta 
Wd'! A" a, sun kasancc ba sai Kaunar 
tayarwa [a Kiyama), 

41. Kuma idan sun gar ka, ba su 
rikon ka fate da i/.gili. (sun a ccwaj 
"Shin, wanna n ne wan da Allah Ya 
aiko, Manzo? 

42. "La Ik ne, ya yi k usa ya ftatar 
da mu daga Ubangijinmu. in ba 
domin da muka yi haJcuri a kansu 
ba Kuma su sani, a lokaein da 
$ukc ganm azaba, wane ne mafi 
bacewa ga hanya! 

43. Shin,, ka ga wand a ya ri£i 
Uhangijinsa son zuciyarsa? Shin, 
to, kai ne ke kasancewa mai isaro a 
kansa? 

44. Ka kana zaton ccwa, mafi 
yawansu suna ji, ko kuwa suna 
ha n kali? Su ba su zama ba face 
dahbobin gida m sukc A : a s su tie 
mafi 5acewa ga hanya. 




£ "T, /T *.» JJ £*'' J f ^ - r v*' 1 -< 

tiii J i -O *iJ J^jP J/* ^ ' 




Si— 



(J j Dabhu'ibifi jrnJa sucj IT i lis Km liinkali b 



isa ,L";a na dj|i. tiimin na daji na p.iiLlim ihin 



25.Silratul Puritan 



54S 



45. Ashe, ba ka duba ba zuwa ga 
Ubangijinka> yadda Ya mi fee inu- 
wa7 Kuma da Ya so da Ya bar ta 
tsaye cif, sa'an nan Muka sanya 
rana mai nuni a kanta. 

46. Sa"an nan Muka karfte ta 
(inuwa) zuwa gare Mu, kar&a mai 
sau£i. 

47. Kuma Shi ne Wanda Ya sa- 
nya muku dare ya zama tufa, da 
bard ya zama hiitawa, da yini ya 
zama lokacin Eashi (kamar I <ishin 
JCiySma). 

48. Kuma Shi ne Ya aika iskokin 
bushura gaba ga rahamarSa, kuma 
Muka saukar da ruwa mai tsar- 
kak£wa daga sama. 

49. D6min Mu rayar. game da 
sm\ gari mat awe > kuma Mu shayar 
da she diibbobi da mutant masu 
yawa daga abin da Muka halirta. 

50. Kuma la lie nc, ha£Tfc a, Mun 
sarrafa 11 ' sht (Altrur'ani) a. tsaka- 
ninsu, domin su yi tunani, sai dai 
mail yawati mutanen sun Ei face 
kafirei. 

51. Kuma da Mun so, hale rfca, da 
Mun aika da mai gargadt {2> a cikin 
kowace al£arya. 



da zai cut r Eii su kunw dabbi>bm gjda Suna zatHa tare da mam drim, ku aha [lcujucisu kucm 
;iu kaibi "ya'yanELi. 

(1) Sarrafa AEJtLir'ani watau Mun ian^ii shi a tikin misalaL dariam-dabam dcrfnin Su 
gani ko su jL su yi tunani, amma sai suka ki sauraren. sai dai kaflrci 

1.2} Da Muilii iih da Mull uiku wa kcWiiEm Kiin da AcLnabniHa mai yi muau yargadi. 
amma ba Mu so baku ha, sai Muka uika ka kai day a zuu-a ga dukan dimiya dOmiJ] Mu 
tfaukaka darajarka. 



25.Siiratii] Fur£aii 



54^ 



52. Saboda hak a kada ka yi da h a 
ga kafirai, ka yaCc au, da shi, yaici 
mai girma, 

J J. Kuma Shi ne Ya gar way a 
lekuna biyu, wannan mai dadi, mai 
sauitm badiya, kuma wannan gishi- 
ri gurfrUucce, kuma Ya sanya wani 
shamaki a Isakaninsu da kariya 
rnai sbarnakaaiwa- 

54. Kuma Shi nc Ya haluta mil- 
ium tiaga ruwa, sai Ya sanya shi 
nasabada surukuta, kgma Ubaftgi- 
jinka Ya k&sante Mai ikon yi. 

55. Kuma suna bauta wa. bai- 
cin Allah, abin da ba ya am tan in su, 
kuma ba ya cuiar su, kuma kafiri ya 
kasance mai taimakon (Shaidan) a 
kan Ubangijinsa. 

56. Ba Mu aika ka ba sai kan a 
mac bayar da bushara, kuma mai 
gar&adi, 

57. Ka ce, ll Ba ni tambayar ku 
wata ijara a kansa face wanda ya so 



h any ei 



: I ! 



£uwa ga 



ya riki wata 
UbaTigijinsa. 4 ' 

58. Kuma ka dogara a kan 
Rayayyc wanda ba Ya mutuwa, 
kuma ka yi tasbihi game da gode 
\1asa~ KumaYa isa /ama Mai £i- 
diddigcwa ga laifufiukan bayinSa 

59. Wanda Ya halitta s am mai da 
tfasa da abin da yakcatsakarimsu, a 



J^J ^ j 



(L) Ba ])d nentaci willy iiarj ^ihtk-ls m;i karama muku AiJt LLf 'Zm. ku.^uboda :JjlI 
shjryar da ku, atr.mu wajjda ya so ya d^ar da diikiyarsa dnmin Allah, to, stu kam b€ ni 
hana shi, yji ejiv^t. Klima nvia satis A]]flubi ba ya dn sadaka, A kanhaka cic w,id;iTis-,] 
MLiLumai !*aAa hana karfnar ijara a kan k^rantai dn AUtur'Stli. A bin da yuku Mu''jlarnadi 
yrt halatta saboda fladJa:, kurna Ja sauJi a (tcwa ga atkin yiirfa uddmill Musulujici. HukuttiCi 
yana canzawa da canzawar hali. 



25.Suratul Puritan 



550 



akin kwanuka 5 hi da. sa'an nan Yn 
d aid aim a kan Ararshi, Mai raha- 
ma, sai ka tambayi mai bayar da 
labari game da u> Shi. 

60. Idan aka w muisu. (1 Ku yi 
sujada ga Mai rahama." Sai su ce, 
"Mcnc ne mai rahama.7 Ashe, za 
mu yi sujada ga abin da kuke umur- 
nin mu?" Kuma wan nan (ma- 
gana (3 -) ta kara musu gudu. 

61. Albarka ta tabbata ga Wan- 
da Ya sanya masaukai CA5 (na tally ar 
wata) a cikin sama kuma Ya sanya 
fiLila da wata mai haskakewa a 
eikintu, 

62. Kuma Shi ne Wanda Ya sa- 
nya dare da yinf a kan mayewa, ga 
wand a yake son ya yi lunani, ktj 
kuwa ya yi nufin ya gtidc;. 

63. Kuma bay in Mai rahama (,i) 
su nt wadanda ke yin taflya a. kan 
kasa da sauki, kuma idan jahilai sun 
yi musu magana, sai su ce, 1 Sala- 
ma" fa zauxu lafiya). 

64. Kuma uadanda suke kwana 
sun a masu sujada da tsayi a wurin 
Ubangijinsu. 



j& 1.-"" .J ^"j- 'S -r -r- 1 . "T* jj-" jJ 1 .- 1 



(1) Tdan kana son sarin SLft'-nfin Allah, *ai Ita Lambayi Allah, diwain lialm wartdu ya 
Sim Shi, suui na gucii balk ya i ya gaya makd yadda Yake, sabuda hi-;k a sitlofln Allah 4a 
sfinavenSa duta ba a yiu shisshi^i a garc su, sai yadda aka ji $11 daga Vlan/on Allah. 
TauCifiyysn ne 

(2) K.o sun san gaskiyar abin da aka kira su zuwa garc shi, bi :ra su yi (fa "a ba, domin 
wi] suna jin nan yi *u li-nrfti mnuTnL dau;H wjm mulum. 

(3) Tan ran bakwaL wadanda ake ma Ufa. Mirrikh, tla Zahra, da []rt"ir]d, 
Kb mar watay wata, d;-i rana, da W u^hlar:, da /aba L, Kum^ buTioji sii ^oma sha biyunc. 

■Su nt E limlu. da Saur. da Zau|a'a, da Sirtaci. da Asad. da Sutlbula. da Mazln, da AJcrah, da 
ECiiiLsu, dii Jadyu, da Dalwu da H'Jt 

(4) Bavai] da ya arnhati madu Jtin y\ Sujada ga Mai rafoallia sabi>da kacigarafSU^ sai 
kuma ya faia ambalon stffofin masu son yiti sujada garc -Shi , Ya musu sun.i Fiiiyin Mai 
rah am a. 



25.Silratul Puritan 



551 



65. Kuma wadanda sukc c£wa. 
*'Ya Uhangijinmuf Ka karkatar da 
azabar Jahaunama daga gare mu. 
Lade nc. a/abarta ta zania tara. Q> 

66. "Laile nc ila la miinana ta 
Kama ivurin (ahbata da tTiazauni.'' 

67. Kuma wadanda suke. idan 
sun ciyar, ba yin Barn a, kuma h-1 
su yin kwauro, kuma (ciyarwarsu) 
sai ta kasancea tsakanin wanean da 
tsakaitawa. 

Kuma wadanda ba su kiran 
watii ubangiji tare da Allah, kuma 
ba su k as lie rai wan da A]] ah Ya 
haramta face da hakki, kuma ba su 
yin zina. Kuma wanda ya aikata 
vvancan. /ai gamu da laifuiTuka. 

69. A ri&anya masa azaba a Ra- 
nar Kiyama. Kuma ya Labbala a 
cikinta yana wulakamacce. 

70. Sai wanda ya tuba, kuma ya 
yi imani, kuma ya aikata aiki na 
Ewarai, la, wacfancan Allah Yana 
musanya mi >■ a mi ayyukansu da 
rnasu kyau. Allah Ya kasance Mai 
jiaiara Mai jin k?ai. 

71. Kuma wanda ya tuba/- 1 
kuma ya aikata aiki mai kyau. lo, 
telle tie sai ya tuba zuwa ga Allah. 

72. Kuma wadanda sukc ba su 
yin shaidar /ur, kuma idan sun 



[[) Gariimii, [la tc ufcubii da ciiiki^a :na: La/icnlar wanda a.ka i^a wa i[a Dd Hauia 
ana ce*a tara. Walau azaba da za ta It fiarfin jiki bar tana neman vfnni abu wanda ya 
rftmfiaLic.i jjki mmi' n.e Iwnw diikiya. 

(2) Wandi ya cilba da£a kovyiuLC Lr:u /anubi, wadanda iilu ambata da wadanda ba a 
anibrtta bd. kO da Uufinsa batircL nc, to. sai ya tuba 7«wa f;a Allnb kawm, tu.b:i "a pjskiyi, 
MIe Allah lc:irfi: lijbarsa matLiKar aidLin muluwH bai sauka a ItanSfj 'ja 



25.Silratu] Puritan 



552 



shurft; ga yasassar magana sai su 
shucJb suna masu miilumci, 

7J. Kuma wadanda sufce, idan 
an tunatarda su da ay oy in Allah, ba 
su saukarda kai, suna kurame Cl) da 
makaft. 

74. Kuma wadanda suke cewa, 
"Ya L'bangijinmu ! &a ba mi] sanyin 
i dattu d aga ma lan m u d a ri y arm i j > 
kuma Ka sanya {2> mu shugabanni 
ga masu taEawa." 

7J r W a danna n a n a saka m usu da 
bote, saboda haEurm da suka yi, 
kuma a hada su, a cikinsa, da gaisu- 
wa da aminci. 

76. Suria madawwama a cikinsa. 
Ya yi kyau ga zama matabbad da 
ma7auni. 

77, Ka ce, * + Ubaiigi.jTna ba Ya 
kula da ku in ba dftmin addu'ar- 
ku <3: ' ba. To, la Me nc, kun karyata, 
saboda haka aUamarin za ya zama 
malizimci " 



j i^*^J U-*^ i-fr-^' -*>^: 



-- .Ti ..-t.-^|.- »"f ,-_ -: -- 



(11 I J Lin ii]] yi niusu wa'a/i /.a. su iauriirc shi. ku.mii su yi aiki da shi. Ba .su ,-ama 
kuriinoc ba ga kar&ar gaskLya, kuma M 7a su zama uiakiT] ba ga ganin hanyar shiryirwa, 

(2) Ar/A son rem L urn }'a riifci Al]a.b Ya tfaukaka >;?]], >hi t];i z\]Ti yarsH . cfd,iLk*i](;ir 
addim. kamar yudda Annabi Ibrahim ya yi rdion haka. Kuma wurman yana" cikin sifSfirt. 
Ravin Mai rahamn. 

(3) Waiinan yana luiimcewa Allah Yaiiaiun hiyinSi mimrLi'fcuriSa. Kumii Yacii son 
.i r^kLi Shi Itwarsu 



26. Sura tush Shu l ara' 



353 



tlJiil'- S 




Tana karantar da ctwa ad din in Allah abu guda ne kuma shi nc 
gaskiya, Manzannin Allah ko da yakc sun yi magana da harsuna 
dabam-dabam a cikin lukutta mas.u nlsan gaske, am ma duk da haka 
ba su safia wa juna ga ma'anoriin abin da suka fada ba. Sauran 
addinai duka karya ne, massui saba wa juna. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai. 



L T>S.M 

2. Wadancan ay 6 y in Littafi nc 
hayyananne. 

3. Tsammaninka kai mai hala- 
kar (li da ranka ne s domm ba su 
kasance muminai ba 1 

4. Tdan Mun so za Mu saukar. a 
kans.ii, da wata ay a daga sama. sai 
wuyoyinsu su yini saboda ita sun a 
masu kaskantar da kai, 

J. Kuma wal a tunatarwa ba tajc 
miisu ba, daga Mai rahama, sabu- 
wa. face sun kasance daga barinta 
suna misQ bijirewa. 



(]) Wurman yjt mlna ccwa AnnaHi Muhammaiij yani jin lsL~>rtuL riishic: Lmailin 
mulancnia, kadii ya zj.mii ihT clc >ii £.'ii|iir[;l diiga iifoiJl da Allah Yd cfora ii kifiiii. II iS iyar (iil 
manzaiBt. Hiika mumini yake. kullum girman Ubangijinsa yakc dubi, sabods haka knmc 
yi cfa'a, sai ya pa k.'^flwar k an ffl tsayuwa da hakliin UhanjiiiirLiia, id kansia, ya feirii 
jin Hiftm lLlj lawalpL:. 



Ifi.Suratush Shu'ari" 



554 



To, lalle rie, sun Earyata, to, 
labaran abin da suka kasancu sun a 
yi na izgili da shi za ya je. musu. 

7, Shin, by su duba ba /uwa ga 
ftusa, da yawa Muka tsirar a cikiti- 
U, daga dukan nau'i mai kyau? 

R. LaJlc nt. a rife in wan can ak- 
wai ay a, kuma mafi yawansu ba su 
kasance muminai ba. 

9. Kuma lalle ne, Ubangijinka, 
ha£i£a. Shi ni; Mahuwayi, Mai ra- 
il am a. 

10. K uma a lokacin da Uhangi- 
jittka Ya kirayi Musa, M Ka jc wa 
mutancn nan azzalumai. 

] I. " Mutanen Fi r "auna, ba za su 
yi ta£awa ba'. 5 " 

/ 2, Ya vc f ' k Ya U bangi jina h riTinti 
iso run su Earyata ni 

13. "Kuma JtirjTna yayi Eunci, ClJ 
kuma barshEna ba zai saku ba, 
sahoda haka ka aika zuwa ga Ha- 
runa. 

14. "Kuma sun a da wani !aifi a 
kaina, saboda haka ina tsoron kada 
su kashe til " 

15. Ya ct y "Kayya! Ku tafl ka 
biyu, da AyoyinMu. Lalle ne , 
Muna tare da ku Muni Misu sau- 
rlie. 



f]) Musi yana nuna cewa, shi yana jin tsoro kada ya fa ma ya gajaria wajen iyar da 
marizancj, domm shi mai saurin fushi nc, yansi n&nio a taimakc shi da dan'uwansa, 
]]irfjni. W-annan va yi karna da fiirknn suxar inda Armani, Laira da amindn Allah m 
liibbala a gari; shi, ja nuiia isitrOil tafca:lawB ga iviir da maiLKantuj AlUli /livt-j Ljii 
mutancnsa domin haka ba su yi Traani ba, Halm Annabawa duka daya ne gn tsoron ta£aita 
ait in I Jban^ijinsu. 



2fi.Siiratush Shu'ara' 



55? 



/tf. ""Sai ku je wa Fir'auna, sa'an 
nan ku ce, L Lalle ne : mu : Manzan- 
nin L'bangijin halitta ne. 

17. lLi K.a saki Bani Isra'ila tare 

da mu\" 

IS. Ya ce, "Shin, ba mu^i renon- 
ka ba a cikinmu, kana janri, kuma 
ka zauna a cikinmu shckaru daga 
lokacin rayuwarka? 

19. "Kuma ka aikata aikinka 
wa.n da ka aikata alhali kai kana 
dag a butulai? 1 ' 

20. Ya ce, "Na aikata shi a loka- 
cin in a daga masu jahilein hushi- 

21. "Saboda haka na gudu daga 
gare ku a lokacin da na ji tsornnku, 
sai Ubangijma Ya ba ni hukunei, 
kuma Ya sanya ni daga Man/unni. 

22. "Kuma waccan ni'ima ce, 
kana gormta a kaina, domin ka 
bautar da Bam Israel a." 

23. Firauna ya cc, "K uma mene 
ne Ubanpijin haJiltu?" 

24. Ya ce/ 1 U bangij in samm a i da 
fcasa, da a bin da yake a tsakamnsu, 
idan kun k usance masu EarfmTmtini. 

25. Ya ee wa wadanda suke a 
geTensa, "Ba za ku saurara ba?' 1 " 

26. Ya ce, "Ubangvjinku, kuma 
U bangij in ubanninku na larky." 

27. Ya ce, ll Lalle ne h Manzonku, 
wanda aka aiko zuwa garc ku, ha £i- 
£a, mahaukaci ne.' 1, 

28. Ya ce. U bangij in in a filar 
rana da maGuyarla da a bin da yakc 
a (sakamnsu, idan kun kasance 
kuna hankalta. 11 



- i ' . 



2lj,Suratush Shu'ara' 



33* 



2P. Ya ce> iS Lalk nc idan ka riki 
wani abin baulawa wanina. hakifta, 
ina sanya ka daga daurarru. 1 ' 

30. Ya ce, "Ashe, kuma ko da na 
z6 rnaka da wani abu mai bay- 
yanawa?' 1 

J/. Ya a-, "To, ka 7.0 da shi s idan 
ka ka sauce daga masu gaskiya. 11 

32. Sai ya jefa sandarsa, sai ga ta 
kumurci bayyananne. 

33. Kuma ya t'izge hanniinsa, sai 
gy shi fari ga masu kallo, 

34. (Fir "anna) ya ce ga masha- 
warla. a gefensa, "Lalle ne, wannan 
haJtTka. masihirci ne, mai ilmif 

35. " l Yana son ya fitar da ku 
daga kasarku game da sihirinsa. To, 
rncne nt; kuke shawarlawa'* 1 ' 

36. Suka ce, lL Kel jinkirtar da shi, 
shT da danuwansa, kuma ka aika 
masu gayya a cikin birane. 

37. "Za su zo maka da dukan 
mai yawan sihiri masani.'" 

38. Sai aka tara masihirta domin 
ajalin yini sananne. 

39. Kuma aka ce wa mutine, 
LL K6 ku masu taruwa ne7 

40. "Tsammamnmu, mu bi ma- 
sihirta, idan sun kasance su ne 
marinjaya/ 1 

41. To, a lokacin da masihirta 
sukaje, sukace wa Fir "a una, "Shin, 
La Me ne, halcTita in una da ijara, idan 
mun kasance mii ne marinjayaT" 

42. Ya ce, "Na'am" Kuma lalle 
ne, ku ne a lokacin, hakika, muJcar- 
rabai." 



^= aL ^; 1 ,JV*e^ -4/. 



2fi.Suratui»h Shu'ara' 



557 



43. Mush ya re musu : 'Ku jefji 
abin da kuke rnasu jetawa." 

44. Sai suka jefa igiyoyinsu, da 
sandunansu, kuma siika ce, "Da 
karfin FVauna lalie ne mu, hakika, 
mil nc marinjaya. 1 

45. Sai Musa ya jefa sandarsa, 
sai ga ta lama harhade a bin da suke 
yi na JEarya, 

46. aka jcfar da masihirta 
sun a masu sujada. 

¥7. Suka ce, "Mun yi imani da 
Ubanjnjin halilla. 

4$. "Ubangijin Musa da 
J far una 

49. Ya ce, ''Ashe, kun yi imani 
saboda shT. a gabanin in yi muktj. 
i/.ni? Lalle ne shi, hakika babbanku 
tic wan da ya koya muku sihirin, to, 
za ku sani. Lalle ne. hakika, zan 
kakkatse hannuwanku da kafa- 
funku a tarnaki, kuma ha£7ka, zan 
tslre ku gaba day a." 

50. Suka ce, h 'ftabu wata cuta! 
Lalle ne mu masu juy&wu ne zuwa 
ga Ubaneijinmu. 

5^. "Lallc rat: mu, muna kwa- 
dayin Ubangijinmu Ya gafarla 
mana kurakuranmu. domin mun 
k hsu nee f ark on masu imani." 

52. Kuma Muka a.ika zuwa ga 
Milsa cewa ka yi tafiyar dare da 
bayiNa h la lie ne kQ wadanda ake 
biya (,) ne. 



A< , , -- J _----- --; i ' n"jT-r 

A, -; J-V ^ j „ 



^^^^ 



CI) t-'ir'aLLtlbi i^i'yun >i6iinHa i:a bl ku 
kiiriLi k;j b.i 



domin sn karnu ku. Amma zi su simi 



2ti,Suratush Shu'ara' 



358 



JJ. Sai Fir'auna ya aika masu 
gayya a cikin biriine. 

54. l 'Lalle ne, watfannan : hafii- 
£a. kungiya ce karfan. 

55. "Kurna lalle ne su_ a gare rau, 
itieIsu fusatarwa ne, 

5*5. ll Kuma lalle ne en Q , hakTka, 
gaha day a masu sauna ne." 

57. Sai Muka fitar da &u daga 
gonaki da maremari. 

58. Da tasknki da ma/auni mai 
kyau. 

5?. Kamar haka! Kutna Muka 
gadar da su ga Bani Isra'ila. 

60. Sai suka bTsu suna masu fita 
a lokacin hud 5 war rana. 

rt/ Su'an Tii-m ;i loktfdn th ja- 
ma 'a biyu auk a ga juna f sai a bo k an 
Miisa suka ec. Lalle tie mu. h affi- 
le a r warfanda ake riska tie.' 1 

62. Ya cc, "Kay va! La I It n-u, 
IJbangrjTna Yatia tare da m T zai 
shiryar da ni." 

63. Sai Muka yi wahayi zuwa ga 
Mus,a : cewa, 11 K a doki teku da 
sandarka."\.. Sai teku ta tsage, m 
kowane tsagi ya kasance kamar 
i'alalen dutse mai girma. 

64. Kuma Muka kusantar da 
wadansu mutane a can. 

65. Kuma Muka tsirar da Musa 
da warfanda suke tare da shi gaba 
day a. 



3 ^jj^L^ti^ 



(I) Teku la Lsajse hiinya gnmii shii biyu li kan adadin dan^in Bam Isrfi'ua Suka bi. 
suki ivuce. sa'ilin nan aka nutsarda Firauna. shi da jama T arsa, a cikin hanynym juwan. 



2*i-Siiratush Shu'ara' 



3=9 



(56. Sa'an nan kuma Muka nut- 
sar da wadanau mutancti. 

67. Lalle ne, a cikin wan nan ak- 
wai aya, kumajna.fi yawansu ba nu 
kasancc masu imani ba. 

68. Kuma lalle ni: L'bangijinka, 
haklka, Shi nc Mabuwayi, .Mai j in 

<5 f / Kumii _k;i kar.HiLi. a kansu. 
labarin Ibrahim. 

70. A sa'ilin da ya cc wa ubansa 
da mulanensa, "Mene ne kuke bau- 

ta wa?" 

7/. Suka ce, "Muna bauia wa 
gumaka, saboda haka muni yini 
masu la/imta a garc su.' 1 

72. Ya ce, "Shin, suna jin ku, a 
lokadn da kuke kira? 

73. "K6 kuwa suiia amfanin ku, 
ko s una cutar ku?" 

74. Suka ce : ll A'a. mun sami 
ubanninmu, kamar haka nc sukc 
aikatawa.*' 

75. Ya ce, "Shin to. kun ga a bin 
da kuka kasance kuna bauta wa? 

76. "Ku da ubanninku mafi 
dadewa? 

77. "To, lalle ne su maitiya tik <a 
gare ni, lace Ubangijin halillu. 

7R. ll Wanda Ya halitta ni. sa'an 
nan Yana shiryar da ni, 

79. "Kuma Wanda Yake ShT nc 
Yake ciyarda ni, kuma Yana shayar 
da ni, 

SO. ' Kuma idan na yi jiyya. it?, 
Shi ne Yake warkar da ni. 



26.Siiratu*h Shu'ara' 



5<ifl 



"Km ma Wanda Yake malar 
da ni T .sa'an nan Ya rayar da ni, 

82. 'Kuma Wanda Yake ma 
kwacfayin Ya gaTarta mini kuraku- 
raina, a ranar sakamako. 

83. "Ya UbangijTna! Ka ha ni 
hukun^i, kuma ka riskar da ni ga 
salihai. 

84. "Kuma Ka sanya mini hars- 
hen gaskiya <]) a cikin mm an en 
karshe. 

lL Kuma Ka sanya ni daga 
magadan Aljannar tvi'ima. 

86. "Kama Ka gaTarta wa uha- 
na, la]]e nc shi, ya kasan^c daga 
ftatattu. 

87. v *Kuma kada Ka kunyata ni 
a ranar da ake tayar da su. 

88. Ll A ranar da dukiya ba la 
amf'ani^ kuma diya ba su yi. 

if 9. "Face wan da >a jc wa Allah 
da zuciya mai tsarki." 

90. Kuma aka kusanlar da Al- 
lan n a ga masu takawa. 

91. Kuma aka filar da wuta bab- 
ba domin halakakku. 

92. Kuma aka ee musu, "Ina" 
abin da kuka kasancc kuna" baula 
wa? 

93. "Raidn Allah? Shin, suna 
taimakon ku kg kcjwa suna tsare 
kansu? 11 



(] j HiirsheTLjjasJuya cJii in; yabomni kyfm Mirtancn JiUfShc S\i tie Musulmi, Kl'unimar 
Annnbi IVt lihfl mJllCKLla, ttiasu sbaida gii aniiiabawii da iyar d;i marline: 



2fi.Suratuiih Shu'ara' 



04'. Sai aka kikkife su t1 * a eikin- 
ta s su da halakakkun. 

Da rundunar Ibilisa gaba 

day a.. 

96. Sukacc. iilhali *una a cikinta 
sun a yin husuttia., 

07. "Kantsuwa da Allah [ Lalle 
tic mun kasance, hakifca, a cikin 
Bala bayyananna. 

98. li A 1 6 kacin d a in uk c da ida i ta 
ku da Ubangijiti halittu. 

VV. "Kuma babu a bin da ya F>a- 
lar da mu fate rnasu ^ a ^i- 

JCJ0. "Sabo-da haka ba mu da 
wadansu maccta. 

101. "Kuma ba mu da abgki, 
masoyi. 

102. tl Saboda haka, da lalle 
muna da (damar) komawa, domin 
mu k as a nee daga muminai!" 

103. Lalle ne N a tikin wan can 
akwai aya, kuma mafi yawansu, ba 
su kasante mum ma i ba. 

104. Kuma lalle ne Ubangijinka. 
Shi ne Mabuwayi, Mai jin £ai. 

105. Mutanen Nfihu sun Raryata 
Manzanni. 

106. A lokacin da dan'uwansu, 
Nuhu. ya te musu, ' Shin, ba r /A ku 
yi ta£awa ba? 

107. " Lalle ne. zuwa garc ku. ni 
Manzo ne amintacce. 

108. "To, ku bi Allah da lafiawa, 
kuma ku yi mini da'a. 

i I ) trjniikan. sii eh halaka kku mabiyanKii. 
rr.a.i hi n m. halaknkjtc. 



D utan zniL\ fia'iir tin warn slli J1C ^UJlkl git 



26.Siiratuih Shu'ara' 



109. "Kuma ba ni tarn bay ar ku 
wala ijara a kansa Ijara la ba 1a 
/ama ba face daga LJ ba ngi j i n halittu. 

110. "Suh(\da haka, ku bi Allah 
da taicawa, kuma ku yi mini da "a." 

111. Suka ce, "Ashe, ?A rau yi 
Tmatii iiaboda kai, alhali kuwa, ma- 
flya £as£ant;i sun bi ka?" 

/ 12. Ya ce, "Kuma ba ni da sani 
ea abin da suka kasance sun a aika- 
tawa. 

1 13. "Hisabimui bai zama ha. 
face ga L'bangijina, da kuna 
sansancewa. 

114. "flan zama mai kore miimi- 
nai ba. 

1 15. Lt Ni ba kowa ba ne. sai mai 
gargad] mai bayyanawa. 1 ' 

/ 16. Suka ce t "Lallc nc, idan ba 
ka hanu ba, ya Nuhu, (daga 
maganarka,) hakika, kana kasan- 
cewa daga wad'anda ake jetewa." 

If 7, Yatc/ l YaLlbanjiijma!Lal- 
le nc mutancna sun Gary at a ni. 

118. "Sai ka yi hukunci. a tsaka- 
nlna da tsakaninsu,^ tabbalaccen 
hukunci, kuma ka t^irar da ni, da 
wadanda sukc tin; ite ni daga 
muminai. 1 ' 

119. Siii Muka tsTrar da shi 1 shi 
da wadanda suke (arc da shi, a tikin 
jirgi wanda aka yi wa ludi. 

120. Sa'an nan Muka nutsar. a 
bay an haka, da sauran. 

121. I.alle ne, a cikin wannau, 
akwai ay a, kuma mafi yawansu, ba 
su kasance masu Tmsini ba. 



2ti,Suratush Shu'ara' 



J 22. Kuma Lai It nc, Ubangijin- 
ka, hale iR a, ShTnc Mabuwayi. Mai 
rahama. 

J 23. Adawa sun karyata Man- 
/anni. 

/24. A lokadn -tl tfan'uwansu. 
Kudu va ce musu, "Ba za ku yi 
laJtawa ba?" 

/Zf. "Liille nc ni, s.vwa gare ku. 
hakiJta. Man?.o nc, amintacce. 

/2tf. "Sabtjda haka ku bi All all 
da taKawa, kuma ku yi mini da "a. 

127, "Kuma ba ni tambayar ku 
wala ijara a kansa. Tjarata Ha la 
Kama ba. face duga tlbangijin halii- 
tu. 

128- "Shin, kuna yin gmin stta- 
diyo to a knwane tsauni ne, kuna 
yin wasa'? 

129. "Kuma kuna rikon matsa- 
rar ruwa, tsammaninku, ku daw- 
warn a 7 H> 

J 30. "Kuma idan kun yi damka, 
sai ku yi damkar kuna masu 
tank wasa wa. 

J 31. 1 'To . ku bi Allah da lak a wa , 
kuma ku yi mini da 1 a. 

132. ; ' Ku ji tsoron Wanda Ya 
taimake ku da abin da kuka s-ani. 

133. "Y&. taimake ku da dabbo- 
bin nfima da diya. 

134. "Da gonaki da maremari. 

135. ''La I It ne ni. ma ji muku 
tsoron a/a" bar warn yini mai girma." 



(I ') Silailiyo th. l .mtd:iri wBKanni lLh Turanti, » I itm ia i.ia Lara bo 
{2) Ko kijms wjrSrcn saniTo'i kamar m asa EoJti Lrin ni Kmiamn nan 



2fi.Siiratuiih Shu'ara' 



/Jd. Suka ce, 'Daitiai tie a k an- 
nul ; Ka yi wti a/.i ku ha ka ka sauce 
daga masu wa*azi ba. 

/J 7. "Wannati abu bai 7a mo ba 
fare ha la yen* 1 '' mutanen farko. 

/JS„ "Kuma mu, ba mu zama 
watfanda akc yi wa a /aba ba. 11 

Saboda haka suka Jtaryata 
shi, sai Muka halakar da su. Lalle 
ne a eikin wanna n akwai ay a, kuma 
mafi yawansu ba su kasance masu 
nnjni ba. 

140. Kuma lalle ne, Ubangi- 
jinka, haEiEa, Shi ne Mabuwayi, 
Mai jin (tai. 

141. Samudawa sun karyata 
Man/anni. 

142. A lokatin da dan'uwansu 
Salihu ya ee, ht Shin, ba za ku bi 
Allah da takawa ba'. 3 

143. "La He ne nT, zuwa gate ku, 
Manzo ne, amintaece. 

144. Ll Sab6da haka, ku bi Allah 
da tafotwa, kuma ku yi mini da 1 a 

145. LL Kuma ba m lamb ay ar ku 
wala ijara, a kansa. Tjarafa ha ta 
zama ba fact: daga Ubangijin ha- 
liitu. 

146. "Shin, ana barm ku f2 ' a 
cikin abin da yake a nan, kuna 
amintattu? 



A -- ' --- w H .■ "f- ■:' -- T 



(]) Walsu I id hd run mutant: wadanda ba u j^baba. ba 6U a VI tavya da nishadl. 
Aiii karanlaWar iha'anar kuryar ta farko, watiiu w<u tatsUJliy* <■£. a CC wai a hana a ya a kan 
tsauliuka dotmnjwaiajim. Sutia null da aya ko aliima gididji:r.i rawa ria na na.sbaif] waLiia 
stadiyam da kasTno. 

(2j Kaoa iuton £a a bat ku 4 Lain caiman llfima, Allah ba zai karfii rayjkunku ba. 
kuma Ya yi imiku. hi sab; a kanta 0 Kayya' a yi muka ra^ahi a bay Link an :nULaau Isiyar 
da k;i, [lorn in hiHahin ayyakan da kuka yi. 



2fr,Suratush Shu'ara' 



'"A cikin gonaki da marc- 
ma ri, 

148. "Da shuke-shukc da dsa bi - 
nai, 'ya'yan ilatcnsu hirlsi (1> masu 
narkewa a ciki? 

149. ""Kuma kuna sassaka gtdaje 
dagaduwatsu, kuna masu alfahari? 

150. "Saboda haka ku bi A]] ah 
da takawa, kuma ku yi mini da 'a. 

151. "Kada ku yi da 'a ga umur- 
nin maoarnala, 

152. ll Wacfanda suke yin 6arna a 
cikin Itasa, kuma ba su kyaula- 
fcawa." 

/Ji. Suka ce, "Kai daga masu 
sihiri kurum kake. 

154. Ll Ba kowa kakc ba, fact; 
mutum kamarmu. To. ka *o da 
wata ay a idan ka kasancc daga 
masu gaskiya /' 

75 J. Ya ce, "Wannan rakuma ce 
tana da shan m yini. kuma kuna da 
shan yini sananne. 

156. "Kada ku shafc la. da cut a, 
bar a/ibar yini ma.i girma. ta shafe 
ku." 

157. Sai suka soke ta. saan nan 
suka wayi gari suna masu n a damn. 

158. Saboda haka azaba la kama 
su. Lallc ne a cikin wanna n akwai 
aya, kuma mat! yawansu, ba su 
kasancc masu imam ba. 



(1) Himi shi 'ya'yan slice sababbi tun ba su nurta ba Watau hirtsin gonakinsu 
Ldtin al] Cl ihl Jlatkcvi'a yakc >•] a ^ lIcitv ciki ballt kun-a 'ya'yar. it ace nunannu. 

(2) Ranar da take da sha ka kadai za ta shanye niwari njiyarsu, su kuma. rar.ar da 
suke da sha su kadai za su debi mwaru ha za ta shi ba- Am ma kunna tana ha hu n&tw da 
madara, 



2ti.Suratu5ti Shu'ariT 



AfV. Lalk ng Uhangijinka, haki- 
£u, Shine Mabuwayi, Mai jin Eai. 

160. Muliinen Ltkfu sun fcaryala 
Manzanni, 

M/. A lokacin da dan'uwan- 
su. 11 i Lucfu ya musu, ,; Ra/a ku yi 
tafawu ba? 

162. * L Lalle ne ni, zuwa gart ku, 
Manzo ne, aminiaeu;. 

163. "Saboda haka, ku bi Allah 
da ta£awa> kuma ku yi mini da'a, 

164. LL Kuma ba ni tarn bay ar ku 
wata ijara. ijaraia ba la /.amy ba 
lace daga Ubangijin halittu. 

165. ,L Shin, kuna je wa ma/a 
daga cikin talikai? 

166. "Kuma kuna barin a bin da 
Ubangijinku Ya haliUa muku daga 
nnalanku ,J A a, ku muuinc nq masu 
Ret arc war 5 

161 Suka cc t "Lallc ne, hafifta. 
idan ba ka hanu ba, ya I.ucful Tilas 
nc kana kasanccwu daga warfanda 
akc filar wa (daga sari).' 1 

/dfl. Ya cc , ' 1 La 11 c nc ga aik in k u . 
hakika, ina daga ma&u Pinsa. 

i<50. tb Ya Llbangijina! Ka t*Trar 
da ni da iyalina daga abin da suke 
aikatawa." 

170. Saboda haka Muka uirar 
da ahi 5 shi da mufanensa gaba cfaya. 

17 L Fact; wata Isohuwa a cikin 
masu wanzuwa. 



3 T-- -3T -f"* l^Jt-' 



Ji\ -:" J I- - " > _- 



^f: .1. 



[L; Ludu darTjWiUisu nc na zuman gar] da aurc kawaj, AsaJinsa (tan haft^n Ibrahim 
nc, Ki]n Mso d*ga pahaf. fe'ssar 'Hihil^. kijIo yi hi;ira. har IhrahTm ya smika Hahmm ;± 
tiiisar SLicn, Luiiu k"jvM ya iaukii a Siidii.cn da tdfiaxyunla.. 



2ti,Suratush Shu'ara' 



567 



/72. Sa'an nan kuina Muka dar- 
kake wasu. 

J 1 7i. Kuin a Muka yi ruwan sama 
a kansu, ruwa. Sai dai ruwan wa- 
danda ake yi wa gargad'i ya muna- 
nil. 

17 4 r Lalle ne ga wan-nan, akwai 
ay a, kuma mail yawansu ba su ka- 
sance masu Imam ba. 

775. Kama lalle nc Ubangijinka,. 
haklka, Shi ne Mabuwayi. Mai jin 
Jcai. 

/ 75. Ma'abuta £u nci sun £a ry a - 
ta Manzanni. 

/ 77. A lokacin da Shu'aibu ya 
musu, LL Ba za ku yi laEawa ba? 

/7tf. "Lalle ne ni, zuwa garc ku, 
Man za ne, amintacce. 

179. "Sabfjda haka, ku bi Allah 
da taffawa kuma ku yi mini da'a. 

WtO. "Kuma ba ni tarn bay ar ku 
wata ijara a kansa, Ijarala ba la 
/ama ba face daga Uhangijin hali- 
ttu 

ISL ht Ku cika mudu, kuma kada 
ku kasance daga miisu sanyawar 
hasara (ga mutane). 

IR2. ''Kuma ku yi awo da sikSJi 
daidaitacce. 

183. ''Kuma kada ku nakasa wa 
mutane abubuwan.su, kuma kada 
ku yi fasadi a cikin £asa kuna masu 
fiarna. 

184. 'Kuma ku ji tsoron Allah 
Wanda Ya halitta ku, ku da jama L ar 
farko." 



..... 



jl .- _ r' --Ti" „ .-■ 



2ti,Suratush Shu'ara' 



/^J. Suka ce„ %h Kai dai daga wa- 
datida iuke sihirtattu kawai ni;. 

186. l 'Kuma bit kovva kakc ba s 
face milium kamarmu, kuma lallc 
ne muna zalon ka, haklka. diLga 
maKaryala, 

/#7. "To* ka jcfo wani &ati6ake 
daga ssama a kanmu, id an ka kasan- 
cc daga masu gaskiya." 

Ya ce, "LJbanKijTna n1 ^ Mafi 
sani ga ttn j n da kukc aikatawa." 

189. Sai suka icaryala shi, sabo- 
da haka, azabar ranar girgijic m ta 
kama su. Lallc nc ita la kasancc 
a/abar yim" mai girma. 

Lallc a cikin wancan. hakT- 
Jca, akwai ay a, a mm a mafi yawansu 
by su kasancc masu [mini ba. 

191. Kuma lallc UbangijTnka. 
haJuJia, Shine Mabuwayi, Mai jin 
fcai. 

19Z Kuma ]allc Shi (AJkur'am), 
haJcitfa, saukarwar L'bangijirt halit- 
tu ne, 

19.1 Ruhi" 1 ami n la ecu nc ya 
sauka da shi. 

194. A kan /ikiyarka, domin ka 
k a isance dags miisu gargad'i. 

195. Da harshe na Larabci mai 
bayani 



" f i, 7> if --■ - 1-* J --<^* ^ T" "i*- *^ 

© C^jUJ^'^j lit "Uj J if 



1.1) Atl ruWtiL'o irtwii Allah Ya huiTi: mu.su Jutfai Jabannama, /if ya bana .su yama a 
kci'ina cikin gidajensu. sa'an nan aka sanya girgije ya yi musu muwa mai sanyi-sanyj har 
suka 13™ a ciki, sa'an nan uka sjiTiya girpi|«n ya Jc.ima da wiiTa U Vansu, suka Itonc (Eurmus 
JtiiciMr nn fira. Suka ktima Lokii kamar yaJda mika n^ma da^a Sha'aibn da a |er'a 
milSU l>aB8ake da^a saj'na Ldan zama da^a iiiiisu jiasliiya 

(2) R uh ul tCudus. shL nc JihirL, Limincm Alkih ya LahbaLa a ^ajic .shi. 



2ti.Suratush 5hu l ara' 



7^6. Kuma lalle 5 hi , h«i£T^a h 
yana a cikin littattatan (Manzan- 
nin) farko. 

197. Ashe T bai kasance ay a ba a 
gare su, ya zama Malaman Ban! 
Isra'ila sun $an shi? 

Kuma da mun saukrir da shi 
a kan siishtn Ajamawa, 

199. Ya karanta shi a kansu, ba 
kasance saboda shi masu Imam 

ba. 

200. Kamar wancan ne! Muka 
shi ear da shi a cikin zukatan masu 
laiii. 

201. Ba za su yi Imani da shi ba 
sari sun ga azaba r nan mai racfacfi. 

202. Sai ta taho musu kwatsam : 
alhali kuwa su, ba su sansance ba. 

203. Sat su ce ; "Shin, mu wadan- 
da ake yi wa jinkiri ne?" 

204. A she , to , da azaba rMu ^uk c 
neman gaggawaV 

205. Ashe, to. ka gan[ n idan 
Muka jishe su dad! a shekaru, 

206. Sa'an nan abin da suka ka- 
sance ana yi musu wa'adi f da shi) ya 
je musu. 

207. Ahin da suka kasance ana 
jishe sn datfin, ba zai tunkude azaba 
ba daga gare m su. 

208. Kuma ha Mu halakar da 
wata alkarya ba face tana da masu 
gaigatfi. 



(].) Di an bi Su lukaf:i Him tSaiva iuuajic] diJi da riyuwjr duniyn a Likinsa, to, rinai 
<bi nratuwa ko i^bar Allah. 1a jc garc su, wannani lokacin ba zai tunkude mutuwai ko 
avtibar ba dap.ii L'aru su. 



26, Suratush Shu'ara 1 



57(1 



j*jJl 



. D y m i ri f a natarwa , kuma ba 
Mil kasancc Masu. zalunci ba. 

210. Kuma (Al£uran^ *haidanu 
hi au dtira sauka da shi ba. 

21 1. Kuma ba ya kamata a gare 
su (su shaidauu su sauka da shi), 
kuma ba su iyawa. 

212. La lb tic su, da|a sautare, 
hafclfia, wadanda aka nisantar ne. 

213. Saboda haka, kada ka kita 
warn a bin bautawa na da bam tare 
da Allah, sai ka kasance daga wa- 
tfanda ake yi wa azaba. 

214. Kuma ka yi gargatft ga dan- 
ginka mafiya kusanci, 

215. Kuma ka sassauta fikaTi- 
katikji <]) ga wanda ya bi ka daga 
muminai. 

216. Sa'an nan idan suka sabii 
maka, to, ka ce, lL Lalle m, bar- 
rantacce ne daga a bin da kukc aika- 
Liiwa." 

217. Kuma ka dogara ga Mabu- 
wayi.. Mai jin Rai. 

218. Wanda Yake ganin ka a 
lokacin da kake tasbi Isayc. 

219. Da jujjuyawarka a cikin 
masu yin sujada. 

220. Lalle Shi u \ Shi ne Mai jl 
Masarri. 



(1) zama mai tausayi muminai wadanda suka b7 ka, ka yi musu kamar yadda 
khs.i tiki? yi wa 'ya'yanta Jtanaiia a lokacin Hany:, Icq kwa icLir. zi yi Tunti dnmin kare 
su daja cQta. 

(2) Alkh Shi [it Mai ji, li na jjaxkiya, kuma Ylasiani, x;m: na jaskEya. 



26, Suratush Shu'ara 1 



571 



221. Shin, (kuna so) in gays' 131 
muku a kan wand a shatdannu kan 
sauka ? 

222 Sukan sank a a kan dukan 

maj£aryaci f mai zunubi. 

223. S una j eta (a bin da suka)ji, 
alhali kuwa inafi yawansu makar- 
yata ne. 

224. Kuma mawaka a) halakak- 
ku ne ke bin su. 

225. Shin, ba ku ga cewa, lalle nc 
su, a cikin k 6 wane rango suna yin 
dimuwa (su kelare haddi) ba? 

226. Kuma la]]e ne su, suna Fadin 

abin da ba su aikatawa? 

227. Face watfanda suka yi i mi- 
ni suka aikaia ayyukan Ewarai, 
kuma suka ambaci Allah da yawa, 
kuma suka rama zahinci, daga 
bay an an zaiunec su. K.uma watfan- 
da suka yi zalunci, za su sani a wace 
ma.fu.va suke juyawa. 



( 1 ) Wtinnan domin. raddi cil: hu miMi L-i:wa iiliaziTiu kc: fJiiyj. wa M ummcidu . Is-ira, da. 
fimincm Allah, su labbala u gate shi. Al Kjr'inL. Aljamiu bd *u sauka *Lii ga maKuryiici. mai 
zunuhi, Mubammadu kuwa ba halt?, yakc b?. Sahodn baka sin bti Lnahaukac] ba. kuma ba 
wanda a.1 jrinnu Kuke gaya wa ba. Diikan abin da ya rada, tp, wahay: nc dapa Allah 

(2) Siffofin mnwafo sun nuna ccwa Airaabi Muhammadu ba mawllt ha ne, dorrun ba 
shi da dsya da,ea ukm dr'fofin. mawafia. Kuma m-ibiy.Hr.HH ba hdi.akrik ku ha m-. 




Tana karantar da cewa Allah Yana da ashrai, ba su da iyaka, 
Yana nun a Hashcnsu ta ban nun wadansu mutane bayinSa da a ci kin 
lillaLlafanSa, domin mumitiai su Kara Cfarfin imani, kuma su yi aiki 
da sharTar da Ya aza su a kanta. 




Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai 



1. r D.S. Wadancan ayoyin Al- 
Kur^ani ne da IJttafi mai bay- 
ya.fi a wa. 

2. Shiriya ce da bushara pi 
murninai. 

3. Wadanda suke tsayar da sal- 
la kuma su bayar da zakka, alhali 
kuwa su, game da Lahira, lo> su s 
suna yin yalcTni. 

4. Lalle tie wadanda suke ba su 
yin imani da Latum, Mun £awala 
musu ayyukansu, saboda haka suna 
dimuwa. 

5. Wadannan nc wadanda suke 
suna da mugunyar aziiba (a du- 
niya), kuma su h a La him. su tie 
mariya hasara. 



27.SQra.tun Naml 



573 



6. Kumalalknckai, halcifia. ana 
hatfa"' ka da A ] Eur 1 an i daga gun 
Mai hikima, Masani. 

7. A lokacin da TV1 utsa ya « wa 
iyulinsa. ' 4 Lalli; ni, na tsinkayi wata 
wula, n i mai /o muku daga gare ta 
tie, da wani labari, ko kuwa mai zo 
muku ne da yula, makamashin, 
tiammaninku, ku ji tfimi/ 1 

S. To, a ]6katin da ya jc mata, sai 
aka kira shi cewa, "An isarkakc 
wanda yake rikm (wurin) wutar da 
wanda yakc a gc;J"enu, kuma tsarki 
y si tahbaia ga Allah Ubangijin ha- 
littu. 

9. "Ya Musa\ lallu nc shi, Ni ne 
Allah, Mabuwayi Mai hikima, 

10. "Kuma ka jcfa sandarka " 
To, a lokacin da ya gan ta, tana 
girgi^a kamardai ita kira nun maci- 
ji tic, sat ya juya yana mai bayar da 
baya, kuma bai koma ba, L "Ya 
Mus.a! Kada ka ji tsoro, la lie Ni. 
Manzanni ba su jin tsoro a vvuriNa. 

I L ,L Sai wanda ya yi zahmri. 
sa'au nan ya musanya kyau a bay an 
cuta, to. la He Ni, Mai gafara t\c y 
Mai jin leai. 

12. 1 1 K.uma ka sh ijga r da hann u n- 
ka a tikin wuyan rigarka, ya fita 
fan, babu wala cuia, a tikirs wasu 
ay6yi tara zuwa ga Fir'auna da 
mutant risa. Lalle ne su n sun kasance 
mutanc nc fasiJcai. 11 



(!) Lahira da Tmiiiii da ila Kucia a uikin as:rai:i Allah. Haka karBaJ' AlftUJ""am daga 
A Hal: yani a dkin aiTran Allah da Ya bayyafla a Littaf L. tj-iAJim Musa £LA wiHa da abuhuwiiJi 
da iuka aula a WliriJl game da magaJIKI Allah a ^arc ^.hi c3.i iij>vh war ssncSa maLLjiya da 
komawwrta sanda drt lOyawar hjinnunsKi fan fial da idyawnrHa ^uwa analinsa. duku AucllI 
a cijtin aHiran A!1ah da Va bayyana sa ^a ward malum. 



27.Sfiratun Narnl 



574 



J J. To, a lokacm da SyoyinMu 
suka it musu. sunil miisu wayar da 
kai, suka lc, wan nan sihiri nc, 
bayyananne. 

/V, Kuitia suka yi rnusumu, al- 
hali zukatansu, &un natsu da su 1 
domin ?. a] unci da giiman kai. To, ka 
dubi yadda a£ibar mabarnata ta 
kasance. 

15. Kuma lalle ne, haJciJca, Mun 
bai wa Dawuda da Sulaiman ilmi. 
kuma suka ce, "G6diya m la. tab- 
bala ga Allah, Wanda Ya filTta mu a 
kati masu yawa daga BayinSa 
muminai." 

16. Kuma Sulaiman ya gaji Da- 
wuda ya cc, "Ya ku mutant! An 
sanar da mu maganar Uuntsayt, 
kuma an ha mu daga kowanc abu. 
Lalle ne, wannan, haiciJta, shi ne 
fa] alar (Allah) bayyananna " 

17. Kuma aka tattara, domrin 
Sulaiman, mndundninsa, daga al- 
jannu da mutane da tsuntsaye, to, 
su ana kange su (ga tally a), 

IS, Har a lokacin da suka je a 
kan rafin tururuwa, wata tururuwa 
La ce, " Ya ku jama'ar tururuwa I Ku 
shiga gjktajunkLL kada Sulaiman 
da rundunoninsa su kakkarya ku. 
alhali kuwa *u, ba su sani ba," 

19. Sai ya yi murmushi yana mai 
dariya daga maganarta. kuma ya 



'^>iy'j ^j^^v^t'^L^ 



'.J'T t T i I f * 7"-- -fW'** 1 / > . 



(I) Abin da ke hakkiji ruimaf Allah a kan mutum, ya gode Masa. Daftuda da 
SLiLairnac. Allah Ya ha .mi ilmi na Annabel Niin Isi^yu da jodiyarsn iS t.in juti (is d^s 
kujlm ikrari cU t;ewii ^li'ircM daj^a Allah, bu ila, wiini H.iki cilimu ba. Annybfi da ilmi da 
sarin maganiij "-.lih:-:.., u aljannu da L.i :.^u-.iv',:-. :Lk^ l- ■ k i :_ ,i-Tr.;i Allah da \',ikL- 
[liiniwa La han\ar watfanMi rijyinRlj, Annabiwa. 



27.Sfiratun Naml 



575 



ce. "Ya Ubangtjina! Ka cusa mini 
in gode wa ni'imarKa wadda Ka 
niirnta ta a gare ni da kuma 
mahaifana biyu. kuma in aikata 
aiki nm Ewarai, wanda Kakc yard a 
da shi. kuma Kashigarda ni, sabo- 
da rahamarKa, a cikin bayinKa 
sjilihai. 1 ' 

20, Kuma ya bindki aj Uunt- 
siye, sai ya ce, "Mc ya kite ni ba ni 
ganin hudhudu, ka ya kasance daga 
masu fakuwa nc? 

21 r "Lalle ne za ni aitabta shi 
azaha mai tsanani, ko kuwa lalle in 
yanka shi. ko kuwa la lie ya mini 
da dalili bayyanannc." 

22. Sai ya zauna ba nesa ba, 
sa'an nan ya cc, s 'Na san abin da ba 
ka sani ba, kuma na zo maka daga 
Saba da wani labari tabbatacce, 

23. lL Lalle ni. na sami wata mace 
wadda tana mulkinsu, kuma an ba 
ta daga dukan kume, kuma tana da 
gadon sarauia mai girma 

24. 1 1 N a sa mc ta , i ta d a mutanen- 
la, suna yin sujada ga rana s baicin 
Allah, kuma Shaidan ya fiawace 
musu ayyukansu, sabodii haka ya 
karkatar da su daga hanya, sa'an 
nan su, ba su shiryuwa. 

25. "Ga a] su yi sujada ga Allah 
Wanda Yake Utar da abin da yakc a 
&6yc, a cikin sammai da Rasa, kuma 



1 11 ^ yi *■ 1 s >-i ^ i 

' J JJv^ VJf'j •^'jjs-J 



(1) Wannan ya nun a Lsayimaf Sulaiman da blIKlik'.:n kCimc da kima a cikin daularsa^ 
Kuma da yaddft yake yin ts^nani a. akin ssufci Wan nan ita ce hanyat mulki mai kyau 

(2) An kayar da barn fin korcwa dfjnun barinsa. da Hausa. yani (pal a ma'ana, duenna 
Shaidan tiai kangt ah dajja rcishiti yin sujada ba, 



27.Suratun Naml 



S7fj 



Ya san abin da kuke ooyewa da 
abin da kuke bayyanawa. 

26. 1 'Allah, babu abin hautawa, 
face Shi. U bungi jin 1 J ' A 1' n r shi. mai 
girma/ " 

27. Ya ee, lL Za mu duba. shin, ka 
yi gaskiya tiv, ky kuwa ka k as a nee 
daga maJcaryata? 

2 A, ,l Ka tafi da lakardala wan- 
nan, ia'an nan ka jefa ta znwa gare 
*u, sa an nan kuma ka juya daga 
barmsu, sa'an nan ka ga tticnc ne 
suke mayarwa. 11 

29. Ta cc, "Ya ku mashawarta! 
Lalle ne, an jefo, zuwa gare ni, wata 
takarda mai girma. 

30. l " Lalle ita daga Sulaiman 
take, kuma lalle ita, da sunan Al- 
lah, Mai rahama, Mai jin £ai ne. 

31. L "Kada ku yi girman kai a 
gare ni : kuma ku zo mini kuna tuasu 
sal la mil wa.'* 

32. Ta ce, "Ya ku mashawar- 
ta m ! Ku yi mini Fatawa ga al'ama- 
rina, ban kasance mai yanke wani 
ai'amari ba^ sai kun halarta. 4 * 

33. Sukace : :i Mu ma'abiitakaiTi 
ne t kuma ma'abuta yafci mai tsana- 
ni ne, kuma a Hunan ya koma zuwa 
gare ki, saboda haka ki duba, mene 
nc za ki yi urn urn i (da shi)?" 



ft- 



-1 irS^'L'^T 



Ya. siflunlj. A[kh [La ccw:i babi] abin bautAwA tacc Soj. do mm ya kotc caticatrtilr 
ran a g& Lbada, da L."batlgijm Ai'dribi Jurcim ya dl'be ginnan gatlrm Hilkisu ti.i£H 7i]ks"tJ 
12? Allah liad SteBianjCL" hiJiinia, ^ a nii/ii kawai ba, har msita [ikwai mailt hlkiniiY a 
cikmsu. Sm dflL MusuUinei ya fiaila ibufcabaaa]] mita.. xabuda. ^aiibmsu id! farm] la rmjayi 
iLiinkidliniU, saboda kyaulala [arbryyar yara Ana fa him t a J" Ctwa I>',1 rllulkL, sllL tie rashm 
Jal^cwa da ra'iiyL shugiiba. iaJ a. bavan ya s-h.awari.-i niuldncnsa. kamar yndda SafHlinLyar 
S;-ih;; l.i yi A:, MtiiLlUsai t a 



27.Sfiratun Naml 



*77 



34. Tu cu;, "Lallc Sarakuna idan 
sun shiga wata alkarya. &ai su &iila 
ta, kuma su sanya masu darajar 
mutanenta kaskantattu. Kumii ka- 
mar wancan ne suke aikaiawa. 

35. "Kuma lalle ni, mai aikawa 
cc zuwa gare su da kyauLa, sa'an 
nan mai dubawace; da mc manxan- 
nin za su komo/' 

36. To, a lokacin da ya jc wa 
Sulaiman ya or, "Shin, /a ku Ear a 
ni da dukiya ne 7 To, a bin da Allah 
Ya ba m\ shi ne mall alh£ri dj±ga 
abin d;j Ya ba ku. A 'a, ku ne kuke 
yin farin tiki da kyautarku. 

37. "Ka koma /uwa gare su. 
Sa an nan talle muna je musu da 
rundunoni, babu wata tafjukawa 
gate su game da su, kuma lalle 
muni fitar da su daga gare ta, suna 
mail wulakantuwa, kuma suna 
kaskantaltu." 

3&. Ya ce„ ll Ya ku mashawarta! 
Wannenkuzaizo mini da gad on u a 
gabanin su zo t suna masu sal la- 
ma wa T" 

39. Wani mai karf'i daga aljannu 
ya ce, "Ni., ma zo maka da shi a 
gabanm ka I a shi daga maCiE^yinka. 
Kuma lalle ni. a gare shi. hakiEa, 
mai Earli nc a mintage." 

40. Wanda yakc a wurinsa ak- 
wai m wani ilmi daga Littafm ya ce h 



& j jLj 1 - 1 j I ii^J'i <k 



^- ____ T L -r_. _e 



^if , ^ 



(f ) Allah ri.i hayar d;i .^hithi Jinatlarai. ko d:i wnbayi f.uwa Amabiiwa, to dii 
ilhaniH. d.^L^TM abin da aka bai wii Annabiwii. Wadiinut; kuji lu ilmiti nan sutiatL A]] mil Of- i\:ui'\ 
gLrjna Allah ne Man sani. Sai dai sharadln aikt da ilmt ga ibada, ya kasanc? daga 
Aniuhawfl k a. wn J . a nkir, lokaejn niwautr An shari'iirsu. Kh h iv:i amfani da wani stjti ; j .n 
AlJab. wur.da warn Annani hm f.o du ^hL bd. a pibiir in Miisulunci. k u.] n u. n hiyaiv MubuL'Jiid 



27. Sural un Naml 



S7S 



"Mi ina maka. da shi a gabanin 
C^afiawar ganinka ta koma gare 
kii." To, a lnkacin da ya gan shi 
rnatabbaci a wurinsa, ya ce. "Wan- 
nan daga lalalar Ubangijina yake, 
domin Ya jarraba ni ; Shin, zan gode 
nc, ko kmvii /.bin hululuc! Kuma 
wan da ya godc, to, yaria" godewa ne 
domin kansa, kurnii wanda ya kaflr- 
(.a, to, la He [Jhgngijinu Wadatacce 
tie, Karimi." 

4L Ya ce, <% Ku catwa kamar ga- 
tlonta gare ta, mu gani, shin za ta 
shiryu, ko kuwa tana kasancewa 
daga wadanda ba &u shiryuwa," 

42. To. a lokacin da ta je, aka ce, 
"Shin, kamar wannan gadon sarau- 
tarki yake?" Ta ce, "Kamar dai shi 
ne. Kuma an ba mu ilmi daga gabit- 
ninta 4 kuma mun kasancc masu 
sallamblwar (aTaman ga Allah)/* 

43. Kuma a bin da ta ka&ancc 
tana baulawa* baicin AJ]ah, ya kan- 
ge la. La lie ila, ta ka sauce daga 
mulane kafiraL- 

44. Aka ce rnata, "Ki Shiga a 
gidan sarauta." To, a ]5kaein da (a 
■Tan shi. :;j yi /akinsu vv;ii gulbi 
kuma fa kuranyc Q) daga Jtwaii- 
rinta. Ya ce, Ll Lalle ne shi, gidan 
sarauta ne mai santsi daga ma- 
dubai." Ta ce, ,l Ya Ubangijina 1 



nl^Uii ^jtiild jjijjjjl j=*-r.ft 
, l'," Ifl' J-" ft.? - > 



bs a roRon Allah sal da sunaycnSa inasu kyau, tis in da taran nun, sai dai a dunKule kamar 
a Ce, "Ina rCtJcnn Allah da sunaycnSa da r\n siini tJ;i wacfanda h,m s^m ba." 

(1) ldan rmanL ya shi^a a cikm zuciya, sas girrnan k^j ya fit* daga gMTQ la. Saraiiniys. 
Bilikisu lank k'jriirvi; Jinfifunla lLli r.Lyyirla ta :ihij. r ;i a ^ikin tuwjl cLoirrun 1a nuna. dii'arla p;i 
Li[ilu[:iiri AcLnaliJTL AL]ah Sulannin. kurna [a yarda da ^lidjzzi jiulbm da ba ta ^ar, tSawi'nt 
'urJ'iTi&a bii. ko du zu lit mutu a wunn dd'il da lak'a*a. Mat:s da sa]Liu[a ^yakac rruin kdL 
r.;r. b,ibi] .ibir .la ysii ;V:s.ir da »hi jai :r .i -.mi gaskiya 



27.Sura.tun Naml 



57 y 



TV J*^ ijj- 



Lallc nT, na /alunci kaina, kurna na 
sal lama aramari tare da Sulaimati 
ga Allah, Ubangijin halittu." 

45. Kuma lallc nc, ha£i£a, mun 
aika zuwa Samudawa da cfarfu- 
wansu. Salihu (ya ce) i ll K.u ban la 
wa Allah/ 1 Sai ga Eungiyoyi biyu 
suna ta husuma. 

Ya cc. "Ya mutanena! Don 
me kuke neman gaggawa game da 
munanawa, a gabanin kyautatawa. 
Don me ba ku neman Allah gafara, 
Isammaninku, za a yi muku raha- 
ma?" 

47. Suk a ce, "Muna shu'umci J a 
kai, kuma da wanda ke tare da kai." 
Ya ce, L, Shu'umanku a wurin Allah 
yak iv A 'a, ku mutant: nc, ana fiti- 
nar ku " 

48. Kuma watfiuifcu jama 'a 
Lara fl> sun ka sauce a cikin birnim 
sun a y Lti Fiarna, kuma ha su kyauta- 
tawa. 

49. Suka ce, "Ku yi rantsuwa da 
Allah, lalle za mu k wan an ma.sa, m 
shi da mutanensa, sa'an nan mu ce 
wa waliyyinsa. l Ba mu halarci hala- 
kar mutanensa ba h kuma mu> hafi- 
£a, miisu gaskiya ne'." 

50. Kuma suka kulla makirci, 
kuma Muka kulla sakamakon ma- 
kirci, alhali su ba su sani ba. 



(l) Yawati masu ftarna l>a ya hana ga&ktya bayyana, Kuma mai makirci d&rnm ya 
halakar da mai gftrpntfin uddimn Allah, yani yi wa kansa .sanadin halaita kawai 
Watfannan mutant; tara inn yi nlyyar ka^lLL: Silitau lie. biii da sartitl dartgitl&a ba. A wuriil da 
yakc fcwaaa yanasalla a masatocsnsa, abayangari. A tan Allah ya halakarda su. Wurman 
shi nc sa k a run k <m mikircin da suka k'ulia. 

{2) Za mu kwanan niasa, at za mu kwana da niyyar kashc shi a cikin dare, a 6oyc 



27.SQra.tun Naml 



51. Ka duba yadda alcihar ma- 
kirdnsu la ka^ane^ lalle Mil, Mun 
darkEike da mutanensu g jl btl 
day a. 

52. Wadancan, gidajensu ne. 
tvofinuttu, sahoda zaluncin da 
suka yi. lalle ne a wancan akwai aya 

mutanc wadanda suite sani. 

5.?, Muka tsirar da wadanda 
suka yi Tmani, kuma sun kasantt 
suna taltawa. 

54. Da Ludu, a lokacin da ya cc 
wa xtiutanen.sa, Ll Shin, kima je wa 
a]fasha {1) ne alhali kuwa kuma 
gani? 

55. "Shin, lalle ku\ ha£i£a h kuna 
je wa maza da sha'awa> bairin 
mata^ A 1 a. ku. wasu irin mutant; ne 
kuna aikin j^hJIci,** 

56. Babu abin da ya kasante.ja- 
wabin mutanensa, fact; suka ee, 

'Ku filar da mutancn Ludu daga 
alJtaryarku, hi Ik *u, wasu irin muta- 
nt ne masuda'awar suna da tsarki." 1 

57. Sai Muka liTrar da shi, shi da 
muumensa,^ J face matarsa, Mun 
£addara la a rikin masu wanzuwa. 

Jtf. Kuma Mu ka yi nj wa a ka n su 
da wani irin ruwa. To, ruwan wa- 
cfanda ake yi wa gargatfi ya mu- 
ii ana. 




(1) Alfashuf inutARCn Ludu. it a £C Ji.iwa"<fi. n :=i niji ya hi namiji h dubumrsa. WantLacL 
HlltfshH, Irijdiibbobl ba! \u yin ta Ga mulantzi I.uiTu [a faxa bayyafia. A.U all Vj halakar <An SU 
kamur yadda Yj amhala. Sa iin ciai] kamii ba a kara ganinta ba h sai ga wanna n alumna. 
Asuio da ke ciki r shine yadda Allah Yakc juyar da dabi'ar mumm la zania ba La masu 
hankal: ba, ciuc d* dfigewar ha lit tar iikmsa kairiLir yadda lake ga thkiTl. 

12) MulancnSH mijTnir-ai. Iimilni da gaKkiya Ldan jjaskiya [u bayvafla asTri tlu daga 
iisiran Alldb *ai wanda Ya b;d wa. Kusanci 12a w<mi Annubi da iill:C k6 7UJ1Hinla. ya 
bayar da shi. Ruwan a/aba. iht ma a^Lri tte na Allah 



27.SQra.tun Naml 



5S1 



59. Ka uc. "Godiya ta tabbata ga 
Allah, kuma aminci ya tab b Lit a bis a 
ga RayinSa, wadanda Ya zaba. 1 * 
Shin, Allah ne Mat! alheri, ko abin 
da suke yin Fkhirki da shi": Hn 

60. Ko wane ne Ya halitta sam- 
mai da leaf; a, kuma Ya saukar 
muku, daga sama t wani ruwa. 
Muka tsirar, game da shi, gonaki 
masu sha'awa, ba ya kasunccwa 
gare ku, ku tsirar da i liken su? Shin, 
akwai abin bautawa (.arc da Allah? 
A : a. su m atari c ne sun a daidaitawa 
(Allah da wani), 

61. Ko kuwa wane ne Ya sanya 
kasa tabbalacciya, kuma Ya sanya 
kdguna a isakaninta kuma Ya sa- 
nya mac a many an duwarsu taba- 
Lallu, kuma Ya sanya wani sha- 
makc a tsakanin tekuna biyu? Shin 
akwai wani abin bautawa tare da 
Allah. A 'a, mafi yawansu ba su sanT 
ba. 

f\2. Ko wane ne yake kar&a wu 
ma i bukata id an ya kira Shu kuma 
ya sanya ku mama y an Rasa? Shin 
akwai wani abin bautawa tare da 
Allah' 1 Kudan Ewarai kuke yin 
LunariL 

63. Ko wane m yake shiryarwa 
a cikin dufTan kasa da tcku. kuma 
wa nt nc Yak c ai k d war isknki dom in 
bayar da hushara a gaha ga raha- 
marSa? Ashe, akwai wani abin bau- 
tawa tare da Allah? Tsarki ya tab- 



k i ^ s- - Ajr- ^ ^if a< 



^ -s^S H 1 J^tjiiy 



f 1 ) l>a&» wgiiuvin ajri ta .10 /uw;t itur^hen sura, tluku Uiubibi ne ga abubuwcin rnk? 
lirnin A]1;4h, wandi ya sh^l] jikLnLaculm. Li]]llTia ha in"j aan yfldda sukc aLiku 1 ^ a ,narL mu 
ba. Sj'liti iiLjnkii[l]a datamblbi ga abubuw^r. paibi dn Huki: ^awa Llbmin iziu yLmiati; da 3U 



27.Suratun Naml 



hat a ga Allah daga barm a bin da 
suke shirki da shi. 

64. K o wa nc n Lr Ya k c fa ra h a I i t - 
ta saan tian kuma ya mayar da ita, 
kuma Wane ne Yake arzuta ku daga 
sama da kasa? Ashe, akwai wani 
abin bautawa tare da Allah? Ka ce, 
"Kit kiuvo dalTlinku. idan kun ka- 
sance rnasu gaskiya/ 1 

65. Ka ce, LL Babu wanda ya san 
gaibi a cikin sammai da £asa face 
Allah, Kuma ba su sansanccwar a 
yaushe ni: ake layar da su. M 

66. A 'a, saninsu ya kai a cikin 
Lahiru, A 'a, yuna cikin shakka daga 
gate ta. A 'a. su da garc ta makafin 

(17. Kuma wadanda suka kafirta 
suka cc, "Shin, idan mun kasancc 
turftaya, ttiu da ubarminmu. shin . 
hakika, wacTanda ake fitarwa nc i? 

68. ,4 T.aJlc nc, hakTka> an yi mana 
wa'adi ga wanna n, mu da uban- 
ninmu, daga gabanin naka. Wan- 
nan ba kome ba ne face tatsuni- 
yoyin farko. 11 

69. Ka ce, "Ku yi tafiya a cikin 
fcasa, sa'an nan ku duba, yaya aki- 
bar masu laid take? 11 

70. K um a kada k a yi bak in ciki a 
kansu, kuma kada ka kasance a 
cikin Ituncin rai daga abin da suke 
Eullawa na makirci. 

71. Kuma sun a cewa, "A vausbe 
wannan wa'adi (zai auku) r idan kun 
kasancc masu gaskiya?" 

72. Ka ce, "Akwai f'atan sash en 
abin da kukeneman gaggawarsa, ya 



!&?j£j>> i^'y c^> 



^ -S&£$ 



■« J- 



27.Suratun Naml 



5%.\ 



TV J*^ s_>^ 



kasanec ya kulurta (:) a gare ku. 11 

73. Kuma lalli: ne Ubangijinka, 
haJufia Mai falalanc a kan mutane, 
kuma amma maf! yawansu, ba su 
godewa. 

7^. Kuma la He Uhangijinka, ha- 
JsiftH. Yana is an in abin da kirazansu 
sukc bo yew a, da abin da suke 
bay yana wa. 

75. Kurtia habu wata (mas/ala) 
mai boyuwa, a cikin sama da £aaa 
fact; una a cikin litta.fi bay variance. 

76 . La He ne wa n n an Alkur 1 ani il} 
yana gay a vva Bani IsraTla mafi 
yawan abin da su suke saba wa 
junansai a ciki. 

77. Kuma lalle shi, haklka, shi- 
rs ya ce da rahania ga muminai. 

78. Lalle Uhangijinka Yana yin 
hukunti a tsakaninsu da hukun- 
emSa, kuma Shi ne Mabuwayi, 
Mas ani. 11 

79. Saboda haka, ka dogara ga 
Allah, lalle ne, kai ne a kan gaskiya 
bayyananniya. 

SO. Lalle ne kai, ba ka jiyar da 
matattu, kuma ba ka sa kurame su jt 
kiranka, idan sun juya suna masu 
bayar da baya. 



£2 lJ 



©5^ 



■ lV ii . "Vh-^ l-" i *.h i- * i-v 

Jf* j._£J J L* 61—' 1 4 it^jUj 



(] J Kutiiri. ihi tic a ba>an w^m ya hau dabba ya kLflU a if* w.im a kan La daga baya 
gare shi ICioaya eena cewa abin yana Liua gare su (jwarai. karnar isnkanln dan kuturida 
matiayin dabba 

(2} I dan wanna AHJtur'ani yn Kunsa ilmin asJrat da yake iya gaya wa Rani [niaila dj^Jl 
ya.*a: dbin ill ii c>i kansi]. mjKl s.iija aj. iiin:^ ii ks-.n-iu. Cin- .-kzkniinni o>> iJjm. fl.i 
yj.w^n Ann:i'nawan da Nuka Vi-uCt H CLkJIlSU. tn. j!j l.arabawa jahiLai hiyik^ k;- n;-n H..h"_ 
abin da va wajairja a jracC SU. ^il 1 1 a rna wa ga abm da >akc "kiran gare shi. In ab:]j da 

vakc Jaffa bu gasiciya ba nc, da Bani hra'ilii r'utkon masu mjna £a,TVdr;;a. Amma ba SU >'] 
'n,i Nnibrit:.! halt a auk a ga^ki>i3 rLC Sdi ii<iwa va bT shi ya tslra 



2T.Suratun Nam! 



TV J*^ ijj- 



Kuma kai ba ka zama mai 
shiryar da dlinammu daga fiata ba. 
Ba ka jiyarwa face wanda yake yin 
imani da ayoyinMu. To, su. nemasu 
sail a ma wa (al'amari zuwa ga 
Allah). 

82. Kama idan magana ta auku 
a kansu, Muna tlcar rnusu da wata 
dabba m daga Itasa, tana yi musu 
magana. tcwa "Lalk mutant sun 
kasantc game da ayoyinMu, ba su 
yin Tmanin yaJtini." 

S3. Kama a ranar da Make tara- 
wa daga kuwaci; a [' ultima, wata 
Rungiya daga wadanda suke £ar- 
yata ayoyinMu, sai ga su ana kange 
su (ga kora). 

84. Har idan sun a>, (Allah) ^ai 
ce, ,L Asht; kun lea ry at a ayoyinNa, 
kuma ba ku leeway e su da sant ba" 7 
To, mene ne kuka kasance kuna 
aikatawa'.' 11 

Kuma magana ta auku a 
kansu, saboda zalunciri da suka yi. 
To., su ba su da ta cewa. 

86. Shin, ha su gani ba, cewa, 
lalle MlL Mun sanya dare domin bu 
natsu a cikinsa> kuma da yini mai 
sanya gani? Lalk a cikin wancan 
akvvai ayoyi domin mutant: wa Jan- 
da suka yi imam. 



At 



£ ^ W t \\ rl - nM - ^ •'if 1 -I ' ' Jk 



( ] ) Wjii j dabba cc ana ismn in Jassasa. an ce 'yar r al^ii r Sj^]ihu ce, u lob licit da aka 
IfH^hii uwam, ta gudu, 1a shi^a cikjn dulse, dutscn ya rule da ita. Tana fltdwa daga dutscn 
Si lid a. M nick a da. hanfei. Raya.n filowartj, babi] k;ilit;lti w;r*j^i. MiLmini yd Idbnala mum:™, 
kafiri kuma ya. LabbaLa. haka. Tana n£c da s-nndar Milsa da HaEindn 51 uki i cnin . Tana 
fitowa a bayati fitowar iaiia dagii yanuna. Allah da: Yu s^]i ^.a&kiyar yndda take. 



27.SQra.tun Namt 



>S5 



#7. Kuma da ranar fJ> da ake 
busa a cikin Eaho, sai wanda yakc a 
cikin sammai da wadanda suke a 
cikin Easa su firgita, face wanda 
A]]ah Ya so, kuma dukansu, su jc 
Ma&a sicna ftaskantatcu. 

88, Kuma kana ganin duwalsu. 
kana /atoti sandarami, alhali 
kuwa su suna shudewa, shutfuvvar 
girgije, bisa sana'ar Allah Wanda 
Ya, kyautata kowane a bu, La lit; Shi, 
Mai la bar La wa ne game da abin da 
kuke aikatawa, 

£9. Wanda ya zo da kyakkawan 
aiki guda.. to, yana da mafi alhiiri 
daga gare shi. Kuma su daga wata 
firgita, m a yinln nan, arnintattu ne 

90. Kuma wanda ya da mu- 
gun aiki, to, an kift; fuskokin&u a 
cikin wula. Ko za a saka muku face 
da abin da kuka kasance kuna aika- 
lawa? 

9L (Ka ct), "An urnuree ni, in 
baula wa Ubangijin wannan 
Gari 1 -"'. Wanda ya mayar da shi 
Hurumi, kuma Yana da dukan 
ktimc. Kuma an umurce ni da in 
kasance daga masu sallamawa. 

92. "Kuma in a karama Al- 
itor am. 11 To, wanda ya shiryu, ya 
shiryu ne domin kansa kawai. 



- 



JJ t t -;if X- 



-Til -■ 



(I) Bayan flLowar dabbu. kuma sai busar £aho na J'arJro. §a'an nan na bi.yu m"m nan 
ICiyama. 

1 2) E'ir^Lla daj^a u*abar Libra, warmun llrgita ba inn ta farko ha cc, wadda aka 
arnb ula a cikin ay a ta 87, Jdccii:! Wdjiean firgitar kwarjim c* a Myan tastii daga kaburbura. 

[3) Warm an GaH >;h] nc Makka. Sanya Makka biuruijii ba a Li ihiga. ^ikiJlsa dfl yaki 
ymia a tiku] asTiai :ia Allah. Shiryuwa dii 5a'. a duka aslrai ne na Allah, Tslrin AIRur'am da 
abubuwan <la ya, funsa duka asuari Allah jic 



2S,SuratuJ Kas%$ 



Kuma wanda ya bate, to, kace. "Ni 
daga masu gargadl kawai nake.'" 

93. Kuma ka ce, "Godiya [a tab- 
balt'i ga Allah, Zainunamuku ayo- 
yinSa, bar ku sansu." Kuma I'ban- 
gijinka bai ?ama Mai &hagala daga 
bar in abin da kuke aikatawa ba. 




Tana ka ran tar da nun a fa la Jar hijiTa. domin ad din. kuma tana 
kwatfaiiarwa ga yin hijira. Kada tsdron bar in dukiya da tfiya, su 
kange tnutnini daga yin hijira da addininsa zuwa ga wuriii yardar 
Allah Wanda Yake Shi ne Mai kome kuma Yana nice da ko me Shi 
kadai. Kuma tana hana rarraba jatna'ar Musulmi. 




Da sunun Allah, Mai rahama , Mai jw kaL 

1. 'D, S. M, 

2. Wadancan ayoyin Littafi ne 
bay yana nut . 

J. Muna karantawa a kanka, 
daga labarin Musa da Fir 'a una da 

gaskiya domin mutant wadanda 
Mike yin Tmani- 

4. Lalle ne Fir'auna ya daukaka 
a taldn it as a , kuma ya sanya muta- 
ntula Rungiya-kungiya. yana rau- 
nanar da wata jama "a daga gate su ; 
yana yanyanka tfiyansu maza kuma 

yana rayar da malan su, Italic shi, ya 
kasance daga masu barn a. 



j 1 ^ a i \ Ltm ■ a _h _ J L a . uj L 



2S,SuratgJ RCasa$ 



J. Kuma Mi] n £ nulin Mu yi fala- 
la ga wadanda aka raunatiar ad kin 
Easan kuma Mu sanya su shuga- 
hamii, kuma Mu sanya su magada. 

6, Kuma Mu ubhatar da su a 
dkin Jtasaf, kuma Mu nuna wa 
Fii'auna da Hamana da rundu- 
noninsu abin da suka kasance suna 
sauna daga gare su. 

7. Kuma Muka yi wahayi zuwa 
ga uwar Musa, cewa ki shayar da 
shi, sai idan kin ji tsoro game da 5 hi, 
to, ki jefa shi a dkin kogi. kuma 
kada ki ji tsoro. kuma kada ki yi 
baJtin dki. La Me ne Mu, Masu 
mayar da shi nc zuwa gare ki, kuma 
M a s u sa n y a s h i nc a d k in M a nzanni 

Ji. Sai mulancn Fir'auna suka 
Isince shi f domiri ya k as ante maJciyi 
da halt in dki a garc su. Lalle ne 
Fir'auna da Hamana da rundu- 
noninsu, sun kasance masu aikin 
ganganci. 

9, Kuma matar n> Fir'auna tace, 
( <h Ka bar shi yana) sanyin idn a gare 
ni da gare ka! Kada ka kashe shi, 
akwai fatan ya amfane mu. ko mu 
rike shi da/ alhah kuwa su ba su 
sansance ba. 

JO. Kuma zuciyar uwar Musi la 
wayi gari yofintaUa 125 . l.alk tic, 
ha£i£a. La yi kusa ta bayyanar da 
shi, ba domin Mun daure zudyarhj 



'■ ■ ^ , ' ■ * ■ 



(1) SunatL mltar Fir'auna A'sLya, tana da zumunta da Musi Ta cc tea yi mana jflua 
k MtLsha\ ma'anarsa an same shi t-sakinin "miT 1 walau ruwa da "sha", walau itace, sa'an 
tuti Vii inmii VffisA. Allah YnTii mare mulLm gulia. i;-.! ]]j4lJciyirLS<L. 

(2) Zllaya yoflrnstla. J1..1 CC w-ddd-ii ba Ni da wani [Linani Kaboda ibid da >a. s]liigbik^LI 
da Ita Tin tunar.iTi cfanta a hanrmn maJtivinisa. 



2S,SuratuJ fCasa^s 



ba, domin ta kasatice daga mumi- 
nai. 

Kuma ta ce wa 'yar'uwar- 
£a. IL> LL Ki bi shi." Saboda haka sai 
ta leke shi daga gefe, alhali su ba su 
sani ba. 

12. Kuma Muka nana masa 
masQ shay a r da mama a gabanin 
haka. sai ta ce, Lt Ko in nuna muku 
mutanen wani gida, su yi muku 
renDTisii, alhali kuwa su masu nasi- 
ha nc a garc shi?' 1 

/J. Sai Muka mayar da shi zuwa 
ga uwarsa domin idanunia su yi 
sanyi, kuma ba /a ta yi buEin ciki 
ba, kuma domin u s«tn ucwa laHe 
wa'adin Allah gaskiya ne, amma 
kuma mat! yawansu ba su sani ba. 

14. Kuma a lokacin da ya kai 
karflnsa, kuma ya daidaita, Mun ba 
sht hukunci 1 - 11 da ilmi : kuma kamar 
haka Muke saka wa masu kyau- 
tatawa, 

15. Kuma sai ya shiga garin a 
lokacin da mutanen garin suka sha- 
gala, sai ya samu, a cikin garin, 
wadansu mazabiyu a una fa da, wan- 
nan daga Jcungiyarsa. kuma tfayan 
daga mafiiyansa, sai wan nan da 
yake daga kungiyarsa ya nemi aga- 
finsa, sai IVlusa ya yi masa kuln,ya 



.-■ -- 



(J) Siinaci "yur'uwar Muiii Mdi V4Uj iu KrtliLima k& Kiihunu] Sgnan uwiithu 
Y Till.- hi/ Ji-...i: Hamid i.f-i J i I j-A iyii Y.-ikiibi; 

[2) W^nnan niicia, cewa an bi sJii Aunahuj s gnhAnm >v. yi hijira /uwa 

Mudyan<i Kuma yiina" fcsrfafa wann^n ir.a^HTi^ ubin da uikin iyai '.a ] 6 inda roki 
All^h g^fara, gifiirU QlfttS, da aya. Lu ]? Wft44a in. mni-i ya. Sun atl >'L mii&a gafardlf hsr 
yatia meman LSiiri d^min. kada ya ksniw yin hflki a gaba, Annahiiwa .mni wah^mi pa abin 
da ba wahayi ba, sa'an nan Allah Ya gyara kuskurcn. Ya labbjiar dii jj^skiy; j .. 



2S,SuratuJ fCasas 



kashe shi. Ya or. "Wannan aakin 
Shaidan nc, dam in shi makiyi ne 
mai 6aian*a, hayyananne! 11 

16. Ya ce, Ya UhatigijTna! Lalle 
na zalunci kaina, *ai Ka yi mini 
gafara.'' Sai Ya gafarta masa. do- 
min Shi ne Mai yawan gafara.. Mai 
Jim Jcai. 

17. Ya cc. l< Ya UbangijTna! Do- 
mii] a bin da Ka ni'imta shi a kaina. 
saboda haka ba zan kasancc mai 
taimako ga masu laifi ba," 

}R. Sai ya wayi gari a cikin bimin 
yana mai tsoro. yana sauna. Sai ga 
wan da ya nemi taimako daga gare 
shi a jiya, yana ncman agajinsa. 
Vlusa ya cemasa, "Lallckai Batacec 
ne, bayyanannc,*' 

19. To. a lokarin da Musa ya yi 
nu fin ya damki wa n da yakemalciyi 
ne a gare su s (mai neman agajin) ya 
ce. m - L Ya Musa! Shin, kana nufin 
ka kashe ni nc kamar yadda ka 
kashc want rai jiya? Ba ka son kome 
face ka kasance mai tanJcwasawa u> 
hi cikin fcasa, kuma ba ka nufin ka 
kasance daga masu kyautalawa." 5 

20. Kuma wani mutum ya zo 
daga mafi nisan birnin yanii lafiya 
da gaggawa : ya ce. " Ya Musa .Lalle 
mashawarta suna shawsra game da 
kai domin sll kashc ka. ssaboda haka 
ka ilia . Lallc m. mai nasTha ne a gare 
ka." 



.- _. L 

t 3\ ii. tr ' T t 1 1 



r -: - 
- ... , i- 




i 4 -ih - - > - 



(1) Yi E~Eitfi hnka. zal.™ Mijsa ^ai kashe shi ne sahikla ^arj;adin da ya eabalar a gait 
sin. Mugartar [a titina Musa ya Sahara du son gySran iibuhuwa domm Lsliihi. Mb nc 
afadar mutane waada ya lashi yanil gyara sai sun tuhumcc shi da ncman girma 

(2) Tan£wasa ke sanya mutine su yi akin da ba su son yi- Kyauiatiwar hi La 
samxiwa sai da tanRwasawa domin galilbi mutanc sun d son Barn a a kan kyaaLaLawa tare da 
s;minsa H a i- _ iwar kyauLaliiwar Ua ce daiLlai. 



2S,Suratu] (Casas 



2/. Sai ya fila daga gart; la, a) 
yana niai jin Isoro yana sauna. Ya 
cc. "Ya Uban.gi.jina ] Ka Iserarda ni 
daga mutanc a/./alumai. h * 

22. Kuma a lokacin da ya fus- 
kand wajcn Madyana, ya <x, "Ina 
faian Ubangijina Ya sbiryarda ni a 
kan madaidaiciyar hanya." 

23. Kuma a lokatin da ya isa 
mushiyar Madyana, ya sami wata 
jLim'ar mutaue sun a sMyarwa, 
kuma a bayansu ya sami wadansu 
mata hiyu suna korar (mmakinsu). 
Yace, ll Mene ne sha 1 aninku'. r ' Suka 
ce, ll Ba za mu iya shayarwa ba sai 
makiyaya sun fita. kuma ubanmu 
lioho nc 1 - 21 mai da raj a." 

24. Sai ya shayar musu, sa'an 
nan kuma ya iuya zuwa ga inuwa, 
sa'an nan ya «\ "Ya Ubangijina! 
La lie nr. ga a bin da Ka saukar tfuwa 
garc ni na alhcri m mai bukata nt. 4 * 

25. Sai cfayansu la masa, tana 
lafiya a kan jin kunya, ta ce, 44 L 1 ba- 
ns yana kiran ka, ciornin ya saka 
maka ijarar abin da ka. shayar sabtV 
da mu. 11 To, a lokadn da ya je masa r 
ya gay a mas a labarinsa, ya ce, 
"Kada ka ji tsoro, ka tsira daga 
m ut ane azzalumai . ' ' 

26. 'Dayarsu ta ce, "Ya Baba! 
Ka ba shi aikin Ijara, lalle ne marl 



4y J fzji- 



^4 



■Ck- j a Llis 'til 



- 



(.]] Yu fiu da.e«i a^iiryaj. 

(If Subodii t^rina bi yii.mwzl yii .nhiiybsr -da lumakin^. na] yn sinyii mil, mu. 'ya'yariSii, 
k,". d i muJcc niiita W^iiii^n ya iiuju nutt lana yin ;n\,n nu\iu SLibodu h-.ril: .i Ku::.a 
HHibLitk diTuj;ir iibiinMi h^i iu sh|grt h i nk\n makiynyd hn domin tsaron mutUDcmsoL don 
buk a ijk.LT !u?[i LiinJi [HU.L kviLU. Ki.sHRlarsu iicipil Tna/1 na u\n CaL;ra*;^wii n; j . shan'a.. 



2S,Siiratu] (Casas 



591 



alherin wanda ka bai wa aikin ijara 
shi rie mat karlV 11 amintacce ,h 

27. Ya cc, "Lalle ne ina nutln m 
a mar da kai day an 'ya'yana biyu, 
wadarman, a kan ka yi mini aikin 
ijara shekara takwas, to, idan ka 
dka goma, lo h daga garc ka yakc. 
Ba ni so in tsananta maku, za ka 
same ni, in Allah Ya su, daga sa- 
hhai " 

28. Ya ce "Watinan yana" a 
tsakamna da [sakaninka, kowanc 
day an adaciin biyun na fcare, to. 
babu wani /.a I unc i a kaina. Kuma 
Allah tie Wakili ga abin da muke 
fatfa." 

29. To, a lokacjn da Musa ya 
Cart adadin kuma yana tafiya da 
jyalinsa, sai ya tsinkayi wata wuta 
daga geren duLse ('DQr). Ya «:e wa 
jyalinsa, Ll Ku dakata h lalle ne m, na 
tsinkayi wata wuta, tsammanlna ni, 
mai za rmiku nt daga gani ta da 
wani la ban, ko kuwa da gun tun 
makamashi daga wutardon ko ku ji 
tfimi," 

30. To , a lokad n da y a j e wuri nta 
(wutar) aka kira shi. daga gefen 
raTiti na dam a, a ctkin wurin nan 
mai albarka, daga itadyar (cewa) 
"Ya Musa! Lalle NT ne Allah, 
Ubangijin halittu. 

.if. "Kuma ka jefa sandarka. 11 
To, a lokacin da ya gan ta, tana 
girgiza kamar Jcaramar madjiya, ya 
juya yana mai bayar da baya 5 bai 
kmna ba. lL Ya Musa J Ka fuskanto. 



-- \--> V' ^ r-- *-■ - 

|_r 



yiJi'u Jj'L^j 1 \s"_y u£ * 



(I) Watau tana ishara ga u banc a da cdwa 
arnana chimin .3 bin cJa U iairaba li^j. gaic h] 



i Muw vh tara s,i rT'of i n tih.ti hiyi] ni] Jtwrfi tin 
hi kaficL ya lsl> libiiiita. 



2S,Suratti] (Casals 



^2 



kuma kada ka. ji tsoro, lalle ne kana 
daga wadanda ke am in la Uu. 

"Ka shigar da hannunka a 
cikln wuyan rigarka, ya fita fan, ba 
da wata euta ba, kuma ka ha da 
hannuwanka ga kafadunka. domin 
tsoro (ya gushe daga gare ka). To, 
wadannan abubuwa dalilai biyu ne 
daga Ubangijinka zuwa ga FirVuna 
da 'yan Mujalisarsa. Lalk su" ka- 
sancc mutant tic fasiEai." 

33. Va ce< "Ya L'bangijlna ! Lalle 
na kashe want rai daga gare su, 
domin haka in;i tsoron kada su 
kashe ni, 

"'Kuma dan'uwana Hitrun^ 
shi mafi fasaha daga gare ni, ga 
harsh saboda haka Ka aika shi 
la re cia ni. yana mai taimako, yana 
gaskata ni, lalk- ne in a tsoron su 
karyata ni." 

35. Ya cc. "Za Mu (carta fa 
dam t sen k a game da danuwanka, 
kuma Mu sanya muku wani dalih, 
saboda haka ba za su sadu zuwa 
gare ku ba h tare da ayoyinMu, ku da 
wadanda suka blku ne marinjaya.*' 

36. To, a lokacin da MQsa ya je 
musu da ayoyinMu bayyanannu, 
suka ce, "Wannan ba kome ba, sai 
sihiri, wanda aka Jtaga, kuma ba mu 
ji wanna n ba daga wajen uban- 
ninmu na farko." 

37. Kuma Miisa ya ct s "Ubangi- 
jTna nc Mafi sanin wanda ya da 
shinya daga garc Shi, da wanda 
SJcibur gida lake kasanccwa a gare 
sbi. l.allc ne masu zalunci ba su cin 
nasara." 



© t-i^S; JS^; J4', 

©■ 



1 ^ irl •a!5i , J ^'Vt - 1 



2S,Suratti] Kasa-s 



38. Kuma Fir'auna ya ce, 11 Yei 
ku mashawartaf Ban san kuna da 
warn abin baulawa haicina ba, *a- 
boda haka ka hura mini mi La, ya 
Hamanu! a kan laka u> (dumin a yi 
lubali). sa'an nan ka sanya mini 
bent, tsammamna /art ninJcaya 
/uwa ga 1,'bangijin Musa ? kuma 
talk- nc m t hakika, ma zaton sa daga 
makaryata. 11 

39. Kuma ya kangare, shi da 
rundundninsa a cikin kasa, ba da 
ha££i ba. kuma suka iaci cewa 
su, ba za a mayar da su zuwa part 
Mu ba, 

4iK Sai Muka kama shi, sh7 da 
rundunoninsa, sai Muka jefa su a 
cikin kogi. Sai ka dubi yadda u£ibar 
azzalumai ta kas.antx\ 

41. Kuma Muka sanya su shuga- 
banni, suna kirn zuwa ga wuta, 
kuma a Ranar Kjyama ba *a a 
Laimakc su ba. 

42. Kuma Muka biyar musu da 
la 'ana a dkin wannan duniya kuma 
a Ranar K'iyama suna daga wadkn- 
da aka munana halitlarsu 

43. Kuma lallc nc, haEilta, Mun 
bai wa Musa Lillafi daga bay an 
Mun haUkar da Eamonin farko, 
dam in su zama ahubuwan kula ga 
mutane, da shiriya da rahama, 
tsammaninsu suna tunawa. 




1 Jus Jj-^ j^jS^*^— j 



0 ^JJj^^Vi^-i^' 1 A^J 




(Lj Pir'auna ya fara yin yasiayshL'tL tubai] da ake Cewa Ijunu, aka. gina JNiiBa do^on 
bene, ya hau samansa. ya harba kibiya Ed tall sama. ta koino da jini. Sai ya cc, " yi kashe 
Uhangijin Musa." Bayan haka sai bciscn ya karyc guntu ubu. wmiu. ifaya ya fad'a wa 
an Ki. da yawii dn.u;a uikins-u suidi mu"LL, j;arLLi Jiiyi kunin ya liid=i ii t;jkL:l rliwii., saiita]! 
guntii day a ya (Ida wa magina. suka mutu. Kuma ciwu Kuauna. "Lali« ne til ina z^lon 
Musa daga makaryata," ya nuna girman kansa kamai nc >■□ hana shi Tmini, ba rashm 
paniwa Via. sai dai kuma k\]ti pa karr.ar babu Ta.sbin ICiyicna 



2S,SuratuJ Kas&$ 



44. Kumn ba ka kasance ba ga 
gefen rafi ria yam ma a lokacin da 
Muka Imk until a!' am art zuwa ga 
Musa, kuma ba ka kasance daga 
halartattu ba. 

45. Kuma amma Mu. Mun Icaga 
haltttawar wasu £arndni har loka- 
tan rayuwa suka yi tsawo a kansu. 
Kuma ba ka kasance mazauni ba a 
eikin mulan^n Madyana. kana ka- 
rant a musu aydyinMu^ amma Mu, 
Mun kasanei; masu aikawa (da kai 
game 111 ' da wadancan labarai). 

46 Kurna ba ka kasance gii ge- 
fen dutsc ba a lt?kaein da Muka yi 
kira, kuma am ma dentin rahama 
daga Ubangijinka, domin ka yi gar- 
gadi ga mutane watfanda suke wani 
mai gargadi a gabaninka bai je 
musu ba, tsammaninsu suna 
lunuwa. 

47. Kuma ba domin wata maslfa 
ta same su ba saboda abm da 
hannayensu suka gabatar, su cc, 
' h Ya Ubangijinmuf Don me ba Ka 
aiko wani Man/o / uwa gart; mu ba, 
har mu dinga bin ayoyinKa, kuma 
mu kasance daga muminai? 11 

48. Sa'an nan a lokacin da gas- 
kiya. ta je musu daga wurinMu, 
suka.ee, "'Don me ba a ba shi kamar 
abin da aka bai wa Muia ba?" Shin, 
kuma ba su kifnta ba da abin da 
aka bai wa Musa a gabanin (wan- 
nan)? Suka ce, ,L Sihirori biyu nc 



j-i I- - 



_. J- 



str* 



^-^2 J-CC* JV«^ 1 ^ 



>- - , 




(]) Sil'iic: wadaHJ-ian ububuwa duka Urr.mi'yyi a wim mid rasa d:i,^j wurin d:i ahin 
ya aukll a dkj, <Joi fcutnu aisa dugii wadariLla abin >'li J'l fctLafuwii, ya nuna ^iskLyar ubin dj 
kake dn'awH, Kumfl. yur.ii Tjarstir da zudyaaku d:j zLt'iyai ftLjifiirula suka yi imam, kucuii 
suka yi Hijir** tare da fcu^ ccw*t suna dktn tsaron AJLah. 



2S,SuratuJ ECasa^ 



>V5 



s-uka laimaki jiina," kuma suka cc : 
''Lai It nc mu, masu kaTirta ne ga 
dukansu? 11 

Ka cc, "To, ku ?x> da want 
liltafi daga wurin Allah, wan da 
yakc shi ne mafi shiryarwa daga 
gate su, in hi shi. idan kun kasanee 
masu gaskiya." 

50. To, idan ba su kar&a maka 
ba, to, sai ka sani suna bin son 
zuciyarsu ne kawai, kuma wane ne 
mafi 6a ta daga wand a ya bi son 
zuciyarsa, ba tare da wata shiriya 
daga Allah ba? Lallene, Allah ba ya 
shiryar da mutane azzalumai. 

51. Kuma la lie ne, halcTRa, Mun 
sadar" 1 da magana saboda su, 
tsammaninsu, suna Uinani- 

52. Wacfanda Muka ba su huafi 
daga gabaninsa (Alftur'ani), su 
masu Tmani nc da shi,'-- 3 

53. Kuma idan ana karanLa shi a 
kansu, sai su ce, "Mun yi imani da 
shi, I a lie shi nc gaskiya daga 
Ubangijinmu. La lk: mu. mun ka- 
santc a gabaninsa masu sal la- 
mawa. 

54. Wadancan ana ha &u ladarsu 
sau biyu, saboda hafurin da suka 
yi, kuma da kyautatawa suna 
lucikutfcwar munanawa, kuma 
daga abin da Muka arziita su suna 
ciyarwa. 




(1) Attaura da Al£urlni, Ayyukan Annabasva sashensu sun sadu da sashc. 

{2) Mun siiJiiT dn i]min TuLiriiLLj da LLzij J tL A]J(u:'am. kowane ya gaskani wairi, ko 
kjwa Mun sa<lar da maganar Alfcurani. wat^ ta hi wata, babu b^mbanci ga fasaba da 
nblihvw^Ti Ti-hti m.imaki a cikinsu. 



2S,Suratu] Kasa-s 



59fi 



55. Kuma idan sun ji yasassar 
magana sukan kau da kai daga 
harinta, kuma sukan ce, LL Ayyu- 
kanmu sun a a gare mu, kuma ayyu- 
kanku suna a gare ku, amino ya 
tabbata a kanmu, ba mu ntjman 
jahilai (da husunia}," (1J 

56. Lalle nt kai ba ka shiryar t2> 
da wanda ka so, anuria kuina Allah 
Yaria shiryar da wanda Yake so. 
kuma Shi nc MaH sani daga masu 
shiryuwa 

57 Kuma suka ce, <4 Tdan mun hi 
shinya Tan; da kai ana fizge mu (i) 
daga Etasarmu. 11 Shin, ba Mu tab- 
batar musu da mallakar Hurumi ba. 
ya zama aminlatxe, ana i a wow a 
zuwa garc shi, "ya'yun itaccn ko wa- 
ne iri. bisa ga arziilawa daga garc 
Mu'.' Amma kuma ma.fi yawansu ba 
su sani ba. 

58. Kuma da yawa Muka hata- 
kar da wata al£arya wadda ta yi 
buluk-i ga rayuwarta. To, wadan- 
can gidajensu ne, ba a zaune su ba, a 
bayansu, face kadan. Kuma mun 
kasance Mu ne Magada. 



I . iff *~ </T ■ f 



(I ) W"d<f.ir.ri.3 ;ika bl.ii wa litt-'ifi H. gflbanin Alffiir'ani, su nc Y.jhiirt-j d.i N.ikjtjh. 
waLfarmu dijja Likin Malaman.su sun mu^uLunLa., karnar Abdjllahi hn Salami daga Yabud'j, 
dd Niis. Iran Najriftu t3iifd.ii N'asara, iun ui usidun.ru. ldam ha' ah ya musulutlla Sai a fc 
dukansu. k« nan sun musulunta, sal wanda ya yi girman kai ya ki gaskiya. Ba za a kula da 

shi ba. 

\2) Atinabi, tsLfa da ammcj m ubbata a gart zhi, ya kasaticc yana son. muiancnsii 
KWjmkiwa sushiryu hardai AmmmsH Abu1at:b, sai Allah Ya t-.iys m;isit:wa s-huiya %d 
bannunSa lake.. Shi karfau kuma sai wanda Yi sn, shi uc zai shiryu, amma kuma akwai 
dap dktn dafilji bayyananuu magatiar hJjira kaniar yaddu Syai da ke tafe ta bay yam, 

(1) Wauda yu makltana musu Hurumi ya ^.iima am i [ it ace.: . yau 0. ]ya tsare Ina^aciSLi 
kuma Y a ba shL arzikj a ko Lna yakca cifon. £asa. s^boda h,ika l^ornn firn Humnni d;i 
L^pTpri wuyar abinui a wunn b;i£unci, bi /^i hana mumini ya yi h]iira da addinmHa ba zuwh 
wurin yardar Allah 



2S,Siiratu] (Casas 



S97 



59. Kumn Ubangijmka bai ka- 
sancu Mai ha la k a alJcaryu ba, sai Ya 
aika a cikin hedkwatarsu da wani 
Manzn yana karanta ayoyinMu a 
kansu Kuma ba Mu kasanu-c Masu 
halaka alfiaryu ba. fate; mutangnsu 
sun kasance masu ttilund. 

60. Kumaabin da aka ba su daga 
kome, to Jin daifin rayuwar diiniya 
ne da ftawarta. Kuma a bin da kc 
wurin Allah, sh7 nc mail alheri, 
kuma mail wan/uwa. Shin ha ku 
hankalta? 

61. Shin fa, wanda Muka yi wa 
wa'adi, wa'adi mat kyau, sa'an nan. 
shl mat hacfuwa da shi ne, yana 
zama kamar wand a Muka jiyar da 
shi cfan dad'i, da din rayuwar diiniya^ 
sa'an nan shi a Ranar K'iyama yana 
daga masu shiga wuta? 

62. Ruma ranar da(AJkih) Yakc 
kiran su, sa'an nan Ya ce T "Ina abo- 
kan tarayyaTa, wadanda kuka ka- 
sance kuna riyawa?" 

63. Wadanda magana la wajaba 
a kansu, su ce H 11 Ya Ubangijinmu! 
Wadannan su nc watfamla muka 
halakar, mun halakar da su kamar 
yadda muka halaka. Mun barranta 
/.uwa garc Ka, ba su kasance mu 
sukc baula wa ba. -> 

64. Kurna a Ct, ku k Ira wo abej- 
kan larayyar rfmku, sai su kira su, 
sai ha su amsa ba, kuma su ga 
a^abar. Da dai lalle su sun kasance 
suna shiryuwa ,l] \ 



•! 1 > An shaKc j awii bi Ka Alia r a wa r.^a it n 
lIa ba. jjari tf, ba a L.ihira." 



2S,SuratuJ Kas%$ 



598 



65. Kuma ranar da Yake kiran su, 
&a L an tian Ya ce, "'Mene ne kuka 
kar&a wa Manzanni? 11 

56". $ai labaru su bace musu a 
ranar nan, sa'an tian ba za su tam- 
bayi jQnaiisu ba. 

67. To, amma wand a ya tuba, 
kuma ya yi Truant ya aikata aikt na 
JcwaraL to, akwai fa tan su kasance 
daga masu cm nasara. 

68. K um a TJ by iji nka Yana ha- 
litta abin da Yake so kuma Yake 
zafri. Zafii bat kasance a gare su ba. 
Tsarki ya tab bat a ga Allah, kuma 
(Allah) Ya daukaka daga barin abin 
da sukc yi na shirka, 

69. Kuma Ubangijinka Yana sa- 
nin abin da zukaUnsu ku &6ycwa, 
da a bin da sukc bayyanawa. 

70. Kuma Shi nc Allah, babu 
abin baulawa face Shi. Kuma Shi nc 
abin godiya a cikin ta farko (du~ 
niya). da ta karshe (Lahira). Kuma 
Shi ne da hukunci, kuma zuwa gare 
Shi ake tnayar da ku. 

71. Ka ce, "Khin, kun gani, idan 
Allah Ya sanya dart tutur a kanku 
har zu wa Ranar fCiyama . wane abin 
ban taw a wan in Allah zai zo muku 
da haske? Shin, ba ku ji T 

72. Ka oe, "Shin, kun gam, idan 
Allah Ya sanya yini a kanku tutur 
zuwa Ranar TCiyarnau wane abin 
bautawa, wanin Allah, zai zo muku 
da dare, wanda kun a natsuwa a 
cikinsa? Shin fa, ba ku gani' 3 

7 J, '"Kuma daga rahamarSa Ya 
sanya muku dare da yini domin ku 
naisu a cikinsa, kuma domin ku 



it*,, ^\^}\ "V L" ; -"'-" 



r; 



Hi*-- - -- 



2S,SuratuJ Kasau> 



599 



nema daga falalarSa h kuma isam- 
maninku zh ku godc,"" 

74. Kuma a ranar Yake kiran 
su ya cc, "Ina ab5kan tarayyaTa, 
wadanda kuka kasance kuna 
riyavva?" - 3 1 

75. K uma M u k a /are m a i sh aida 
daga kowacc al'umrna, sa'an nan 
Muka cc.. "Ku kawy dalilinku." Sai 
suka Sari ccwa lalle gasktya ga Allah 
take. Kuma ah in da suka kasance 
sun a tfirkirawa na £arya ya 6a cc 
daga Darin su. 

"6. Lalle ne Karuna ya kasancc 
daga mutanen Musa, sai ya fila (2> 
daga tsarinsu alhali Mun ba shi 
taskokin abin da yakc mabutfansa 
suna nauyi ga jamaV 15 ma'abuta 
Jcartl, a lokacin da mutanensa suka 
cc masa, "Kada ka yi annashuwa, 
I ally nc Allah ba . Ya son masu anna- 
shuwa. 

77. "'Kuma ka bitfa, a cikin abin 
da Allah Ya ba ka, gidan Lahira, 
kuma kada ka manta da rabonka 
daga dfmiya. Kuma ka kyaulau, 
kamar yadda Allah Ya kyaulata 
zuwa gare ka, kuma kada ka ncmi 
barna a cikin Jtasa/^ lalle ne Allah 
ba Ya son. masu Barna.' 1 



0 ) BayaE] Allah Ya iunatar ca Musulmi nthamarSa da kadaiu gLi bdyar da r/'iraii ko 
] uiJlil til, da si Hot I EM£U kwpffajrar da mumini ya ua'a jia Allah da ManzonSa da^a cikin 
d'ii';i akwai yin tajira win da. yak*: shine kati iabarm suw. sai kuma Y:i lsiiratarda ma] bin 
wan in Allah ya ra\hm yin hijira. Dmka abin da ya foana muminai hijira ida:] shi abin nan ba 
U£U] i lie na < 1 1 i : ba, l.O ya zama r j r: x . ,ib::: baulawa. wan it] Allah L ■ n.U]rn:n is.! \:\ s.i^j 
wa am am in Allah duka, urn am in afodkm taiiyya nc ga Allah ya wands ya bi ihl. 

(2) Asa! in baghy zalunci. amms ya i/dilahi. :sln nc tita daya da'ar Shugaban Musulmi. 

(3) Yawansa saba'in. aci CC arl)a\n. kuma tin cc ^uma. 

(4) 'Harna a Likin Itasa. chi ns fitada^a [^an]] jaina'a, da laba y-i fur.giya-£yngiyi, kc 
bitrin hijira a biiyan an. yi umumi da ym la, 



2S,Stiratu] Kzsaj, 



75. Ya "An bii ni shi a kati 
watii ilrni wanda yakc gare ni ne 
kawai." Shin, kuma bai ^ani ba 
ccwa lalk Allah, ha Pi fa. Ya halakar 
a gahaninsa, daga Jcamoni, wan da 
yake shi ne mafl tsananin Jcarfi daga 
gare shi, kuma mafi yawan tarawar 
dukiya, kuma ba za a tambayi masu 
laifi daga zunubansu ba? Q: 

79. Sai (JCaruna) ya iila a kan 
miHanensa a eikin adonsa. Wa- 
d'anda suke nufin rayuwar duniya 
suka ce, "Ina dai muni a da kwa- 
lanrin abin dajika bai wa KariimU 
r.allc shi, ha El ft a, ma'abfrcm rabo 
babba ne." 

50. Kuma wadanda. aka bai wa 
i]mi suka cc. '"Kaitunku! Saka- 
makon Allah tie mafi allien ga wan- 
da ya yi tunani, kuma ya aikata 
aikin kwarai, ny kuma babu wanda 
ake hadawa da ita face mai ha- 

51. Sai M uka shafe £a <i\ ' - 1 J da shi 
da kuma gidansa. To. wadansu ja- 



fit*** 




(1) Yanl ganin dxikiyar da ya samu, ya same fa ne saboda ya san dmin fatauci da 
Sana 'a kacna yana da (tar fin nL'man diikiyar Sabfrda raddir.^ irin 1 un an msa, Allah Ya ce Ya 
halaka wanda ya h shi tsanatnn kadi da kukarir.) taia dikiya, kuma idai) Ya. lasfoi iialaka 
mai laifi ba Ya isayawa tambayarsa d-nalin da ya sa ya yi laifin, kafin Ya halakar da shi. 
Wadannaci abiibi:wa uku sun ixa j^n mai dukiya ya yi CutLatlL, dt"?]ni[L kada ann a sb u wi: 
ri: shiec shi ya ki godie wa Allan. 

f2) Tman: da aikin Jtwarai wanda AKwh Va yi amum; da a yi shi. kuma yinna kamar 
yadda ManzonSa ya nuna. Akwai dap cildn aikin (cwarai yin hijira da bann kula da 
duifiya tin a sanun Sakamaki Allah sai da hafun 

0} An ce i bayan JCaruna ya yanke kansa da nasa tnutane daga Musa, sai ya shiryi 
da wa^ta karuwa domin ta yi wa Milsa taaafin ccwa ya yi zma da it a, a kan ya aurL- ca. ftai 
Musa va lasbi yadi wa'Li/i acikjn BanT Isra "Tla ya vs.. "Ya Ban! lira "i.la wanda yd yi SuL j. ^a 
mu yanke hannunsa, wanda ya yi kazaH mu yi masa bulala tamantn. wanda ya yi zina, ba 
vm r.u mata, mu y masa KMU Jin. wu^di y» vi iina yans da mara, mu jcJc shi u - \-.\ 
m^jy " Sai Kariinfi cc, "Ko da kai ne?' h Ya ?e, "KddsTii nc.^Sai ICaruna ya^ "An cl - 
ka yi rifixnH tirL L Ja wancc, kiinjwa." Sai Mijsh ya cc, "A k:ra La." Da tawi. va i;ac:ia la da 



2S,SilratuJ fCasaus 



Mil 



ma' a ba su kasance gare shi ba, 
wadanda suke taimaknn sa„ haicin 
Allah, kuma shi h bai kasance daga 
masu laimakon kansu ba. 

82. Kuma wadanda suka yi bu- 
rin matsayinsa a jiya suka wayi gari 
sxmii ccwa, "WaiJ Allah Yana shim- 
fida ar/tki ga wand a Yakc so daga 
RayinSa, kuma Yana kumatawa. 
Ba domin Allah Ya yi mana falala 
ba, da Ya shaft; Casa da mu, Wail 
Lalle ne shi, kafirai ba su cm 
nasara," 

83 r Want&n gidan Lahira Muna 
sanya shi ga wadanda sukc ba su 
nufin daukaka a cikin rayuwar du- 
niya : kuma ba su sou 5a ma. Kuma 
aRiba ga masu tafiawa take. 

tS4. Wanda ya zo da ahu mai 
kyau, to, yana da ina.fi a I her i daga 
gare shi, kuma wand a ya zo da 
mugun abu, to, ba za a saka wa 
wadanda suka aikata miyagun 
ayyuka ba. face da abin da suka 
kasance suna aikatawa. 

85. Lalle nc Wanda Ya i'aralta 
Alkur'ani a kanka, ha£i£a, Mai 
mayar da kai ne zmva ga makoma. 
Ka tc, "Ubangijina nc VI 53 i i sani ga 
wanda ya da shiriya. da kuma 
wan da yake a cikin data bayyanan- 
niya." 

86 Kuma ba ka kasance kana 
tatan a jefa Littafin nan zuwa gate 
ka ba, face dai domin rahama daga 



-if. t tf * } -"" . ri^i^ 1, 
I^jjU&J !j~*iJU. 



Allah, ta I'sirfi ga^kiya, sai la ICarimii ya y 
yi addu'a a karma, kasa La hadTiyt; stlL . shi da 



l tsadtf da lU. 1 L1 tfldi Nkanan Sai MuHa ya 
gidansa duka. 



2S.SuratuJ ICasa? 



602 



Ubangijinka. Saboda haka kada ka 
zama mai taimako m ga kafirai. 

#7. Kuma kada lalle su karkatar 
da kai daga barin ayoyin Allah, a 
bay an har an saukar da su zuwa 
garc ka, Ka yi kira zuwa Ubangi- 
jinka, kuma kada lalle ka kasance 
daga masu shirk a. 

88. Kada ka kira warn abin bau- 
lawa m dabam (arc da Allah. Ribu 
abin bautawa face Shi. Kowarie abu 
mai halaka ne face FuskarSu. Shi nc 
da hukunci kuma zuwa gare Shi ake 
mayar da ku. '■ 2> 




Tatia karanlar da cewa Kalmar imani kawai ba ta isa sai da 
aikala abin da ta Cunsa. Kuma Allah na jarraba Musulmi domin a 
fitar da munafukaj daga dkm nagari. 




Da summ Allah, Mai mhama, Mai jin kai. 



/. a. : 

2. Ashe, mutant sun yi zaton a 
bar su Su ce. "Muti yi Imam'/' alhali 
kuwa ha 7a a fitine ba? 



to* 



■ In 



fl) I aLJi'iLi.k'.:'[j, slu tit? >'i burin muSuLuntari-u. tmr ku wahala d«min a ad.uS.nS.tL ma 
hiikunciTi timrn wadda A]]ah Ya yi umuriti da a yi ta a bayan [misulutrta. Sai ka jyar da 
Maci/ant.:, shiryarwa kuwa i^a ha n nun Allah lake. Wannan aya 1ana mjnitwrt hayy:mfl 
£aryar masu da'nwar cewa wuuii tnutum ^ana bai. wa wani miatn k-i> ya karFk: shi da^a gam 
shi. Kowa s cikirit&oroyake. saj wandu Alluli Va sanya shj riJcin amine! A]]ab Yasanya jnu 
dk]n umiricinSa drirmn rahamarSa, 

(2) Wannan aya ta karshf cl SLirar, ta tirai LLniin da suxar ta kaiamar n tikin aEmbuwa 
biyar d« ta zina 



2'*.5uratul "Aokabut 



603 



J. Kuma lalle Mum fitini wadan- 
da ke a gabanins.ii, domin lalle Al- 
lah Ya san wadanda suka yi gas- 
kiya. kuma lalle Ya san ma£aryata. 

4. Ko wadanda ke aikata miya- 
gun ayyuka sun yi zaton su tsscrc 
M ana? Abin da sukchukuntawaya 
munana. 

5. Wanda ya kasance yana fat an 
gamuwa da Allah, to, lalle ajalin 
Allah mai zuwa ne„ kuma (Allah) 
Shi ne Mai ji, Masam. 

6. Kuma wanda ya yi jihadL to, 
yana yin jihadin ne domin kansa. 
Lalle Allah, ha£lRa Wadataeet: ne 
daga barin talikai. 

7. K. uma wa danda isu ka yi ima n i , 
kuma suka aikata ayyuka n fiw&rai, 
lalle Muna kankarc musu miyagun 
ayyukansu. kuma lalle Muna saka 
musu da mafi kyaun abin da suka 
kasantc suna aikatawa. 

8. Kuma Mun yi wa mutum wa- 
siyyar kyautatawa ga uwayensa, 
kuma idan sun tsananta maka do- 
min ka yi shirki da Ni game da abin 
da baka da ilmi gareshi, to, kadaka 
yi musu da 'a. Zuwa gare Ni mako- 
marku take, sa'an nan In ba ku 
labari ga abin da kuka kasanec 
kuna aikatawa. 

9. Ku ma wadand a suka yi i m am. 
kuma suka aikata ayyukan £warai, 
lalle Muna shigar da su a rikin 
mu Linen kirki 

} 0, K uma daga c ikin mutane ak- 
wai mai cewa T ""Mun yi Tmani da 
Allah/' sa'an nan idan aka tuce shi 
wajen aikin Allah, sai ya 8 any a 



■ ;r •; ..■ ■ , ,■ ... ,-y - 



' 4 " 



2'*.5uratul "Aokabut 



fitinar mutane kamar azabar Allah, 
kuma lalle idan taimakon Ubangi- 
jinka ya zo, hakika, yakan ce, "T.al- 
le rriu, niun kasance tare da ku." 
Shin, Allah bai zama Mafi sani ba 
ga a bin da ku a rikm £iraxan haJil- 
lunSa" 1 

11. Kuma lalle Allah na sanin 
wadanda suka yi Tmani kuma lalle 
Vana sanin munaiukai, 

12. Kuma wadanda suka kafirta 
suka ce wa wadanda suka yi imam, 
"Ku hi hanyarmu, kuma mu ffauki 
[aifufTukaiiku," albali kuwa b;a mj 
zamo masu if auk a daga kome ha 
daga laifuflukansu. Lalle su, 
maJcaryata ne. 

15. Kuma lalle suna if auk a r 
kayan nauyinsu da wadansu nau- 
yayan kaya tare da kayan nauyinsu, 
kuma lalle za a tambave su a Ranar 
Kaya ma game da a bin da suka ka- 
sance suna kirEirawa tin Gary a. 

14. Kuma lalle Mun aika Nuhu 
*uwa muiantnsa. sai ya /a una a 
cikinsu shekara dubu laee shekara 
hamsin, sa'an nan tikowar fDu- 
Tana) ta kama su. alhali kuwa su ne 
masu zalunci. 

— 

AT. Sa'an nan Muka tsirarda shi 
da mutanen jirgin, kuma Muka sa- 

nya jirgin ya zama wata ay a ga 
Lalikai. 

16. Da Ibrahim a 1 ok at: in da ya 
ce wa mutanen sa, '"Ku hauta wa 
Allah, ku bi Shi da takiawa. Wan- 
nan sh7 ne allien a gare ku idan kun 
kasance kuna sani. 



* j vi- j^A >*f "-\A L f^ 




^i^J 1^14 L^L^l* 1 I ^JlU 




f —I - f- ► 



2'*.5uratul "Aokabut 



60S 



J 7. "Abin da dai kuke bautawa, 
baicin Allah, gumaka ne, kuma kun 
farkira karya. Lalle wacfannan da 
kukc bauta wa, baicin Allah, ba su 
rnallaka tnuku arziki. Saboda haka 
ku nemi arziki a wunn Allah kawai, 
kuma ku baula Masa. kuma ku yi 
godly a zuwa garc Shi, Zuwa gar£ 
Shi ake mayar da ku. 

IB "Kuma idan kun karya ta< to. 
lalle wacfansu arummomi a gaba- 
ninku sun karyata, kuma bwbu a bin 
da ke kan Manzo. face iyar da 
manzanci, iyarwa hayyananna.'' 

19. Shin, ba 5ii a) ga yadda Allah 
ke far a yin haliua ba, sa'an nan 
kuma Ya mayar da ita? Lalle wan- 
nan abu lie mai ^auki ga Allah. 

20. Ka ce 1 "Ku yi tafiya cikin 
kasa, sa'an nan ku dOba yadda 
(Allah) Va fara yin haliua, sa'an 
nan kuma Allah Yana kaga wata 
ha In tar mayarwa. Lalle Allah Mai 
ikon yi nc a kan kome. 

21. <s Yana azabta wanda Ya so, 
kuma Yana jin kan wanda Ya so. 
Kuma /uwa gare Shi akejuya ku. 

22. "Kuma ba ku zamu masu 
buwaya ba a tikm £asa, kuma haka 
a cikin sama, kuma ba ku da wani 
maji&inci wanda ha Allah ba, kuma 
ha ku da wani mataimaki. s> 

23 '. Kuma wadanda suka kafirta 
da ayoyin Allah da gam uwa da Shi. 
wadannati sun yanke kauna daga 
rahamaTa, kuma wadannan suna 
da wata azaba mai ratfadi. 





f 1 ) tii waia Ei^a'a. h-i ku £i... dd limLrin ^hiofca^i md^dna viiLTandLi Ibnlhim kt yi izuigiinji. A 

kflfl ^anoati EiiS'a, ma$anar Ibrahlin bt (a yanke h* bar Kaishen iya 23 



2'*.5uratu] "Aokabut 



606 



24. Saan nan babu a bin da yti 
kasancc jawabin mulanctisa (Ibra- 
him) face dai suka cc, L "Ku kashe 
shi ku, ku kona shi, 11 sai Allah Ya 
lurarda shi daga wuta. Lalle acikin 
wan nan akwai ayoyi ga. mutanen da 
ke yin jmani.