Mai tub da Masallarai biyu masn alfarma, kuma S ark in Ka^ar Saudi ATcbiya. Saxki
Abdullab Dan Abdul Aziz A i Su'ud yana fann cikin ba da unamm a bug a wannan
ALkur ani Maj ginna da tassarar ma'anomcisa
I * "l - ■"' r.' -" *
L5 J
WaGaP nc da mm Allah Mai (Jirm*, dug* Vlai Lcula J a Mmallnlai
biyu mlsu alfaima, Sar ki Abdvllnh I>hi Ahulul
Ki y* halalla a sayar Ja shi.
Ana raba shi kyauta
Wuri Da Aka Tanada Musamman
Don Buga AlRur'ani Mai Girma Na
Sarki Fabd
fU JULa
t T h T * ' £
jjW- v**t, i liiyuJ i-ij-Jl t£UL "j*^ J'ijlHj V^-V 1 ^j-^ 1 s j'jJ ■>*
'lajjJj l ^jyJi ^i*Ul l jv*LJI J* *++iJ 1 t^ll JuJ. ^jU! jJ p ^ |fj£!l kjl^lJl
jl < ijj^l i^j4L wii/Jl J-^Li i^L^ Ji^i ii.ui.1 k__L l iji-jiJ la^j
WJU ^ UflU ^tt J^-j tj-^^jcAi 1 ^S^JI il-^ii "-fr^-'j ^ ■ L Jj
^ ^ L. iL^r. ^ Ul L^->J L«j.p ,yJ jiUl Ofj l ^lji) Jjj
^jIW^^^JJ-* U l^jiu ^l J4 ^ ill v Lrf"
Lc ijJl fajlL ^ jill u*ii i*LL: -l+i Jil' ^Ij, j r i^jJl .J^ ^'i yrj ^ yj
DA HUNAN ALLAH, MAI RAHAMA, MAJ1 JIN KAI.
GAHATARWA
Shaikh S»]ih if an Abdul-Ajar dan Muhammad Al-Asheikll
MiniHlan Harkukin Addinin Vlusulunti da
WuRufaj 4a VYa'ari da Ntiiryarwa.
Ua^a M;i: ginrii Sheikh Salih dan Abdul- Azii dan Muhammad AL-Ashcikb Mini star. HarkoVir
Addirun MiBi>hiflP da WaEafai da Wa v azi da Shiry;iw<i BlbbtA Mai Kulada Ma'aikatar buga Al-
Euf'ani.
Dukkan yabo ya LabiNiLa ga All^h, L'hartgijin tahkai, Mai ocwa a aim rktfum Mai Dai-aj-a.
hi E Id C i lia., w&ue haste da ELltatl mai bayyunawa ya ?.q muka d&fja Allah*.
Tsira da Amine: su -abbata ga mad dsrajai Annabawa da Manzanru. Anrjabm mu Muhammad,
ttiili l-iiwjj:
-» M its alttenn kti sha rK ^.mda ya nani sauirj AUtur'ani iumu ya xari.jr ilu^n*.
BiHi EtrHrwa da urear din Mai hidimar Masallalan nan btyu tuaiu alfarma, Sarki Abdullah d un
Abdulaa* A-a I- Su 'ud, A Hah i/a Idyayc ahi r kan k ula da Littafin A Hah.. dn aikt dnitiin aaukaEe buga aki,
da rarrabs shs ga snuiuinu a. ku ina tikih duiiiya, aabas da yarnma- dii kn-na fascia %bi da bayyana
inj.'aiiLi:Liasa c:km hd.ri-j.nan duniya dahan dahan,
Kuma bisa LmaniLn Ma'aLks-ar haikobLn Addinin Musuhina,. J"a WaEafai.. da Wa'azi da Sbiryarwa,
ia KttSdl Saudi An'hiyj. aka-i niutnmciiaticb IJif-idUr nn'iavmn A|liuT"imi Ma: t'iinriid /own p.a
dulckati harsunan duniya ma*ii Tnuhimmarci.&jmin sauIaEe Fabimtar sa ga MiMulmiri da. ha an jrin
hann^n larahLi k.nna domiti isai da sakcm da aka yi u-maTi-im da shi a cikm fadln sa. tsira da ammcin
Allah su iabbaCa stare ihi. «Ku isar daga gare- til, koda aya d'aya «»,
Kama biia hidima ga 'yan umn mu masu jirt liaiihiris Hausa: yana dad'adawa Ma':i'k;: r j- Saik-i
1-ahcL *.a ba^a Allui ani Mai Alfaima t;i VlnOiny.L-.il Manawwaca, La EaddinaT v\i rriAV-iiTania,
Tuirn-:.-! !..-ss:ir.-. I.i Mlc-.ii ani J.i hasher. H^J^.u^dr-i Mai lam A.hiLhiiku: Md d IIl-i::. A'.'.ir Vs.
jiCaji sa. ya yi, k'jiti4i rr.ii| : m:»: da ^ukd haifs. tta. UsisaS 1 , AbubakaT U;ra<m Sjiimi S^koiu. da Ustaz
AJiuiaci Bel la d"an Walin Kalsinu, da \.--\\\/ Muli.n:n:idd luu^a Djjtko cfun Alh-i|L /\d»rr. M.alin I Jikkn
2at\a, yi bitat ta. Haka kuma daga 1'uskar Ma-aikataif buta AlBur'ard, malarnai da suka hada
MilLani Efj^hir Ah Urnar, da MalLara Muhammad Hani Umar, dukkan$g a Jaitti'ar lilami>ya la
Madina, da kuma dan mai wannan F'assata Dr. Ahmad Gumi rja lami'ar Ummul KuiA La Makluh,
Llaka mill yt bLtar Tassarar da gyari'-gyar? I Ctkklta
M una aodip jja Allah M atfaukaki, da ya yi mara m uwuf'atur ti k a wamuiit aiki mai giiraa, wand a
Lli-Jkc fdld i '-I'll.- ■■ :::,i\„ \\\;>.h kiiiTJ:! ":i..La:iL -..i ..:ii1.n.j : -> iU
HaEiEa. tin una aams da oewa lanarar nna r iincmiii Al£^ h am Mai Ginna, komai isar ta a dkin
SsanLseni, ba fa (v iya hum dukkan ma'anfjrjin date fikin riassiu AlCur'ani ba ivandj nutans suka
gaji^a ga zuwa c;i n-akamancinva. Kaiiiat yadda oiube sane da ccwa ma'ammm da faxsaja take
bayai*a, basu kasanoe ba face maluGar abin da mai fa-ssara? ya FahLn-.ta duga Lit i a I'm A I . ah M*.
tirira, k-.nn.i kamai ; .i.ia J _i kV, i :. j.ik!i' (fan ad»m ya'ie. ar.a iya .a:nuh kusliJIf d<: kaSdWi a Clkias .
I Jonim l:aka ml htAl fatii dagad'jkkan LnalflTania Ra wiranxi :dK&arar,s-j.a:kr>^a Ma'if.Lkatar bn.^a
Ailcur'am Mm Allan-u ia Medina, abiada watakilaza su samu a cikm Utznnr ia kuskiirc ko ragi ko
tafi. domin a>i amlamda «Wiruaadl gyarti-gyarc a aikki bugum dazai jto nan fsuba.iTi Allah >a yard*.
Allah .ihi ::l Mai Gamdakarar. kumash] nu \1in Sbiryarwa u..i i:udaidaicJn Lal'arki. Va :,:h. -ii-;i k ;
am&a mana dnmin Kai ite Mm ji kama Mai gam
Bayan haVd.
ufj* ^Ul ^tSJ,. ^ tJU- J«*J ^Jl ^lUII d ^-J-lj fj\ ^jl" * ^
■ I i ■ t H i _ ^
^JUj ^^1 j"/ft ^ Jji JJl ijjJl mUI *JJi £ It* *JftJ) i»L; Jj*^. J^J 1 ^
ji iUi ikij J* L^j C^ij ^Vi ^-iji , JWt Uflt Jj ^jdi as^ ijU ^ j,tli jL* tt f v>Yi
J lX |U JS— * J V* ^ *^ ^ f--^ 1 *j J j^-i
J 'Jui^j l&lil! %)i jj£j ijjJI *T. i .-j 7 'il ^iJ 1 ^j^** j* 1 d 1 ^J 1 ^- -0*" JJ- j* *JJ- W ^
.jpjyh jfwi ^uu jjj :^isii ijo. (4ir ^ a* <>w ^' W a?
iLfltfi J^j-JJ v^^i -^jf j'-j a>Jli i-^f J! ^ ^tj Jie*j .^j^Si
Jitt ^ ^i* ^.^l.^- i,^ i^. 'a« aJj ^ \ ;-i*u- ,^ ±*f . .
j," :r jj-i Jjjil Kiy ji* ^ jfli ^jl* ji Jj>ii J^j JjL;
jybM j«j 14. f * . ^i-, j* Jjh-Jj iufit >^ ^ j^j
ia» '±j! (i—Jf U /im-_j j^' til**- 1*^- '-L* l-U*- J*t jl il jLi l^jiij
Gabatanva
Yabc da, ^oJiyji su cahhata ^-.i AHuli Mai &Li.nid, Nfai rahicia, Ma] jm eiai. UbiingLpn hmlntu.
Wanda Yn aifco shiL§iii barnn i.l Muhammad, [sira da ami nun AILih e-u tabbuLa a gar? :-hi. kU liii-ahnSa
nidi bavin i doimn ya abryiir da thuc^hh da aljannu game da aha. Wanda ya kaifc-i kiran&a ya yL aLki da
abm da ya kawa raasa, shi. ne mai ainki a dirtiiya di Lshifa.. liumi wanda ya kafirtc maw. ga tun son
zaayaisa. shj ne ta^a&be.
Bayan baka, lo-ka-an da, yn wn-.i-.iv adadm Musulnu iia iiaraiva kdlim a kasannu. AI'iTka ['h
Yami^ia, KaTuwa mai Isananin yawa. kuma niafi yawan ^uxuLminca snina magana da harsher EJhIUjM
ne, kmna ha kcwam: Muiidmi kr Lva koycrn Larahn ™. sahcda hukycti da dumya take dki yanzu,
K".Lrt«i>ai Rabia'aiul Alain cMsL&mi va fa '?a makawn g$ >uka'aT a yi iaTjamar itia'armmti Alkui"anL
mai ginna da htlafan add! Ill (Is. T.aralKL, j CI kin Liarshco Kausa. don amlimiT. va bai.[a dukart MuSllim,
su <oyi I.li i-.i nsu kamar yadda Allah Ya iaiikar da shi, don su sami bub wit. ralni.
Mun rara [ar|ai:iaT tun 1aikn (i,a jujtu'i na daya na Tdbaraka da Amma. domin shi rid inafi yav^an
nnutane ks Lsa yawa a. kai dun larali-ri salkriu. Da sannu. io;ma da >aidai AlLnh, jnuka kammaLa
laminar Alkui ur-i gafra day*, wa^da ;ikd wallafis s,Li c iic in 1979.
A kcv-ar.e forton sura una. 'mayaT J a ta£aii:aLM.-in hayar.in aban da ca kunw ko La. kit kanmiarwa
dom:n mai karali; Ya jj suuSun pane ma'afmtiin ayoyin surar da dangamakarsu
In Allah Ya s-o hi Tnij hi bayan wanna u da laijamar liLcafdti -.aJ'sjrai akin hiiTshtn Ijausa,
A wannari wal la^u <m sa rr ! C^riii ;sSub uw» ulu akw j- jagora ga mai ka?atu , incia ak? yi bii y^n: i r.
jri j akt L^iya•*a Sai fciuna karamin fc4imi3!; rfdiike da. ka.l:noinin lI a k^ hukatar fasf.ara. Abu na uku sb:
ill fdurisa cikm tiarin abacada.
K;ima.r y^dda. aka yi n shirs na farko, a wannan ma an ti gabs da. nuna. LiLamar jail :-,u±l\ ± ajamln
bokn
Hit yjin xhtskiLrat halwaj na liidmiar hugava a J'arko. Mf*n nun nijci ya wmii liarfijwa ga bar.nun
mu"anc, kuma. njn ba da ^ miiko kim >awa w-ajen. £yara itu ^uv-a ga wannan raaliaji, Akwji wanda
ya karanta ua myyar allitri, kuina d!k*ai wa.nda ya.karjint3 da nsyyar iiLka. arnmu su (luka sun (raisin a
kan abm da yu zama a-hnn ^ Mu^alrtii. Allah Ya iaka rna dukaxtu da alhrn
Ak^a: m'jLaTieda damn :i.ika rjirnakji i\±)cr. f.hkyn Lansmar nan. l>a firko Ua - rn-.ma :n:lt;3
godiyarmu don goyon bmyan da tuukL iamu daga AbabakaT 111 (SvkoCO). Sui kurna hJalucn
Ah.rr.ad. d-ar- W;lhn Kaisir.a, MjiL'm HlIIii, w;Lnda ya 'jirnaka Jtwacaj da karanLa abin. ds fa \a*wa£a
Malam Inuwa Djjto. dan Alhaji Ad^rau, B Iliko ua 7.ax\*. ya daukt nau}in tsara diikan wan.na.n
aiki a L:kiti layi icuma ya J jaia jago:ar kaiafa, Earnus da fchxis- dun [aiuiaktir. niaL kaiaru ga :a)iiinlar
k;i.niiirtu masu wuya da nc-man ayoyin da mka shaii jiukunrei-hukMivLn ^ah:dcivdaham a ciki:i JUtLiri
da'bai:i-d;jbin:i Cd Iviciya mai labia Ya dauki nauyin wannun iii/i ii nxin shuzkara Siyi. Allah Ya said
ma^a tbi -.riiL sjiaitidlLi:! .vad.andd F.uka tsayj ga ajlti na prjuu ad^min Allah.
Mfima faca Allah Yaltarni jjkiturLD gaba daya. ya zama sanadm dausakar atldinm MusuJujlcl a
wa.nnan kasa. iriii kuma Ya saka in.aua da alhcfL, ir.uiaduk ^anda kf ymaiki il:^min .AlLii Allah Ya
sa aikinmu ya hi™ sanaOm shiRarmu Alja:iim, a l.thj^a, Lar; da manyar. mulun^Ti da Ya yi *a ni'Lh:a,
daga Affltllnwa da ndJdiEai da ihuhada % u da kunna. salihai.
Aim ei.
Ahuhakar MiihTnud rruim
1- Suratul Fatiha
Ayoyinta 7 nc Ana kiran ta Uwar I Jtta.fi dnmm ta tara ilmin
da yake a tikin Alitur'ani a dun£uk. Basmala a cikitHa take ga
fcirii'ar Asim, ruwayar Hafs, amma band a ga itira'ar Warsh.
1. Da siinan Allah, Mai nib a ma,
Mai jin £ai.
2. (iodiya la laHbata ga Allah,
Ubangijin. halittu ;
3. Mai rahama, Mai jin Jcai;
4. Mai nuna Mulkin Ranar
Sakamako,
J, Kai miike bauLa wa. kuma
Kai muke nenian taimakonKa.
6. Ka shiryar da mu ga hanya
mudaidaieiya,
7. Ilanyar wadanda Ka ys wu
ni'ima, ba wacfanda aka yi wa fushi
ba. kuma ba frataUu ba Cn .
(I) Da cewa Ubangijin halittu ya tara ilmin tauhidi na Illhiyya da Rububdyya, Mni
cihiHia ya tara dukan rariArjRr duniyg da layarwa. da malarwa da dyarwu da shiyarwa da
" ufa tarwa . Mai jir. £ai ya Lara ni'iniar ducLLyia niai do^ij^ci iu^a LaJlica kamat una m da na
Lahira. Mai cnailaka ku Mai [lima JimlkiJl tana: sakanako. ya had* dukan wa'a^.Kjii
make bauta wa kuma Kai muke ncman tqimako, y» tara udhTdm Ilahiyya da ib&da
arnaliyy'Jl ko Jcaijliyya Iljnyu madaidaid ja, ta bada dukan ^hari'a da rLukutiCC-hukunuc.
Wadanda aka yi wa. ni'ima, ya Lara dukan lardlitl muta fieri kLlkL. Wadand* Lika >"i wa fushi,
ya tira dukatL taiilntl masu isa'drin kai. HitiSCtll. ya (Sra tarihin dultan mui .nki tia iahiki k<i
Bati,
2. Suratul Ba£ara
Tana karantar da kira zuwa ga addini da yadda akc giniti
sabuwar aPumma daga mulane daban-daban, na Jahiliyya.
Da sunan Allah, Mai rakama, Mai jin kai
L A. L M.
2. Wancan ne Littafi, babu
shakk a a ci kinsa , sh iriya nc ga m as u
ta£awa. (1)
Wacfanda suke yin Tmani
game da gaihi. kuma suna Uayar da
sal la, kuma daga abin da Muka
aizuta su suna ciyarwa;
4. Kama wadanda Suke yia
Tmani da abin da a If a saukar ^uwa
gare ka, da abin da aka saukar daga
gabaninka. kuma game da Lahira
surka yin yaium.
5. Wacfannan suna kan shiriya,
daga Ubangijinsu : kuma wadarman
sll nc masu cm nasara.
(1) VI sifanta LtUafu watau Al£urani da k*niila ya c= "wancs:n" maitnakon
"wann»Ti'" domm masu Hon. sll yi aiki da shi. su nc niiisu Ldfcuwa. Tarawa an da. shuruddV.
lniyu , su irni'ni dj aiki Id abiti da matuancLci Anjiabi Muhanimadu ya Jt unsii Sa'an nan
[Jiutinr li J'arkon. iMusuluJiCL ko a jndu Musuluncj yakc s;ibo, sun ka$L] ka^hi hucfii. Kanbi
1 :1 r k f Sii tic masu la fawn wadanda. aka f'arfi sifnlniKi] a nan
2. Sura till Ba£ara
1 ijiJi
6. Lalle ne, wadanda suka ka-
firta 11 J diiidai ne a kansu, shin ka yi
musu gHrgutfi ko ba ka yi musu
gargadi hit. ha /a su yi Tmani bu.
7, Allah Ya sa halirni a kan zu-
kalansu, da a kan jinsu. kuma a
kitn ganin su akwai wata yana;
kuma suna da wata azaba mai
girma.
Kuma akwai daga mutane
wanda"' yake cewa: "Mun yi Tmani
da. Allah kuma da Yinin Lahira.."
albali kuwa sCi ba muminai ha.
y, Suna yaudarayya da Allah da
wadanda suka yi imam, alhali ba. su
yaudarar kowa face kansu, kuma
ba su a a k auk an cewa!
10. A cikin zukatansu akwai
wata cut a; sai Allah Ya Rara rnmsu
wata cuia. kuma suna da azaba mai
racfatfi sa-boda abin da suka kasancc
suna yi na karya.
//. Kuma idan aka ce musu:
"Kada ku yi h a ma a cikiti kasa/ "
sukan cc: "Mu masu kyautatawa
kawai nc" I
12. To, lalle ne su, su ne masu
harna, kuma anuria ba su sansati-
cewa.
13. Kuma idan aka cc mum:
lL Ku yilmam kamar yadda mutane
; I : Jtasbi "i h;\u dii^ii diciJl Jfimi'a <- r.c k;_l.r;:r- da suka di^£ a k;-.n katirnnsu h:.h
wan: jtlsi;;]] k -jm.il Allah Ya ran ba za irmmjlunla 'ja.
l2) Kj.s]li da. ullll Sll munafiAiii da iuka. tun yyu nn WiMiulimu! [3a. baki ammfl
zuciyar&u tana a k.in kafird.
2. Suratul Bafaxa
suka yi imani sukan ce : "Za mu yi
imani ne kamar yadda wawaye suka
yi Imani''' 7 To, lalle ne su, su ne
wit way t. kuma am ma ba su sani.
/4 Kuma i dan sun hatfu da wa-
danda suka yi Imani, sukan ce:
"Mun yi Imani." Kuma idan aun
wofinta zuwa ga shaidununsu. m
sukan oc: "Lalle nc. rnuua tart: da
ku: Mu masu i/.gili kawai ne,"
/5, Allah Yana yin i/gili< 2) garc
su kuma, Yana taimakon su a cikin
fratarsu, sun a dlmuwa.
16. Wadannan su nc watfanda
suka aayi &ata da shiriya. sai fulau-
cinsu bai yi rib a ba, kuma ba su
kasaticc rnasu shiryuwa ba.
17. Miaa]insu (3) shi nc kamar
mi sal in wan da ya hura wuta, to, a
lokacin da ta haskake abin da yake
gefensa (tia abin tsoro), Allah Ya
tafi da haskensu, kuma Y a bar su a
cikin dufT'aL ba su gani.
18. Kurame, bcbayc, makafi ,
saboda haka ba su komowa.
ft*
(1) KashL hudu su nc Yahudawa wadanda suite sun san paskiyar anna ban
Maharnmadu da manzancmsa, am ma has ad a la bana sa hu bi shi, sacia Jutkarin bata abin
da ya zn da shi ta hanyar j^fa shahhohi a dki, diimia su Starve [[lulafie dagil sldgaisa.
Subiida baka aka te [[insu ilLaLdVtfiu. Duk Minda ya san gaskiya atiima kuma ya y: girrnan
kai daga binta. to, sbi nc sha^n. daga iiljHTinu ko diiga mutpe
(2) Allah Vanii mayar ma.HU da sakamakn-ci i/^linsu.
(.1) A]la]] Ya bayyacia [ni^alici [nunafakL da rcasila; b]>u, Ml J'a^ki^. katnar nnnuni a
akin duhu, yan£ kewaye da abubuwan ban tsoro bai sani ba, sai ya hijra wuta, ta yi haske
>'d abubliwan nn ban tsciron W'j/n nun wufana muni. 1a bar shi acikin duhu, ^ai Lsoron
ya tiaahawa a kansa. Haka m jnafuki yakc a baya:i ya yi LJtrarL da MusulatLUL.jd kalluJlL
ya:]a tik:;i *.st'iro:i abin dd a c-j ;i kiiiNsi A:jj Sifatita Wle:; da hdsken Lm^nmSD
Bayan bas.kcn ya tail, sai ya zama kunius, oc"h^, makahn, sabuda b^ka ba ya mau;anEawa.
2. Suratul Ba£ara
19. Ky kuwa kamar girgije mai
zuba ' 1 * daga sama, a cikinsa akwai
dutrai da tsawa da walKiya; Sun a
sanyawar yatsunsu a cikin kunnu-
wansu daga tsawarwaktn, domin
tioron mutuwa. Kunia Allah Mai
kcwayewa ne ga kafirai !
20. WalRiyar tana yin kusa ta
fb.gc gannansu. ko da y a us he la
hiiskaka musu, sai su yi tafiya a
cikinta, kuma idan ta yi duhu a
kansu. sai su yi isaye. Kuma da
Allah Ya so, sai Ya tafi da j iris u da
gannansu. Lalle ne Allah a kan
dukan koine Mai ikon yi ne.
21. Ya ku mutant.-! Ku bauta {2)
wa Ubangijinku, Wanda Ya halicce
ku, ku da wacfanda suke daga gaba-
ninku s tsammaninku, ku kare
kanku !
22. Wanda Ya sanya muku £asa
shimfida, kuma sama gini, kuma Ya
saukar da ruwa daga sama, sa"an
nan Ya filar da abmci daga 1 ya'yan
itace game da shi. saboda ku.
Saboda haka^kada ku sanya wa
Allah wasu kishiyfiyi. athali kuwa
kuna sane.
23. Kuma idan kun kasance a
cikin shakka daga abin da Muka
(1) Misali ]I4jl hivu: munafukai sutia kacuai [^atufa a i-ikin jsji da dace, tuwa kutna ya
same su a cifcin duhu, ba su lya motsawa sat da waltciy.i. waTau k>"^ r ci.i suke kj, kuma jin
1s£ron 1s;Lw<) ; waf^j "nayanin h.alaycmm a cikm Alfc'ur^Tii, h;i ku H*-in >u ji, har suna sanya
kamic] yatsLmsu. s-una tiisbe kuTir.imariHU, dumm kada su ji. Gaum ido da basjru da jin
kunne da jj4i liLiukiilj dut d"aya suit. Allah Yajia iya k-ij rRe su >-a bat su u cikiu dinuiwa.
(2) tiayan ya jama Eadln kasusuwan mulane da sifofinsu, sai kuma ya kim su i?ahJ
d'aya kuw;i a;a bau.Cs Masa. Shi krdffii. \1a'anar haula ShL Itidiii, kowa. ya ajiyc
a]'a.dai±.a. ya lidma £a hukuciLL]] Alia]] kuwai; uinurni ko liani. Wa[]da ya bL wain ]lukunci
aladarsa, ya bar a bin da Allah Va ce. to, sfoi ya sanya wa Allah kjshiya kc nan.
2. Suratul Ba£ara
S
sassaukar ga BawatiMu, to. ku zo
da Sura guda daga misalinsa
( AlJtur'uni). Kuma ku kirawo shai-
dunku, <1J baicin Allah, idan kun
kasance masu gaskiya.
24. To, idan ba ku aikata (kawo
Sura) ba, to, ba za ku aikala ba.
Saboda haka ku ji tsoron Wula
wadda makamashinta mutant d;i
duwatsu ne, an yi t alia lint a d rim in
kafiraL
25. K uma k a ba y a r da bi s ha ra g a
watfanda suka yi imam, kuma suka
aikata ayyuka na Ewarau cewa la He
nc, suna da gidajcn Aljanna,
koramu na gudana daga £ar£a-
shmsu Ka da yaushe aka arzuta su
da a hind daga wasu 'ya'yan ilacc
daga giirc su,^ sai su ce: 1 "Wan nun
shi ne aka arzula mu da yhi daga
gabanin haka," Kuma a je musu da
shi yana mai kama da juna. Kuma
sim a da, a cikin$u, mat an auremasu
tsarki, kuma su, a eikinsu tuadaw-
wama ne,
26. T.aJlc ne, Allah ha Ya jin
kunyar Ya bay van a wani misali,
kowane iri ne, sauro da a bin da
yake bisa garc shi, Tu, amma
wadanda suka yi lmanr, sai su sati
cewa lalle shi nc gaskiya daga
UbangijinsUj kuma amma wadanda
suka kafina, sai su tc: "Mene ne
(I) Gumakanlcusu i;i:in^kclcu £crn suta m*] I-uirw d u AL£ur\itii wiaj^r. fasiiha da ts^itJ
da kawo aSLiii]. An lc wa jf'jmaka shaid _ j dcimm suna ccwji ku jk' su. ku yi niusu KhaukL a
Railiar Kiy^i]]a, kUJjiu su l - £ix i-u, kurnii ku da yaus-he 7iLir.ii lire da su.
il\ Gonaki k6 gLdAjcji Aljur^na
2. Suratul BaEara
Allah Ya yi nufi da wannan u: " ya
zama misali'" Yana 6:3 tar da wasu
masu yawa da shi. kuma Yana shir-
yar da wa-su masu yawa da shi,
kuma ba Ya balarwa da shi face
fasiitai.
27. Wadanda sukc war ware
aikawann Allah daga bay an kulla
shi, kuma su yanke abin da Allah
Ya yi umurni da shi a sadar, kuma
suna frarna a akin Rasa, wadannan
su ne masu h a tiara ,
28. Yaya kuke kafirui da Allah,
albali kuwa kun kasance rmilattu
sa'iiii nan Ya rayar da ku, sa'an nan
kuma Ya malar da ku. <*a*an nan
kuma Ya raya ku, sa'an nan kuma
zuwa gare Shi ake in ay a r da ku?
29. Shi ne Wanda Ya halitta
muku abin da ke a cikin kasa gaba
daya. saan nan kuma Ya dai-
daila (2) zuwa sama sa'an nan Ya
aikala *u, sammai bakwai, Kuma
Shi >;a dukan kome Masani nc
SO. Kuma a lokacin da U ban gi-
ll nk a Ya ce ga mala'iku ; "Lallc nc,
Ni Mai sanya wani halTfa nn a cikin
Jtasa,' 1 suka ce: 11 A she, *a Ka sanya
a ukinta, wanda zai yi Garna a
cikinta, kuma ya zubar da jinainar
alhali kuwa mu h muna yi Maka
tasbihi game da gode Maka,
> J - ~ M
j +
(lj MiSiJli C.a kAmzr matan Aljanna masLL tsarki Ha mats ba Stn da Hauro kc> abn da
ya fl, kd kisa h^htlh, in, akwai hikimi a. cikin halillarsa, v/ ad da /A la jawu hu.nka.Nn maj
hank al i ima.cn da Allah sabuda i>.a
(2) Ya diLidadta, watau Ya yt nufi: "sa'an nan s " yana amfin a r da jcr^ntx a:ki ba
jerantar nufi ba t ddmin sifdfin Allah rlukansu, bi fjSrurru ha nc.
2. Suratul Ba£ara
ID
kuma 11) muna tsarkakewa £are
Ka ,r Ya ce: lL Lalle ne NL, Na san
abin da ba ku sani ba."
31. Kuma Ya sanar da Adam
sunaye dukansu, sa'an nan kuma ya
gitta su a kan mala'Jku, sa'an nan
Ya ce; tL Ku gay a Mini sun a yen
wacfannam idan kun kasanec masu
gaskiva."
32. Suit a cc: <fc Tsarki ya tab bat a
a gare Ka! Rabu sam " gare mu f-lciL-
abin da Ka sanar da mu, lallc nc
Kai* Kai ne Masani, Mai hikima,"
33. Ya cc: "Ya Adam! Ka gaya
musu sunaycnsu." To, a lokacin da
ya gaya musu sunaycn&u, (Allah)
Ya ce: ll Ashe, ban ce muku (2) ba,
lalle Ml lnii sane da gaibin sammai
da kasa. kuma (Ina .sane da) abin da
kuke bayyanawa da abin da kuka
kasance kuna froyewa T'
34. Kuma a ldkacin da Muka ce
ga mala'iku: "Ku yi sujada ga
Adam," sai suka yi sujada, late
Tbilisa ya Et, kuma ya yi girman kai,
kuma ya kasance daga kafirai.
35. Kuma Muka cc: Ll Ya Adam!
Ka /auna. kai da maiarka a Al-
janna, kuma ku ci daga garc la, bisa
wadata, inda kukc so, kuma kada
ku kusanci wannan itactya, hat- ku
kasance daea azzalumai. 1 '
j3 jit ;J i j ii^+fL^
(11 MaJa'iku. Kim yi tambaya nc irin la ttibi niirn^n ya rmjayi m;u jayayya da ibi
ncman halif'-aka a kan Jia.^ii. F'jn san. baLaytn | ir.n da huc^n wadamla nuka faia Kama a kan
kasa soka yi ftama da zubar da jini.
f2] Wannun. Sasn. la mltia ccwa slitigabancL da i\mi ake yin sa^ ba da yawan ibiida
wadda rnutum yakc kcFianta &i yin ta ba- Dpmin fin nnna wa mall'iku fTfitar Adam a
kiinau dii ilmi. ba da ibada ba. Kama da wannan ^ifa /:u ^ama llalii'a, ka da Ibli* bai fiLiir
dm shi ba. da^a cikiii Aljamia. 7ai £iu la vvala hanya ddiuui ?ar[iir da hukar.uin Allnh.
2. Suratul Ba£aia
11
36. Sai Shaidatt ya talalaftantar
da su daga barinla, sai ya fitar da su
daga abiti da suka kasance a ci-
kinsa Kuma Muka ce: "Ku sauka,
sashetiku, na maJciyi ga sashe, kuma
kunada, a cikin kasa, matabbala da
j in dadi zuwa ga wani lokari."
37. Sai Adam ya karfti wasu kal-
mdmi daga Ubangijinsa, saboda
haka Ya karbi tuba a kansa. Lalle
ne ShL Shi ne Mai kar&ar liiba, Mai
j in £ai,
38. Muka ce; "Ku sauka tlaga
gare ta gaba daya. To, imma lallc
shiriya ta je muku daga garc Ni L In,
wanda ya bi shiriyaTa, to., babu
Isoro a kansu^ kuma ba su yin baEin
ciki."
39. "Kumy wadanda suka ka-
firla, kuma suka (caryata game da
ayoyinMu, wadannan su ne abokan
Wuta; ru. a uikinta mad aw warn a
40. Y-A Ham rsra'Tla 01 ! ku tuna
tii'imaTa, wadda Na nfimta a
kanku, kuma ku cika alkawariNa.
In cika muku da alkawarinku.
Kuma Nl ku ji tsoroNa.
41. Kuma ku y 1 7m ani d a a bi n J a
Na saukar, yana mai gaskatawa ga
abin da yake tare da ku r kuma kada
ku kasance farkon kafiri game da
•Jibs <4j '
( ] 1 fiayan kiran muLinr gaba daya xuwa ,ua addLnin MuMilund. sai kama ya iteGaiit.x:
Yiilmdu da kira ^uwa ^a iiddL]]]]]. dumm sun lja^jbaiuu da saurian kaj'irai, Sdbi>da unutisu
ga gadqyar Musulunci. Va gabata cewa jama'ar, kashi huutu ce; muniinai, da klfiran
l.arabawan d:i hi ?a si i muKyUmln h;i. dj m u na f'nV g i tk Yahudu. Va itdra. Yah-jdu. da Elani
[s:a , :ia. dnmir Ya L una L lit da su. ccv/h ar.j kirLinKU ]]e /uwu ga addiri irin na ubacLHa
Ya'aJulbu ba^an Alkli.
2. Suratul Ba£ara
12
ihi. Kuma kada ku sayi 'yan kudl
kadan da ayoyi Na. Kuma ku ji
tsoroNa, NT Kadai.
42. Kuma kada ku lullurVe gas-
kiya da Earya, kuma ku ftoye gas-
kiya, alhali kuwa kuna sane.
43. Kuma ku tsayar da salla;
kuma ku bayar da zakka; kuma ku
yi ruku 1 ! tare da masu yin ruku'i.
44. Shin, kuna umurnin mutane
da alheri, kuma ku manta da kanku
alhali kuwa kuna karalun Litlafi?
Shin, ba za ku hankalta ba?
45. Kuma ku nemi taimako da
yin ha£urL da a alia: Kuma lalle ne
ita, haJaica, mai girma ce fact fa a
kan masu tsoron Allah.
46 . Wacfa n d a s u k a (abbat a cc wa
I Li L Ic nc su masu haduwa nc da
Ubangijinsu, kuma lalle nc su zuwa
gare Shi masu komawa nc.
47. Ya Bam IsraTla! Ku luna
ni'imaTa, wadda Na nnmta_ a
kanku, kuma lallc nc Ni, Na (Tflta
ku a kan talikai
48. Kuma ku ji tsnron wani yini.
(a cikinsa) rai ba ya wadatar da
wani rai da koine, kuma ba akarhar
ceto dag a garc shi, kuma ba a kax-
5ar fansa daga gare shi, kuma ba su
zama ana taimakon su ba.
49. Kuma a lokacin da Muka
tsittsTrar da ku daga muianen Fir'au-
na, suna taya muku mugunyar aza-
ba, suna yayyanke diyanku maza
kuma suna rayar da matanku.
Kuma a cikin wanean akwai jarra-
bavva mai girma daga Ubangijinku.
2. Suratul Ba£ara
13
Kuniii a lokacin da Muka
raba teku sab 6 da ku, sai Muka
LsTrar da ku, kuma Muka nulsar da
rrniifittcn Fir'auna, alhali kuwa ku,
kuna kalln.
51. Kuma a lokacin da Muka yi
wa'aJi Musa, dare arba'in, sa'an
nan kuma kuka riki maraki ttttga
bayansa, alhali ku, kuna masu /jI-
lunri (da bauta masa).
52. Sa'an nan kuma Muka yafc
muku daga bay an wancan,
tsammaninku, kuna godcwa.
53. Kuma a lokacin da Muka bai
wa Musa Littafi da Rarrabewu.
Kammamnku, kuna shiryuwa.
54. Kuma a lokacin da Musa ya
cc ga mutanensa; "Ya mutanc:na!
Lalle ne ku, kun /.a I unci kanku
game da nkonku marakin, sai ku
tuba zuwa ga Mahal icdnku, sai ku
kashe kanku . Wantan ne mafi al-
lien a gare ku a wurin Mahalic-
cinku. Sa'an nan Ya karni tuba a
kanku. Lallc nc Shi, Shi nc Mai
karftar tuba, Mai jin kai."
55. Kuma a lokacin da kuka cc;
"Ya Musa' Ba za mu yi Tmani ba
dominka. sai mun ga Allah bayy-
anc," saboda haka t&awar nan ta
kama. ku, alhali kuwa kuna kallo.
56. Sa^an nan kuma Muka tayar
da ku daga bay an mutuwarku,
tsammaninku, kuna godewa.
57. Kuma Muka sanya girgije ya
yi inuwa a kanku. kuma Muka
saukar da dar6a da tantabaru a
kanku: "Ku ci daga masu datfin
abin da Muka ar/.ul a ku. 11 Kuma ba
AO
* - — -
2. Sura till BaEara
14
su zalunce Mu ha, kuma amma
kansu suka kasance sunn zalunla.
5#. Kuma a lokaein da Muka ce ;
"Ku shiga wan nan alkarya. Sa'an
nankuci da g a ga re ta , inda kuk a so >
bisa wadata, kuma ku shiga kofa
kuna masu iawalu h i^ kuma ku ce;
l "Kayar da zunubai' Mu gafarta
muku laifukanku, kuma za Mu
kara wa rnasu kyautatawa.
59. Sai wadanda suka yi /.a I unci
suka sakemagana watar wan nan da
aka ce musu, saboda haka Muka
saukar a kan wadanda suka yi za-
lunci da azaba daga sama saboda
abin da suka k a sauce suna yi na
fasikanci.
60. Kuma a lokacin da Musa ya
nemi shayarwa domin tnutauensa.
Muka ce: lL Ka doki dutsen da san-
darka." Sai marmaro joma sha
biyu suka Gu&Buga, hakika, kawa-
danne mutant sun san wurin
shansu. "Ku ci kuma ku sha daga
arzikin Ubangijinku, kuma kada ku
yi fa sad j, a cikin kasa. kuna masu
&arna."
61. Kuma a lokacin da kuka ce:
"Ya Musaf Ba /a mu yi hafcuri ba a
kan abinri guda. Sai ka roka man a
Ubanjdjinka, Ya fitar man a daga
ahin da kasa take tsirarwa daga
ganycnta, da dumanla. da alka-
mana, da wakenta 1 da albasarta."
Ya ce : "Kuna neman musanya abin
da yake mat! kaskanci da wand a
yakc mafi alheri\ J Ku sauka wani
bimi (daga cikin birane)* domin
lalle ne, kuna da abin da kuka
ro(ca'\ Kuma Muka doka musu
wulakanti da LalaucL Kuma
T. J 1 .-J - _-" __■
r
^ --■ ,r.----
2. Suratul Bakara
15
suka kSma da wani fushi daga Al-
lah. Wancan saboda lalle ne su, sun
kasance suna kafirta game da
ayoyin Allah, kuma suna kashe
anna ha wa, ba da hakki ha. Wan-
can, saboda safiawarsu ne, kuma
sun kasance suna ketarewar haddi.
62. Lalle tie wadanda suka yt
Tmani, da wadanda suka tuha {1) , da
Nasara da Makarkata, wanda ya
yi Tmani da Allah da kuma Yinin
Lahira, kuma ya aikala aikin
kwarai, to, tuna da ijararsu n wurin
Ubangijinsu, kuma babu tsoro a
kans,u, kuma ba su zama suna yin
bakin ciki ba.
63. Kuma a lokaein da Muka
riJti alkawarinku, kuma Muka
daukaka dune bisa gare ku: LL Ku
kama abin da Muka ba ku da karfi.
Kuma ku ambaci abin da yake a
dkinsa, tsammaninku, ku kare
kanku/'
64. Sa'an nan kuma kuka juya
daga bayan wancan : to, ba domin
falalar Allah ba a kanku da raha-
marSa, hakT£a, da kun kasantt
daga masu hasara.
65. Kuma lalle ne, hakTka, kun
san wadanda suka kctare haddi
daga gare ku a tikin Asa bar, sai
Muka ce rnusu: h< Ku kasance birai
FaskantaUu."
■■ ■■-
"4 tWl^L-^ " tit
1 1 K
(]) WjuJiUlda suka komaL watau Ynhildu, Haga maj^nar MuHa, "Mun koma yan L
Ks" Sura ta 7 ava La 15^, kuma M ak a rk a La, jamii'a cc dajia Larabawa suka karkaLa daga
addir.:n uhanninsu j:uwa ga buula wa itlli III Jku. A J'ackoa M utlil U lici SlLClii CCWli ga wanda
ya musulunta. wni ya kama da su
2. Suratul Ba£ara
16
66. Muka sanya ta (mas"a]ar)
azaba, domin abin da yake a gaba
gare ta, da abin da yakc a bayEtnta,
kuma wa h a/.i f?it rnjisu ia£awa.
67. Kuma a lokacin da Musa ya
ce ga muliinensa: "La lie nc t Allah
Yana umurninku da ku yank a wata
saniya.'' Sukacc: "'Shin, kana H£on
mu nc-da i/gili ?'* Ya ce: "fna neman
Isari ga Allah da in kasance daga
jahilai."
tffl. Suka ce: "Ka ro£a man a
Ubangijinka, Ya bayyana man a,
mece ce ita?" Ya ce: Lt Lalle ne Shi :
Yana cewa : "Lalle ne ita saniya tc.
ba tsofuwa ba, kuma ba budurwa
ba, tsattsaki ce a tsakanin wancan,'
sai ku aikata abin da akc umurnm
ku. 1 '
69. Suka ce: 4 *Ka roica mana
Ubanpijinka, Ya bayyana mana
abin da yaks launinta." Ya cc;
"Lalle ne. Shi, Yana cewa: s Tta
wata saniya ce falsi, mai tsantsan
launinta, tana faranta ran masu
kallcv"
?{). Suka ce: :L Ka roka mana
Ubangijinka, Ya nuna mana abin
da yakc ita, lalle ne shanu suna yi
mana kama dajuna, kuma mu idan
Allah Ya so, ha£i£a, masu shiryuwa
ne,
71. Ya ce: Ll Lalle ne Shi, Yana
cewa: L Ita wata saniya ce, ba ho-
rarra ba tana noman Easa, kuma ba
ta shayar da shuka, lafiyayya ce h
babti wani sofane a cikinta."' Suka
ce; '"Yanzu ka zo da gaskiya." Sai
suka yank a ta, kamar ba ?.& su
aikala ba.
© -*jjL*a j ^sJjjj ^La.
r.-
2. Suratul Ba£ara
17
72. Kuma a lokacin du kuka yi
kisan kai, kuka dinga tunkuda wa
jiqna laifi a cikinsa n \ kuma Allah
Mai filar da abin da kuka kasancc
kuna BoyeAva tie.
73. Sai Muka cc: ll Ku doke shi
da wani sashtnta.' 1 ' Kamarwancan
Allah Yake rayar da mataUu,
kuma Ya nuna muku ayoyinSa^
tsammaninku, kuna hankaka.
14. Sa an nan kuma zukatanku,
suka JccEashe daga bay an wan tan.
Saboda haka suka zama kamar du-
watsu ko mafi isatiani ga
EcEashewa. Kuma la Me: tic daga
duwatsu, ha£l£a, akwai abin da
maremari suke ftuftfruga daga gare
shi, kuma lalle ne daga garc su,
hakTka, akwai abin da yakc Isat-
tsagcwa har ruwa ya fila daga garc
shi, kuma lalle ne daga gare su,
bafcTfra, akwai abin da yake fadowa
domin tsoron Allah, kuma Allah
bai zama Gafali ba daga barin abin
da kuke aikalawa.
■Jt J^UJ Lib «^ '
fl) Asalin kissar. wani mmum nc mai ^ r^i t i ih yawada^acikLla Ban! Ura'LLa ammu. ba"
ihi ua maaaj] sai. dan dan'uwaTisa Sabcida ya yi gadD, sat ya kasbc sin da darc, ya kuma
ifuukc shi, ya aza shi a bakin to far wan] rnutum, a cikinsU Dasafiya f.i wave. iai -;uka Las hi.
dciTuin *u yL fada a iHakania dailfcill wanda aka kashc da dan gin wanda aka same stli a
feiafarsu, sa'ai] nan suka tiad'a ra'ayi ga an k^i k'ara ga Mans.Mi Allali, Muiii. Suka lsji, garc
shJ, s.uka ba.ihi labann. Sai ya musu: "LaJJeile. Aifah Va cc : 'feu yankt walsj sarLiya. "
llg sun yankc kftwaiie irin si]]iya du SaL bufiaiarsu ^a biyfl musu, amma $41 suka yi ta yLfl
Lambavnyi ana bi in uxUSa, kuma yana Gars yi rnu^u way a, har suka ka] £n 1 fijfanta musu
Sa])i>ar yato tnai cTa'a ga uwarsa wadda aka ue, ba /a a iayar tlHiSU da ua ha sai cIm /inariya
cikc da fafaifa kej daidai da naayinLLs ^au. euina. Bayaii &un sayc tsv yuka yank a la sai MCisa
ya cc musu, hu dtiki walida akn ka&hC]i nan da wani ju^u'i nalu. Suka dbke S>tu ula fcashitna
ko harahcnta, saL va Ush.1 ya CC "Warn rfan ufan'uwana, >a kaslie ni." Sai suk..i b^TTia
waiida va yi kjsar suka kasbc shi. Tartibm Alkur'atLL ya yi istiara da mas'aJar tsiaiinri kar
Bam lsra.ua da hik:mar bin urauriui] Allah, da LkO]l tayar rla ma tall a tJa gaskLyar wahayail
annahiw-a, da an]raiL da AJLah Yakc sar.yawa a ciltin w^su abuhuwa ilonud SUZHJNa sanddi
ljj aukuwai wasu. da yadda Yakc ar^ula masa yi Ma*Li Lfa'a. da &aUt£ir.Sll. duk a cikin tissa
eilda. ba da Vfi ambaci EHirin anaknla hi Tsiarkt ya labbaca pa Allah.
2. Suratul Ba£ara
IS
75. Shin fu, kuna isammunin /a
su yi imini s-aboda ku, alhali kuwa,
haiciJea, wata Icungiya daga gare su
sun kasance suna jin maganar Al-
lah, sa'an nan kuma su karkalar da
ita daga bay an sun ganc ta, alhali
■*u, sun a sane?
76. Kuma idan sun hadu da
wadanda suka yi imani sukan ce;
"Mun yi Tmani,'' kuma id an sash-
ensu ya wofinta zuwa ga sashe,
sukan ce: "Shin, kuna yi musu
magana da a bin da Allah Ya butfa
muku ne domin su yi muku hujja da
shi a wurin Ubangijinku? 11 Shin fa,
ba ku hankaltaV
77. Shin, kuma ba su sanin cewa
lalle ne Allah Yana sanin abin da
suke 6oyewada abin da suke bay ya-
na wa?
78. Kuma daga cikinsu akwai
ummiyyai, ba su da sanin Lutafi,
face tatsuniyoyL kuma sir ba kome
suke yi ba face suna yin mio,
79. To, bone ya uibbala ga
wadanda suke rubuta. littafi da
han nuwansu, sa'an nan kuma su ce
wannan daga wurin Allah, yake,
domin su sayi kudi kadan da shi,
san nan bone ya tabhata a gare su
daga abin da hannayensu ke rubu-
lawa, kuma bone ya tabbata a gare
su daga abin da suke sana'antawa.
80. Kuma suka ce: "Wuta ba za
la shafe mu ba, face yan kwanuka
Eidayayyu." Ka cc ; Ashe kun nfii
warn alkawari a wurin Allah, sa'ati
rtan Allah ba *ai sa&a wa alkawa-
rinSa ba, ko kuwa kuna fa din abin
da ba ku sani ba bisa ga Allah? 11
0
lL* j^y ^LAj'c^j^^j
2. Suratul BaEaxa
L9
SL Na'am ! Wanda ya yi tsiwur-
wurin mugun abu, kuma laifinsa ya
kewaye shL to, watfannan su ne
'yan Wuta, a cikinta madaw-
wama tit;.
Kuma wadanda suka yi
Tmani kuma suka aikata ayyukan
Kwarai, watfannan 'yan Aljanna
nt;, su a cikinta madawwama ne.
83. Kuma a 16 k a tin ti«i Muka
karEu alkawarin Rani Tsra'ila 111 :
Kada ku bauta wa kowa face Allah;,
kuma git ma Haifa ku kyautata, da
mai zutnunta da marayu da mala-
lauta, kuma ku fadi magana mai
kyau zuwa ga mutane, kuma ku
tsayar da salla, kuma ku bay sir da
zakka, sa'an nan kuka juya bay a,
face kadan daga garc ku, alhali
kuwa kuna masu bijjirewa.
84 Kuma a lokaein da Muka
n£i aJka warinku ; ba *ii k u /ubar da
jininku ba, kuma ba ?a ku Titar da
kanku daga gidajcnku ba; sa n an
nan kuka tabbatar, alhali kuwa
kuna bayar da shaida (a kanku).
85. Sa'an nan kuma, ga ku, ya
wadannan! Kuna kashe kanku.
kuma kuna fitar da wani Bangarc
daga gare ku daga gidajen.su, kuna
taimakon juna a kansu da zunubi
4^ j.^
r ■ ' - ' , ■'
■If"
ft ) Tunis tar dn tsra'Tla aLiawurra gutilii da Allah Y'R yi da Musa a cdkLcL Attaura
li kansu Nfi J'arko, tia. /i su bauta Wii kowa t»Li fa? Alia h. Na hiyu kyaulata wa IVliyn da
da marayu da matalautJI Nil 11 ku. tadm magana mai kyaU Zuw E i mulanE. Na
tludu. tsiiyai da saila Na biyar, bayar da ?akku. Nil sluda, ha ra h k ,d sbc rai babu hakkJ u*i
sharVa ba Ma bakwai,. hi ?i a filar da. kowa daga gjdarisa. Ti^ Na i.ikwa.i. ba /a a laimaki
a^zalumi n k^n /alunciniia ba. Nii taJa, jdan abijkfln jjaba hijci kama Gaga akmsu. STI
yi tansarsu. Nli guiha. dii'a ga kowanc Man^fJii A Jab, wacidii baL saba wa '[^urala ba ya
akTda
2, Sura till £a£ara
20
da zalunci, kuma idan kamammu
suka je muku, kuna fansarsu, alhali
kuwa shi fitar da su, abin da aka
haramta muku ne. Shin Ka s kuna
Tmani da sashen Littafin ne, kuma
ku kafirla da sashe? To, mene ne
sakamakon wand a ke aikata wan-
can daga gare ku face wu]S£and in
a cikin rayuwar duniya? Kuma a
Ranar tCiyamu ana mayar da su
zuwa ga mafi tsananin azaba.
Kuma Allah bai zama Mai gafala
ba daga barin abin da kuke
aikatawa.
86. Watfannan su nc wadanda
suka sayi ray u war duniya da
Lahira, domin haka, ba za a
sau£a£a azaba ba daga kansu,
kuma su, ba a taimakonsu.
81. Kuma lalle ne, haRlRa. Mun
bai wa Musa Lit tail, kuma Mun
biyar daga bayansa da wasu man-
zanni, kuma Muka bai wa Is a tfan
Ma ry&tiia h ujjofi ba y y a n a n n u,
kuma Muka ft a r fa fa shi da Ruhi
mai tsarki. l2J Shin fa, ku da yaushe
wani manzo ya je muku tare da abin
da rayukanku ba su so. sai ku kan-
gara, wani uangare kun karyata,
kuma wani ftangare kuna kashewa?
88. Kuma suk ace: L1 Zukatanrmj
suna cikin rufi. TP A'a, Allah Ya
la'ane su, domin katlrcinsu katfan
£warai suke yin imani!
(]> Aikl iLiihuJi wiisLi iibubuwd. Tin addini cia harin w3,s.ll kiifirc-l tk l nwi wnjahUi
wulafcarius a kan Miisnlm:.
1. 2"! FIijTil!) K\]ds. wat^n rafi tsarki ku mi mm tiiirkL, iIl: nc Jibirilu. iiinirtirL Ailnhju
labbiilii ii gtirr shi. Ya Kiuna tare da TrS md^ du t yakc suna larc Ayoyitl da akii bai wa ba
SU. CIC tayatda matallu da waikaT da k atari: da makaf] da maT H HS^ lajivn, Wanimn, \ji sanya
ccwa niasu da"awar bltl ia Sukj iiln da aikia murisliitu waLa-j asibil]
2. Suratul Ba£ara
2-1
89. Kuma a Idkaciti da wani Lit-
tafi daga wurin Allah ya ie musu,
ma i gaskatawa ga ah in da yake [arc
da su p alhali kuwa sun kasance daga
gdbanin haka sun a Tatar taimaku C])
da shi a kan wadanda suka kafirta.
To, a lokadri da abin da suka sani
ya ie musu, sai suka kafirta da shi .
Saboda haka laanar Allah ta tab-
bata a kan kafirai.
90. Tirdaabinda suka sayi rayu-
kansu da shi; watvu su kafirta da
abin da Allah Ya saukar saboda
zalunci; <2) kada Allah Ya saukar da
FalalarSa a kan wand a Yake s-u daga
bavinSa, Sai suka komo da fushi
game da wani fushi. Kuma ga kaf-
irai akwai azaba mai wulakan-
tarwa.
91 Kuma idan aka ce musu:
Ll Ku yilmani da ahin da Allah Ya
saukar." Sai su ce: "Vfuna imani da
abin da aka saukar a gare mu, 1 '
kuma sun a kafircewa da a bin da ke.
bayansa, alhali kuwa, shi no gas-
kiyar (da suka sani) mai gaskatawa
ga abin da yake tare da su (na
Atlaura). Kace: To, don me kuke
kashc annabawan Allah gabanm
wannan, idan kun kasance masu
bayar da gaskiya?'* H>
t-5 In x- L ^ < <*'
(]} Sana ccwh, itlan, Annabin tmilLen 7iijuanin>H. >^ /i yiiij kaufan Mraniiwa
da Shi. Sun^ Kalon n t ikirtau 7dLl ftullo. Sfl-i >'ii fuc? ^ tikici Lblrab A Wfln
[2) ffia ziiLulltl. wattfu Jiiisiida Sun yi ka-sadar Allah Vft saukar t]a nbLCi da Vnke so
na fak]ar5a a kan wan da Yaks so, .4a lie Muhammathi, a cikin Larabiwa.
(3) W f adotr,ran ^rniabawaa da kukfi kashe to h]kn karyala a tikinku sukt, ku ntaku
saukar da *bin da aka ba m t saboda baka da'awaiku [a cSwa kunaTmitji da abin da
;!k.i saukar maku fcarya CC
2. Suratul Ba£aia
21
92. Kuma lalle ne, haJciJca, Musi
ya zo muku da hujjoji bayyananm^
sa'an nan kuka n£i mara£i <:i) daga
bay ansa, alhali kuwa kuna masu
zalunci.
5tf. Kuma a lokacin da Muka
riki alkawarinku. kuma Muka
daukaka 121 dutsc a hisa garc ku.
(Muka ce:) "Ku riki abin <la Muka
kawo muku da Jcarfl, kuma ku ji.' 1
Suka cc: "Mun ji kuma mun Ei."
Kuma aka zuba son maraJcin a cikin
zukataneu saboda kaTircinsu- K.a
ce: l Tir da abin da imamnku yake
umurnin ku da shi, har idan ku.n
kasance masu imani' 1 '
94. Ka ce: "Idan Gidan tJ)
Lahira ya kasance saboda ku, a
wunn Allah, kefie ba da sauran
mutant ba, lo, ku yi gurin. mutuwa,
idan kun kasance masu gaskiya."
95. Kuma ba za su yi gurinia ba
har abada, saboda abin da han-
nayensu, suka gab alar. Kuma Al-
lah Masani nc ga a/./alurnai
96. Kuma Jallc nc, /k ka same $u
mafiya kwacfayin mutjinc a kun
rayuwa, kuma su ne mail y a
1^1 . * hii
A-;' ' ,-■ - > . ' .i -- 'A'
(1] RlJco a nan ma'ainarsa bauta wa; w^lau komawa ira marafti da Lhada, ku bar
Allah, bayan VJnsa ya nuna muki] aynyin Allah, yana £ara Jtaryatsi ma ^aaiark Li, Lit uewa.
kuna ym imaiLL Ja ubiri da aka Hdukir muku kawiii. Da kutLS. yi tL miiJll da uL-it"j da nkii
siiuka: muku da wuJunniin abuhuwii ba su -m^i- daja iiirfi k;.
(?.} A lokacin da : j .kn ba Ta.urata shi suka k~i ^iik] da ila, i^i da ak;i fiau]fiari duLac
aka daukaka ibi nama a kansu. idartba in yi aikL dnila bayaJ'ada a kanau, SiiL Suka karfra,
aa'au []au da^u Islya kuma suka *arwate damm huka Ya cc: "Suka cc : 'Mun jiya kuma
inuci kLj-a."" iri^ali dai YahGdu sun ki aiki da Ljttafin.su. Attaura
(3) Ya :-higa bayamn ni-duwar Yahudn, da aJTahari da iyiys. ya sanya. hu ]]ar suka gina
ra[LHU > Lewa a.u til 1 malHitan. mutacic a wurin Allah.
2. Suratul BaEaxa
23
kwadayin rayuwa dag a wadanda
suka yi shirka. 'Dayansu yana sun
da za a rayar da shi shckara duhu,
kuma ba ya zama rnai nisantar da
shi daga azaba d urn in an ray at da
shi. Kuma Allah, Mai gani ne ga
abin da sukc aikatawa.
97. Ka ct;: Wanda ya Cl> kasancc
maRiyi ga JibirTlu, to. lalle ne shi ya
saukar da shi a kan zuciyarka da
i/inm Allah, yanamai gaskatawa ga
abin da yakegaba gare shi, kuma da
shiriya da bishara ga miiminai
98. Wanda ya kasance makiyi ga
Allah da rnala'ikunSa da manzan-
ninSa. da Jiniiila da Mikaila, to,
la Me ne, Allah MaJtiyi nt ga kafirai.
99. Kama lalle ne, haklka, Mun
saukar, zuwa gare ka, ayoyi bay-
yanannu, kuma ba wanda yakt: k3-
flrta da su fate iasi£ai {1 \
100. Shin, kuma a ko da yaushc
suka Jeulla wani alkawari, sai^wani
frangare daga gare sti ya yi jifa da
shi? K a, mafi yaw- an.su ba su yin
miani.
101. Kuma a lokaein da wani
manzo ( Muhammad v) daga wurin
AJlah ya.jc mu?>u. mai gaskatawa ga
abin da yake lare da su. sai wani
fj an gare daga wadanda aka bai w r a
_- "■J __
J -r p i r
in
(1) M<ii Pin ^^.sk]ya kali urn yani ncman didilin d.iU zaikdmu ya Zama wamu^un £ gflTZ
shi wajen. 6c in aiki da EaskiViiT. YaKQdll suM cewa bji su son J i hi run domin shi ne ak«
aikuwii -da azaba, ya tialakar da AdAwa dn Sarnudawa da m^j ldr.cn Liidu. Mini n ufiJl su Jti
abjn d.i lciwo w.i A nn n hi n:i AKiur ini.
(2) WAnnan iya Lanj. umuFiiicL bin ALJiur'acl] diiaikl da shl kamar yadda flyoym ri.n kc
bin la mkt hiinii biirin aiki da £hl donun a koma son /niciya kamar sihin dii surkulLi;
wadunda yakt bin su kai'iKL ne,
2. Suratul BaEara
24
Littafi, suka yar da Littafin
(AlJcur'anin) Allah a bay an baya-
nsu, kamar dai sxi ha su sam ba.
102 Kuma suka bi a bin da
5haidanu a> ke karantawa a kan
mulkin Sulaimanu. kuma Sulai-
manu bai yi kaRrci ba, kuma Shai-
danun, sii ne suka yi kafirci, suna
kaiantar da mutine sihiri da abin
da aka saukar da shi a kan
mala'iku biyu a Babila, Haiuta da
Marula. Kuma ba su sanar da kowa
ba face sun ce: "Mu fitina kawai
ne, saboda haka kada ka kafirta."
Suna neman ilmin abin da suke
rarrabewa tsakamn mutum da ma-
tarsa da shi daga. gare su. Kuma su
(masu yin sihirin) ba su zama masu
cuUir da kowa da shi ba, face da
iznin Ailah. Kuma suna neman il-
min abin da yake cutar da su, kuma
ba ^a amfaninsu. Kuma I a lie ne,
hafiEa, sun sani, i abbas, wand a ya
("11 Shaiffan nhi ne dukan, wanda ya sari ga.sk iya kuma ya £i yin aiki da Ha, malum nc
kii aLjatu. Saboda haka a tiar.] ana riufin rruya^uri ma]arna] masu ifauke muLane daj;a abm
da Allah Ya saukar nnusu na. add in: zuwa ga abin da sake si> domm su ciicc su. Hanyai
dauke JUUlane daea Lid din in gaskiya i.La re a wa|cn jineina magana pa wani mutum sail hi
wand a aka yarda da sJii a bayan ya mutu kanm Suliiimanu. ko kuma a jmgiria ta ga wanda
ha /.a. a iya Lambayarsa ha kamar mala iku. A wanji^]] jya. an luiguia asalin sthjrt ga
Subimanu aka cc da sihiri ya kai p;i mulitm.sa, k^ma aka asalin s-itiinci nan ilmL ne daga
Allah. Ya saukur da shi la kan w.i-AU m^la'iku hiyu wacTanda .suke a gdrin da akc cc wa
Babila a £asaj Itak". ajia kirai^u Har'ula da Mar u La wadaniia sake, kafici su uaya wa mai
neman ilmin sihirin daj?a gar*; su ahin eta yakc a\ sas sun yi masa gargadi da ccwa: ""'Kada
ka yi kafird," sa'an aan .su gaya masa abin da nuke lya raba miji da mala da shi na sihiri
To. Allah Ya fiukar da mu cewa SuJaitiaaiiu bai yi iihirl ha, dnrnin yin sihiri kafirui ne. Su
malaman ma.tu fadin haka, *u ai; Huka yi kalirci. MaL aLki da sihiri baL ciHar kow-i s.i! lU
i;mn Allah "Neman Kaninsa ciita ne, hihu ivani am Tarn .
2. Sura till Ba£aia
25
saye shi, ba ya da wani rabo a cikin
Lahira. Kuma lir da abm da suka
sayar da rayukansu da shi, da sun
kasance suna sanj.
/fti. Ku ma da lalle m: su, sun yi
TmanL kuma sun yi lakawa, ha£Tf a,
da sakamako daga wurin Allah shi
nc mafi alhtri, da sun kasatice suna
sani.
itM. Ya ku wadanda suka yi
una nil Kada ku cc: 'Ra'ina'/ 15
kuma ku ce: 'Jinkirta mana \ kuma
ku saurara. Kuma kafirai suna da
azaba mai ladadi .
105. Wadanda suka kafirla daga
Ma'abuta Littafi, ba su son a
saukar da wani alheri a kank u daga
L'bangijinku, kuma mushirikai ma
ba su so, Kuma Allah Van a ke&an-
ccwar wan da Yake su da raha-
marSa. Kuma Allah Ma r abucm
falala mai girma ne.
106. Abin da Muka sbafe {2)
daga aya, ku kuwa Muka jinkirtar
da ila, Mu zo da mafi alheri daga
garc la ko kuwa misalinta. Ashe, ba
ka sani ba, cewa lalle ne h Allah a kan
dukkan konie Mai ikon yi ne?
107. Shin, ba ka sani ba, cewa
lalle ne Allah, Shi ne da mulkm
/J ■• p — "-Hi -Ci
j^zoi. ^jr* 1 'j&j!^ * ^ 'jj
1 jii^U l^Jij'. yijjj
0
^ . r .1 t j. 1. - r L "l VI
j- I".-- ,T 'V"" -- - .-- --- r --■
(Li "RaV-a" magana. cc mai ma "ana Lri bivu, la yitbo da La /-ii^L. Ta fariin ila cl i a
Ifikacin ria. Annahn kc karantar da SaKahhansa, sai su "rii'ina' Watau dakam [liana llilt
mu ganc wgnn&n , la bi^u iu ' fa'iiil I 1 watan ya ru&a66e! To s idan Sahabbai sun oe
'ra'ina' suna nuthi ma 'an a r tarko. Yahiidu da Tnushiritsii sa jiiyi musu tua^atin da
rn; a .in;L \:< h\\\i
(2j Wsnnar. iyu da ibin da yakc a hayanLa >acia JidrGwai illabuhitu Wmta'J JikiCfi-
ritken addmi da :naJtiyai] addicti suku saciyaUa a tikiliSLi. dOillltl Sll safiya MusuJmL a Cjkirt
ihakkii da rud"'j.
2. Suratul Ba£ara
26
1 ijijl 5^
sammai da £asa> kuma ba ku da,
baicin Allah, wani majifiinci, kuma
hi ku da wani mataimaki'. 3
108. Ko kuna nufin ku tambayi
Manzunku, kamar yadda aka tam-
bayi Musa a gabanin haka' 3 Kuma
wanda ya musanya kafirci da imani,
to, lalle ne ya 6 ace tsakar hanya.
109. Masu yawa daga Ma "a but a
Littafi suna gurin da sun mayar da
ku, daga bay an Tmaninku, kafirai,
saboda hasada daga wurin rayu-
kansu, daga bayan gaskiya la bayy-
ana a garc su. To. ku yafe, kuma ku
kau da kai, sai Allah Ya zu da
umuminSa. T.aJle nc Allah, a kan
dukkiin korne Mai iknti yi ne.
110. Kuma ku tsayar da sal la,
kuma ku bayar da zakka. Kuma
abin da kuka gabatar domin kanku
daga alheri, za ku same shi a wurin
Allah. Lalle ne Allah, ga abin da
kuke aikatawa Mai gani ne.
///. Kuma suka ce: Li Babu mai
shiga Aljanna face wadanda suka
zama Yahudu ko Nasara. 11
Wadancan tatsuniyoyinsu ne. K.a
ce; ll Ku kawo dalilmku, idan kun
kaaance masu gaskiya/'
112. Na'am! Wanda ya sn llama
f'uskarsa ga Allah., aJhali kuwa yana
mai kyautalawa, to, yana da ijarar-
sa, a wurin Ubangijinsa, kuma habu
Isoro a kansu. kuma ba su ?.ama
suna bukin ciki ba.
113, Kuma Yahudawa suka cv.
"Nasara ba su zamana a kan komt:
ba, n kuma Nasara suka ce: ""Yahu-
dawa ba su zamana a kan komc
* .11— VJSIr,
: , J - - - \ > ■• - r- ■ *■ ■ '■:
JjUi'-j ^Oi^l j^j-
^ 2 4
• -T-' 1** vi" , * fA
2. Suratul Bdfara
27
1 flj*^ Sjj^
hn, 1,<]3 alha]i k uwa &u, suna karalun
Litta.fi. Katnar watiean nc wadantla
ha su sani ha suka fada, karnar
niaganarsu, sab a da haka Allah tic
ke yin hukunci a tsakaninsu a
Ranar K"iyama, a cikin abin da suka
kasance suna saba wa juna a
cikinsa.
114. Kuma wane ne mafi za-
tunci u> daga wand a ya hana masal-
iaUn Allah, domin kada it am bat i
sunartSa a cikinsu, sai kuma ya yi
aiki ga rushc su? Warfannan ba ya
kasancewa a garc su shigt: su fate
suna masu tsoro. Suna da, a cikin
dtiniya, want wulalcanci, kuma suna
dii, a cikin Lahira, azaba mai girma.
115. Kuma Allah rfai yake da
gabas da yarama, saboda haka,
inda duk aka juyar da ku f to 1 a can
fuskar Allah take. Lalle ne t Allah
Mawadaci nc. Mai ilmi.
116. Kuma suka ce; L 'Allah Ya
riki CA) da. " Tsarki ya tabbata a gare
Shi 1 A H a< Shi da abin da yake a
fix
(]> Mni g.LiskLyLi idau gaskLya sun tarn sima J'ada. da shj, to, msbm jituwar
tsakanircsu zai sanya AJJ all Ya kangc sbi daga Khurrmsu, stj duk a, kamar husumar lLu. k^
Isakanin YaKudu da \asara da kuma t.sakanin si mushinkai, su duka masu yiJii da
Muiukt]] tie kuma masu saBa wa jQtia lie wajtJi a£]doji.mu,
1,1} MiHahn Kaftani Is-akanms-u , Niagara I'.ika laimaki Ftukhl Nassaivi fia Iraki mas-a]-
LacirL Bailil Mukd]i da>d'a [[lOdbu da diara ti'Jiki, dfjcriiTi (can Yah id u. Wurman (tiyayya ti
bayyatia haracikm takardai alkawiuj u isakafjijj N'Li£ird da Unhid L'mar Ijii KhiilMb sulii
cc kada ya bar Yahudu kid .^hi^a KhmiI Matdis Saboda hak^ idan. wasu ^tm liitn^t kn |a
icLaaaLLatLnku. kc") kuma suka jayar da kudn.i;a Al£ibLa. to, kadi kuji krime, sun vi inn aiki n
dati^itltu. Cahas da yamrtia na Alia]) dai 3)c, duk idda aku jiiyar da ku. tu, a L-an yaidar
Allah Takfi A lokacjn MusuLmj ria dubin. bLiitil Makdif ga sa]]a n bayaji lnjL^a daga Mukka.
bj su ssju haka.
1^) Mis^h n;j biyn Yarnidu na ctiwii b-imnfan Allah, kuma Nasarj suna ccwh T.sa
dan Allah. Lirahawa na ccwa maLa'iku 'ya'yan Allah. Wannan zai haila au jilu"fta hai
jLljwarsu ga Mu.Mjlmi la yi 1aMri.
2. Suratul Ba£ara
28
Ctkiti s am mat da Jcasa, dukansu, a
gare Shi, masu Jcankan da kai ne.
111. Mai kyautata halittar sam~
mat da kasa, kuma idan Ya hu-
kunta want aTamari, sai kawai Ya
ce masa: "Kasance," sai ya yi Ui
ka sauce wa.
118. Kuma wadanda ba su da
sani suka ce: "Don me Allah bit Ya
yi mana magana, ko wata ay a la zo
manaV" 11 ' Kamar wancan no
wacfanda sukt a gabaninyu yukii
tacfa< kamar maganarsu. Zukatansu
sun yi k a rn a da juna. Lalta nc, Mun
bay^'ana ayoyi ga mutant masu yin
yaicini .
Lallc tic, Mun aike ka da
gaskiya, kana mai bayar dabishara,
kuma mai gargadi, kuma ba za a
tarn bay e ka ba, game da abokan
Wuta.
/ 20. Kuma Yahudu ba za su
yarda da kome daga gare ka ba.
kuma Nasara ba za su varda ba. sai
ka b] inn afudarsu. Ka Ce: ''Lallc
ne, shinyar Allah ila cc shiriya.'*
Kuma lallc nc, idan ka bi son ^uci-
yoyinsu a bay an ah in d*yazo maka
na llmi. ba ka da, da ga Allah, wani
maji&inci, kuma babu wani matai-
maki,
/ 2 J . Warfa nda Muka bai wa Li t~
tafi .suna karatunsa a kan hakkm
karatunsa, wadannan suna Tmani
da shi (Alftur'ani). Kuma wanda ya
kaTirta da shi r to. watfannan su nc
masu hasara.
(]) Misali nc ea inn Niacin muslunkiju addini kiwia du yadda suka yi kama da
Yahudu. wadanda suka cc wa IVl'l^a: "Ka ntna mun a Allah hayyanr "
2. Suratul Bafara
29
1 flj*^ Sjj^
122. Ya BitnTTfirLiTla' Ku (1 - tuna
ni'imaTa wadda Na ni'imtar da ita
a kanku, kuma lalle ne Ni, Na fllTta
ku a kan talikai.
123, Ku ji tsaron warii ytni, (a
cikinsa) wani rai ha ya tunkude wa
wani rai koine, kuma ba a karbar
fansa dag a gare shi t kuma want
etc o ha ya am fan in sa, kuma ba su
/a ma ana taimakon su ba.
/ 24. K uma a I ok ac in da U bangi-
jin Ibrahim Ya jarrabe shi da wasu
kalmomi, sai ya cika su. Ya ce;
:i Lalle ne Ni, Mai sanya ka shugaba
domin mutane ne." Ya ec : "Kuma
daga zuriyala." Ya ce: "Alka-
wanNa ba mi samu azzalumai
ba.' 1
125, Kuma a ldkaem da Muka
sanya 'Da km ya zama makorna ga
mutane, da aminci. kuma ku ri£i
wurin salla daga MaJcami Ibrahim,
kuma Muka yi alkawari zuwa ga
Ibrahim, da hma'ila da cewa:
"Ku tsarkakc TMkiNa domin
masu dawafi da masu lizimta da
masu ruku'i, masu sujada."
126. K u ma a ] okaci n da I bra him
ya ct. "Ya Ubangijma! Ka sanya
wan nan eari amintacce, Ka araula
mutanensa, daga "ya*yan itacen.
wanda ya yi imani< da^a gare su, da
Allah da Ranar Lahira." Allah Ya
ce: "Wanda ya kafuta ma Tna jiyar
', -\ i-" i--- 3-- i-i^'il' - --!--" - J -
it'
( ] ) Ki rii £a rshe ZU wa £11 Y ahiidu do rr.i n shijga M uh u.1 unci . An biy a r d a, £A read] gAre
Ga. [linacurdLi L"CWrt w^rman addinin. fii, shi tLU ilddLflitl kakan^U, Ibrahim, domin kaLlu
sll t'nTid"arc da^n addicLLn uba[Ln]nsu feVfUJUli. Kuiua sun ^ ds lAbArin ginin "Diikitl Ka'iiba
dn addu'sr da Ibriiliijn ya yi a lokacin. wadds t<i Kiin^a zuwan iimLiibL dati CLkiii zuny} 1 -!
liiiirTiii^lii ii Mukka. walau h'ar3Ti;i
2. Suratul Bafara
30
1 ijijl
da shi dacfl kadan, sa'an nan kuma
Ina lllasta shi zuwagaazahar Wuta.
Kuma makomar, ta munana."
127. Kuma a lukatin da TbrahTm
yakc daukaka harsasbin gini ga
'Dakin, da Isma'ila (suna cewa :)
"Ya Ubangijinmu! Ka karGa daga
gare mu, lalle ne Kai, Kai nc Mai ji,
Mai sani.
128. "Ya Ubangijinmu! Ka
sanya mu, mu biyu h watfanda suka
sal lama (a Tainan) gare- Ka, kuma
daga zunyarmu (Ka sanya)
al'umma mai sallamawa ?.uwa gare
Ka s kuma Ka nijna mana wuraren
lbadar hajjintmi, kuma Ka kar5i
tuba a kanmu. Lalle ne Kai, Kai ne
Mai karbar tuba, Mai rahama.
129. ,h Ya Ubangijinmu! Ka
aiko, a cikinsu, wani manzo* 13 daga
garn s-u, yana karanta musu ayo-
yinKa T kuma yana karantar da su
Littafin m da hikimar, kuma yana
tsarkake su> Lalle ne Kai, Kai nc
Mabuwayi Mai mkima."
J 30. Kuma wane ne yakc gudu
daga aKidar Ibrahim, fate wandaya
jahilta ga ransa? Kuma lalle ne,
hatfika, Mim *a 5c shi, a cikin
duniya, kuma la I it nc shi, a cikin
Lahira. haJuEa, yana daga salihaL
131. A lokacin da Ubangijinsa
Ya ee masa: "Ka sallama," ya ce:
"Na sallama ga Ubangijin tali-
kai"
(1) AddV'ar, an karfia.. ta niiui M ubaminail-j . liira da duunC] &U t a. b ba tii li gMC shi
(2) Littafin - ya bayyara «wa Alftur'ani ne, domin bibu wani t sai shi. Hikima kuiva
iM CC shan'un rta ke a ciinnsa. Ya tsarkiiki.- ktj dapa daauar Hbirki idaci sun to sbi
2. Suratul Ba£ara
31
iiZ Kuma Ibrahim ya yi wasi-
yya da ila £a dry ansa, kuma Ya 1
aKubu { ya yi wasiyya, suka ce : ) "' Ya
diyana? LalJe ne. Aliah Ya za&a
nmku aciditiL don haka, kada ku
mutu. laHc, fate kuna Musulmi."
133. Ko kun m kasaneehalarce a
lokacin da mijtuvva ta halarci Ya'a-
£ubu, a lokatin da ya tx wa.
diyansa : tL Mcnc nc za ku bauta wa
daga bayana? 1 ' Suka ce; "Vtuna
bauta wa A bin bauta warka kuma
A bin bauta war ubanninka Ibrahim
da Isma'Tla da Is'haJca, Ubangiji
Guda. kuma ran a eare Shi masu
saHamawa nc"
134. Waccan, wata alumina ce,
ta riga (a shige, tana da abin da ta
sana'atua, kuma kuna da abin da
kuka sanaanta K uma ba za a tain*
baye ku ba daga abin da suka ka-
sance suna ackatlwa.
135. Kuma suka ce: "Ku ka-
sance u) Yahudawa ko Nasara, kwa
shiryu." Ka ce: L 'A'a, aJtidar
Ibrahim dai, mai karkata 7uwa ga
gaskiya, kuma bai kasance daga
masu ahirki ba. 11
136. K.u m ce: "Mun yi imam da
A] I ah, da abin da aka saukar zuwa
Marc mu, da abin da aka saukar
■if * . < ..
^^C^d^tJ^^
y >^^^ j
(1) Lammn Yahudawan Madlna ne jj^jl zamaiiirt Annabi, wadaada Like kna zuwa. git
Mu.-iduriQ ana L ur.it arda su abin da kakansi] hra'ilp ya yi wh.^i vya d n shl^iLWii £^1 rfiy a ris-a ,
kstiitl >'l\ :l]UtLi, Wiitu-j wiitiiiiii] 4lKiJli dii akc kiran su yiin/.u /uwa par? ta.
(2) Yahiulu suka lc: 'Ku kasancc Yabudawa ku shiryu," \asara suka te : "Ku
JtasatlCC Nasai u kustliryu". Allah Ya [JunaadJiuu] Yu kudu da nn Naiara yaiaESa wa abin
l'h sukc yi, su duka btyu. kuma ya SDl>a na mushinkai.
(3) Musulmi aki: yi wa jmuini.
2. Suratul Ba£ara
32
zuwa ga 1 bra' him da Isma*ila da
Is'MGa da Ya'afrumj da JTkoki, da
abin da aka bai wa Mijsa da T&a. da
abin da aka bai wa aimabawa daga
Ubangijinsu, ba mu rarrabewa a
tsakanin kowa daga gare su, kuma
mi a gare Shi, masu sal lam a wa
lie,
/j?7. To, id an sun yi imani <]J da
misalin abin da kuka yi imani da
shi, to, lalle .ne sun shiryu h kuma
idan sunjuya bay a, to % suna a cikin
saBatii kawai, saboda haka, Alhth
/ai i&ar maka a garc su, kuma Shi nc
Mai ji, Masani,
138. Rimn Allah! Kuma want ne
mafl kyau ga nni daga Allah?
Kuma mu, a garc Shi. masu baut-
awa ne.
139. Ka cc: Shin kuna jayuyyar
hujja nc da mu a cikin aramarin
Allah, athali kuwa Shi ne L'bangi-
jinmu kuma Ubangijinku. kuma
muna da ayyukanmu, kuma kuna
da ayyukanku, kuma mii, a gare
Shi, ma.su tsarkakewa ne?
I40 T Kg kuna cewa: Lalle ne,
Tbrahim da Isma'Tla da [s'haica da
Ya'altubu da Jikoki, sun kasanec
Yahudawa ko kuwa Nasara 0 Ka
cc; Shin, ku nc kukc mafl sam,
Allah? Kuma wane nc ya /am a
mafl /al unci daga wanda ya 66yc
shaida a wurinsa daga Allah?
Kuma Allah bai zama Mai gat'ala
ba daga abin da kuke aikatawa!
l*jLJ ^s^Ij ^j^j.
(3 i>j4u»^^jAitJ ijj 1 'jj ^Jii 1
(]) Tmini iiin ni MiJSLi!ini hTh i nnin ALah walau bap' ism a.
2. Sumtul Bd£ara
33
/<£/. Waccan, wata a Turn ma ce,
ta riga ta shige, suna da abin da
suka sana'anta, kuma kuna da abin
da kuka sana'anta, kuma ba a tam-
taayar ku daga abin da suka kas-
ance suna aikatawa.
1 42. Wawaye daga mutane za su
ce: Mene ne ya juyar da su daga
alRibiarsu wadda suka kasancc a
kania? K.a cc: Allah 'Dai ne Yake
da gabas da yamma, Yana shiryar
tla wanda Yaki: so zuwa ga hanya
madaidaidya.
143. Kuma kamar w&neun,
Muka sanya ku a rum ma matsa-
kaiciya a) domin ku kasance masu
hayar da shaida a kan mulane.
Kuma Manzo ya kasance mai
shaida a kanku. Kuma ba Mu
sanya Alkibla <2) wadda ka kasancc
a kanta ba, face domin Mu sati
wand a yake biyar Manzo daga
wand a yaku juyawa a kan duga-
dugansa. Kuma lalle ne, ta kas-
ance, haklka, mai girma, sai a kan
wadanda Allah Ya shiryar. Kuma
ba j a yiwuwa ga Allah Ya tozarlar
da unaniiiku. u> Lalle ne, Allah, ga
mutane, ha£ika, Mai tausayi ne,
Mai jin £ai.
— ^
in .i ^
(1) Adihi, ko matnakdiia gn. Itnmc, babLL zurcwa., bibu kanawa j?a addm] da raytiWa
da sauraa m u/amalol i duka.
(2) A lokaun da Amiabi ya \i hLjirii j;u.Vra MadLla, alhiui a Cikiti. imnanentil akwai
Yahudu Allah Ya unmrce s]ii da ya fibkand Bail]] Makdis. Sai Yeihudu suka jl dadi. Sai
Manzon Allah ya fuskancr la wata goma sha want abu kuma Manvon Allah yn kaHancc
yana son A I tibial Tbrabim kamar yadda ya £ahata ga aya La 1 15. Kuma ya kiikanci; yisna
addu'a yafla dubi /.-uwa samn, har Allah Ya SLiukac da hakundti juyawa mwj. eatc [U.
(3) Tmaiiinku watau saliarku dtL kuka >i wajcn Baitil Makers, domin kur> yj fa ne a
kan umurnin AWah da mnanj da Shi-
2. SOratiil Ba£ara
Lalle ne, Muna ganin jujju-
yawar fuskarka a cikin sama. To,
lalk nc. Mu juyar da kai ga Alkibla
wad da kake yard a da ila, Sai ka
juyar da fuskarka wajen Masallaci
Tsararre, kuma inda duk kuka kas-
ante. k>, ku .juyar da fuskokinku
ji bursa. Kuma la lie tie wudanda
aka bai wa Littafi, halite a, su, suna
sanin lalle ne. shi ne gaskiya daga
Ubangijinka. Kuma Allah bai
zama Mai gafala ba daga abin da
suke aikatawa,
145. Kuma hakika, idan ka je
wa wadanda aka bai wa Littafi da
dukan aya s ba za su bi Alkiblarka
ba. kuma kai ba ka zama mai bin
Alkiblarsu ba, kuma s-ashensu ba
mai bin AlJciblar 11 ' sashe ba ne
Kuma. ha^Tfta, idan ku bi son zuci-
yoyinsu daga bay an abin da ya zo
maka daga ilmi. lalle tie kai. sa an
nan, haJMa.. azzalumi kake.
146. Wadanda Muka ba su Lit-
tafi, suna saninsa kamar yadda
suke sanin diyansu. Kuma lalle ne
wan i &angare daga gare su, hakika,
suna 56yewar gaskiya alhali kuwa
su, suna sane.
y \x\ * i ^ .if.- -1 , f-
l"L) ALfc'Lblar Yahudu iLa ce fak]en diJlsi L n da ku Rmtil MaJMih.. Kuma Ha c.c Alflbht
Nasaia a zamarlin Jsa. A bawnsa Alfc:b]ars'j la kmnu fla mufiLar rana, [La EajjcnKu saboda
Si Paul kd Hulk rl Kifii, ya ce jiiusu boyan an tfauke tea «c5wa: IL NS [Lad"u da Isa ya mini
LalLt ne rana Laura ro no wnnda yalc iiu son sa. Yaiia kai gaisuwala a ctkln kowane yini
saboda baka ka ujnuri.i [iiaLinena. su funk an La yuwa J^arc La " Da hak^ ya karkafar dq
dagH aRlhla^U. Kuma ina latuii ]]aka aK[] yakt ^Lrmamawar Lahadi maimakrjn
Aiiabar d-imin Riirnawft, trtiS suke bai tea v/A A Janar LalunJi, wafl«4Jl kuwa shi Dt iiia'atlar
"Surliiaj' 5 da Turartrin, waLau 'ymin rsnB
2. Sumtul Ba£ara
35
747. Gaskiya daga Uhangi-
jirika* 1 ' take, aaboda haka; lalle
kada ka ka sauce daga masu shakka.
1 48. Kuma kowane Ban gar e
yana da a] (tibia wadda yake shi mai
fuskamar ta ne. Sai ku yi tse're
zuwa ga ayyukan alheri, inda kuka
kasance d uk a, Allah zai zo da ku
gaba day a. LaJk nc Allah, a kan
krime, Mai Tkgn yi ne.
14$ Kuma daga inda ka til a, lo :
sai ka juyar da fuskarka a wajen
Masallaci Tsararre, kuma lalle,
labbas, shi ne gaskiya daga
Ubangijinks. Kunw Allah bai
zama Mai gafala ba daga a bin da
kuke aikatawa.
150. Kuma daga inda ka fita, to,
ka juyar da fuskarka a wajen Ma-
sai laci Tsararre, kuma inda kuke
duka, io, ku juyar da fuskokinku a
wajensa, domin kada wata hujja ta
kasancc ga muLanc a kanku, face
wadanda suka yi zalund daga gare
su. Saboda haka kada ku ji tsu-r-
onsu, kuma ku ji tsoroNa, kuma
£.1 urn in In cika ni*imaTa a kanku r
kuma (iammaninku za ku shiryu.
/ 51 . Kama r c 2 ' y adda M uka ai k a
Manzo a cikinku, daga gare ku,
{ I ) Juyawar altflbla at)H ]lc na gaikLVia dagil Allah dmnm rarrash:n wanda A Huh bai yi
[Lull da ".sirarsa ba ya £ane. Rayan rarrashl £aj yanktwa. wauilun slu tie malakin farka tla
MllillltnJ suka fiira [snaila da ^hi daj^a Tna^ivariw bay vane Van?U kuma MusuLliti Sim
z&ttu 4 j bam
(2) jQyar da LilJtibla da yankciva daga diqkan k£f]r;u rhi haJlj dagu [suionsu. kuinJ
Allsh Ya tarkai du Musubrti eu ni'imtimLn. da Va yL itiijk;j r i;ainf da aiko Annabi tj^gH ^arc
hu, /uwa garc su.. .1 pkinsu. dOLllln ya tsaik4ik« SU, bayvalit; da boytf, da^a dukan Eiirar
kaflrui. WLincLaci ya nilna ccwa sai ar, yi rarrashm mut-SHC wajcn kit a ?UWa ga addicn da
k^witc haiiya maL yiwuwa. flayac] haka a yanks wa wnnda ya Gi bin ^skiyji bayyanc,
kuma k.idii h ji TjOTOIlsa, KuJUil aku UlUUrte su Ja fuiktmla ^uwa ^a Allah kawaL da Lunawa
gare Shi da ^odiya, da nssancar fcafirci.
2. Sumtul Ba£axa
36
yana karanta ayoyinMu a gare ku
kuma yana tsarkake ku. kuma
yana sanar da ku Littafi da hikmia,
kuma yana janar da ku a bin da ba
ku kasant;c kuna sani ba.
J 52. Saboda haka ku tuna Ni, Jn
tuna ku s kuma ku yi godiya gare
Ni, kuma kada ku hutukc Mini.
153. Ya ku watfanuV 11 suka yi
imani! Ku ncmi taimako da hukuri
da salla. La Me ne. Allah na tare
da masu hafcuri.
/M. Kada ku ga wadanda 12 1
akc kashcwa a cikin hatiyar Allah:
"Matattu ne." A 'a, rayayyu ne,
kuma amma ba ku sansancewa.
iJJ. Kuma lallc nc, Muna jar-
rabar ku da watu abu daga tsoro da
yunwa da ttaEasa daga dukiya da
rayuka da 'ya'yan itaee. Kuma ka
yi bishara ga masu ha£uri.
156. Watfanda suke id an wata
maslia la same su. sai su tc: k, Lalk
ne mil ga Allah muke, kuma lalk nc
mu, zuwa gare Shi, masu komawa
ne"
157. Wadannan akwai aibarku a
kansu daga Ubangijinsu da wata
rah ei ma. Kuma wadamian su ne
shiryayyu.
158. Lalk nt Safa da Marwa< 3J
^> if "" -"j> .-■ -f 4
(1) Magana kuma Lu fuskanta zwa gn mi"]minHii kawa] domic: a idLirya /amanssu,
(2) Waildii ya isitaitd da kprLsa. in, maf<iyin*;i ba /.ni bar shi ba, iabiida haku ail dilil
Jiullii /iukitEin mdminai ■ urban waha]ar LiiraH.a da dd^ara ea knj, bayan Allah
(i) Al'ummH ta hhcfuwn ; j .n wfir,]fc: ra da.ja ql'adim J^hiliyyji, har w^d^nda
iuka haa"iJ da ^bada, saodda ]]aka aka fira da SafG da Murwa. docni/i a ijt c&wa daV^ad a
tsakaiimsu aikin Jaljjkvya tie, su siiLia cikin ayyukan ih£dn da Allah Ya shar'aniia, kuma
dawaJ'm mutarie da sa'ayi a kansu da t&akamnsu diikadaidni sukc. Bakurai&hc da Btdaiabc
da Aiama d'.]k» daidai sniic.
2. Sumtul Bd£ara
suna daga wurarcn ibadar Allah,
k\ wanda ya yi hajin T)akj kC>
kuwa ya yi Umra, to, babu laifi a
kans a ga ya yi dawafi gare su, su
biyu. Kuma wan da ya £ara yin
wani aikin allien, to. lalle ne Allah
Mai godiya ne, Masani,
159. Lalle ne wadanda suke
fioyewar a bin da Allah Ya saukar
da ga hujjnji bayyanannu, da shir-
iya, daga bay an Mun bayyana shi
ga mutane, a cikin Litta.fi
(Alkuram), wadaunan Allah Yana
la'anar su. kuma tnasu la' ana suna
I a 1 ana r su.
160. Sai wadanda suka tuba,
kuma suka gyara. kuma suka bayy-
ana. in wadannan Ina karftar tuba
a kansu, kuma NT ne Mai kar&ar
tuba, Mai jin kai.
161. Lalle ne, wadanda suka ka-
li rta, kuma suka mulu, alhali kuwa
suna kai1rai s wacfannan akwai, a
kansu. la' ana r Allah da mala'iku
da mutane gaba day a.
162. Suna madawwama a ci-
kinta, ba a saukaka azaba daga
barinsu^ kuma ba su /ama ana jin-
kirta musu ba.
16$. Kuma Ubangijinku Ubati-
giji 0> Guda nc Rabu wani Uban-
giji fate Shi h Mai rahama, Mai jin
kai.
164 Lalle nc, a tikin haliltar
sammai da £asa, da .sa&awar dan;
sui Yy*> cfJ -^i^ 3 ^
AJl<
l3 O j n$%Z<fy
(I) Ubangiji Slii ne \1_a i riyirwn da matarwa, Mai umurni da himi kumLi Miii
iiyLattawjL da ]ia] LUiuliU'a. Aym k bi]] wucmiin. tucii iia.LLl;i[L simuwarSa d a.
ItadaiiarSa.
2. SOratul Ba£axa
38
da yini, da jirage wadanda suke
gudana a cikin teku (rfauke) da
abut da yakc amfanin mutane, da
a bin dii Allah Ya saukar daga soma
daga ruwa, sai Ya rayar da Icasa da
shi a bay an mutuwaua, kuma Ya
watsa, a ukinla. daga dukan
dabba, kuma dajuyawar isktiki da
girgijc horarrc a tsakanin &ama da
kasa: hakika, akwai ayoyi ga mu-
tane masu yin ba n kali.
165. Kuma akwai daga mutattc
wan da yakc rikon kin aye, baicin
Allah, sun a son su, kamar son Al-
lah, kuma wadanda suka yi imani
tie ma fly a tsananin so 113 ga Allah.
Kuma da wadanda C2) suka yi za-
lunci, s-una ganin lokacm da m su
ga a/aba. da ixwa lallc nc Garfi ga
Allah yakc duka, da cewa lalk nc
Allah Mai Isananin a/.aba nc.
itftf. A lokacin da wadanda aka
bi suka barranla daga wadanda
suka hi, kuma suka ga a/aba , kuma
sabuhha suka yankc da su.
M7. Kuma wadanda suka hi,
suka cc: <h Da lalle nc muna da
Wdta komawa (duniya) sai mu bar-
ratiu daga garc su kamar yadda
suka barranta daga gare mu (da ba
su riici kinayen ba}." Kamar wan-
can ne Allah ke nuna musu ayyu-
" "fc -if" ** * l-HJ K - At
l "a *ii ^ j n .u i>
(1) So mat kai e.a karBar umuini daga abm sor, wands', b.a Allah ba. sHi nc sturkj dii
kafirci Aroma s;.ihCi<ia jJlSfLnjIl iihJM Soil, ku domm -cidrrLiirLSi sa]]hi domiri a yi kayi ih
iiikicin-a nj. L"Lttir h^.drifidin shxn 'a, bs shirki ba ne, domill bai kai yadda tiiuminni etc
Allo.li bii.
(2> AyoyL r.a L65 da 16fi da ] 67 auk a dinkc nuke ^j. md'anoiiinsu.. Aya r,n L hb 7xni\i c.i-.
ga ta (65, »t'an nan ta (*? an hada rabtnta ga ayii ta 166. Stfm nan itnnui iya 167 ta /ama
La'afcabi da bayim garc su duku.
2. Suratul Bd£ara
39
kansu> suna da nadamomi a kansu,
kiima ba su zama ma.su ft la da^a
Wutar ba.
Ya ku tnutane <]) ! Ku d
daga abin da yake a cikin Icasa,
wanda yake halal, mai datfi. K um a
kada ku bi zambiyoyin 12 5 Sbaidart.
T.alle ne shi, a gare ku, maEiyi nt
bayyanannc,
/69. Yana umurnin ku nc kawai
da mugun aiki da atfasha. kurna da
ku tadl abin da ba ku sani ha ga
Allah.
HO. Kuma idan aka musu.
'*Ku bi abin da Allah Ya saukar, 11
sai su ce: A a, rnutta bin abin da
muka iske ubanninmu a kansa/ 1
Shin, kuma ka da ubanninsu ba su
hank altar kome : kuma ba su
shiryuwa?
17 L Kufria misalin (mai kiran)
watfanda suka kaflita, ka mar mis-
alin wanda ke yin me! mef ga abin
da ba ya ji ne> fact kira da kara >
kuramc. bcbayc, makafi, saboda
haka ba su hankalta.
172. Ya ku wadanda suka yt
imani f Ku c-i daga masu daifin
□bin da Muka arzuta ku .
Kuma ku gotb wa Allah, idan kun
kasance Shi kuke bauui wn,
^ E
if ' i
CE
(]] kira TmHaric a nan, hiii i* mummui 1>UL . do mm b;i dukan Musulcn: yake Ammani
ba, sai wanda lilra daga iyiiyitL d,A kt Ufc A cikinsu akwai iibi cl da idi ilia] da Musu.lmi
kafiri mi] t?Ldi -u.
(2) Hany-dym Shaidan haUlLar da abici da Allah Yli liauamla ko haramlar da abin
dn Allrtb Ya hnliUa doniin EaLd fLukaclcill d u. baLZnda^s Alkih ba, shirk i cll- [iic d^L Allah.
Vii, cr. zambiyciyin S-lmida]]. dtjmm Sihaidnin ba" ya da banya m]£a£6ii>a.
2. Sumtul Bd£ara
40
/7J. Kawai abin da Ya haramta
a kattku, mushe da jmi da naman
alade da abin da aka kururuta
game da shi ga wan in Allah. To,
wand a aka matsa, wanin dan
tawaye, kuma banda mai zaluntr,
to. babu laifi a kansa. Latle ne Al-
lah Mai gafara ne L Mai jin frai.
/74, Lalle ne wadannan da sukc
&6ye abm da Allah Ya yaukar daga
LiUafi, kuma suna saycn kudi
kadan da shi; wadannan ba su cm
kamc a cikin cikkunansu face
Wula, kuma Allah ha 7a i yi muiiu
magana ba a Ran at Kiyama, kuma
ba zai Lsarkake su ba, kuma suna
da azaba mai radadi.
175. Wadannan su ne wadanda
suka sayi ftata da shiriya, kuma
azaba da gafara. To : me ya yi
hakurinsu a kan Wma!
176. Wancan domin J a He ne ? Al-
lah ya saukar da Lit ta.fi da gaskiya,
kuma lalk ne wadanda suka safia a
cikin Lillafin, hatciCa, suna a cikin
SEi&ani mai nisa.
177. Bai zama addini u> ba
domin kun juyar da fuskokinku
wajcft gabas da yam ma, kuma
am ma addini shi ne ga wanda ya yi
imani da Allah da Ranar Lahira da
malalku da littattafan sama da
arm aba wa, kuma ya bayar da
dukiya, a kan yana son I'd, ga mai
zumunla da marayu da mala! aula
da dan hanya da masu ryko, kuma
■* &-
f J __ T j j" _-" _r
(1) Bayanin ccwa M u kuI unci ba y]n salla dai ha clu. A 'aha! MumLuflci tsaicwar
Tiyuwa nc kimar yatlc'a Allah Ya ce a t.^arc la.
2. Silratul Ba£axa
41
a cikin fansar wnya, kuma ya
tsayar da sal] a, kuma ya bayar da
zakka, da masu dka. alkawiiri idan
sun Rulla alkawaritt da masu
b;jPuri a dkm tsanani da cuta da
ldkacin y^iRi. Wadannan su ne suka
yi gaskiya. Kuma wadannan su ne
masu taJcawa.
]7R. Ya ku wadanda suka yi
imani! An wajabta, a kanku H yin
kisasi Cj) a cikin kasa?su ; da da da.
kuma bawa da bawa, kuma mate
da mace, lo, wand a aka yi rang-
wamen warn abu garc shi daga
tfun'uwansa. lo, a bi da alheri, da
biyii /.uwa t'itu: ^hi da kyauiaiawa.
Wan can saukakewa ne daga
Ubangijinku, kuma rahama ce. To,
wand a ya yi zalunci a bay an wan-
can, to, yana da azaba mai radactf
179. Kuma kuna da rayuwa a
cikin Kisasi, ya ma'abuta hankula,
tsammaninkm za ku yi ta£awa.
180. Kuma an wajabta 123 , a kan-
ku, id an mutuwa u halarci
da yank u f idan ya bar wala dukiya,
wasiyya dumin mahaiTa da dangi
bisa a bin da aka sani; waj&bce a
kan masu laJtawa,
181. To, wanda ya musanya
masa a bay an ya jT shi, to, kawai
laiflnsa yana a kan wadanda sukc
musanya shi. Lalle ne. Allah Mai ji
ne, Masani.
0*
(]) Bayimtl hllkuncln Jtisasi: Ana kashi; TiATniji sabnda ya kashe miict. "nil a. kishu tfa
da MusuIttu sabpda Lis hi n bawa da kafin nai. idatL ya iania kLSaJl gdii J1C k& J(wa«. Oil a S h i
nc tAshu mu.Lii:n doiri l[j liukiyj.! &a ku rti;i[ LU'SiL
(2^ fiayanin hulkuncm wasiyya - ftiinna Li buyy^na cciws hiihu. waKLyyn j^a wanda i^ai yi
^ado, kuma wastyya ba, /A la ship: aulusin diikiyar tanita ba.
2. Sumtul Bd£ara
42
To, wand a ya ji tsoron kar-
kata ko kuwa wani zunubi day a
mai wasiyyar, sai ya yi sulhi a
tsakanimiu, to, biibu Eaifi a kmisa.
La 11c nc Allah Mai gafaTa nc, Mai
jit] Rai.
/flj. Ya ku watfanda suka yi
Tmani! An wajabta cn azumi a kan-
ku kamar yadda aka wajabta shi a
kan wadanda suke daga gaba-
ninku, uammatiinku. za ku yi ta-
lc a wa,
184. Kwanuka Eidayayyu. To :
wanda ya kasance daga gare ku
majinyaci ko kuwa yana a kan
tafiya, saj (ya biya) adadi daga
wasu kwanuka na dabam. Kuma a.
kan wadanda suke yin sa da wahala
akwai fansa ; ciyar da mat a la uci, sai
dai wanda ya £ara alh£ri, to, shi ne
maH alhcri a gare shi. Kuma ku yi
azumi (da wahalar) nc rttafi alheri a
gare ku r id an kun kasance kuna
sani.
}R5. Watan Ramalana ne wanda
aka saukar da Alkur'ani a cikinsa
yana shiriya ga mutane da hujjoji
bayyanannu daga shiriya da rarra-
bewa. To h wanda ya halarta daga
gare ku a watan, sai ya a/umci: shi,
kuma wanda ya kasance majinyaci
ko kuwa a kan tafiya, sai ya biya
adadi daga wasu kwanuka na
dabam. Allah Yana nufin sau£i
gare ku, kuma ba Ya nufin tsanani
gare ku : kuma domin ku eika
adadim kuma domin ku girmama
,1 .VKli'l^r" i <ir
j ^ S jj 0 1 *
2. Suratul Bdfara
4i
Allah a kan Ya shiryar da ku,
kuma tsammaninkn. /a ku godc.
7tf<5. Kuma idan bayiNa suka
tambaye ka daga gare Mi, to, lalle
Ni Makusanci ne Jna kar&a kiran
mai kira idan ya kirh Ni tL \ Saboda
haka su fiumi kar&awaTa, kuma su
yi imani da Ni: tsammanin&u, su
shiryu.
187. An halatta a gare ku, a
daren a?umi, yin jimaY 2) zuwa ga
matanku, su tufa tie a gare ku,
kuma ku tufa ne a gare su. Allah
Ya sani, lalle ne ku : kun kasance
kuna yaudarar kanku, Sabada
haka Ya kar&i tubarku, kuma Ya
yafe muku. To, yanzu ku rungumc
su, kuma ku nemi abin da Allah ya
rubuta muku. Kuma ku ti kuma ku
sha liar sTlTli fari ya Hay y an a a gate
ku daga sTlTli ba£i daga alfijiri,
sii'jin nan kuma ku cika azumi
/uwa ga dare. Kuma kada ku run-
gumc m alhali kuna masu itikafi a
cikin tnasallatai. Wadancan lyako-
kin Allah ne: don haka kada ku
ku i^ance su, kamar haka nc Allah
Yake bayyana ayfiyinSa ga
mutane: tsammanmsu, /a su yi
laftawa.
'ijiS
(1} Btiyarua yin irfdu'a: Ana koh addu"a a dkin. Rama Ian a, y m d.td;n n^man karfidr
uddu'ii da. aik:]] u"i"a Vake biyafi jmini. Aikin JiWrai nhi lie jjodiyar uddu'a.
12) AhubuwaKdn aka hatia. a akin azuiui. di [ana, uji h&kUa su du dare liar uNtu.
filar dLfi|iri warn silih fan na hdsken sjjiya da SdUli baki duhuirj dare lla a yin jLJiw'i k£
da dart: d hkhn itikafi. kuma hi a. yin Hl1c.aH sni a cikin rr.;i I ]ji ci
2. Siimtul Bd£ara
44
Kada ku ci dukiyoyinku n>
a isakiminku da £arya, kuma ku
sadu da ita /uwa ga mahukunta
domin ku ci wani yanki daga
dukiynyin mutant da zunubi, alhali
kuwa ku, kuna sani.
Kuma su na tarn bay a r k a yz 1
daga jirajiran wata. Kacc: "Su 10k-
atai ne dnmin mutant; da haji,
kuma ba addini ba ne ku jc wa
gidaje daga bayansu: kuma am ma
a bin da yake addini shi ne wanda
ya yi [akawa. Kuma kuje wa gidaje
daga fofofinsu, kuma ku bi Allah
da la E a via; csammaninku, ku ci
nasara.
190. Kuma ku yaki wadanda ti>
sukc vakinku, a tikin hanyar Allah,
kuma kada ku yi Isokana, lalle ne
Allah ba Va son masu tsokana.
19 L Kuma ku yake su inda
kuka same su, kuma ku filar da su
daga inda suka fitar da ku. Kuma
iltina ita ce mafi tsanani daga kiya,
Kuma kada ku yake su a wurin
JVIasallaci Tsararre (Tlurumm
Makka) face fa idan sun yake ku a
cikinsa. To, idan nun yake ku, sai
ku yake su. Kamar wancan ne
sakamakon kafirai yake.
>J^J J^'l^' ^itfjS^
(L) HAfAnmn cin dukiyuj- JULilAtTe da zaluiid. Ati hatfa, waimatL aya da ci gabaju'ruij.
La u.'.iimi, dnmin hatfm hann ci da y« gama su. Siduwa da inahukuim a d* dilkiya, shi nc
rashawa, Allah Yi la'ani mai bayar da ila da mai karfiarta
f2) Shiga MusuLtititL yarda n-s da barm aPi'idu Ja iLukuiicLvhukuuciirL Jatiihyya,
bodH, haku, ;\*c shttiuti tambayoyi da yaw- a da^a sahon MusLLlmi katm ya kammala da
miTisJi L .sij fafTi n al'adunsa da sih^bbi. Allah Va yi larhiyar Sahahban Aimabi a dkin
myiLwar A]ltLabi, ba>a[] ^aukai vahavi.
Ati umurtL Musulnn da tsarc kansu da yakj gm duk wanda ya ya£c su, a Jc-o'leja
yukc. Sai dai an hana sia iKiikan^r Wasu, knma an hana su su yi yaRi a cifcin HurumiTi
Nfakka iai fa id an an Jaifa su da yafci a cikin.Ha.
2. Sumtul BdkWa
45
/fl. Saan nan idan sun hanu.
to, lalle Allah Mai gafara ne. Mm
jin £ai.
193. Kuma ku ya£c' ] * su har ya
zama wata fitina ba za ta kasancc
ba, kuma addini ya zama na Allah.
Sa'an nan id an sun hEinu, to : babu
isokana fact; a kan azzalumai.
194. Wat an alfarma da wani
waCan alfarma alfarmomi masu
dukarjuna ne. Saboda haka wanda
ya yi tsokana a kanku, sai ku yi
tsokana a kansa. da mi sal in abin
da ya yi tsokana a kanku. Kuma
ku bi Allah da ta£awa. Kuma ku
sani tcwa lalle ne, Allah Yana tare
da masu lakawa.
195. Kuma ku ciyar m a cikin
hanyar Allah. Kuma kada ku jefa
kanku da hannayenku, zuwa ga
halaka. Kuma ku kyautata; lalle
nc, Allah Yana a on masu kyauta-
ta wa.
196. Kuma ku tika m haui da
umra ddmin Allah, To, id an an
kangc ku, lu. ku bayar da abin da
ya saukaka na hadaya. Kuma kada
ku askc- kawunanku, sai hadaya ta
kai wuiinta. To, wanda ya kasance
; r . .: -
(1) An uiniirei Musulim da tsokana ga kiliran da suke nuna musn Iciyayya bayyanr,
domin su hana su yin addini n&u da kyau, kamar yadda AUah Ya unigrcc su, Hucia miliar su.
da wahalol!. Kuma kada ku Har su.. ku labs Ja wacii talari aifknrja ko hurUftiL, duk yadda
liaLi ya yi. a yi baka nim, alJ'arnjomi na da kj^ast
(2) Ba a jya yaRi sai da abmci, kuma ba kdwa ke iya swwa yaJii ba, kamar yadda yake
ba koWa yaki; da abiiid ba Sabtida baka sai a dyar da du.lt ]ya, a tara ta d<imin d'nui^ka
laLmar Allah. Rashin bayar da ita, to, bakta kai ne.
(J) Hukunc^-hukunccn, hajji a cikin lltiria ko a cikin rashin iailya, id an iuu auku a
bayan harama, da hukiinc:iTi wanda y» ji dgcf: da umia sa'an. naa ya >■] bajjj, ko kuma ya
tLLida Su a ukm haramL; a Li| J iJ - w^Lau £irani, huku.nL]n!i - j daya.
2. Sumtul Bd£ara
46
1 iill Sjj^
majinyaci daga cikinku, ko kuwa
akwai wata cuta daga kansa (ya yi
it ski ) s>ai fansa (fidiya) daga azumi
ko kuwa sadaka ko kuwa yanka.
To. idan kuna dkin aminci. U>.
wan da ya ji dacfi da umra /,uwa
haji, $ai ya biya a bin da ya sau£a£a
daga hadaya, sa'an nan wan da ba,i
samu ba, sai azumin y[ui uku a
cikin haji da bakwai idan kun
koma h wadancan goraa ne cikakku.
Wane an yana ga wand a iyalinsa ba
su kasancc mazaunan MasalJari
Tsararrc ba. Kuma ku bi Allah da
liiRawa, Kuma ku sani ctwa Allah
Mai tsananin uEuba nc.
19?. Hajji watanni ne sanannu.
To, wanda ya yi niyyar hajji U! a
cikinsu, to, babu jimai, kuma babu
fasikanei, kuma babu jayayya a
cikin hajji. Kuma abin da kuka
aikata daga alheri, Allah Ya san
shi. Kuma ku yi guzuri. To, mati
alherin guzuri yin takawa. Kuma
ku bi Ni da ta£awa h ya ma'abuta
hankula.
198. Babu latfi a kanku ga ku
ncmi fa la la daga Ubangijinku.
Sa'an nan idan kun malalo daga
Arafat, sai ku yi la ambatar Allah a
wurin Mash'aril Harami, kuma ku
tuna Shi karnar shiriyar da Ya yi
muku, kuma lalle ne kun kasancg, a
gabaninsa. hakifia, daga batattu.
199. Sa'an tian kuma ku malalo
daga inda mutane suke mala Iowa.
Kuma ku nemi gafara ga Allah.
Lalle Allah Mai gafara ne, Mai jin
Eai.
3 ■J^'' Ai ^iii li'i 'i^lip 'jjti Ij^jVj
■ . A. I ■ r- .1 f i - . ■"
(]| flayiciin abubuwan Aa aka. ham a cik
in. hijji ll-i AHd.nuL;j akc -on u yi.
2. Sumtul Ba£ara
47
2(?f). To, idan kuti £are ayyukan
hajjL sai ku ambaci Allah kamar
ambatarku ga ubanninku, ko kuwa
mat! tsanani ga ambato. To, daga
cikin mutane akwai wan da yake
cewa ; 11 Ya Ubangjinmu! Ka ba mu
a cikin duniya!" Kuma ba ya da
wani rabo a cikin Lahira.,
20 1. Kuma daga. gare su ak^ai
wanda yake cewai <h Ya Ubangi-
jinmuf Ka ba mu mai kyau a cikin
duniya da mai kyau a cikin Lahira,
kuma Katsare man a azabar Wuta!"
202. Wadannan suna da rabo
daga a bin da suka. sana'anta ; kuma
Allah Mai gaggawar sakamako da
yawa tie,
70S. Kuma ku ambaci Allah a
cikin kwanuka Eidayayyu. (li To,
wanda ya yi gaggawa a cikin kwana
biyu v tn, babu laifl a kansa, kuma
wanda ya jinkirta, to. babu laifl a
kan.sa, ga wanda ya yi takawa.
Kuma ku bi Allah da tafawa,
kuma ku sani cewa la lie ne ku h
zuwa pare Shi akc tara ku.
204. Kuma akwai daga mu-
tant 2 ' wanda maganarsa tana ba
ka sha awa a cikin rayuwar duniya,
alhali yana shaidar da Allah a kan
ah in da yake cikin zuciyarsa, kuma
shi mai tsananin husuma ne.
■-: t j-'lL ! ^ -"■ -rh J H"T^
I L j BayaiLLH kabburori, bayan iallittn farillai p.iwj. sba biyaT, ana farawa da sulkr
azahar ta ranar saLLa a klare da sallar asuba ta rfna ta Jimfu duga ranai 1 salLa. Kwiimkari
Muia Likix nc da$& r|n:i: khIKh. sai ga wanda ya yi gaggawa tM daga Mma bayan filar
ranar nan kuriia gabariij-] Jarfuwaj' rana.
(2) Bii\djii[L [JiucLtifuiti da hil]ay?ns4i, j cikin jama'a, a ian shi. d.[jmi[L kada a di:^.^ra a
kansa Haka myliunm kiiki shi aja ana son a sau shi duirntL a dogarn da shi kamar yadda
ya yi bayaniii^a,
2. Suratul Ba£ara
205. Kuma idan ya juya sai ya yi
gaggawa a cikin Rasa do mm ya yi
fiarna a cikinla. kuma ya halaka
shuka da 'ya'yan dab by hi. Kuma
Allah ba Ya son (krna.
206. Kuma idan an cc masa:
ll Ka ji tsoron Allah," sai girman
kai da yin zunubi ya dauke shi. To
abin da yakc rnai isarsa Jahannama
tt Kuma ha£ika, shimfkfa ta
mutiana.
207. Kuma akwai daga mu-
tant 111 wanda yake sayar da ransa,
d urn in n email yardar Allah: Kuma
Allah Mai tausayi ga bayi ne.
208. Ya ku wadanda suka yi
imani! Ku shiga cikin Musulunci
gaba day a ; kuma kada ku bi zambi-
y ay in Shaidan; lalte ne shla gaix ku
ma£iyi ne, bayyanannc
20 9. To, idan kiin karkacc daga
bay an hujjoji bayyanannu sun ?o
muku, to, ku sam ccwa la lie tic
AJlah, Mabuwayi nc, Mai hikima.
210. Shin, suna jira. face dai Al-
lah Ya jemusu a cikin wasu inuwuyi
na girgije, da mula'iku, kuma an
hukunla alamarif] ? Kuma 7uwa ga
Allah aTamurra ake mayar da su.
2H. Ka fa m bayi Bani Isra'ila,
da ya wa Muka ba su daga ayoyi
bayyanannu, Kuma wanda ya mu-
sanya nnmar Allah daga bay an ti
jc masa, to.lalle ne Allah Mai tsana-
nin utfiiba ne.
'J, ""IVI
--
[ I j BayanLti mumini sosai a dim MutuLmi dn halaycnsa,. a h&ii shi dnmin a dogara a
ksuiia.
2. SOratul Bafara
49
2/2. An kawata ray u war duniya
ga wadanda suka kafirla, kuma
sun a izgili daga wadanda suka yi
TmanL alhali wadanda suka yi tafta-
wa suna bisa gare su, a Ranar Kiya-
ma. Kuma Allah Yana ar/uta wan-
da Yakc so. Ha da lissafi ba.
213. Mutanc sun kasance arum-
ma j/uda. Sai Allah Ya aiki an-
nabawa suna masu bayar da hish-
ara kuma masu gargadl; kuma Ya
saukar da Littafi da gaskiya tare da
su do in in (Littafin) ya yi hukunci a
tsakanin mutanen, a cikin a bin da
suka a a 5a wa juna a cikinsa; kuma
babu wanda ya sa&a, a cikinsa.
face wadanda aka bai wa shi daga
bay an hujjpji bayyanarmu sun jc
musu. domm zaluriei a tsakantnsu.
Sai Allah Ya shiyar da wadanda
suka yi imani ga abin da suka sa&a
a cikinsa daga gaskrya da izninSa.
Kuma Allah Yana shiryar da
wanda Yake so, zuwa ga hanya
madaidaiciya,
214. Ko kuna zaton ku shiga
Aijanna, kuma tun mi satin wadan-
da suka shige daga gabaninku bai vo
muku ba? Wahaloli da cuta sun
shafc su, kuma aka tsoratar da ssu
bar manxcrnsu da wadanda suka yi
Tmani tart da shi su ce: ll Yaushe
uumakon Allah zai zo?" To! Lalle
ne, taimakon Allah yana kusa!
215. Suna tambayar ka mene ne
za su ciyar. Ka ce: Abin da kuka
ciyar daga alheri sai ga mahaitV n
f K f U^iP iff* A\ ■- - f
S f. y ■
(]) Tiyar tJa matiHifa malalautu wiijibi nr. h,\l>i (fiya dn 'ya'ya G;iii;lrig wqffanda ba su
dii JiLkiy;! hur yaro ya baliijia a kuma aurar da yarinya La Larc a f2.id.an mijLnla. Aznnia
2. Suratul Ba£axa
SO
da mail kusantar dangantaka da
ma ra y u d a m a I alau ta d a da n nan y a .
Kuma a bin da kuka atkata daga
alhcri. to, tulle nc. Allah gare shi
Masani nc.
216. An wajabta m ya£iakanku J
alhali kuwa &hi abin Ri nc a garc ku,
akwai Tatar cewa ku £1 vvani abu 1
alhali shi ne maR a Inert a garc ku,
kuma akwai fatar cewa kuna. st>n
wani abu alhali kuwa shi ne maR
sham a gare ku. Kuma Allah ne
Yakc sani h kuma ku ba ku sani ba.
217. Suna tambayar ka game da
Watan Alfarma ; yin yalci a rikinsa.
ka cc: " Yin yaki a rikinsa babban
zunubi ne, Kuma hani daga han-
yar Allah, da kuma kafirci da Shi
da kuma Masallaci T&ararrc, da
firar da mulanensa daga gare sht,
shi nc mafi girman zunubi
a wurin Allah." Kuma fitina ila ce
mafi girma daga kisa. Kuma ba su
gushewa suna yakinku har su
mayar da ku daga barin addimnku
id an /a su iya. Kuma wanda y& yi
ridda daga gare ku ga harm addi-
ninsa har ya muni alhali kuwa
yana kaliii, to, wadannan ayyu-
kansu sun 6aci a cikin duniya da
Lahrira. Kuma wadannan abokan
Wuta ne, su a cikinta madawwama
*iJ*. ;, ' ,; Yil' , 'i t Xt-*"
* > 1 ^ ■t - -' i---- ^ i u * T t ^ "
i \ . Ml -.c Ml +
r .-- 1™
5^ J* ■W'J-J^^ 3
0 s^>j^^^^*j\2^
mAlar a lire da bawan mutUTTl cjyar da SU wajlb] [It ko da. Smla da dukiyu. L^afa batd
har kwfna uku ^warflwidou bukata wajibi nc, sauran ciyarwa mustahibbi ce bayan an
Jllar dil Zihkka idti]] tii wajaba.
U) Uayiinin hukuncjfl yak'i dd. miri da lukatica da aka hana yin sa. da dulilin yinsa
2. Sumtul Ba£ara
51
2/5. La lie ne wadanda suka yi
Tmani, da wacfanda suka yi hijira
kuma suka yi jihadi a cikin hanyar
Allah, watfannan sun a fatar (sa-
mun) rahamar Allah, kuma Allah
Mai gafara ne, Mai jin kai.
219. Suna tarn bay ar ka game da
giya da caca m . Ka ce: "A cikinsu
akwai 7imubi mai girma da wasu
amfanoni ga mutane, kuma zunu-
binsu ne mafi girma claga amlanin-
su." Kuma suna lambayar ka mene
ne 7a .su ciyar; ka ec: lL Abin da ya
rage." (J> Kamar wan can nc Allah
Yake bayyanawar ayoyi a garc ku:
tsammaninku, kuna tunani.
220. A cikin duniya da Lahira,
Kuma suna lam b ay a r ka game da
marayu. 05 Ka cer "Kyautatawa
gare su ne mafi alheri, kuma idan
kun hada da su (wajen abinci), to,
"ya'uwanku nc; kuma Allah Yana
saniti mai 5atawa daga mai kyaula-
tawa. Kuma da Allah Ya so, da Ya
tsananta muku. Lallc ne Allah Ma-
buwayi ne, Mai hikima.
221. Kuma kada ku auri maLa ( ' u
mushirikai sai sun yi imam: Kuma
la lie ne baiwa mumina ita cc mafi
- - ■
1 i .--
^>^t£Aft£ 4JMJ ^jjl
(L) Bayanin h uk unum cica da ijiyw da dyarwa In n".hir\ Cidii tin giya haramun nc
dOJlim (:UtafSU ;u Jl afidabiJlsu >awa. LiJjLi hakund da amn da ya rin.ja.ya Ayoyin wata s-ara
sun hayyana. h ;^ ramdn
{2) Abin da ya rsjjrc daga larurarku da la lyikoku c?fi wanda ciyar da shi yake wajibd a
kar.ku. itiiurd shi afwu Da.L'a afwu ake Hadakar ladawwu'i.
O ) BaViiinn ^asna abi titi dii vara ma ra y u, masa dabiyar kan^u.
(4} Eayarun :rin. cffi m^an wmv add]]U da bil Ka a a are ba .%ai sun Tmmi I unta ,
wlUulI J1TU.S-tlLiJk.LiJ. banda malan Murancn LlTraJ], £Ll kam ana Liureu 'ya'yatLSu Lare L3a
ka.fi rcinmi Ha a auicn. Will] da ya yi ridda daj. 1 :^ uddinin MusukmcJ
2. Sumtul Ba£ara
52
1 MJl Sjj^
alheri daga cfiya kafira, kuma ko da
ta ba ku sha'awa. Kuma kada ku
aurar wa ma/a nmshirikai, sai sun
yilmani, kuma la]]e ne bawa mumi-
ni shi ne mafi alheri daga da mushi-
riki, kuma ko da ya ba ku sha'awa,
wadannan sun a kira ne zuwa ga
Wuta s kuma Allah Yana kira zuwa
ga Al.panna da gafara da izninSa
Kuma Yana bay yana ayoyinSa ga
mutane: uammaninsu suna
tunawa.
222. Kuma suna tambayar ka
game da haila C]) . Kact: Shicuia ne.
Sabdda haka ku nisanci mata a
cikin wurin haita, kuma kada ku
k usance su sai sun yi tsarki . To : idan
sun yi wanka sai ku je musu daga
inch] Allah Ya umurce ku. Lallene,
Allah Yana son masu luba, kuma
Yana son masu [sarkaktiwa.
22 i. Malanku gdnaki ne a gare
ku, saboda hnka ku jc wa gona-
kinku yadda kuka so, Kuma ku
gabatar i;t) (da alheri) sanrida kan-
ku, ku bi Allah da tatfawa. Kuma
ku sani cewa lalle ne kii masu hadu-
wa da Shi ne. Kuma ka bayar da
bishilra ga muminai.
--
4 ■"'f
\ J • "1 Y*~
I. n Bayanin hukunan saduw^ da ni^ l.in aimc a lectin haiJfllS'j; watAU jmuVi y-1
h;H.:imtd a Clkin bail a ko bayan JiluIh eabamJ] La yi wacika. Kc"i du la yi UimarLia [i yi sulk
duk da haka dui sai (a yi wanka ranoan f^rjinra yafcc halatta mijinta. Amma a.na ip
[[jubiiihaia dii run^umayya :i c\k\n haila hiyan tji rfaura gyAUti>. t!i rule clhjya
(5) Mutum na iya iaduwa dii itiatar^i VLidJj \ake Hti kuma vn,dda ya Hatikaka a c;arc
shi, dlagd. eaha ko da^a l^va, aiuma ga farji bajida dubum. Ma'anar ka j^abacir da
iilheri dumin rayiikanku, HhT nc ka yi baKnula ku rcmi (sfiri dtfSfl S tlu L<fa n iabodd
'ya'yailku. Bu u jLtlla'i da uiaLU albili Cani barfi, ana son (jabnlar da wa hji
2. Sumtiil Ba£ara
53
224. Kuma k ad a ku sanya 111 Al-
lah kambu ga rant&uwGyinku dt>
min kada ku yi warn alhcri, kijrna
ku yi ta£awa, kuma ku yi wani
gyara [sakanin mutane, kuma Allah
Mai ji nc h Masani.
225. Allah ba Ya kima ku da
laifi saboda yasasshiya a cikin
ranlsuwoyinku. Kuma amma Yana
kama ku saboda abm da zukatan-
ku fl > xuka Sana an la. Kuma Allah
Mai galara nc, Mai ha£uri.
226.. Ga watfanda suke yin rant-
suwa r -° daga rnatansu akwai jinki-
rin wata hucu. To, idan sun koma,
to, lallene Allah Mai gafara nc Mai
jin £ai.
227. Kuma idan sun yi niyyar
saki, to, lalle ne T Allah Mai ji no,
Masani.
228. Kuma mata wadanda (j "
aka saki aurensu : suna jinkiri da
kaasu tsarki uku. Kuma ba ya ha-
la I la a gare su, su 66ye abin da
l£3 J f^i^^y^j
■ .-
(1) Bayanin ramtsLma da hultun^L-h^'kiinctnTa Kada ku sanya rantsmwa da Allah
sababin rasiun aj k a.la wani allied. ku ward aikin dTa. ku kuma sanya nulbi] a. tsakanir.
[Nutine, kamar a rciict (ihi ga wani ahu daga cikjnsu, sai ya >'L rantsuwa ya : " Walla Ll hi
zan yi ba." d6m]n Lsare kanHa daga aikaiawar ahm da aka nema garc slu. Yeii ir:« wannan
rantsnwa ruakariihi cie k6 baiam. awargwadrcr. nauyin atiin da aka yi ta sabeda rashjn yin
sa. Kambu shi nc wunn gwada Mibi.
(2) Yasasshiyar ranisawa ita ce, a wuiill MaLJt, rilJU3u%a a kan abm da rnulum ke
ga"itt xa labbalaoci? nr, nai ya bayyana ifapx bjiya akasm turianmsa. Kumar ya Ci Wallahi
ba R] (la klldi.. ^a &ai'jjtLsa kutva hiika tit: ba ya da xu, hai sani bd dsht wnni v.h muH'. y:s yi
gad p. A SKatj'i ita CC" a ah a Wallahi, i, Wallahi, a tikin majjana ba da nafi ba
(3) irukundn tla":, u'aiau rantKuwa t\ It^n. barm takin cr.ataj sa domjn ya wahalar da
ita. H jira sill ^ala hudu, idan yi Jii komawa a Hake la da^a ^nm shi
(4) BavaJlill jddar saki da hukuntB-lnjkanLcn da suka ratayu da ita iddar r.^arki l i k 1 1
gB niatar ai]rc; diya. baiwa lilu kL bLyu. fCwar^awaratiarki gada. Iilibra'in y.ina ki: ku.skuri L
kamar idda yak::.
2. Suratul Ba£ara
54
Allah Ya halitta a cikin mahai-
funsu, idan sun kasance suna yin
imam da Allah da Ranar Lahira.
K uma mazan Eiurensu su ne mafiya
hakki ga mayar J a su a cikin wan-
can, idan sun yi nufm gyarawa.
Kuma su malan a una da kamar
abin da yake a kansu, yadda aka
sani. Kuma ma^a sun a da wala
daraia a kansu (su matan), Kuma
Allah Mabuwayi ne, Mai hikitrta.
229. Saki sau biyu a) yake* sai a
rilta da alheri, ko kuwa a sallama
bisa kyautatawa. Kuma ba ya ha-
latla a gare ku (maza) ku karfie
wani abu daga abin da kuka ha su,
face fa idan su (ma T auran) na tsoron
na za su tsayar da iyakokin Allah
ba. Idan kun (danginsu).ji tsoron ba
za su tsayar da iyakokin Allah ba,
to. babu laif i a kansu a cikin abin da
ta yi fansa da shi. Wadancan iyako-
kin Allah ne, saboda haka kada ku
£clare su. Kuma wand a ya k eta re
iyak 6k in Allah,, to watfannan su ne
azzahjttiai,
230. Sa'an nan idan ya sake la
(na uku), to, ba ta halatta a gare shi,
daga bay a, sai ta yi jima'i da wani
miji, waninsa. Sa'an nan idan (ya-
bo-n mijin, watau tvi biyu) ya sake
ta, to, babu laifi a kansu ga su koma
wa (auren) juna, idan sun (mijin
farko da matar) yi zaton cewa za su
tsayar da iyakokin Allah, kuma
- rt< ^+vi Ttz-'ti Kit
4 ■-■ ^ ,
(]) Sakm nun: da m.i ku.uec-h.uk Lmi:uj] da suka ralayu. da. shi Wanda ya Saki cnatarsa
sun iTava kr> Kau biyu, yana iya mayar d« it a ko da ba ta so ba matii£ai ba ta £ Src idda ba.
Wanda ya yi saki uku ba ya lya kuma aurcrAa, saj r h i >■] jima'! da watli iabon miji a c:Vin
aurc sab i hi. SakLti bawa biyu ne
2. Sumtul Bd£ara
55
wadancan dokokin Allah ne : Yana
bayyana su ga mutane wadanda
suke sani.
2i/. Kuma idan kun saki mata,
sa'an nan suka isa ga ajalinsu (id-
darsu). sai ku ri£e su da alheri ko ku
sa flame su da alheri. kuma kada ku
ri£e su a kan cutarwa domin ku yi
zalunci (ta tsawaita idda}. Kuma
wanda ya aikata wane an, la.haJafta,
ya zalunci kansa, Kuma kada ku ri£i
ayoyin Allah da i/gili. Kuma ku tuna
numar Allah da abin da Ya saukar
a kanku na LittaTi da hikima. Yana
yi muku wa'azi da shi. Kuma ku bi
Allah da ta£awa, kuma ku sani
cewa la lie ne Allah ga dukan kome
Masani ne.
232. Kuma id Em kuka saki mata.
har $uka isa ajalinsu (iddarsu),
to, kada ku (w&liyyansu) hana su T
su auri mazansu (da suka sake su)
id an sun yard a da juna a tsakaninsu
(Isohon miji da I son u war mala) da
alhxri Wantan ana yin wa'a/.i da
shi ga wanda ya kasanct daga eh re
ku yana Tmani da Allah da Ranar
l.ahira. Wan can ne mafi mulunci a
gare ku,kuma mafi tsarkw Kuma
Allah Yana sani, kuma ku ba ku
sani ba.
233. Kuma masu haifuwa (sa-
kakku) M> suna shayar da abin
haifuwarsu shekara biyu cikakku
ga wanda ya yi nufin ya cika sha-
yarwa . Kuma ciyar da su da lufatar
3 ij**^ yj» ^Lb-^i?
^ 'J£j l^o^
{I) Bayinic: nhayar da mimii ji nj i Tin da
2. Sumtul Ba£axa
56
dri su yana a kan wan da aka haifar
masa, da albert. Ba a kalCafi wa rai
Face iyawarsa. Ba a cutar da uwa
game da danta. kuma ba a eCUar da
uba game da tfansa, kuma a kan
magaji akwai miaalin wane an. To,
idan suka yi nufin yayc, a kan
yardalayya dajia garc *u h da sha-
wartar jun.a t lo. babu laifi a kan&u.
Kuma idari kun yi nufin ku hayar
da cfiyanku shayarwa, to, babu laiti
a kanku, idan kun mika abin da
kuka zo da shi bisa al'ada. Kumu ku
bi Allah da takawa. Kuma ku sani
cewa la Me ne Allah, ga abm da kukc
aikalawa. Mai gani nc.
234. Kuma watfa nd a su ke m u I u-
wa cn daga garc ku suna barin ma-
lan aurc, malan sun a jink iri da
kansu wata hudu da kwana goma.
To, idan sun isa ga ajalinsu, to,
babu lain a kanku a ukin abin da
suka aikata game da kansu ga
aFada. Kuma Allah ga abin da kuke
aikatawa Masani ne.
235. Kuma babu laiTi a kanku a
cikin abin da kuka gitta m da yhi
daga neman auren ma [a ko kuwa
kuka Boye a cikin zukalanku. Allah
Ya san cewa lalle nc ku, zn ku
ambala musu (shi). Kuma amma
kada ku yi wa juna alkawari da shi a
boye, face dai ku facfi magana
sananniya. Kuma kada ku kulla
J r- * i
p r .; "..
( 1 j BayAnin i ddar m i:u™ar maza : mace diva, /a [a /a una va.I\l hudu db kwaftLJ jjujUii.
Rama maLar aurc larta a kan nbi. Wadda. ke shakkar Ciki iai [a 7,dLi1iLi iai sh-llkkn la dtlnc
Aua lakaba watau jnai tddar mu^uwa ta nisanci Ifawxi kowacc in cc, 1a fire idcJa
(2) Bayarijn hutur-cisn niman aurcn Tniicc a Likin idd^ru, An hana Hai dai da bananti.
knniar yd cc muLa, " Ina /an sacni kamarki'?"'
2. Sumtul Ba£ara
57
niyyar (burin aurtm sai littafin
(idda) ya kai ga ajalinsa. Kuma ku
sani cewa lalle ne, Allah Yana sanin
abin da yakccikin zukatanku, sabo-
da haka ku ji tsoronSa. Kuma ku
satii cewa Allah Mai gafara ne. Mai
haJcuri.
AM. Kuma babu laitl 1 - 1 f a kanku
id an kun saki mata, maUi£ar ha ku
shale su ba. kuma ba ku yanka
rnusu sadaki ba. Kuma ku ba su
kvautar dadadawa, a kaxi mawada-
d gwargwadonsa, kuma a kan ma-
Runt ad gwargwadonsa: domin
dadacfarwa f da alheri, wajibi ne a
kan ma&u kyautatawa.
237. Kuma idan kuka sake su
daga gabanin ku shafe su, a I hah
kuwa'- 1 kun yanka musu sadaki, lo,
rabin abin da kuka yanka face idan
sun yafe, ko wanda daurin amen
yake ga hannunsa ya yafe. Kuma ku
yafe dm ne mafi kusa da tafcawa.
Kuma kada ku mania da falala a
[sakaninku. I, alio ne Allah ga abin
da kukc aikatawa Mai gani ne,
233. Ku tsan:^' lokatai a kan
salloli da salln maHficiya, Kuma ku
Isayu kuna masu Icankan da kai ga
Allah,
1 -b lu^-'j ^=^_jji^u
V
(I ) Bayanin HadLLkii] wadda aka saki gabanin &hafa da yanka &adakL. watmi mi;m ya
sak] LUCl bsu sadu da LtS ba JflJiTCa bai yanka k.h ri.H Jli ba. ftabu. Har!aki _qare La sai kyaular
dadadawa kawai
(2} Kayanin sadaki ci wadda aka yanka wa s-adakL amcna kuma aka Jake ta ^abamn
ihSfA, lo, ila. laiti da r^bih sid5kifHa., sai idan ti aauna a dakinsa shckara guda cskakkiya,
li\ &uj a biya La dukan sadakmta.
Fiay^niTi hiikyncin IsarL- ^akatan HaILd a nikin kiiwac'LL- ha]i : amjnci ko tSOTO, ds
bayar da Halla vadda haLi ya bayar duka: csayt ko da tatty a ko gudanc Hikimsr Hanya
wai]lian hukutltL a tsakanjJl hukuiliC-Kukiinccn aurc. domin furkarw-a a kan matiLmmaa-
Cill 5a]b. domin kada rr.ij'amala La sb.apallar da Mu.sa^ni daga ^.ars la.
2. Suratul Ba£ara
58
1 ijijl Sjj^
230. To, idan kun ji tanro, lu (ku
dai yi salla gwargwadon hali) da
tatiya Rasa ko kuwa a kan dabbobi.
Sa'an nan idan kun ami nee, sai ku
ambaci Allah, kamar yadda Ya
nuTia muku a bin da ba ku kasance
kuna sani ba.
240. K uma wada nd a s uke mutu-
wti n) daga gare ku. alhali suna
barin matan aurc, wasiyya ga nia-
tati auretuui da dadadawa /uwu ga
sbekara guda bahu fltarwa. lo. idan
Aun fita, to, babu Jaifl a kanku a
cikin abin da xuka aikata game da
kansu daga a bin da aka sani, kuma
Allah Mabuwayj ne, Mai hikima.
241. Kuma watfanda aka saki
suna da da da daw a gwargwadon
hali, wajabce a kan masu ta£awa £a \
242. Kamar wane an ne Allah
Yake bayyana muku ayoyinSa ;
tsanimaninku, kuna hankalla.
243. Sh in , ba ka gani ba . zuwa ga
wada n da suka f ita 11 h daga gidaicn-
su, alhali kuwa su dubhai ne. domin
2_ 'I
(]) A] 'Ada hJati ba m sifiA w;h rukynin shurTa ba, ba a hana 1a h sas dac bafcni tilastawa
jzii yinLa A zamanin Jalnliyya ma Li nuns iddar matuwar mazjr.hu .sbekara pnda Wanda ya
>■] wuiiyyai kada cnaLarsa la JUa daga dakinU liar shikara, ana karbar niiis.a. nai daL bib a
tTltts a gate ta da ta zauna. demiiti an shale Imkuncin iddar sMkara la aladaj JaJiiUyya.
(2> Bayanm Lijku.ncindad'ad'awa ga malan da uka smki bijyan ar. yi zaman aaredu su
Tamaitu 1 ! garc sv wajibi tk a kan mazamu, gwargwadon hali
(1) Was'j mullne- ne daj^a L"i kin llarn Isr^'iLa. annoba La aaka a kariHU, sai saka fiLa
daga i:dajcjisu duimn gadun jna".uv,a. sj djbu ]jui1~h ko tiikwas ku wama wafLiian adadL.
sai A I tab Ya cc musu; i: Ku mutu," sai suka mam kwana takwas kd hiyafca Sa'an nan
kuma Allah Ya layar da sa darnics Ya [iiiaa Tau^a Ltiwa jradatL malawa, bi ya bacia ta, sai
abifLda Ya 3ia iIll ke Liukuwa. WacinaTi Lt]&sa lac:a a:n facial dak aria fa cayaka dociiuj j]}iadi.
sabOda haka unuimL d? yaJtJ ya bi fa, wii'au ila sJiiinfitiiccga umiiniitijihAd] da iita ^ui*-a
y.ifti Kuma ?t)rar na karanlar da tattalin arziki daga nan ruws karshenra, Waiaa kafa gari
■Fvajibi ne jra Lallalin ar/iki
2. Suratul Bafiira
1 ijijl ajj^t
isornn mutuwa? Sai Allah Ya ce
rnusu: ll Ku mutu. 1 ' Saan nan kuma
Ya rayar da su s lalli; nc Allah, haiti-
ka, Ma'abueiTi falala a kan mutane
ne, kuma amma mafi yawan muta-
ne ha su godewa.
244. Kuma ku yi yaki a cikin
hanyar Allah, kuma ku sani ixwa
lallc nc, Allah Mai jT ne, Masani.
245. Wane nc wanda (1 ' zai bai
wa Allah ranee, ranee mai kyau,
domin Ya rirsanya masa, rifranyawa
mai yaw a? Kuma Allah Shi nu ke
damkewa, kuma yana shimfidawa,
kuma zuwa a garu: Shi ake mayar da
kll.
246. Shin, ba ka gani ba zuwa ga
wasu mashawarla' 21 daga Bani Is-
rael a daga bayan Mftsa, a lokacin
da suka cc ga wani annabi nasu;
"Na<fa mana sarki, mu yi ya£i a
dkin hanyar Allah. 11 Ya ce; *'Ashc,
akwai tsammaninku, ldati ati wa-
jabta yaki a kanku cewa ba /.a ku yi
ya£in ba?" Suka ce; "Kuma mene
nc a gare mu. ba za mii yi yaki ba, a
cikin hanyar Allah, a In all kuwa,
haklka, an filar da mu daga gidajen-
mu da tfiyanmu?" To, a lokacin da
aka vvajabta yak in a kansu, suka
juya, sai kadan daga garc su. Kuma
Allah Masani ne ^a azzalumai
J '* jtil^Uv^ ^
(!) BayatlL gatxwa jihadj ha yiw.iw^ sat nm'.Snt: kow-a yii bi^jr <i;i r l^j nm k 1 uisa na
dukiya kd rm ma'ans Kuma duk wan da yn bdyar da tiumaJco, IP, ranee nc bm wa Allah.
wjiTKla y'AVc Shi th.' Ya bsiyiii da as4i]in . dQkiyat. da yiiwa kd Ira dan, kuma Mai sakainiiliL: jia
wanda ya yi aiki da umurninSa da bahban sakumako, hiyan a]] k L>ccia ?uwa earn Shi
Jihidi wajibi ne fa taUalrn arziki domin isaro.
{2} Wan nan (tissa tana nuna ccwa ba a iya yju yukL sai da Sarki, shugttba. Kuma ta
(■'acfi dalTlin da kc sanya jacEia'u ill VI yiikj: watau ddmiri t^aron ddLlini cia rii y uka d l: [LaSabi
lIh muLurjLL da dukiya.
2. Suratul Batara
1 ijijJl 5^
247. Kuma annabinsu u> ya ce
musui "Lalle ne, Allah ya nada
muku "Dalu,ta C2) ya zama sarki. 1 '
Suka cc; "Yaya nc sarauLa za la
kasanix a g arc ^hi u a kanmu, alhali
kuwa mu ne mafi cancanta da sa-
rauta daga gare shi, kuma ba a ba
shi wata wadata ba daga dukiya?"
Ya ce: *%alle ne, Allah Ya zanc shi
a kanku, kuma Ya Icara masa yalwa
a cikin ilmi da jiki. Kuma Allah
Yana hayar da mulkinSa ga wand a
Yakc so, kuma Allah Mawadari ne.
Masani.
248. Kuma anna bin su ya cc
musu: "T.allc ml:, a lama r mulkinSa
ita cc akwatin^' nan ya so muku. a
rikinsa akwai natsuwa daga
Ubangijinku da sauran kaya daga
abin da Gidan Musa da Gidan I la-
cuna suka bari, mala'iku suna dau-
karsa La tic ne a cikin wancan ak-
wai alama a garc ku (ta nadin Da-
tuta daga Allah nc) idan kuti ka-
sance masu imam'.''
^ ji^J
(I ) Siinail anliabmiu SliaiTiwdu da^j Kibl I.awaya A bay^/H Musa, YaLSh'ii bin Nun,
sa'an ntir: K.ihh, sa'im nun HlzJcjJ. Sa'an Jian Myas sa'an n:iu Alyass'i], dilga llH,n Bam
Is-ta^la suka raaa mai jan su haT Am^a^a diyail Am] iff br. Ad. wadarnla kr *a-.]n;.' a PalnstTn
suka nnjayj Bajii Isia'ila, suka karkashe su suka kcre su daga g,Lda;t;niLL suka kac^a
'ya'yansu, bar a lokacin da wata mace daga Sibt Liwaya U haifi Shamwlu Annabi. Va
tiada miiSu sarki 'Dal u La.
(2) "Da I ik a yana a cikin j-idsin ftinyammu din Ya'aJciih'j ndakawa nc yiina dogara a
kan Jiua'a. Ziitiyjai Yati jya, rn: .tarakuii.i domin h-T,kn sufUtnsu ya nnjaya a kan Bani
lsra'il;j. 7ilr:yyaJ' Lawaya &ii ])e anciabawa da milamai
(3) 'Akwatio Nat5uwa' an saukar da shi lire da Adam, a cikinsa atwai surdrin
asinabawa, lJli jidi::: r:x.ins.i yu ,<,i'. fM<i siiiiya A:Uiura li saboda h;,k;„ iiki»
sSmi karyayyun Lilln^anALljaiii a dki da raw?mTi Harfilia da want ab'j daj;aMannu da
Salwa. A Idkacin da AmaLtlca suka cinjSyc su. >ai suka karfic wannan akwati, suka ajiye shi
Ulda bai dice da shi Hi h;- : r ;i i;"k.i. ir> dh makVlku suka. d"iiuki: shi mwii pi " f In? .s.
2. Suratul Ba£ara
1 ijijl Sjj^
2^. A h\kacin da 'Daluta ya
fit a ll> da rundundniris ya tc: "Lalle
ne Allah Mai jarrabarku ne da wani
kogi. To, wand a ya sha daga gare
shi, to, ba shi daga gare ni, kuma
wanda bai tfandane &hi ba. to, la Me
ne shi, yana daga garo ni, face wan-
da ya kamfaiu, kamfata guda da
hannunsa." Sai suka sha daga gare
shi, fate kadan daga gare su, To, a
lokacin da (TMIuta) ya ketare shi,
shi da wacfanda suka yi. imam tare
da shi, (sai watfanda suka sha)
suka ce: lL Babu Iko a gare mu yau
game: da Jaluta da rundunoninsa/ 1
Wadanda suka labbata cewa lalle
su masu gamuwa ne da Allah, suka
ce: Da yawa Ecungiya kadan la
rinjayi wata kungiya mai yawn da
iznin Allah, kuma Allah Yana tare
da masu ha Jam,'*
250. Kuma a lokacin da suka <IJ
bay y ana ga Jaluta da rundurjo-
mnsa, suka ce: "Ya L'banjajinmu!
Ka zuba hakuri a kanmu, kuma Ka
labhatar da sawayenmu, kuma Ka
laimake mu a kan mutanen nan
kafiraL"
251. Sai suka karya su da iznin
Allah. Kuma Davvudu ya kashe
Jaluta, kuma Allah Ya ba shi mulki
da hikima, kuma Ya sanar da shi
daga a bin da Yake so. Kuma ba
'sVi < - x ':*T ^nM^
.... Irti - V i_- - 1i *-
i.-
[ L ) Soja n a Mi l( a t at L^rbi .Sui libli ca wah h. U iIli £ i shi rwadam Ag.i ngmais Kir yur wi
Kogm kiwa shine kogin Ufdun tsalcamn Urdun di Fa]aatin
(2) IJiwi^du dktL Ai;,]]^ vjl giijj 3 r,n.i hcin ShanLwTlu. da mullein "Daliila. ihT tie y«i tlj a
Tv-itta sll a cikic] Udfii ]£l i.i'lLoi hiy^nHa sai iTiicLSii SuLaLmiln J^jc ^hi Kaka nan Y^w^n
muLinciL T5aluta da suka yi yi£i kamnrLidadili mutanen Harfarnt wad'andi iiita yi y ii£i tare
d-i Anna hi, ^"ira da annciLi su tdbb-ata a fare sbn.
2. Suratul Batara
rt2
1 flji^ 5^
domin lunkud^war Allah ga mu la-
ne ^HShcns.u da sashe ba, lalle ne, da
Easa ta bad; kuma amma Allah
Ma'abucin falala ne a kan lalikai.
252. Warfatican ayoyin Allah ne ;
Muna karanta su a kanka da gas-
kiya: Kuma lalle ne kai. hakrifta,
kan a daaa manzanni.
253. Wada n ca n m anz annin 1 J h
Mun fTfita sashensu a kan sashe:
daea cikinsti ak wai wand a Allah Ya
mar
yi masamagana ; kuma Ya tfaukaka
sashensu da darajoji; kuma Muka
bai wa Tsii dan Mary a ma hujjnji
bayyanaunu, kuma Muka kaifafa
shi da Ruhi mai tsarki. Kuma da
Allah Ya so da wadanda suke daga
bayansu, ba za su yi yaki ba, daga
bay an hujjoji bayyanannu sun je
musu. Kuma amm» sun li&a wa
juna, saboda haka daga cikinsu
akvvai wanda ya yi imam, kuma
daga cikinsu akwai wanda ya kafir-
ta. Kuma da Allah Ya so n da ba za
su ya£i juna ba, kuma amma Allah
yana aikata a bin da Yakc nufi.
254. Ya ku wacfanda ' 2) suka yi
imani! Ku ciyar daga abin da Muka
arzuta ku daga gabanin wani yini ya
(1) Allah Yani LunkuiJe LVurna a. cikm Sana Ja was^ar kflrantiir da misu allien,
dentin 5.u yaCi misii sham. Ya saukar ilminSa da wisidar maiutanninSa wacfanda Ya
1 u tilialar da cewa Muhammadu, tsira da amiTicinSa su Labbaui a garc shi, yana uikinsu
kuma shi nc ya H daukjkii ilaya cixmsu Duga wan nan aya zuwa (earshen Sura duka, Itarin
bayani nc da shiryarwa ga hukuncu-hukunLX'R da suka gabata da kuma yadda za a zartar
da aiki d* su, kacciar yadda tsarin ma^ana zai nuna in Allah Ya so.
(2) Iiaviijj labbatar do Tn;in/ancin Aiinabi Muti^mmada, isTra da amincin Allah sn
[abbata a gare shi. sa'an nan yasabimta fuskaniada kira zuwa ga wadsmta suka yi imani
da Anna hi, kuma ya farkar da sw game da auwan babbar rana (a KTiyama. Sa'an nan ya
t\id\ [iS li Ta'aLi. Allah Mai siliiliii da ke cnuti ay:i 1a 255
2. Suratul Ba£axa
h3
zo n babu ciniki a cikin Ha. kuma
babu abuia, kuma babu cclu, kuma
kafirai su ne a7.zalumai.
2J5. Allah, babu wani Ubangi.ii
face Shi, Rayayyc, Mai T.sayuwa da
kornc, gyangyarfi ba ya kama Shi,
kuma harci ba ya katna Shi, Shi ne
da abin da yake a cikin sammai da
abin da yake a cikin kasa. Wane ne
wand a yake yin ceto a wurinSa, face
da izninSa? Yana sanin abin da
yakc a gaba gare hu da abin da yakc
a bayan.su. Kuma ba su kcwaycwa
da k5mc daga ibnmSa, face da abin
da Ya so. KursiyyunSa ya yalwaci
sammai da fiasa. Kuma tsare su ba
ya na.uya.yarS a. Kuma Shi ne
Madaukaki, Mai girma.
256. Babu tilastawa"- 1 a cikin
addini. bakika„ shiriya ta bayyana
daga bata: Saboda haka wanda ya
kafirta da "Daguta kuma ya yiTmani
da v\l[ah h lo> haluJEa. ya yi riko ga
lgiya amintacciya. babu yankewa a
garc ta. Kuma Allah Mai ji ne,
Masani.
257. Allah Shi ne Masuyin wa-
danda suka yi imam: Yana fitar da
su daga duffai ^uwa ga haske, kuma
© «j y*2& VClJ '-J 4*ii\>
,*i>y ^ ^ef*}) L^y*^ 1 .
(I) Abiibuwars baufawa, in biyu ne: Ubaileijih da Ya aiku Mahiiimnadu da war.nan
gaskiya da sbiuya Shine Allah, [la ?,siirar. iy^ycngiji masu do koJcj n kai da na son 7dfcin:ii
karr.ar Ciaf sti da Sllaiifaii. na aljanna da mutant:, m35U Riga nb]ll da i uk s £ lj, ju kua mulane
a ((.ansa ana miJSU 'D-ijJUtU. Ya >-j bayarun Kakdmalvin ni&biyin kowtmc inn bautawar
Sa'sn. nan ya biyaT d* fcissoshi uku domjfl bayatliu alnu iia waanaci cna^kni Ca JtunHa^ Ea
fuTka Narr.aruyu tire i]a Tbr:ihrm. -.una ngnfi ccw^i mu mulki ana umilttaf in dn bit] Allaii
da (akawa, idall ya bL Sucl iULiyarsa, to, ya Kama 'DagrltLi. All^h zai hal^t^r ri.^ shj Ta biyil
Jtissar Uifairu, CaJiu nutla cewa ljabaabinda yakedfl wuya ga Allah. Ta uku Jcissitr Ibrtiham
da yadda Allah kr rayar da mmattn. tana nuna cc*a babll laii"i ka ioki Allah Yu ^atiar da
Klu dlikatl abin da ya .-'rr.jin in :i k duhu \\.:\ .:: n ka k'.ir;i iiriir
2. Suratul Ba£ara
64
wadartda suka kaflrta, masoyansu
Dagutu ne: suna fUar da su daga
haske zuwa ga duffai. Wadannau
a bo k an Wula nc, su a cikmta ma-
daw warn a w
258. Shin, ba ka gani u 5 ba zuwa
ga wanda ya yi hujjaLayya da Ibra-
him a cikin (aTamarin) Kbangi-
jinsa, domin Allah Ya ba shi mulki,
a lukacin da Ehrahim yd ce: "Uban-
gijina Shi ne Wanda Yake rayawa
kuma Yana matarwa." Ya ce: "Nj
ina rayarwa kuma ina maUtrwa."
Ibrahim ya ce: "To, lalk nc AJEah
Yana zuwa da rana daga gabas: to,
ka zo da ila daga yam ma/' Sai aka
tfimautar da wanda ya kafirta.
Kmna Allah ba Ya shiryar da muta-
nt azzalumai,
259. K a k uwa t 2 ' wan d a y a shutfe
a kan wata alkarya, alhali kuwa
tana wofintacciya a kan gadajen
resunanta. Ya ce: ll Yaya Allah zai
rayar da wannan a bayan
mutuwarLa.' T Sal Allah Y a ma tar da
shi h shekara tfan; sa'an nan kuma
ya layar da shl Ya ce: "Nawa ka
zauna? 1 * Ya ce: "Na zauna yini
daya ka kuwa rabin yini." Ya ce:
"A 'a, ka. zauna shekara dan." To.
ka duba zuw r a ga abincinka, da abin
shank a, (kowanensu) bai sake ba,
kuma ka duba zuwa ga jakinka,
kuma domin Mu sanya ka wata ay a
ga mutant. Kuma ka duba /uwa ga
?,f 1. -- H
J5?
J ^ * _- J- _- _- -
. - 1 - 1
Ajl 4j&<a JvlA t L^VL l3 1 J * t 4-S , Jj t
' ^y J d ^^=>
^ii; ^fc^y
(]> (Cissar ftrko la Tbrabm Ja NiimUru^U.
C2") K"i<sh l.i "niyn i./jiru -ilJtiiiiVci malaooiva. j.ikii:s:i. ahndcLia ^ivhii
2. Suratul Ba£ara
1 ijijl Sjj^
Jcasusuwa yadda Muke molsar da
su. sa"an nan kuma Mu lufalar da
su da namaT l"o 1 a lokacin da (a bin)
ya bay y ana a garc shi h ya cc- "Tna
sanin tewa lalle Allah a kan dukan
komc Mid Ikon yi nc "
JtfO Kuma a lokaem tin Ibrahim
ya ce: "Ya Ubangijina! Ka mina
mini yadda Kake rayar da
matattu " Ya ce: "Shin, kuma ba ka
yi imani ba?" Ya ce: ^Na'am!
Kuma amma domin zuciyata, ta
natsu." Ya ce: Ll To, ka ri£i hudu
daea tsuntsaye, ka karkalar da su
zuwa gare ka ; ka yanka su, su'an
nan kuma ka sanyaju/.u'i daga gare
sll a kan k 6 wane Liu: sc. sa'an nan
kuma ka kira su, za su 70 maka
gudanc. Kuma ka sani cewa lalle
Allah Mahuwayi ni:. Masani."
26L Sifar wadknda suke eiyar da
dukiydymsLi a eikin hanyar Allah,
kamar si far Ewaya ne wadda la
tsirar da zangarniya bakwai, a cikin
kowace zangarniya akwai ft way a
dari. Kuma Allah Yana ri&inyawa
ga wand a Ya so. Kuma Allah Ma-
wad aci ne, Masani.
262. Wadanda suke ciyar da
dukiyoyinsu a rikm hanyar Allah,
sa'an nan kuma ba su biyar wa abin
da suka ciyar din da gori, ko cuta,
suna da sakamakonsu a wunn
(Jhangijinsu, kuma babu tsdio a
kansu, kuma ba su zama suna ba£in
ciki ba.
263 Magana mai kyau da gaTar-
lawa su nc mafi alh£ri daga sadaka
wadda wata cutarwa take biyar ta.
Kuma Allah Wad atacee ne, Mai halcuri.
U IJ j L*J*L»^J LA^*-£=ti
r *- r ti
*r 1 --■ -, *> \ -'A ■-■ i.
2. Suratul Ba£ara
fifi
264. Ya ku wadanda suka yi
Tmatvi! Kada ku 5ata ^adakokinku
da gori da cularwa^ kamar wand a
yake ciyar da dukiyarsa dumin
niina wa mutane, kuma ba ya yin
Tmani da Allah da Ranar Labira.
To> a bin. da yake misalinsa, kamar
fa I Ellen dulse ne, a kansa akwai
tur&aya, sai wabilin hadari ll> ya
samt stm ya bur shi Ranltara. Ba
su iya amfani da komt daga abin da
suka sana'anta. Kurna Allah ba Ya
shiryar da mutane kafirai.
265. Kuma sifar wadanda sukc
ciyar da dukiyarsu do in in ncman
yardojin Allah, kuma da tabbatar-
wa daga kansu, kamar mLsalin lam-
bu ne a jigawa wadda wabilin hada-
n ya samu. sai ta bayar da amr"anin~
ta ninki biyu. To h idan wabili bai
sa mi; id ba. sai yayyafi (ya ishe ta).
Kuma Allah ga abin da kukc aika-
tawa Mai gam nc.
266. Shin Jayanku na son cewa
wani lambu ya k a sauce a gare shi
daga dabinai da i nab obi, ma rem a ri
suna gudana daga £ar£ashinsa h
yana da, a cikinsa, daga k 6 wane
'ya'yan itace, kuma tsufa ya same
shi. alhali kuwa yana da zuriyya
masu rauni sai guguwa wadda
Uke a cikinla akwar wuta, ta same
shi, har ta £6ne? Kamar wancan ne
Allah Yana bay yana war ayoyi a gare
ku: Isammaninku kuna tunani.
267. Ya ku wadanda suka yi
Tmani 1 Ku ciyar daga mai kyaun
0i*
(]) "WibilLn hadar;' wiican cuftuji idiiiii kamac bakui fctvaivii
2. Suratul Bdfara
ri7
1 ijijl Sjj^
abin da kuka si*na 'iinlji, kuma daga
abin da Muka fitar sabcxia ku
daga Icasa, kuma kada ku yi mifln
mummuna ya zama daga gare shi ne
kuke ciyarwa, alhali kuwa ba ku
zama masu kar&arsa ba lace kun
runLse ido a cikinsa. Kuma ku sani
cewa la lie ne, Allah Mawadaci ne-,
Godaddc.
268. Shaidan van a yi muku alka-
warin lalauci. kuma yana umiir-
nm ku da alfasha. m kuma Allah
Yana yi muku alkawarin gafara
daga gare shi da £ari, kuma Allah
Mawadaei ne T Masani.
269. Yana bayar da hikima (ga
fahimtar gaskiyar ahuhuwa) ga
wan da Yakc so. Kuma wan da aka
bai wa hikima, to, lalle ne, an ba shi
a then mai yawa. Kuma babu mai
tunani face ma'abuta hankula.
270. Kuma abin da kuka eiyar
daga ciyarwa, kd kuka cika alwashi
daga wani b aka nee. to, lalle ne,
Allah Yana sanin sa. Kuma az-
/alumai ba su da wasu mataimaka.
27 i. Idan kun nuna sadakoks to,
yana da kyau Jtwarai kuma idan
kuka 66ye su kuma kuka je da su ga
matatauta, to. shi nc ma fi alheri a
gare ku, kuma Yaiiy karkartwa.
daga barinku. daga miyagun ayyu-
kanku Kuma Allah ga abin da
kuke aikatawa Masani ne.
© JL£ fife *%^J
^T^S ^ IT I ' : £ | ^
( I J AlfaHha i La. uti ayyukau iurtuhi kamai da shan . ^Ih.ili fr.jti-ir da dultd v-li a
ciin, i'a fitsanujii, kuma bSbu want badalidonsakfimako, sahesda tiaka£in uByitwa domin
guttun Islauci da umurninku da ajfasha sun safiii wa jujia, ga abin da shi Shaidan yakc gaya
muku; waiau kada ku tiyar. domin guduti talauci. amma ku shA py;3 h ku yi zina!
2. Suratul Ba£ara
hi
1 ijijl Sjj^
2 72 . Shi ry ar da su by ya a kanka ,
kuma anuria Allah Shi nt Yake
shiryar da wanda Yakc so, kuma
a bin da kuka ciyar daga alhcri. In,
domin kanku ne, kuma ba ku ciyar-
wa, lice domin neman yardar Al-
lah, kuma a bin da kuke ciyarwa
daga allien za a cika ladarsa zuwa
garc ku, alhali kuwa ku ba a zalun-
tar ku,
2? 3. (Ciyar war a y7 ta) ga mata-
]autan ttJ nan wadanda aka Isare a
cikin hanyar Allah, ba su iya tafiyar
fatauci a cikin tfasa, jahilin halin.su
yana zaton su wadatattu sabyda
kamun kai, kana sanin su da ala-
marsu. ba su ro£on mutane da na-
ctwa. Kuma abin da kuka ciyar
daga alhlri, to, lalle Allah gare shi
Ma&ani ne,
274, Wadanda suke ciyar da
dukiyoyinsu, a dare da yini, Boye da
bayyanc, to sun a da sakamakonsu a
wurin Ubangijinsu. Kuma babu
tsoro a kansu, kuma ba su zama
suna bakin ciki ba.
275. Wadanda sukc an riba u \
ba su tasht, face kamar yadda wan-
(1) MaUdauta]] iiLin ' m ubaj LnnLa" ne wadanda mlIsh har riii k i yursn da iyiii.fin.5U d^lllin
hijira Kuma ha $U sami wata matilka baaMaditia, &ai uka yi muHurLirnrima. suna kwana a
riki, s-l±](-.h I Rare kan.RH drmir. jinadj da yuJfi da karalu]] Alkur'am da Lliada kamar malsayin
sflja a yaii/.u. Stj wajen dan hutJu lie, shugabansu., s-tu ne Abdur Ralmjaji bn Sakfoai, Abu
Huraira el Dawsy.
(2) Riba i La cc £&f\ ga ad lid L kr? ga lokaci. Altvmi kaciji adadi ski ne hart * cikin
nriu'iimaJa da ZininJ da aiurfa, da abubuwan ui ga rayuwa. YalM lia r£i rtita -gii jinii guda
kawai. kuma ana shared ntawa ga abinci ya zacna ahina ko abin fyaransa, kuma ana iya
ujiye £bi, ban da "ya'yan itatcn marmaJL da duma da rUWU Anuria ^a jinkiri an hana nh.i
miidlakiin ku da fra 'ya'yan. itacen marm^ri [akurdun klidi kael] nr ^lI'o ' i suki.- doinitL haka
k'iniiUSLi [arm liawa kurtia ta]]a sauka. E tar yaci/i] ma^fimai b-l 5U yailkc ]]llklUlCL4 kansu. ba
sovd. Annabi, t si rn dii LiJinncin AJJah [abba ta a jjarc shi ya ci:: "Ka bar abm da yakc
datl^a maka sbakka /uwa wan da hi y& sanya niaka dbakka."
2. Suratul Ba£ara
69
1 ijijl 5^
dii Shaid"an yake dimaularwa daga
shafa yake tashi, Wurman, domin
lallc ne sun ce; Ll Cirnki kamar riba
yake. 11 Kuma Allah Yahalatta citij-
ki kuma Ya haramta riba. To, wan-
da wa'azi da^a Ubangijinsa ya jc
masa. sa'an nan ya hanu, to yana da
a bin da ya shige, kuma a Tarn arm sa
(ana wakkala shi) zuwa ji-i Allah.
Kuma wanda ya koma, to, wadan-
nan su ne abokan WuU, su a cikinta
madawwama ne.
2?6. Allah Yana shaft: albarkar
riba ^ kuma Yana feara sadakoki.
Kuma Allah ba Ya san dukan mai
yawan kaflrci : mai zunubi.
277. Lalle ne, wadanda suka yi
Imam, kuma suka aikata ayyukan
Rwarau kuma suka tsayar da sail a,
kuma suka bayar da zakka, suna
da sakamakonsu a wurin Ubangi-
jmsu, kuma bahu tsdro a kansu,
kuma ba su zatna suna yin bale in
tiki ba.
278. Ya ku wadanda suka yi
Tmanif Ku hi Allah da takawa,
kuma ku bar abtn da ya rage daga
nba t idan kun k as ante ma$u imani.
279. To, idan ba ku aikata ba, to,
ku sani fa da akwai yaki dags Allah
da Man^tiSa. Kuma idan kun
tuba, to, kuna da asahn duki-
yoyinku, ba ku zalunta, kuma ba a
/aluntar ku.
280. Kuma idan ma'abucin wa-
hala ya kasance (mabacci) to, jinkir-
tawa ake yi zuwa ga saulcin alama-
ritisa, kuma da kun yi sadaka, shi nc
ma ft alheri a gare ku, idan kun
kasance kuna sani.
2. Suratul Ba£ara
70
1 ijW
2£i, Kufiia ku ji tsoron want
yini wan da ate mayarda ku a cikm-
sa *uwa ga Allah, sa'an nan kuma a
cika wa kowane rai ahin da ya
sana'anta, kuma su ba a zaluntar
su.
282. Ya ku wadanda suka yi
Tmani 1 I dan kun yi mu'amalar
blyar da bashi zuwa ga wani ajaii
ambatacce, sai k u rubuta shi. K.uma
wani marubuci ya yi rubutu a tsaka-
ninku da adalci. Kuma kada maru-
buci ya Ei mbutiwa, kamar yadda
Allah Ya sanar da shi, sai ya rubuta.
Kuma wanda bashin yake a kansa
sai ya yi shibta, kuma ya ji tsoron
Allah, Ubangijinsa, da takawa,
kuma kada ya rage wani abu daga
gare shi. To. idan watida bashin
yake a kansa ya kasance wawa ne
ko kuwa rarrauna, ko kuwa shi ba
ya iya shibta, to, sai waliyyinsa ya yi
shibUr da adalci. Kuma ku shaidar
da shaidu biyu daga mazanku, k\
idan ba su zama maza biyu ha, to,
namiji guda da mala biyu, daga
wadanda kuke yarda da su daga
shaidun, do mm mantuwar da-
yansu, sai gudarsu ta mazakutar m
da dfayaT. K uma kada shaidun su ki,
idan an kira su. Kuma kada ku £5sa
ga rubula shi.karami ya kasanccko
bah ha, zuwa ajalinsa. Wancan ne
man adalci a wurin Allah, kuma
tnafi tsayuwa ga shaida. kuma mafi
kusa ga rashin shakkarku. Sai idan
ya kasa ncc fatauci ne halartacce
liAy^J I k+J^. J^- 1 _^JC- iS-^i 1 ij'^="
'i - d -"'^ if"'-- -A - r-'*> n-"
(I) Wafitu maLu biyu su ^liiiili kamar namiji gutk biyai 1 di &ha ida Kunn;L ana
Us-snra shi 'La LuniCLir da d"ii> - iir ' " .
2. Suratul Bafara
71
1 ijijl 5^
wanda kuke gewayarwa da shi han-
nu da hannu a tsakaninku, to babu
laifi a kanku. ya zama ba ku rubuta
shi ba, Kuma ku shaidandan kun yi
sayayya. Kuma kada a wahalar da
marubuci. kuma kada a wahalar da
shaidu, kurna idan kun aikala, io.
lalle ne, shi fasiicanci negame da ku.
Ruma ku bi Allah da takawa, kuma
Allah Ya sanar da ku. Kuma Allah
ga dukan kome Masani ne.
283. Kuma id an kun kasance a
kan tafiya, kuma ba ku sami maru-
buci ba, lo, a bayar da jingina
karfrabGiya (ga hannu). To, idan
s ashen ku ya a mince wa sashe, to,
wan da aka aminec wan nan sai ya
bayar da amanarsa, kuma ya hi
Allah, Ubangijinsa, da taJtawa.
Kuma kada ku fioyc shaida, kuma
wanda ya froye ta, to, shi mai zunu-
bin zuciyarsa ne. Kuma Allah ga
a bin da kuke aikatawa Masani ne.
2-S4. Allah ne, da a bin da yake- a
cikin sammai da abin da yake a
cikin £asa, kuma idan kun bayyana
abin da yake a cikin zukalanku (na
s ha id a), ko kuka 6oye shi, Allah zai
bincikc ku da shi. sa h an nan Ya yi
gafara ga wanda Yake so, kuma Ya
azabta wanda Yake so. Kuma Al-
lah a kan dukan kome Mai ikon yi
ne
I ! ■
ft. i\ t-A ft -t i-> ■ivT'
$3
(1j Wannan aya ha uc £a:>b.eii bayani a kan hayar da shaida. A kacL slmidur da
mutum ya bayyana k6 ya 65ye a cikin rai. Allah Yake yi ma&a birvcike domin hafckm want
da ya rauya a kan wanna]] bayyanawar ko btjycwar. ka ayai da plyli nu baya/ica sun
Jiunsa ilrn]ii Ra£ara dL]kanrM,.
2. Suratul Ba£ara
72
1 ijijl Sjj^
2<?5. Manzon Allah ya vr imam
da abin da aka saukar zuwa garc shi
daga Ubangijinsa, da muminai.
Kowanensu ya yi imam da Al]ah, da.
mala lkunSa, da litiatiafanSa, da
manzannsnSa. Ha rnu rarrabewa a
(\ykaTiin day a daga manzannmSa.
Kuma (muminai) suka ce, l *Mun ji
kuma mun yi da 'a : (muna neman)
gafatarKa, ya Ubangijinmu, kuma
zuwa a gare Ka makoma lakc U),s
2R6. Allah ba Ya kallafa wa rai
face ikon yinsa, yana da ladar abin
da ya tsiifanta, kuma a kansa akwai
zunubin abin da ya yi ta aikatawa:
"Ya Ubangijinmu! Kada Ka kama
rnu, ]dan mun yi m&nUrwa, k a kuma
mun yi kuxkure. Ya Ubangijinmu!
Kuma kada Ka aza nauyi a kanmu,
kamar yadda Ka aza shi a kan
wadanda suke a gabaninmu. Yii
Ubangijinmu! Kada Ka sanya mu
cfaukar abin da babuTko gare mu da
shi. Kuma Ka yafc daga gare mu,
kuma K a gafarta mana, kuma Ka yi
jin kai gare mu. Kai tic Majiftin-
cinmu, saboda haka K a taimake mu
a kan mutatien nan kafirai. 11
-"v "i £ V: Ay
. -:
jji-'j L^l^jjp L?^c2 AjLiA 1 L-
Aya 1a 285 di ta 2&6 3UJ] fhmstll tfi*JTi Anntfbi Ha wacfantia suka Hi sihi liajaa atiidii
da magana dfl aiki da Iryau'jstiiwa da mayar da al'acMari Allah, da addn'ar tsari ds
HcrnadaEii Ubani'iiiTiiiiJ. Aya La 286 in ue ttlati kvalin addu\i Kuma toi nun;* Minimi sun
ia&a wa Yahudawa misu ccwa 'Mun jj. mun (ti!"
3. Suratu Al 'Imrlna
73
Tana karanlar da ccvva Allah Yana karfta addu'ar wanda ya
kira Shi da gaskiyar niyya, kuma Yana ktLa aJ'adu da wanna n kira.
Babu abin da yaku da wuya ga Allah idan an kadaita Shi da
tsarkakewa daga shirki da abin da ya yi kama da ahirki.
Dti sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai.
/. A. L Si.
2. Allah, babu w«ni abin baula-
wa face Shi, Rayayye Mai isayuwa
da koine.
J. Ya sassaukar da Lillafi a gare
ka da paskiya, yana mai gaskatawa
ga abin da kn gaba gare shi, kuma
Allah Ya saukar da Attaura da
T.itijTla.
4. A ga ba ni , s una sh iry ar da m u-
lanc, kuma Ya saukar da littattafai
masai rarrahewa. Lalle ne wadanda
suka kafirta da ayoyin Allah, suna
da azaba mai tsanani. Kuma Allah
Mabuwayi nc. Ma'abucin a/abar
rarauwa,
5. Lalle ne. Allah babu wani abin
da ke feoyuwa gare Shi a cikin £asa,
kuma babu a cikin sama.
0^
0^ isi* j$ cjt
Jill #1 -"^ I .■ " |T I**. # I
3. Sumtu Al 'Imrana
74
6. Shi nc Wanda Yake suranta
ku a cikin mahaifu yadda Yake so.
Babu abin bautawa face Shi, Mabu-
wayi, Mai hikima.
7, Shi ne Wanda ya saukar da
Li.Ua.fi a garc ka, dagacikinsa akwai
aydyi bayyanannu, su ne mall ya-
wan Littafm, da wasu masiu kama
dajuna. To, amma watfanda yakc a
cikin zukalansu akwai karkata ; sai
suna bin a bin da yakc da kama da
j una daga garc shi, domin neman
yin fit in a da tawilinsa. Kuma babu
wanda ya san tawilinsa face Allah,
Kuma matabbata a cikin ilmi suna
cewa: ,4 Mun yi imani da sbi ; dukan-
sa daga wurin Ubangijinmu yakc."
Kuma babu mai tunani face
ma^abuta bankula.
& Ya Ubangijinrmj! Kada Ka
karkatar da zukatanmu bay an har
Ka shlryar da mu. kuma Ka ha mu
rahama daga gunKa. Lalle nc, KaL
Kai nc Mai yawan kyauta.
y. ,4 Ya Ubangijinmu! Lalle ne Kai,
M^i tara mutant ne domin wani
yini wanda babu shakka a gare shi.
Lalle ne Allah ba Ya saftawar loka-
cin alkawari."
10, Lalle nc watfanda suka kafir-
ta. dukiyayinsu ba su tunkutfc
musu knmc daga Allah, kuma
'ya'yanau ba su tunkudewa. kuma
wadannan, aii ne makamashm wuta.
//. Kamar dabi'ar mutancn Hi-
r'auna da wadanda kc a gabaninsu,
sun karyata ayoyinMu, sai Allah
Ya kama su saboda zunubansu,
kuma Allah Mai tsananin uEuba tie.
3. Suratu Al 'Imrana
75
72. Ka ce wa wadanda suka ka-
fkta: 'Za a rinjayc ku, kuma a tara
ku zuwa Jahannama, kuma shimfi-
dar ta munana!
/J, "Lalle ne wala aya la ka-
sance a garc ku a cikin £ungiy5yi
biyu da auk a harfu, Kyhgiya guda
UiV\n ya£i a cikin hatiyar Allah, da
wata kafira, suna ganin su ninki
biyu nasu, a ganin ido. Kuma Allah
Yana Karfafa wanda Yake so da
taimakonSa. Lalle ne a cikin wan-
nan, haiciica, akwai abin kula ga
ma'abuta basTra
14. An Jcawata wa mutane son
sha awoyi daga mat a da diva da
dukiynyi abubuwan larawa daga
/{fiiinyu da anuria, da dawaki kiwa-
tattu da dabbobin ci da hatsi Wan-
nan shi nc dacfm ray u war duniya.
Kuma Allah a wurinSa kya-
kkyawar makuma take.
iJ, Ka ce: Shin kuma, in gay a
muku ma fi alheri daga wan nan 7
Akwai gidajen Aljanna a w r urin
Ubangiji saboda wadanda suka bi
Shi da taJcawa, koguna sun a gudana
daga karicashmsu, suna madaw-
warn a a cikinsu., da ma I an aurc
tsarkakakku. da yarda daga Allah,
Kuma Allah Mai gani ga ba-
yitiSa.
M. Wadanda suke cewa: Ll Ya
Ubangijinrmi ! Lalle ne mu, muti yi
una ru, sai Ka gafarta man a zunu-
b&nmu kuma Ka tsare mu daga
azabar wuta. 11
17. Masu batfuri, da masu gas-
kiya, da masu Lankan da kai, da
m9
_rt"_r y t A ■ _r -i- ■Pr*'
3f-£" - '■" > + ** til'* ' s\ r
-J"
-r- ■^E'-'t'^ a I J j_ ^ ^
3. Sumtu Al 'Imrlna
76
masu ciyarwa, da masu istingifari a
lokutan asuba.
IS. Allah Ya shaida cewa: Lalle
ne babu a bin bautawa face Shi,
kuma mala'iku da ma 'abut a ilmi
sun sha i da, Yana Isaye da adalcL
babu abin bauulwa fat-u Shi. Mabu-
wayi, Mai hikima.
19. Lalle nc, addini a wurin Al-
lah, :shi nc Musulunci, Kuma wa-
cfanda aka bai wa LiUafi ha su sa&a
ba, face a bay an ilmi ya jc musu,
bisa zalunci a tsakaninsu. Kuma
wanda ya kafirta da ayoyin Allah,
to, la lie ne Allah Mai gaugawar
sakamako nc.
20. To, idan sun yi musu da kai„
sai ka ce, LL Na sal la ma fuskala ga
Allah, kuma wanda ya bi. ni
(haka) s " Kuma ka ce wa wadanda
aka bai wa littafi da Ummiyyai: a)
"Shin, kun sal la ma'.'"' To. [dan sun
sallama, ha Rika, sun shiryu, kuma
idan .sun juya, lo } kawai abin da ke
kanka, shi nc iyarwa. Kuma Allah
Mai gani nc ga MyinSa.
21. Lallc nc wadanda suke kafir-
ta da ayoyin Allah, kuma suna
kashe annahawa, ha da warn hakki
ha, kuma suna kashc wacfanda kc
umurni da yin adalci daga mutant
to, ka yi musu bushara da a?.aba
mai radadi.
'if f -t'l ,. J --*v>*f
(I) Umtniyyi shi nc waiida h;\\ iva karalu da. ruhutu ba- A Glkjn A I *<• ur a ni ana nufin
Lirabawa da wannan Hunan, cLomi ca ba su. da wani iitlalln sama d a. sake da shi n lokauin
nan. Amen a ba ana nufin ba su da rubutu ba. Hjruffan rubutun ALCur n ani tun a zamanin
Isma'Lla dan IbrahTma aka sail su, Kumii a i;jkin Larabawa da yawa sun sun su, suna
Tubula (cHsidn nuisLL kyau, suna raCiiycwa a cikin Ka'aba. JahilLyya it» lc lokacin da hi a
iiiki da wani litlaU ua sacna kamai yaddn muf; vnnun mutant; Suke a yan/u. karnin. LShirm.
Shi ma karnin waia Jahdiyya ne.
3. Sumtu Al 'Imrana
77
22. Wadannan ne wacfanda
Etyyukansu suka bad a cikin duniya
da Lahira, kuma ba su da wain
mataimaka.
23. Shin, ba ka ga wacfanda aka
bai wa rabo daga littari ba ana kiran
su zuwa ga Littaf in Allah domin ya
yi hukunci a Isakaninsu sa'an nan
wata iamgiya daga eikinsu ta j uy a
hay a, kuma suna masu hijirewa?
24. Wannan kuwa. dornin la He
ne su. sun ce: "Wuta ba za ta shaft
mil ba s fact a van kwanaki
£idayayyu-" Kuma ahin da suka
kasancc suna Rirkirawa na Karya
ya rticfc su a cikin addinitisu.
25. To, yaya idan Vtun tara su a
yini wanda babu shakka a cikinsa,
kuma aka cika wa kowane rai
sakamakon ahin da ya tsirfanta,
alhali kuwa, su ba za a zalunce su
ba?
26. K.ace: <13 11 Ya Allah ManiEil-
lakin rnulki, Kana bayar da mulki
ga wanda Kakeso, Kana zare mulki
daga wanda Kakc so, kuma Kana
buwayar da wanda Kake so, kuma
Kana kaskantar da wanda Kake so,
ga hannunKa alhcri yake. Lalle ne
Kai, a kun k 6 wane abu, Mai Ik on yi
tie.
27. tl Kana shigar da dare a rikin
yini. kuma Kana shigar da yini a
cikin dare, kuma Kana fkar da mai
-** t If
ft
r' | ^
•! •■ ■■ •- -" - ■ ' -"if J .•■ . ' - ■■
^ .If
1 1 'j Walii ka Ctiay*f daTkor k^me ^a Alkii, Y a EIlH yjn s:j yanda Yaki: su. babli mtfi iya.
hiiniwii. sn'iin nan L-i.im.i ka ce wa niuminai, ka4a su wau inu'amala da fcafiraif. bar
yaJl"uwHiri5gTnuTnind.L- ULiidai akaJl lalfau kiwai. Wanda, yaiiki k?['Lrai y.;i bar mLmmai. to,
h;i ^h] LiLie da. Midi: i Z\)aiT) knmc
3, Suratu Al 'Imraiiii
78
rai daga mamaci, kuma Kana fitar
da ma mad daga mai rai< kuma
Kana ar/iila wanda Kake so ha da
lissa.fi ba."
28. Kada mQminai ssu riki kaTirai
masoya, baiuin mumtnai. Kuma
wanda ya yi wan nan, to, bai zama a
cikin knme ha daga Allah, face fa
do min ku yi tsaro daga gare su da
'yar kariya. Kuma Allah Yana tso-
ratar da ku Kansa. Kuma zuwa ga
Allah makoma lake.
29. Ka ce: ll Idan kun 6oye abin
da ke a cikin kirazanku, ko kuwa
kun bayyana shi, AJIah Yana sanin
sa. Kuma Yana sanin abin da ke a
cikin sammai da Rasa. Kuma Allah
a kan kowane abu Mai ikon yi ne. 11
30. A rfmar da kdwanc rai yake
samun abm da ya aikata daga alhc-
ri, a halarce, da kuma abin da ya
aikala daga sharrL alhali yana gu-
rin, da dai. lalle a ce akwai fage mai
nTsa a tsakiininsa da ahin da ya
aikata na sharrin! Kuma Allah
yana tsoratar da ku Kansa. Kuma
Allah Mai tausayi ga bayinSa.
3 J. Ka ce: ll ldan kun kasancc
kun a son Allah, to, ku bT m\ Allah
Ya so ku, kuma Ya gafarla muku
zunubanku. Kuma Allah Mai gafa-
ra ne> Mai jin Rai/"
32. Ka ce- "Ku yi da a £a Allah
da Manzo" To, amma idan sun
juya bay a, to, lalle ne Allah ba Ya
son kafirai.
33. Lalle ne Allah Ya" /afij Ada-
ma da Muhu da Gidan Ihrahima da
Gidan Irnrana a kan talikai.
^S'^Ji ^y^li 1 j U J^Li j All' ilijo,
? ,, r-ttf'- ■■■■■■ y J.\ - ----
s ?A J \\' r *'Kf K Xlr* f€k
3, Suratu A\ 'Imrana
79
34. Zuriyya cc sashensu a) daga
sashe, kuma Allah Mai ji ne,
Masani.
na l2> ta ce
A lokacin da matar Irtira-
Yi Ubangijina! Lalle
ni, na yi bakancen abin da fce cikin
eiklna gare Ka: ya zama 'yantaccc.
sai Kei karba daga gare ni, Lalle ne
Keh, Kai nc Mai ji, Masani 1 *.
36. To, a lukatin da la haift; ta.
sai la cc: "Ya Ubangijina? Lalle nt
ni, nE3 haiic ta matt!" Kuma Allah
tic Mafi sanin abin da la haifa.
"Kuma namiji bai zama kamar
mace ba. Kuma ni, na yi mat a suna
Maryamu {3> , kuma lalle ne ni, ina
nema mata tsari gare Ka, ita da
/uriyarta daga Sbaidan jefaffe"
37. Sai Ubangijinta Ya kar&e ta
karoa mai kyau. Kuma Ya
yabanyarlar da ila yabanyarlarwa
mai kyau. kuma Ya sanya rcnonta
ga Zakariyya. Ko da yausbt
Zikariyya ya shiga masallaci. a gare
ta, sai ya sami abinci a wurinta. (Sai
kuwa) ya ce: Ll Ya Maryamu! Daga
ina wannan yake giro ki 7" (Sai) ta
ce L "Daga wurin Allah yakc. Lalle
lil 1 Jfii^ Jjui t j=** J->
■^ ^ is^ipj y_r^-*i '"^ J
>k i^- £i i
1 1 ) SO duika daidai sukc ilj. m&\ \1a nl'siniari Alldll.
(2) Matai ]niJLjna suiiancii Hiirintuu tfiyEir FJ^ii^a. ba ta hnit'uwa, sai ^vat* rana ta^3
tiumtsijiwa tana ciyar da, tsakonta. sai U yi sha'awar SATmin d';;. sfioodu kalw 1a r$k\ AlUh
Ya hi In rfa. I"Ja mijinta tmriiriH ya lAluc 1a. Hai ta .sami nlti, domiri murna. sai la. yi alliwarin
'yd]] ta shi ila bikantr 13a Ma.sa.31a.LLii Bai til M uta.dd lis. d finii cl ya. r]£a >l rt]a.Sii tiidLttia T-;i. j.
tok^cui da ta ha:hu sai ta si mi dlya mace. Ga sharfarsu ba a "yanta mace fa kin wannan
aiki na hidimar masallaci, domin hak^ t^ ntnn \.i/:u\ da cc.wa. 1a haift is matL', mace hi
kamar narmii Lakt: ba. Uai La yi riiLfu La. jiiya., la L - e. ]]j.jni|i[i ha kamar ma« tia.. ddmid
r,Hr:.i|j r'.f ^iki:: /u.;iVL;r:i',.
^31 Maryam. ma'anarta mat ibada Abincj da akc kat mac a a citm MasalLaci sKj rie
'y^'yan iiacc, inn na d^ri, a lokacin bazara t kiirnii inn na bazara a Idkaciii (fari- Wannan
kuma ya rrmtsar da bc-frtn ZakaHyya ^a >ima[] da. bayaci sbi da c]]atarsa sua ts-Ofj ba sj
iaaLl'u ba. Sai ya Allah kuma Yu karha Jnasa. Va ba sbi Vahaya Annabi
3. Suratu Al 'Imrana
St
ne, Allah Yana ar/.uU wanda. Yaso.
by da hssafi ba "
J*. A can nc Zakariyya ya ro£i
Ubangijinsa, ya cc, "Ya Ubangijina!
Ka Ha tu zunyya mai kyau daga
gunKa. Lalle ne Kai Mai jin addu'a
FCakc
Sai mala iku suka kiraye shi h
alhali kuwa shT yana tsayc yana
salla a cikin masallaci. (Suka ce),
"Lalle ne 5 Allah Yana ba ka busba-
rs da Yahaya, alhali yana. mai
gaskatawar wala kalma daga Allah,
kuma shugaba, kuma tsarkakke.
kuma annabi daga salihai."
40. Ya ce; " Y a Ubangijina f
Yaya yaro zai samu a garc ni, alhali
kuwa, lalle isufa ya same ni, kuma
matala bakarariya ce?" Allah ya
cc, "Kumar hakan ne, Allah Yana
aikata a.bin da Yake so '
41. Ya cc: "Ya Ubangijina" Ka
sanya mini wata alama!" (Allah)
Ya ce "Alamarka ita ce ba za ka lya
yi wa mutane magana ba har yini
uku face da ishara, Sai ka amhaci
I "bangijinka da yawa. Kuma ka yi
tasbihi da marccc da safe,"
42. Kuma a lokacin da makTiku
suka ce: 11 Ya Maryumul Lalle ne,
Allah Ya zabe ki, kuma Ya I sarkake
ki, kuma Ya zabc ki a kan tnatan
talikai,
43. "Ya Maryamu! Ki yi Jcanfian
da kai ga Lbangijmki, kuma ki yi
sujada, kuma ki yi ruku'i tare 1 11 da
masu rukxTi."
Tl --"1 L -* *'|"!
i-; ■;"''|- jr J --•\ J 'i ^ ^ -■ -■l/"'
5«J
(1} Wannju nulla muhimTnantin Kalla
S-Lii da: tLali ya nuna an fi son mace la yi sal]
tare da janta'a a masalLacj, kd da pa mai a.
la a tfakinla.
3. Sumtu Al 'Imrana
SI
44. W tin nan yanu d«ign laba-
run (]J gaibi, Muna yin wahayinsu
zuwa gate ka (Muhammadii). Ba ka
kasance ba a wurinsu, a lokacin da
suke jei'a alltalumansu (domm Ku-
n h a) wane ne zai yi renon Mary am.
K uma ba ka kasance a wurinsu ba a
lakaun da sukc La yin huHuma 1iI .
45. A lokacin da mala'iku suka
ce ll Ya Maryamu! La lie ne Allah
Yana ba ki bushara da wata kalma
daga gare Shi; sunansa MasThu Isa
dan Mar yam a, yana rnai daraja a
duniya da Lahira kuma daga
Makusanta.
46. ' s Kuma yana yi wa mutane
magana a dkm shimricTar jariri, da
kuma lokacin da yana dattijo,
kuma yana dag a sakhai."
47. Ta ce: "Ya Ubatigijitia!
Yaya yaro zai kasance a gare ni,
alhali kuwa wani muLum bai shafe
ni baf" (Allah) Ya ce; ll Kamar
wanna n ne h Allah Yana halitlar
a bin da Yake so. Id an Ya hukunta
wani aFamari, sai ya ce masa, l Ka
kasance!" Sai yana kasantcwa. v
7 1^ -
(1) Wamian yana tia.gi\ c ikin da I ; ton annabcir Annabi Muhammad, [&Ljra <Ja armtK-L vj
llibbata n garc shi, waicn fadar labarin abici da bai halatla Ti J
(3) LwarMarvamuladaukela. la kui ta gii Banj Kahm rfun Harutia dan Wan Musi,
a Icvkadn nan,, su\ ne suke taaron Bailil MuKaddas, ta. mi^a musu ila, lace: "Ku karua. Na
'yaruar da. ita. kuma mace mai haila ba ta shipa masallari, ku]]ia La zan mayai Hal iia a
giCfcHVi ba-'" S»i silica ce: "Wannan rfiyar LimimLtiiUu ce til ma S tiugaba r. K'urbaninmu."
7akanyya ya ce: "Kubi ni atii dtiiciL]! jrinarla tuna lure da ni " Si] ka ce: "Rayukanmu bii
mi iya bLirin La ^a WartL " Sai sufcu >'L £un\l da a I ft a I urn an ku da hu k u rubu.Hi]l Art all dil SU.
Sa: Zakariyyi J , >',h nnjays. An ce sun '.all kojjLi] Uidu.il rlC suka jcta iilAralumun nasu. a tan
ccwa wanda a]Jia]aniitisa bai hi ruwa ba. ya tsaya. slu nc y« hnjiayA- Sal Zaka:]yya ya
nniaya, f:a shi kutna sliltie iliu^abanS'J. kuma imiO;anriimi]. kuma annabicuu, tai yu sanya la
a dkm bene, a cikin masallAcinsa.
3. Suratu Al 'Imrana
82
Kuma Ya sanar da shi mbii-
lu da hikima da Tauraia da injTla.
^y. Kuma (Ya sanya shi) man/*j
zuwa ga Bani Isra'ila (da safc'o ,
cewa), "Lalle ne. m haki£a r na zn
muku da wala ay a daga Lbangi-
jinku. Lalle ne, ni, ina halitta muku
daga laka, kamar siffar teutitsu*
sa'an nan in burn a cikinsa, sai ya
kasance tsuntsu, da izinin Allah.
Kuma ina warkar da wan da aka
haifa makaho, da kuturu. kuma ina
rayar da matattu, da izinin Allah.
Kuma ina gay a muku abin da kuke
d da abin da kuke ajiyewa a cikin
gidajcnku. La Ik nc, a cikin wan nan
akwai ay a a garc ku, id an kun ka-
eance masu yin imani.
50. "Kuma ina maiga.sk al a" wa ga
ah in da yake a gabanina daga Tau-
rata. Kuma (na /.o) dominm halaUa
muku sash en abin da aka ha ram (a
muku. Kuma na tafn muku da wata
ay a daga Ubangijinku. Sai ku hi
Allah da (a£awa, kuma ku yl mini
da 'a.
51. "Lalle Allah Shi ne Ubangi-
jina, kuma Uhangijinku, sai ku bau-
la Masa. Wanna n ce hanva madai-
daitiya."
52. To, a lokacin da Isa ya gane
kaTirci daga garc su N sai ya ce; "Su
wane nc mauiimakana zuwa ga
Allah ?" Hawariyawa sukace; "Mu
tie malaimakan Allah. Mun yiTma-
ni da Allah. Kuma ka shaida ecwa,
lalle ne mu : masa sallamawa ne.
hijp'i} i^sijjj
3. Sumtu Al 'Imrana
S3
J J. "Yil Uhangifinmu! Mun yi
Imani da abin da Ka saukar, kuma
mun bi ManznnKa, sai Ka rubQta
mu tare da masu shaida. C]511
54. Kuitih (Kafirai) suka yi ma-
king Allah kuma Ya yi rnusu (saka-
maknn) ma ki rein, kuma Allah ne
Mall alherin masu saka wa makirci.
55. A lokacin da Ubangiji Ya ce:
" Ya Isaf Lalle NI Mai kar6ar ranka
nc, kuma Mai tfaukc ka ne zuwa
gare Ni, kuma Mai tsarkake ka
daga wadanda suka kaflrla, kuma
Mai sanya wadanda suka b\ ka a
hisa wadanda suka kafirla, har Ra-
nar Kiyama. Sa'an nan kuma ?uwa
gare Ni makomarku take, sa*an nan
In yi hukunci a tsakaninku, a cikin
a bin da kuka kasance kuna sa&a wa
juna.
56. To, amma watfanda suka ka-
lirta, sai In azabta su da azaba mai
Isanani, a cikin dumya da Lahira..
kuma ba su da wasu masu taimako.
57. Kuma umma watfanda suka
yi 7mani„ kuma suka aikata ayyu-
kan £warai h sai (Allah) Ya uka
musu ijarSnnsu. Kuma Allah ha Ya
yon a/zalumai.
58. "WannanMunakarantashia
gare ka (Muhammad) daga ayoyi,
da Tunaiarwa mai hikima
(AlEur'ani) "
(]) MjAu slUKk s-U nc Muni I mi diimin a akin ALU Lira SUJUJISU masu shuida, rnabiyu
Amiabi Umnuyyi.
3. Suratu Al 'Imrana
84
5^. La He, ne mi sal in Tsi a wurin
Allah kamar misalin A da ma ne,
{Allah) Ya haliUa shi daga lurtiaya,
sa'an nan kuma Ya eg masa; "Ka
kasantx." Sai _yana kasancewa.
rjft. Gaskiya daga Ubangijinka
take, sabuda haka kada ka kasanec.
daga masu shakka.
6i To, wanda ya yi musu us da
kai a cikinsa, a bayan a bin da ya to
maka daga ilmi t to ka cc. "Ku zo
mu kirayi 'ya'yanmu da 'ya'yanku
da matanmu da matanku da katitnu
dd kanku, ^a'an nan kuma mu £an-
fiantar da kai. sa'an nan kuma mu
sanya kfanar Allah a kan ma£ar-
yata."
62. Lalle ne wan nan, haJaJca, shi
ne lahaii tabbatacce, kuma babu
wani a bin bautawa face Allah h
kuma lalle ne. Altah, ha£7£a, Shi nc
Mabuwayi Mai hikima.
63. To, idan sun jflya bay a, to,
lalk AJIah Masani nc ga ma-
5annala.
64. Ka ce: "Ya ku Mutanen
LittaTiM ?1 Ku lafo zuwu ga kalma
^ y± 4^
il) VV'iicida ya yi hujjaccwa da Annahj a km.Il sha "a mil [si, kamur Nasaran Najran.
sun tafi domirv su yi jayayya da. Annabi. Ya tin zuwa ga mubahata, sufca ce. sai sun yi
nhawara, suka cc wa junansu: "'Kun san gaskiya mutumm nan Armabi nc, Ku bar
ra'aymku na m aha ha I a . dnmin wan; Annabi bai taBa yitl lu. laru da wasu nvjlane hi, faa*
SUIl tiaLaka." BiyatL haka sakd into Annabi yi litn^Kl da HliSilJl du Hu&LiitLL da. ritima dii
A]i. kuma y.;j cc mu5TI 1 "Idiin JIl; yi udda'a JiutL-. Amir- '. Sai ^:]k^ Ic ■ mil bil hii Lli r, tuka >l
huIHll ii kan ]r/ya.
{2} Muiantn Li Lla-O Yahudu dtt Nasafa. ko da yai* an JSire magana nc a kan
Tsl. domin Itira zuwa ea addicLi mai ak'Tda s^hlbiya ya haJa k"5watLe:]i.u.
3. Sumtu Al 'Imrana
S5
mai daidaitawa m a tsakaninmu da
ku; kada mu bauta wa kowa face
Allah, Kuma kada ttiu hada kome
da Shi. kuma kada sashenmu ya nki
sashc Ubangiji, baicin Allah." To,
idan sun juya bay a sai ku ce: ll Ku
_vi shaida cewa, lalle ne mu masu
sal lama wa ne."
65. YaMuta nen Littafi! Don me
kuke hujjacewa a cikin sha'anin
Ibrahima. alhali kuwa ha a saukar
da Attaura da Injiia by frlcc daga
bayansa? Shin ba ku hank alia?
66. Ga ku ya wad'annan ! Kun yi
hujjacewa a cikin a bin da yakc kuna
da wani ilmi game da shi, lo, don nit;
kuma kukc yin hujjacewa a cikin
a bin da ba ku da wani ilmi game da
shi? Allah Yana sani. kuma ku, ba
ku sani ba!
67. Ibrahim a bai kasance Baya-
hudc ba, kuma bai kasance Bana-
sare ba, amma ya kasance mai kar-
kata 7uwa ga gaskiya, rnai salla-
mawa, kuma bai kasance daga
masu shirk i ba.
■
->T| ^ ■ . - - -"1 % ff\
(I) Kalma mil daidaEtaWu ita kalmai shabada.. liomui Lii Lubbatai da ctiwit bibu.
ahjn bautawa Pice Allah Hants ita ce bin wani ga bukunee-hiiikunce na wajabtawa ko
}i LiFLi i n[ ij 'iVij k<~i ha]at[iwa k<> sanya waxn Hharucfda wad"andn Rh:in';j ha [a 70 mi ba.
Wan nan ay a bi In csaya ga Yabudu da Na^ira wadanda nuka dauki Ah bar da Ruhban da
masu £ir£ira wasu hukunce-hufcunee ba A'a ta kai har ga Musulmi masu rauniti hanlrati
da imam wadanda v.ikc ^alon wabyyn sunJ :ya ciltarwa. ko Sima I> ! ;h arnlanin w;<UL da
iitmiu, kuctia Micaa [ya balattawai ibid da A]]ab Ya ha ram-la, kuma suna iya haramtawar
abin da Ya halatta, tare da haka kuma suna kaga Wdi'o'T misu gLnna wadatida Alkih bai
saukar da wani dafili a kansu ba, suna sanya wad'annan bidi'o'T su zama durTfcu ga
wadannan waliyyan. Sur.a nya ccwa hij ne masu cilon rrmlum. kt'i cin $u\tc. suna siifja wa
Etiarj'a, SUtia zatan cewa suna katL wani abu. To, :;u makaryau, Sbiidan ya ricija\c sa
ha]' ya mantar da su daga tuna Allah. VVacfar.dian iQ k ungear Shaitfaii. (Dubi Savt'v}.
3. Suratu Al 'Imrana
86
tf<¥. La Me ne ma fl hakkin mutane
da I bra hi ma. ha£i£a, su ne watfan-
da suka bi shi a (zamamnsa) da
wannan Annabi (Muhammadu) da
wadanda suka yiTmani, Kuma Al-
lah ne MajiFsincin muminai.
69. Wata Jcungiyadaga Mutanen
Litlafi sun _yi gurin balar da ku,
to. ba 6 alar da kowa ba face
kansu. kuma ha >u sansanccwa!
70. Ya M u [ a [ten l .i t ti fi ! Don m c
kuka kafirla da ayciyin A]]ah, alhali
kuwa ku, kuna shasda (cewa su
gaskiya ne)?
71. Ya Mutanen Littafi ! Don me
kuke lullufte gaskiya da karya,
kuma kuke ftoye gaskiya, alhali
kuwa kuna sane?
72. Kuma wata (cungiya daga
Mutanen Littall ta ce: lL Ku yi imani
da a bin da aka saukara kan wacfan-
da suka yi imani (da Muhammadu)
a farkon yini, kuma ku kyfirta a
Earsh^nsa; tsammaninsui, za su
73- "Kada ku yi imani face 11 5 da
wanda ya bi addininku", Ka ce:
"Lallc tic, shirtya ita ce shiriyar
Allah. (Kuma kada ku yi imani)
cewa an bai wa wani irin abin da
aka ba ku, ko kuwa su yi musu da
ku a wurin Ubangijinku/ 1 Ka ce;
11 La lie ne fa la la ga hannun Allah
take. Yana bayar dy ita ga wan da
Yakc so, kuma Allah Mawadati tie,
MasanL"
i^lf - ■1f1 > 1 ^- -iC
{L) MbigJP.E3ni] s,u.n hTi i fj.ii juJia domm :i
jawibtn <fa ya dact' da iii tSre da ita. A JiiTa
yi raddin ktiwace pjnluw*ir magana da
3. Suratu Al 'Imrana
Jt7
Yana ke&ance wand a Ya so
da rahamarSa, kuma A]]ah
Ma'a burin falala mai girma nu- .
75. Kuma daga Mutancn Littifi
ilk wai wanda yake idan ka ba shi
amanar Jcindari zai bayar da shi
gare ka. kuma daga gyre su akwai
wan da idan k a ha shi amanar dina-
ri, ba 7ai bayar da shi gare ka ba,
face idan ka dawwama a kansa
kana tsaye. Wan nan kuwa, domin
lalle ne su, sun ce, "Babu laiH a
kanmu a rikin Ummiyyai (2h ." Suna
fadar karya ga Allah, alhali kuwa
suna sane.
76. Na'amf Wanda ya dka
alkawarinsa, kuma ya yi lakawa, to.
lalle nc Atiah Yana son masu
taEuwa
77. Lalic nc wadanda suke sayen
'yan lamani kadan da alkawarin
Allah da rants uwoyinsu, wadannan
babu wani rabo a gare su a Lahira :
kuma Allah ba Ya yin magana da
su, kuma ba Ya dubi zuwa gare su, a
Ranar Kiyama, kuma ba Ya tsar-
kake su, kuma suna da azaba mai
radatfi.
78. Kuma lalle ne, daga gare su
akwai wata kungiya suna karkatar
da harsunansu da Lriltafi, domin ku
yi 7.att)ft sa daga Littafin, alhali
kuwa bii shi daga LitliTin Kuma
suna d-wa, "Shi daga wurin Allah
-1 sf
(1) K"incTar silL [IC uJtiyya dubu eiirtla sba biyu, kuma u.fc:yya daya Lana duidai da
dirhami dubil biyu da rfan biyar Jto dman dubu
(2) Rabu. lain idan mun ci riii k i yursu ; watiiu Bayahudf. yana ^ajliiL cid dukivnr wan da
bi Bavahudt; ba Liinsa ball] ne a flare shi
3. Sumtu A\l 'Imrana
yake. 11 Alhah kuwa shi. ba daga
wunn Allah yakc ba, Sunl fatfai
£arya ga Allah, alhili kuwa sun a
sane.
79. Bii ya yiwuwa ga wani mu-
tum, Allah Ya ba shi LittaTi da
hukunci da annabci, sa an nan
kuma ya ci: wa mutant:: "Ku kasan-
cc hayi gare tvi r balcin Allah.'"
A m ma (zai ce): Ll Ku ka sauce masu
aikin ibada da a bin da kuka kasan-
ce fcuna karantar da LiUufin, kuma
da abin da kuka kasatice kuna
karamawa cl? ."
■80. K.uma ba ya umurnin ku da
ku rilci mala'iku da anuabawa
lyayengiji. Shin, xai umurec ku da
kilfim ne a bay an kun riga kun
zama masu sal I am a wa (Musulmi)?
Hi. Kuma a lokacin da Allah Ya
riki a Ik a wad n atmabawa: "Lalle ne
ban ba ku wani abu ba daga Lit I at i
da hikima. s.a'an nan kuma wani
manzo ya je muku, mai gaskatawa
ga abin da yake tare da ku; lalk no
za ku gaskata shi, kuma lalk nc /a
ku taimake shi.'* Ya ce; "Shin, kun
tabbaLar, kuma kun riEu alka-
wanNa a kan watman a gare kuV"
Suka ci;, "Muti tabbatar." Ya ce :
'To, kuyi sbaida, kuma Ni a tare da
ku Tna daga masu shaida. 11
#2 To. wacfanda kuma suka
juya hay a a bay an wan nan, to, wa-
dannan su ne fasikai.
.' y ^j'j ujv ' l j ^^.^1*^=^ ^
aiki da shi, ba ya isar ttiuuitti. A mm in wanctn yn koyi ]bada iDtii, sa^ici iun yn kai'unca
Alfcur'ani. tn, y.a a ha shi laJa ko di 1m ya J'atunJtat ma'iJJiarsa
3. Sumtu A\ 'Imrana
83. Shin wanin Additiin Allah
suke nema : alhili kuwa a gare Shi
tis wadanda ke ctkin sama da £asa
suka sal la ma Wa, a kan so da Jci,
kuma zuwa gare Shi ake mayar da
su?
84. Ka ce: "Mun yi imani da
Allah kuma da abin da aka saukar
mana, da abin da aka saukar wa
Ibrahim a da lsraa'Tla da Tsr'haCa da
YaJcuba da Jikokj, da a bin da aka
bai wa Mu.sa da Tsa da an nab a wa
daga Tibangijinsu, ba mu bamban-
tawa a t&akanin kawa daga gaie su.
Kuma mu, zuwa gate Shi masu
sallamawa ne."'
85. Kuma wan da ya nemi wanin
M us u I u nd y a /ama a d d i n i , to, b a za
a karba daga gare; sbi b<j Kuma .shi
a Lahira yana daga cikin masu
hawa.
86. Yaya Allah zai shiryar da
mutane wadanda suka kafitta a
bay an imininsu, kuma sun yi shai-
dar cewa n la Me Manzo gaskiya ne.
kuma hujjoji bayyanannu sun je
musu'/ Allah ha Ya shiryar da mu-
tane azzalumai.
87. Wadannan. sakamakonsu
shi ne. la lie a kansu akwai la 'ana r
Allah da mala'iku da mutanc gaba
Jaya.
88. Suna masu dawwama a ci-
kinla, ba a sau£a£a azabar gare su h
kuma ba su /.ama ana yi musu jink i-
ri ba.
Have wadanda suka tuba
daga. bay an wannun, kuma suka yi
a< ---1 i^r-i ?
3. Suratu A\ 'Imrana
no
gyara, to, lalte nc Allah Mai gafara
nc Mai jin (cai-
90 . La I le ne wacfa n d a suk a ka fi r-
ta a bayan Tmaninsu, .sa'an nan
kuma suka £ara kaJflrcu ba za a
karfti tubarsu ha. Kuma wacfannan
su nc 6alaUu.
91. La lit; tit wadanda suka kafir-
ia, kuma suka ttiutu alhali kuwa
suna kafirai, to. ba 7a a kar&i cike
da (fasa na zinari daga dayansu ba,
ko da ya yi fatisa da shi. Wad anna n
sun a da azaba mai radatfr, kuma ba
su da wasu mataimaka.
92. Ba za ku sami kyaulatawa
ba, sai kun ciyar daga abin da kukc
so. Kuma abin da kuka ciyar, kt>
mene ne : to, lalle ne Allah, gare shi,
Masani ne.
PJ. Dukan abinci ya kasancc ha-
lal ne ga Bani IsraTla H face a- bin da
Isra'ila ya ha rami a wa kansa daga
gabanin saukar da AUaura. Ka ce:
"To, ku 7-Q da Attaura, sa'an nan
ku k a ran la" ta, idati kun kasance
masu gaskiya nc.
94 "To t wan J a ya kirKira Earya
ga Allah daga bay an wan nan, to,
wadannan su nc a/zalumai/ 1
95. Ka cc : "Allah Ya yi gaskiya,
saboda haka ku bi aiadar Ibrahima,
maikarkaia/uwa ga gaskiya; kuma
bai kasance daga masu shirki ba."
96. Kuma lallc nc, "Daki na lar-
ko l]J da aka aza d rim in mutane.
> >
i,—t ~ ft?.
i - -
ijjjp'^iija ^j>^'i J>Ju' J^C^-
(I) J Di!tuna.n ALliib ^ L _ ikin tasii dcimm mutint yi ihada z'Jivi jsaie mtj biyu n^;
Ka'aba li Makka da Bui til MuJiiidilas. An giilii Ka'aba ll yiibiinicliii da shukuru aibaicL.
'DcikiTi Bakksi kuwa Ibrahima nc ya gjna itiL, alKiili YalnlQU dii Nasira -iuna ccwn a kati
3. Suratu Al 'Imrana
91
haklka, shi ne wanda ke Bakka m ,
mai a 1 hark a kuma shiriya ga talikai.
97. A cikinsa akwai ayoyi bayya-
nannu; (ga misali) malsayin Ibrahi-
tna. Kuma wanda ya shige sht ya
kasanue mai aminecwa. Kuma ak-
wai hail in T>a kin tiomin A Mm ha kan
mutarLc, ga w an da ya sami 7k on
7uwa garo shi, kuma wanda ya ka-
firta, to, lalle Allah Mawadaci ne
daga barin talikai.
98 Kace: "Ya ku Mutancn Lit-
tafi ! Don me kuke kafirtada ayoyin
Allah, alhali kuwa Allah Mai shai-
da ne a kan abin da kuke aikata-
wa?"
99. Ka ce: "Ya ku Mutanen Lit-
tail ! Don me kuke taushe wanda va
yi imam, daga hanyar Allah, kuma
kuna ncman Ha zama karkataCCiya,
alhali kuwa kuna m;isu shaida?
Kuma Allah bai gus he daga abin da
kuke aikatawa ba Yana Masani."
100. Ya ku waifanda suka yi
imam! Idjiri kim yi cfa'a w;jnr
ESangare daga wadanda aka bai wa
Littafi, za su mayar da ku kaftrai a
bayan imanrnku !
JO I. Kuma yaya kuke ka.fi rccwa
alhali kuwa ana karanta ayoyin
Allah a eaie ku. kimia a
akwai manzonSa? Kuma wanda ya
nam tsari da Allah, to, an shiryar
da shi auwii ga hanya mika££iya.
J 02. Ya ku wadanda suka yi
Imam' Ku bi Allah da Lafcawa, a
kan hakkin binSa da takawa, kuma
s - rtifc Vt* >*■ "
3:- ■
1 ;
I*" ^1 -- —
-I r-n j >*'XL htLL -i J i '1LI ' 1 r ^" r
■-A^juj^- All! IjO' 1 » ^JJ I '^'^
f' I ) A \iu lc \1 :j k ]( A H;j Ik V ;i
3. Suratu A\ 'Imrana
92
kada k u mutu face kuna masu sal la-
ma wa (Musulmi).
103. Kuma ku yi daidami da
tgiyar Allah gaba. day a, kuma kada
ku rarraba. Kuma ku luna ni'imar
Allah a kanku, a lokacin da kuka
kasancc mafuya, sai Ya sanya
soyayya a Isakanin /.ukatanku, sa-
boda h cik 2j kuka wayi gari, da
ni'imarSa. n yan"uwa. Kuma kun
kasance a kati ganar rami na wuta,
sai Ya tsamar da ku daga gare ta.
Kamar wanna n ne Allah Yake
bay y ana muku ayfiyinSa, tsamma-
ninku, /ii ku shiryu.
104. Kuma wata jama'a daga
cikinku. su kasance suna kira zuwa
ga alhcri, kuma suna umurni da
alhcru kuma suna hani daga ahirs da
akc Ri, Kuma wadannan, su ne
ina.su cm nasara.
105. Kuma kada ku kas&ticc ka-
mar watfanda suka rarrabu, kuma
suka safta wa juna r bay an hujjoji
bayyanannu sun je musu, kuma
wadannan suna da azaba mai
girma.
106. A ranar da wasu Juskoki
suke yin fan kuma wasu fu.-ikok:
suke yin baki, fza a ce wa wadanda
Fuskokinsu suke yin ba£in): '"Khin H
kun kaTirla a bayanTrnaninku"' Don
haka sai ku tfandani a/aba saboda
abin da kuka kasancc kutia. yi iin
kafirci,"
107. Kuma amma wadanda
luskokinsu suka yi fari. to su, suna
cikin rahamar Allah, kuma su, a
cikinta„ madawwama ne.
jfc --" f I' H^f J 1 ^ O _-l *\ r"
^ ' > V-
3, Suratu Al 'Imrana
W ad'ann an a vo vin A llah n e .
muna karanta su a gare ka da gas-
kiya, kuma Allah ba Ya nuiin wani
Killunci ga talikai.
109. Kuma abin da ke cikin sam-
mai da a bin da ke cikin kasa, na
Allah Tit h kuma zuwa gare Shi ake
mayaT da al'amurra.
110. Kun kasance mafi alherin
a Turn rn a wadda aka filar ga muta-
nt;, kuna umumi da allien, kuma
kuni'j hani daga abin da akcr £i,
kuma kuna imani da Allah, Kuma
da Mutanen Littafi sun yi 7mani,
la lie ne, da (haka) yi kasance ma.fl
al fieri a gare su. Daga cikinsu akwai
mumrnai, kuma mafi yawansu fasi-
kai ne.
111. Ba za su cuce ku ba, face dai
Lsangwama. Kuma idan sun yaKe
ku za su juya muku baya, sa'an nan
kuma ba za a taimake su ba.
1 12. An doka fcaskanci a kansu a
inda duk aka same su, face da wani
alkawan daga Allah da alkawari
daga mutant. Kuma aun koma da
fushi daga Allah , kuma aka doka
lalauci a kansiJ. Wamian kuwa do-
mi n s(i n lallc sun kasafiec fcutiu kaTir-
ta da ayoyin Allah, kuma suna
kashe annabawa, ha da wani halcJci
ba. Wan nan kuwa domin safoawar
da suka yi ne, kuma sun kasance
suna yin ta'adi.
113. Ba su zama daidai ba; daga
Mutanen Littafi akwai wata arum-
ma wadda take tsaye, suna karatun
ayoyin Allah a cikin szTo'in dare,
alhali kuwa suna yin sujada.
J- — J- — ■ ^ -■ i-
3. Sumtu A\ 'Imrina
114. Suna imam da Allah da Yi-
nin Lahira, kuma suna umurni da
a bin da aka sani kuma suna hani
daga a bin da ba a sani ba. kuma
suna gaugiiwa a cikin alhexai.
Kunna wadannan suna dkin salihai.
115. Kuma abin da suka aikaui
daga a]hi:ri ? k>, ba za a yi musu
musunsa ba. Kuma Allah Masani
tic ga masu taJtawa.
T.allc nc wadanda suka ka-
firla, dukiydyinau k6 diyansu ba /.H
su wadatar musu da kdrne ba daga
Allah kuma wadannan abokan
Wutane, su, a cikinta, madawwama
ne.
7 17. Misalin abin da suke ciyar-
wa, a cikin wan nan rayuwar du-
niya, kamar misalin iska ce (wadda)
a dkinta akwai tsananin sanyi, ta
sami shukar wasu mittane wadanda
.suka zatund kansu, sai ta halakar
da [la. Allah bai /alunce su ba,
amma kansu suka kasanec suna
zalunta.
US. Ya ku wadanda suka vi
imani! Kada ku ritfi abokan a&iri
daga wamnku, ba su taftaita muku
barna. Kuma sun yi gurin abin da
za ku tutu da shi. Halctka, kiyayya
ta bayyana daga bakunansm kuma
abin da zukatansu ke boyewa ne
ma ft girma, Kuma la lie nc, Mun
bayyana muku ayoyi, id an kun ka-
sanec kutia hankaha.
J 19. Ga ku ya wadannan ! Kuna
son su s ba su son ku, kuma kuna
imani da I.iuafi dukama. Kuma
idati sun harfu da ku sukan cc "'Mun
... t ^
Vj ^ j^i! 3
S -^iJ ^ —A^JU! 1 s-Arf "
©ft
^ It r ■ | L ^
r 4 isj' tJ'l-S-l'F'
3. Sumtu Al 'Imrana
95
yi7mani'\ Kuma idan sun kadaica
sai su ciji yfitsu a kanku don takaici.
Ha cc, "Ku mutu da lakaicinku.
Lalk nc, Allah Masani nc ga abin
da kc cikin Jtiriiza."
^20. Idan wani alhcri ya shafe ku
sai ya baEanta musu rai, kuma idan
waia cuta ta shafe ku sai su yi
fariti ciki da ita. Kuma idan kun yi
hakuri kuma kuka yi takawa, kullin-
su ha ya cular ku da kame. Lalle ne,
Allah ga abin da sukeaikalawa Mai
kewavewa ne.
121. Kuma a lokacin CL) da ka yi
sauko daga iyalanka kana /aunar
da mumuiai a wurarcn /ama domin
yaki, kuma Allah Mai ji nc, Masani.
122. A lokacin da £ ungiydyi C2i
biyu daga gare ku suka yi fuyyar su
karyc, kuma Allah nc Majiftincinsu,
don haka, ga Allah mu initial sai su
dopun
123. Kuma laLle ne, haitika. Al-
lah Ya taimake ku a Badar. alhali
ill 1 jj LLjJ^-k*.
{D Mixaa ntf jja lcwa idan kun yi Lmani, kuina kun yi Unpawn, [l>. kulhnSu ha ya Call!]
da ku da koine;, durru'n a bin da ya auku a Yak' in Uhdu ya ]Sa husSLl |n sai kun kiirka-
cc daga faanya sa'an nan wani ibu same ku. Asa I in magariar sh7 nc, Annabi yi fita Uhdu
d a m u1 um rf"ari tai \i d hi ti3 msi n, k Lima k iJ'jrai KLinidiibiiuku. A n]]iibi y ± in uka a Uildu J'aJl a I'
AsabaL. hakwai Shawwal, shckara la aku ga lli^ira, vli sauya ]jayansa wij!.'!! diiticci
L']jdu. ya M>'^ra SafuJuwall tnayiika, kurtla y& /auila] da wata runduna U maJiarba a £ldcn
dutscndiisbu^abancin Abdul laKi dun Jubait. Sa'atinun ya ce musm: "Kukari.-cnu.da liiirhi.
k iti.i su 70 ni-iniH riii^;a h;nvj. k:id;j ku daga daga n j n . mim iiir.iy ! k:: nn nnj.iyx;: mi 1 1 " ^ 1 1
suka saba wa uniurnin, di>n haka i:]as7fai Ui]du la auku.
i.2) Ba]]iiSaljmari daBa:]ii llanSa Sun [a&hi kOJilaWu gida, sn bar ylJij. a Idkacin da
Abdvlla-hi bn DbayyL bn Silul ya kQma da jattia'arSa. Allah Ya IS are muSu Tmininsa, ba
su ttfma ba, WaLau yani tEwa idan wani a1?u na niaslfa ya £Sjne ku, to, kun Sa6a wa Allah
nc kamar yadda ya auku a Uhdu, sufca sanya Anna oi ya Tito dagaMadTna k^xna maharba
suica bar wurin da aka ayyana mu&ti. Annua kuma ai Allah Y a Taimake tu, a Ba^lar a
Iftkaem da karfinku hai kai haka ha sahada rashin saBawarku ga umurnin-Sa,
3. Sumtu Al 'Imrana
^6
kuwa kutia mafiya muni, saboda
haka ku bi Allah da lakawa
[sammaniriku, kijna ^uclcwsi .
124. A lokacm da kakc tcwa ga
muminaL "Shin, bai isht: ku ba,
Ubangijinku Ya lairnake k n da
dubu uku daga mala'iku saukakku?
^2,5. "ft a 'am! I dan kuka yi ha-
le uri. kuma kuka yi takawa, kuma
suka mijku da gaugawarsu, irin
wanna n, Ubangijinku zai kare ku
da dubu biyar daga mala'iku masu
alama."
126. Kuma Allah hai sanyashi <])
ba, face domin bushara a gare ku,
kuma dam in zukatanku su natsu da
shi. Tarmako bai kasance ba lace
daga mtrin Allah, Mabuwayi, Mai
hi kin™.
127. Domin Ya katse wani gefe
daga wadanda suka kallria, ko
kuma Ya Raskanta su. har sujuya,
suna masu ru&ushi.
128. Babu kome a gare ka game
da al'amarin (shiryar da su ban da
ivar da man/and). Kci Allah Ya
karfti tubarsu, ko kuwa Ya yi musu
a/aha, to lalk m: su, masu /a I unci
tie,
129. Allah nc da mulkin abin da
yakc a cikin sammai da abin da
yake a akin kasa, Yana ga facta wa
wand a Yakc so, kuma Yana azabta
wanda Yake so, kuma Allah Mai
gaTara ne, Mai jin kai.
a-
C ' 'Vie ii* - ** »*v ^il u*' £ **
* If i --
( I : Tin:- ..i....: mnki iku
3. Suratu A\ 'Imrana
130. Ya" ku wut.fEint.3a suka yi
imani! Kada ku tj riba mnki nmki.
ri 6a nyc, kuma ku bi Allah da taka-
wa, tsammaninku ?& ku ei nasara.
!3I. Kutna ku ji Isorun wuia
wadda aka yi laUalt dumin kalirai.
132. Kuma ku yi da h a ga Al]ah
da Man/otiSa, Isammyninku a yi
mnku rahama.
I S3. Kuma ku yi gaugawa zuwa
ga ncttiati gafara daga Ubangijinku
da wata Aljanny wadda fatfiti(a
(daidai da) sammai da k'asa nc, an yi
tattalinta domin masu takawa.
134. Wadanda sake ciyarwa a.
cikin saulei da tsatwirii, kuma sukc
masu hadiyewar fushi, kuma masu
yiife wa mutane ]aifi. Kuma Allah
Yana son masu kyautatawa.
135. Kuma wadanda suke id an
suka aikata wata alfasha ka suka
zalunei kansu sai su tuna da Allah,
saboda su ncmi gafarar zunubansu
ga Allah. Kuma wane nc ke gilt'ani
ga /unubai, fate Allah? Kuma ba su
dqgc a kan ubin da suka aikata ba,
alhali kuwa suna sane.
136. Wadannan sakamakonsu
gafara ec daga Ubangijuisu, daga
G i d a j c 1 1 Alja nna ( wada nda) k uram u
na gudana daga karkashinsu.. suna
madawwama a cikin su. Kuma ma-
dalla da ijarar masu aiki.
13 7. Lalle ne. misalai sun shude a
gabaninku, sai ku yi tafiya a cikin
kasa, sa'an nan ku duba, yaya aki-
bar masu Icaryatawa ta kasance.
jik f i ."1^ ^ * t - - ^ " -
3. Suratu Al 'Imrana
38
/ Wanna n bayani nc ga mu-
tane, kuma shiryuwa cc; da wa'azi
ga masu laKawa
Kuma kada ku yi rauni.
kuma kada yi bafin dki L alhali
kuwa ku ni; mafiyajdaukaka, idan
kun kaf»ancc masu imam.
J^tf. Idan wani mTki ya shafe ku,
Its, I a lb tic, wani miki kamarsa ya
s~ha.fi mutaneti, kuma wadancan
kxvatiaki Muna sarrafa su a tsafca-
nin mutane, domin Allah Ya san
wadanda suka yi imam kuma Ya
sarin masu shah ad a daga gyre ku,
Kuma Allah ba Ya sou az/alumai.
141. Kuma domin Allah Ya dau-
raye wadanda suka yi Imani, kuma
Ya Jcolce kaiirai
142. Ko kun yi /a Ion ku shigy
Aljanna alhali kuwa Allah bai wit da
sanin wadanda suka yi jihadi daga
garc ku by. kuma Ya sau masu
hakun?
143. Kuma lallt nt, hafifa, kun
kasance kuna gurin mutuwa tun a
gabtlnin ku hacfu da ita, to. telle tie,
kun gan la, 111 alhali kuwa kuna
kalltx
144. Kuma Muhammadu bai
/.a ma ba face matizn, la lie ne man-
zanni sun shudfe a gabaninsa. Ashe
idan ya mutu ko kuwa aka kashe
shi, za ku juya a kan dugaduganku 7
To wanda ya juya a kan dugadu-
gansa, ba zai cud Allah da komcba.
Kuma Allah zai saka wy masu
gfwjiya.
111
3, Suratu Al 'Imrana
/45, Kumn ba ya yiwuwa ga
wan a rai ya mum face da iznin
Allah, wa'adi ne mai Jcayyadadden
ajaii. Kuma wan da yake nufm saka-
makon diiniya Mima ba shi daga
gare ta. Kuma wanda ke nufin
Bamako n Lab era Muna ba shi daga
gare ta. Kuma za \lu saka wa masu
godiya.
/ 46. Kuma da yawa wa n i a n n a hi
wan da ya yi yiiki. akwai jama 'a
mjFii yawn tare da shi. saati nan ha
su yi lau^hi ba ga abiri day a same su
a cikin hanyar Allah, kuma ba su yi
rauni ba kuma ba su sad da kai ba.
Kuma Allah Yatia son masu
hattuH.
147. Kuma bibu ahin da ya ka-
sancc maganarsu face i'adarsu
cewa : £< Ya Ubangijinmu 1 Ka gafar-
ta mana zunubanmu da Ebrnatmua
cikin aramarinmu. kuma Ka tabba-
tar da dugaduganmu, kuma Ka
taimake mu a kan muiancn nan
kali rai.' 7
148. Allah Ya saka musu da
sakamakon duniya da kuma
kyakkyawan sakamakon Lahira.
Kuma Allah Yana son masu kyau-
tatawa.
149. Ya ku watfaruia suit a >'■
imani 1 Idati ki_m yi da 'a ga wadanda
suka kafirta 7a su mayar da ku a
kan dueaduganku, har ku juya
kuna masu hasara.
150. A'a, Allah ne Majibincinku,
kuma Shi ne Mafi alherin matai-
maka.
£ --
.j^ jj^. ^ J-^ 3 i^u;
" l" if "'ft" I ""-J t-
— ■ - .■
3. Suratu A\ 'Imrana
10O
JJA Za Mu jefa isoro a cikin
/ukatan wadanda suka kafirta, sa-
hoda shirkin da suka yi da Allah
game da abin da hai saukar da wani
dalili bagame da shi. Kuma mako-
marsu Wuta ce, kuma tir da maza-
unin azzalumai!
152. Kuma lalle ne. hakika, Al-
lah Ya yi muku gaskiya ga wa"a-
dinSa, a lokarin da kukc kashc su
da i^ninSa, har ?uwa lokarin da
kuka k asa (1 \ kuma kuka. yi j ay ayy a
a cikin al'amarin, kuma kuka saE>a :
a hayan (Allah) Ya nuna muku abin
da kuke so. Daga cikinku akwai
wan da yake nufin duniya. kuma
daga cikinku akwai wanda ke nufin
Lahira, Sa'an nan kuma Ya juyar
da ku daga garc su, domin Ya jarra-
bc ku. Kuma lalle haffika, Ya
yafe muku laitmku. Kuma Allah
Ma'ahucin Falala ne ga miimmai.
153. A 16 lutein da kukt: ha wan
dulse, gudant, K uma ba k u karkata
a kan ktjwa b;±, alhali kuwa Mati-
zon Allah na kiran ku a cikin na
karshenku 121 . Sa'an nan (Allah) Ya
saka muku da bakin ciki a I arc da
wani bakin ciki. Homin kada ku vi
fl) A liikaun da iLka lira Yafcui Uhdu. Mu.sul mi iuka fai'H kcira suna kisa, sun a
kamu. Siii was-u njaharba suka cc 'Kada a kiim-L- panTma a bar nui". Shu^uhansu
AbdllLLaKL bn Jubair ce- tnuHi] "Ku H]na ila mii^acLur MdiUdl] AL]iitl du ya Jtada mu
hir wurinmu sal idaci Khi ne ya kiriye mii." Sai suka Jtl &auraran luaganarsa miks rart
kimufl fiii[l]Jnu. Sal Allah Ya bjyit musu da Khii^d bn Ur'alTfL 1a hiya, kaKhe Abdullahi
da sauran wadanda suka rage Su'an ujiti k'.]m:i sai yafcin MuiuL:]]] ya kaiyt, suka jeudu
.1-u.ka hau du.tKC. sai -malum ffki sba day a. k(j shi biVu kawai aba hari tare da Annabi, yana
kiracL tu fiUflii gudu.
(2) flayan da hankaljusu ya ki>rr.a g^rc ki] *m suka ja s-akamakon saB-a uEiiurnjii
Allfih, yd /jith karyewar yaki [La rashin jjatnma.
3, Suratu A\ 'Imrana
101
r 4>i jhi* jt
baJtin ciki a kan abin da ya kubucc
muku, kuma kada ku yi bafiin ciki
a kan abin da ya same ku. Kuma
Allah Masani ne ga abin da kuke
aikatawa.
Sa'an nan kuma (Allah) Ya
saukar da wani aminci a gare ku
daga bayan bale in cikin; gyangyadl
yana rufe wata £ungiya daga gare
ku, kuma wata ftungiya. la lie ne.
rayukansu sun shagaltarda sil suna
/.a ton a bm da ba shi nc gaskiya ba, a
game da Allah, inn /a tun jahiliyya.
suna ccwa: ''Kct akwai wani abu a
gare mu dai daga aramarin' r> Ka
ce, "Lalle ne aFamari dukansa na
Allah ne." Suna 6oyewa, a cikin
zukatansu, abin da ba su bay yana
shi a gare ka. Sunacewa: lt Da muna
da wani abu daga aPamarin da ba a
kashe mu ba a Dan.'' Ka tx; "K6 da
kun ka.sancc a cikin gidajenku, da
wadanda aka rubiita musu kisa sun
fita zuwa ea wuraren kwanciyarsu; 1 '
kuma (wanna n abu ya auku ne)
dam in Allah Ya jarrabi abin da ke
cikin Jtirazanku. Kuma domin Ya
Isarkakc abin da ke cikin zuka-
lanku. Allah Masani nc ga abin da
ke cikin Kira/y.
155. Lalle nc, wacfanda suka
juya daga gare ku a ranar haduwar
jam a "a biyu, Shu [dan kawai nc ya
talalafianiar da su, saboda sashen
abin da suka tsirfanta. Kuma lalle
ne hakllca, Allah Ya yafe laifi daga
gare su, Lalle Allah ne Mai gafara
Mai ha£uri
j£ jju'^ji ^Cx* i^'Js* '<-1*L*j
\ I 7 J 1,
3, Suratu Al 'Imraiiii
102
J 56. Ya ku wadfanda suka yj
imani! Kada ku ka&ance kamar
wadanda suka kafirta 1 kuma suka ce
wa 'yanuwansu idan sun yi tafiya a
rikin £asa ko kuwa suka kasancc a
wurin yafi; sun kjjsantx a
wurirtmu, da ba su mutu ba. kuma
da ba a kashe su ba." (Wannan
kuwa) Domin Allah Ya sanya wac-
can magana tazama nadama acikin
zukatansu. Kuma Allah ne Yake
rayarwa kuma Yake matarwa.
Kuma Allah, ga a bin da kukc aika-
tawa, Mai gani nc.
157. Kuma lalle ne, idan aka
kashe, ku a cikin hanyar Allah, ko
kuwa kuka mutu, hakika, gafara
daga Allah da rahama ne mail alhe-
ri daga a bin da suke larawa.
158. Kuma lafle ne idan kun
mutu ko kuwa yka kashc ku. hafci-
(ta, /uwa ga Allah akc Lara ku.
159. Kaboda vvata rahama ce
daga Allah ka yi sanyin hali a garc
su. Kuma da ka kasanix mai hushi,
mai kaurm yuciya, da sun watsc
daga gcfcnka. Sai ka yafc musu
laifmsu, kuma ka nema musu gafa-
ra, kuma ka yi shawara U) da su a
ctkm aTamarin. Sa'an nan kuma
idan ka yi niyyar zartarwa, lo s ka
dogara ga Allah, lalle ne, Allah
Van a son masu lawakkali.
»f L _? Antiabi thj ne [iiakomar a.l'y.muira i^:a tinknn komr:. ;itnmii Allilh Yu liJ.LcMla. fi]iiSii
Ka.u£in hall zuwg SatiabM]j3a. dn ylcl ma'amahi da ku, m a ' am h I a mai kyau, <\& yi [uHiU
addu'a a k^wiinc hati. kuma a wurin yalci ko abln da ya shafj yi£i, Ya li^.iix,ta m$m yi
shSwafa da >u, kutcia Yn Jji sJri dimur ym ijii'hidi a nan. .ju'^li naji Yii umufut; stad da. ya
[Lo^bt!3 ga Allah wajcj] ^attaswa, a kin rzi'ayin di >'d jrarn dap.3 jL r :arc^ sll
3, Suratu Al 'Imrina
103
160. Id [in Allah Ya taimakc ku,
to, babu marinjayi a garc ku. Kuma
idan Ya yarBc ku. Id, wane ne wan-
da yakc taimakon ku bayanSa?
Kuma ga Allah sai muminai su
dugara.
161. Kuma ha ya yiwuwa ga
wjd ni annafoi ya ci gululu. U) Wanda
ya ci gululu zai jeda abin da yari na
gululun. a Ranar Klyama. Sa'an
nan a cika wa k 5 wane r;ji saka-
makon abin da ya tsirfanta. Kuma
5l~l ba za a ziiluno; su ba.
162. Shin fa, wand a ya bibiyi
yardar Allah, yana zama kamar
wanda ya koma da fushi daga Al-
lah, kuma makomarsa Jahannama
cc? Kuma tir da makoma itaf
Su, darajoj[ (25 ne a wurin
Allah, kuma Allah Mai gam ne ga
abin da suke aikatawa
164. La Ik ne, hale ilea, Allah Ya
yi bahhar falala' 33 a kan muminai,
domiti Ya aika, a cikinsu, Man/o
daga ainihinsu yana karanla ay 6-
yinSa a gare su, kuma yana l^r-
kake su, kuma yana karantar da su
Littafi da bikima, kuma lalle. sun
kasantx daga ^bani, hakTka suna
cikin Bala hiiyyanamiiya.
, , , - ^
(1) Gala! a shL tw. salar watu aba daga gamma] yaki a jabaniJi ial>n ta a tsakamn
mayaka. Allah Ya e«„ "Yin gululu haram ne a kan kowiiK annafo ko da wadarada ha a
halatta wa cin jjanima ba, halle ga warida aka haJalLa wa. Kamar yadda jrulala yakc haram
a kan amiabawa baka yakc harac]] a kail inabivartMi."
f2) Mutr.ijuj wdiu ditajojL nc a ivutin Allah ^wat^wadon LmSninsLi da (a£awnrsu da
kuma FalaLar da. Allah Va y\ musu H^ks. hi! kurr.a kafna] siina da mapanjiara zawa ka^a
^wargwadun inayacL aikm^u.
(3) Allah Ya niiiia falalai -da Ya ba] wa Antiabi Muhammadu, ts?ra da anumcj
LabbatH ;i ^aru shi, da yukt liar Yana yi wa rniimm^] j^ori tin kyiiutar cla Ya yi mas a La
hanyar aiko musu shi.
3, Suratu Al 'Imrana
104
165. Shin, kuma a lokacin Cl da
wata ma si fa. hakllta, ta same ku,
alhali kuwa kun samar da biyunla,
kun cx; "Dnga ina wan nan yakc?"
Ka ce: "Daga wurin rayukanku <J)
yakc '* T.alLc nc s Allah, a kan dukan
kotnc, Mai ikon yi ric.
166. K uma a bin da ya same ku a
ranar hacfuwar jama'a biyu, lo, da
i/irtin Allah rit, kuma dfimin (Al-
lah) Ya san muminai (na gaskiya).
167. Kuma dnmin Ya san wa-
danda suka yi munaTunci, kuma an
oe musu: "Ku zo ku yi yaJci a cikin
hanyar Allah, ko kuwa ku
tunkude. 1 '^ 1 Sukace; L 'Da mun san
(yadda ake) yaJci damun bTku.' 7 Su h
zuwa ga kafirci a ranar nan, sun fi
kusa daga garc su zuwa ga imani.
Sufia ccwada bakunansu abindaba
shi ne a cikin zukatansu ba. Allah ne
Maf5 $,ani ga abin da suke fioyewa.
168. Wadanda suka cc wa
'yan'uivansu kuma sgka zaunaabin-
.su : ''Da sun yi mana da^a, da ba a
kashe su ba. 1 ' Ka ce: "To, ku lun-
kude mutuwa daga rayukanku,
idan kun kasance masu gaskiya."'
169. Kada ka yi zaton wadanda
aka kafihe a cikin hanyar Allah
matattu ne. A 1 a, rayayyu ne su, a
-r__ ** \
(I ) Duk masiYarda In Kiimc ku, to. ku [IC kukajawo fti> [taukuitada wani Laitl na wfrii
Wis unmriljtl Aliliili. Kuma kamiTi masTPa. gndu Ni wmc ku. 10. alhcn b]>U Sun sitne ku
(2 | Kowdpc inn cudiifii m lAuri niuLum.. in, nhT nc ya yi R,\hjthinla ia kun^a. Kuma >'a
ksmaLa >^ yi hintikc^ y;i gmie EabublH, d indii ya jahilcu shi. Kama dak da haka k.-jmrn
maSLia ^uda la same shi. ya sami m'ima biyu kii fiyc dil hakti.
0) Ku tUJlkudi; Dla]]a makLya da dahunka. kn da ba kij yi yafe'l bi.
3. Siiratu Al 'Imrana
IDS
wurin Ubangijinsu. £l) Ana ciyar da
su.
/70. Suna masu far in ciki sab 6 da
a bin da Allah Ya ba su daga falalar-
Sa, kuma sun a yin bushara ^a wej-
tfanda ha su risku da su ba, daga
bayansu; "Babu tsoro a kansu
kuma ba su zama suna yin b;tkin
ciki ba."
111. Suna yin bushara sabdda
wata nfima daga Allah da wata
falaia. Kuma lalJc nc, Allah ba Ya
tozartar da ijarar miiminai.
172. Wadanda suka karna 121
kira zuwa ga Allah da VfaiwmSa,
daga bay an mlki ya same su. Akwai
wata I a da mai girma ga wadanda
suka kyautata a> yi daga gare su.
kuma suka yi takawa.
173. Wadanda mutane 1 ** suka
cemusu: 'Tallcnc. mutane sun tara
(I) A cikm HddiH-i an ruwaico efiwa, Annabi ya cc Allah Yana sanya ruhiusii a cikin
cikkunan ts-unlsayc misu kuten ]aunL, suna tfifiya da su a cikin Ah>lliia suna CI daga
'ya'yan i lieu]] la da rana. sa'an nan su knma zuwa ^a wasu fiti]]u wrtdti rula oik a rat aye a
cikin muwar AI'arKhi
1,2) Ha van k<W„awar M UHjlrni daga UhdlL da mivakun da suka same su. >ai Aunat-i ya
umurce s-u da fita a bayai] kafkai, dnmin if a da s,u y: Luaaaifl koruawa 5a: suka hla
hayatlSU, aka dace kywa A hi] Sufyana ya ucnurti mutanensa da Ircpmawa MadTaa duenni hu
tun'.tmkc \1i].su]mi. An yi Uhdu tafaiku ran Asa hat. sa'an nan s'jka fila a bayamu a ranar
Lafoada, Kjka riski sj a Eiamfa'al Asad, Sai aka yi tawafuJti (jarjEiKiiiya) tsafcanin Annabi
Ad Abu Sulyatlu a kan a hiir yafi ii lokacan, saL ihckaia tnai ;uwa, a hatftl a hiiidar. Allah
Yi! v.lI:i MllSUlmi, if 'iLaka itarhji wannan kira, a cikLr. ttliyakfj Hak^ flnka ma; karBawa
innsu 4 ya shiga a cikin iriit wannan yabo bar ya z«^v. fis-hm JCiyama.
(3) Kyautala yi ihi ae= tsaj'kakc aLki dnnnn Allah walau ibiarlL ki> LhliS-i.
(4) YaJur] Badai na Uku, a cikin shi-kara ta budu yakc. a V-illan Si hn 'a ban Iladar
kasuwa CC babha^a ItuhTlun l.arabawaa kowacc iliekua A hayiin Uhdu an yi nlkawaridu
Ahu Sufyana. a kan a hadu a Bade sbiksta ni.i: suwa. Sahnda haka iiii Abu Slltyaiia ya fitP
da^a Makka hai ya Slillka IVTarri? 7^hraa, sai Alia)] Ya sanya rtiasa tSOTP a -ikin /udyaria,
^i] ya pmil da Nu'ouma bn Mas'iid c] Aihja'Ly. ya Cc Jtiasa: " Ni nii yi alkawan da
Mllharnmfidu a kan mu hadu a KitUH'ac HacLar. Wannan kuwa .ihtkar fan c^. I II i son
3. Suiutu Al 'Imrana.
106
(mndmioni) sabtxla ku, don haka
ku ji tsoronsu, Sai ( wanna n maga-
na) ta Itara musu imanu kuma suka
ce: "Mai isarmu Allah ne, kuma
madalla da Wakili ShT."
174. S a "an nan suka j uya da wata
ni'itna daga Allah da wata falala,
la Hula ba ta shafe su ba, kuma
suka bi yardar Allah. Kuma Allah
Ma'ahndn ialala mai ginna ne,
175. Wancan, Shaidan ne kawai
yake tsoratarda ku masnyansa. To,
kada ku ji tsoronsu.. ku ji. tsiVnNa,
idan kun kasanec masu imani.
176. Kuma wadannan da suke
gaugawa a cikin kaTird kada su
bata maka rai. Lalle ne su, ba za su
cud Allah da komc ba. Allah Yana
nufin ccwil ba /ai sanya musu want
rabo ba a ukm Lahira, kuma suna
da wata azaba mai girma.
HI, I ,al 1 c ne , wad and a suka sayi
kafirci da imam, ba za su cud Allah
da komu ba. Kuma suna da azaba
mai radadl.
178, Kuma kada wadanda suka
kafina su yi zaton cewa, talle ne,
jinkirin da Muke yi musu alheri ne
ga rayukansu. Muna yi musu jin-
kirin nt; domin su Ear a la iff kawai,
kuma suna da azaba mai wula-
Eaniarwa
saBaft-ar ulkuwjnc] cu aima daga gare shi. iida^a eare tn ba. cafi MadTiia ka fcoJiarLri
h^na su fitowa. ?an. tia ba ralciima gi>m? " Si] Nu'riinnu ys Mil Madm.,! yn kite Ann^hi da
Sahabhansa suna shinn f tn. Sai ya lc musu: "Me kukc nu.fi' 1 " Suka lc; "Alkiiwiirin Abu
Siifyitia." iaJ ya ce: "Ba za ku ivi ba. dcmiin k.uwa f-uii tara lundunoni saboda ku." San
Anniab: ya ce: "/an fi^a d^ ni kacfai nc " Sai AnnAbi ya firfl. dti muium riiibu cU rfan
biyar. suka Lh[T Radar h-ibu. Abu Suf'yina. Suka d ka.^uwa .■(uka komiv.
3, Suratu A\ 'Imrana
107
y 79. Allah biti kasano; Yana ha-
rm murniriiii a kati abin da kuke
kansa ha, sai (l? Ya rarrahe mu-
mmuna daga mai kyau. Kuma Al-
lah bai kasance Yana sanar da ku
gaibi ba. (2 ' Kuma amma Allah
Yana za&en wand a Ya so daga
manzanninSa. S a bod a haka ku yi
Imam da Allah da man/a nninSa.
K uma i&Afi kun yi unani kuma kuka
yi takawa, to, kun a da lada mai
girma.
I HO. Kuma kada wadannan da
suke yin rowa da abin da Allah Ya
ba su daga falalarSa su yi zaton shi
ne mat! alberi a gare su. A'a, shT
mafi sharri ne a eare su. Za a vi
rnusu sakandarni da abin da stika yi
rowa da shi a Ranar K'lyama.
Kuma ga Allah jjadon sammai da
kasa yake, kuma Allah, e_a abin da
kuke aikatawa. Masani. ne.
18 i. UlIcnchaJtTJta. Allah Yaji
magmiar wadanda suka ce. "I.allc
ne, Allah Falciri ne, mu ne wada-
tattu." Za mu rubuta abin da suka
fada, da kisan da suka yi wa anna-
bawa ba da warn ha££i ba. Kuma
Mu ct: "Ku dantfani azabar gob-
aia!
^ 'jl-G L^i^ ji' 1
lD WaLau Allah hi zai bar mutane hll tu, 'IWun yi imam,' da biiki kawaL ba h Hai Yi
jarnha su Ya filar da mam i nan fcwarai daea rnunafukai . Sahuda haka Ya aanya raaaiku
kanw ra n.& r Uhdu wadda Adah Ya janabi iliQrliiiLiii da lC.ls hai hakurinHij da rfaVrsa su-
ka bay yana, kuma m anafu k m si^s h^yvgnfi
(2) Allah bai sanar da fiibi ^a malarii; wadanda hn annabdw.) b;i, shKolJ.j haka, ha k:]
iya .Sad;]] milium k(j rashin imuninui, aai da aiacna la wani aitd ku m^iidnj wadda
ukt; citi its 7a li iya yi n hukuncj kafir^J koTmani nmtiim.
{Vj Allah Ya /.ifii w.indn, Ya s,i-> dn^a rnjui Kan nmS a , watau Ya Ka&i Annabi Muham-
mailu da karin daraja a kan sauraa annabaw^ da falalarSa. Wachnan ne mafifLuin y aho a
ganc shi.
3. Suratu Al 'Imrana
10*
/&?. "Wannan (a/abar) kuwa sa-
boda y bin da hanmjwanku suka
gahatar fie. Kuma lalle ne Allah bai
/a ma mai zalunci ga biyinSa ha.."
183. Wacfa nd a suk ace: 11 Lalle ne
Allah Ya yi alkawari zuwa gare mu,
kadamu yi imani taboda warn man-
7.0 sai ya zo mana da Baiko wad da
wut a za ta ci.' 1 Ka ce: "Lalle ne
wasu manzanni sun je muku, a ga-
banina, da hujjoji bayyanattmj,
kuma da a bin da kuka fa da, to, dan
mc k uka kastic $u, idan kun kasance
masu gaskiya?"
)H4, To, idan sun fcaryata ka, to
Lallc ne. an karyata wasu manzanni
a gabaninka. sun je musu da hujjoji
bayyanannu da littattafai. da kuma
Littafi mai haske.
185. Kowane rai mai dandanar
mutuwa ne. Kuma ana cika muku
ijarorinku kawai ne a Ranar Ki ya-
rn a. To, wanda aka nisantar daga
barin wut a, kuma aka shikar da shi
Aljanna.. to, lalle ne ya Isua. Kuma
rayuwar duniya ba la /a ma ha face
jin dadin rutfi,
186. Laile ne za a jarraba Uj ku a
eikin dQkiyoyinku da rayukanku,
kuma lalle ne kuna jiti ciitarwa mai
yawa daga wadatida aka bai wa
I.iltafi a gahaninku da kuma wa-
danda suka yi shirki. Kuma idan
kun yi haJfuri, kuma kuka yi laKa-
wa, to lalle ne, wan nan yana daga
many an aTamuiTa.
T' I- | ^ » I ■* * -
Li
( 1 j r>i:k w:'int^ tsayu du gask:ya koumiirni da ko h^nj diiga Libii] bii u su,
Id LliILs: ne nai an cnLar cLa sh.2. k^ma ba shi rnaganj sai hakuiL. domJn Allah, da ncman
tailnako da^a Allah, dii komawa s.uwu. ii.u Allah
3. Sumtu Al 'ImrSna
109
187. Kuma a lokacin da Allah
Ya riki alkawann wadanda aka bai
wa c1 1 Littafi. ll Lalle ne kuna bayya-
na *hi ga mutane> kuma ba za. ku
Goyc shi ba.' 1 Sai suka jefar da shi a
bayan bayarisu, kuma suka sayi
van ku<fi kadan da shi. To, (ir da
a bin da sukc save!
188 Kada lalle ka yi zatnn wa-
danda suke yin far in eiki da abin da
suka hayar, kuma suna son a yabe
su da abin da ba su aikata ba. To,
kada la lie ka yi zaton su da tsira
daga azaba. Kuma suna da azaba
mai radadi.
189. Kuma ga Allah mulkin
sammai da kasa yakc Kuma Allah,
a kan komt, Mai ikon yi uc.
190. Lalle ne ; a cikin halittar
sammai da Jtasa da sabawar dare da
yini akwai ayoyi ga ma'abilta
hanka]i,
191. Watfanda suke; ambatar Al-
lah a tsayc da /.a unc da a k art sasan-
ninsu, kuma suna tunani a kan
halittar sammai da £asa' "Ya
Ubangijinmul Ba Ka halitta wan-
nan a kan banza ba. TsarkinKa !
Saboda haka Ka tsare mu daga
azabar wuta.
{I) A cikin wan nan akwai ^?rga<f; ga. HUilauum Mu&Lilmi. kuda Su ihijja hanyar
Yahudu ta boye ilmtn jja.Hkiya, kn kuwa a bin da ya s^nic su, s"u ma ya same su. bum*
shi^a da su mashlgarsu Wajibi \\t a Jtaf] inaLamai su biyar da ahin Ja ki: hannuwansu
LLmi ma i amfani, mai nilni & ksm ailrin £warai, kada &u 65>'e kfmie da^a garu itu. Idan sun
6o>"C. to. la'anar A31a]] da [nata'iku da La mutant /h Li Lahbiila a kansu. kamaf yadda ta
Lahbata a k«,n mala man Yahudu.
3, Suratu Al 'Imrlna
110
/P2 "Ya L'bangijinmu! Lalle ne
K ai , w an d y K a ihi gsir a c i ki n w u ta ,
to. haEifca, Ka tu/arta shi, kuma
babu wasu malaimaka ga a/zalu-
rtLiii.
^ f A?. 14 Y a L ban gijinmu! Lalle ne
mil, mun ji Mai kira van a kim zuwa
ga TitiEini tcwa, "Ru yi Tmani da
Ubangijinku, 7 Sai muka yi imani.
Ya Lbangijmmu! Saboda haka Ka
gaTarta rnyna /.unubarimu, kuma
Ka kankarc miyagun ayyukanmu
daga gare mu Kmna Ka kar&i
riyukanmu tare da mutanen kirki.
194. "Ya Ubangijinrnu! Ka ba
mu abi tv da Ka yi man a wa'adi
(alkawari) a kan manzanninKa,
kuma kada Ka tozarta mu a Rinar
Kiyama. Lalle ne KaL ba Ka satia-
war alkawari,"
195. Saboda haka Ubangijinsu
Ya karba mum cewa, lL Lalle ne NL
ba zan tozartar da a [kin wani mai
aiki ba daga gare ku. namiji ne ko
kuwa mate, sashenku daga sashe.
To, wadanda suka yi hijira kuma
aka filar da su daga gidiijcrt.su,
kuma aka cular da su a akin hanya-
Ta, kuma suka yi yaki, kuma aka
kashc $u, lalle ne *an kankarc musu
miyaguri ayyukansu, kuma lalle ne
zan shigar da su gidajcti Aljanna
(wadanda) Jcoramu ke gudana daga
£ar£ashinsu : a kan sakamako daga
wurin Allah. Kuma a wurin Sa ak-
wai kyakkyawan sakamako.
196. Kada jujjuyawar wadanda
suka kafirta a cikin garuruwa ta
rude ka.
.-
■-■ ■
^jj^bJL* die- J4^=_j
3. Suratu A\ 'Imrana
111
/ 9 7. Jin dad! ne kaof an, sa 'a n na n
makomarsu Jahannama ce, kuma
tir da shimfida ita p
A mm a wadanda suku bi
Ubangijinsu da ta£awa, suna da
Gidajen Aljanna (wadanda) kora-
mu ke gudana a Jcarkashinsu, suna
madawwama a cikinsu. a kan liyafa
daga wurin Allah, kuma a bin da kc
wurin Allah nc: mafi alhCri ga bar-
rantaliu.
199. Kuma ]alk ns; daj?a Mula-
nen Littaf] <] \ haklka, akwai wan da
yake yin [mimi da Allah da a bin da
aka saukarzuwa jiarc ku, da abm da
aka saukar zuwa garc su. suna masu
lawalu h i ga Allah, ba su say en tama-
ni kadan da ay 6 yin Allah, Wadan-
nan sung da ijirarsu a wurin
Uhangijinsu. Lai It; ne Allah Mai
gaugawar sakamako da yawa ne.
200. Ya ku wadanda suka yi
Tmani! Ku yi haKuri kuma ku yi
dauriya, kuma ku yi 7a man dako,
kuma ku yi ta£awa : tsammaninku
/a ku cj nasara. lj:>
..psi^rj-* 1 ^ ' i>o Lvy 3 ? 1 ^ j ii^j^*y
(I) A dkin MuliiKIl Littaf] aifwai mutancn (twarau na kirki wadanda hasada ba ia
baija bin gaskjya bil S'JR sd'antu da RiJnfiri karnala: walau lna dukkamu ne jruVagu ba.
Akwa.] tla £waia] :l cikinsi] karnar yadd;i halj >akt a kowullC 111 t on m LI time.
(3j MaKuri a kan ibaria da daukar wahaJfilin .ihan'a F$ba daya gwargwadnn Tk on yi.
Daariya a kan abnkan j»aba' watiu kada ma^iya y.u l\ mumiridi haCuri w-ajsin yd(c: da
cTaakar WLLbaLylitlSa. ZamaEi dakci lausliiwar tLatiynyin abakan eaba JafiLi liariri ^hi^d
£asar Musutmj. B«.nu banibanci tnaKiy] buyyatiaruie da tnaJiiyi froyayyc. MakLVi
Bnynyyc va fi aihi dnmin k rd ushcnsai zsi shiga wula. ammH ka^as&htn ma£i>i bayya-
TLiiri[LU,/.ai shitia Aljaima. Takawa ita ce bm urn ami el Allah kanj^cwa da|ia barin haninSa
kamar yadda Ya E'liJli. Wanijan shT ut kan ibada duka bayatL imam, dumltL haka ^ a ce ko ^a
ka ci riaKara.. id an kun nfc waff.jnnjin nbfihiqwit da kyiwo.
Tana karantar da hanyoyin tsare baEcJcokm jama'a, da
alakofcin dii suke a Lsakanin aFummtfr Mutiulmi kanta. ko kuma a
tsakaninta da tsakanin wata al'umma.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
1. Ya ku mutanel Ku hi L'bangi-
jinku da talcawa, Wanda Ya halitta
ku daga rai guda, kuma Ya haktta,
daga gare shi. ma'auransa, kuma
Ya watsa daga jiare su maza masu
yawa da mata. Kuma ku bi Allah da
lakawa, Wanda kukc rokon juna da
(sunan) Shi. du kuma /umunia"'.
[.idle nc Allah Ya kasancc. a kank tj H
Mai tsa.ro nc.
2. Kuma ku bai wa murayu Juki-
yoyinsu, kuma kada ku musanya
mummina da mai kyau. Kuma
kada ku d dukiyoyinsu zuwa ga
dukiyoyinku. Lalle shi. ya kasance
zunubi ne mai girma.
. 4 -
fj} Bin Allah wan da Ya haEitia ku, kirs* ga labhatar d« tfluhidin Uluhiyya da
Rububiyya. HLtat Jnuticie da&a aiuhguda. wanda babu vmrA surki adkmsa, y ±n± wajabLar
da girma n jinsJn mulum. kowane in ne, kowane la urn, kuma kijwauc hahtta yake dauke da
n a Ts^-ron AlUh da tsaronSa a tan mutanc yana waiahlar da t&ayawa a cLkiu haddoJm
sharTarsa. Tsnrnn ^umunia TantsuwH da na yana waiabfar da can say i da rariartia a kan
haiittar ALLail tia kusa da na ncaa. Iladisi ya nuna ha a ym rantsuwa lLh wanin Allah,
*abbdfl haka ttUi'anar ayar ita cc, 'Ku jl CSOruil Allah ku [nart mahaLfa da Rumania '."
4. Suratun Niaa 1
113
1 -tu^Ji 5_j_^j
J. Kuma idan kun ji isoron ba ?A
ku yi adalci ba a cikin marayu 1 1 \
to T (akwai yadda za a yi) ku auri
ahin da ya yi muku datfi daga mata ;
biyu-biyu. da uku-uku n da hudu-
hudu. Sa'an nan idati kun ji tsoron
ba za ku yi iidalci ba.. to, (ku auri)
guda ko kuwa abin da hannaycnku
na dama suka mallaka. Wannan shi
ne mafl kusantar zama ha ku wuce
haddi ba.
4. Kutna ku bai wa mala sada-
k6kin<iU da saukin bayarwa. Sa'an
nan idan suka yafe muku wani abu
daga gare shi 1 da dadin rai„ m, ku ci
shi da jin datfi da sauEiti hadiya.
5. Kada ku bai wa wawaye<"
diakiyarku, wadda Allah Ya sanya
ta a gare ku, kuna ma&u tsayuwa (ga
gyaranta). Kuma ku ciyar da su a
cikinla. kuma ku tufa tar da su,
kuma ku gay a musu magana sanan-
mya ta alheri.
6. Kuma kujarraba marayu, har
a lokacin da suka isa aurc. Tn, idan
kun lura da shiriya daga gare su, to,
ku rnTfa musu dukiyoyinsu. Kada
ku cTia da ftarna, kuma da gaggawa
kafln su girma. Kuma wan da yake
(1) Asabn inaraya shi nc yarnn da hai balaga ba, kuma uHansa ya mum. A mm a a
ci kn n ay a- Allah Ya sam-ani nunci dukkanmaj raum a rikrn al'umma, wandayakenetnati a
Uarc ha.fi kin sa da Allah Vli cfora w.l Musulm: k>j Lsare. Sabnda tlaka Va S-tia tc jawabm
shaiadm, kuma Va fiara tin hnkuntt.'-hukiJTK;:;. a kan taj'sjlin yaddJi ?a a rsart misu rauni a
CLkiJl arumma. Ya fam eld mi la a wajurl au]^. AdadiJliU daga day a /uwa haifij, ^warg.-
wadoTi Itarfin milium da iyawarta ga ISAl da ada^C] a gars <a], ko a LKakacualiu. Adalci lia
kwana da ciyarwa di lufalar^a
(2) Sa'an nuji yadda ukc rifcm dukiyar wawa wand ll bai san yadda ate rikon diikiya
ba, ko da slu haUgl nc, ya yi aarc, kuma ko tia shT r L C yakt ncmsn diikiyarsa da kaci^a :
kamar d;n \\:\v\:. Wannan wula har.ya Ci la tsartm ha£Jtin masu rauni.
4. Suratun Niaa 1
114
1 -tu^Ji 5_j_^j
wadatacce, to, ya kama kansa,
kuma wanda yake fa£irL to, ya u,
gwargwadon yadda ya kamata. To.
idan kun mlfca musu dfikiyoymsu,
sai ku shaidar a kan.su. Kuma Allah
Ya is a Ya zama Mai bin tike.
7. Maza sun a da rabo (1) daga
abin da iyayc biyu da mart kusantar
dangi suka bari, kuma mata sun a da
rabo daga abin da iyaye biyu da
rnafi kusantar dangi suka ban, daga
abin da ya Jcaranta daga gare shi ko
kuwa ya yi yawa. rabo yankakkt.
8. Kuma idan ma'abuta zumun-
ta da ma ray u da mala] aula suka
halarci rabon, to, ku azurla su daga
gare shi, kuma ku fatfa musu maga-
na sananniya ta alhcri.
9. Kuma wadanda sukc, da sun
bar (Z) zurriyya masu rauniabayan-
su, za su ji tsoro a kan&u, *u yi
sauna, sa'an nan su hi Allah da
taJcawa, kuma su facfi magana
madaidaidya.
10. Lalle nt, wadatida suke cin
dukiyar mar ay u da zalunci, to,
wuta kawai suke ci a cikin cikku-
nan.s.u, kuma 7a su shiga cikin wata
wuta tnai tsanani.
/ / . Allah Ya n a y t m uk u wasiy y a
a cikin 'ya yanku. namiji yana da
rabun mata biyu. Idan sun kasancc
(]> 1 lukiinnc-hukunttrL rahon ^ada. harsya re la t Karon h^EEiri masij ra^ni.
C2) Watau yadda Jnuluill ftaaL Jiajliju]] y-i"yu v-iikc [ioruc] ya. inuta ya bar su baba
wjita dij k i.ya da ?a ta (aimafcc sit. baka kuma su MusulnJ wadanda aka sanya aik]Ji rabuu
i;iHg a barm unsix sy vi runam, dS nc sulra muUi suka baj "yA'yansy hafca Saboda haka
warnan f.v.1 kiirya ^ut-iyar jt\a\ k(iti ya yi /iHlunfi daga. dukiyar marayu.
4. Suratun Niaa 1
IIS
mala nc Fiye da biyu kuwa, k\ suna
da biyu daga kashi uku din a bin da
ya bari, kuma id an ta 7am a guda ce
(kawai), if), tana da rabi. Kuma
jyaycnsa. b[yu kowane day a daga
dkinsu yana da tfaya dag a kashi
shida din ah in da ya bari idan wani
reshe ya kasance gare shi 1 to, idan
reshe bai kasance gare shi ba, kuma
iyayensa ne (kawai) suka gaje shi L
to, uwa tana da suiusi (day a daga
cikin kashi uku). Sa'an nan idan
*yan h uwa sun kasance gare shi : to,
uwarsa tana da sudusi (day a daga
cikin kashi shida) daga bay an wa-
siyya wadda ya yi ko kuwa bashi,
Ubanninku da 'ya'yanku, ba ku
sani ba, wannensu ne mail kusanlar
am fan i a gare ku. Yankawa d aga
Allah. Lalle ne, Allah Ya kasance
Masani Mai hikima.
12. Kuma k una da rabin a bin da
matanku na aure suka bari idan
reihe bai kasance gare su ba. Sa'an
nan idan reshe ya kasance gare su.
to, kuna da rubu'i (tfaya daga cikin
kashi hutfu) daga a bin da suka ba-
rm, daga bay an wasiyya wadda
suka yi kg kurna bashi. (Su) kuma
suna da rubu'i daga abin da kuka
bari idan resht: bai kasance ba gare
ku, idan kuwa reshe y a kasance gare
ku. lo, s una da sumuni (day a daga
cikin kashi takwas) daga abin da
kuka bari, daga bayan wasiyya
wadda kuka yi ko kuwa bashi. Tdan
wani namiji ya kasance ana gadon
sa bisa kalala, ko kuwa war a mace,
alhali kuwa van a da dan 'uwa ko
'-"t\ -
4J-
\?\ 1 'Al' ,< ! - *.lf lT<
0[y^=>J -^+-J ^-r** ! '
.-
4. Suratun Niaa 1
116
1 i"U-jJ"l 9jj*i
' yar'uwa^ 3 to, kowatic day a daga
cikinsu yana da sudusi (day a dnpa
dkin kashi shida), sai idan sun ka-
sance mafi yawa daga wan nan, to,
su abokan larayya ne a crJcin sulusi
(daya bisa uku), daga bay an wa-
siyya wadda aka yt ko kuma bashi.
Ra da yana mai cutarwa ba, ga
wasiyya. daga Allah. Kuma Allah
Masani ne Mai haEturi.
/i. Wa dan tan i yak Skin Allah
ne. Wanda ya yi da'a ga Allah da
Manznnsa, (Allah) /.u'\ shigar da shi
gidajen Aljanua (warfatida) (toramu
suna gudana daga EarEashinsu
suna madawwama a cikinsu, kuma
wan nan shi ne rabo babba.
14. Kuma wanda ya saBa wa
Allah da ManzonSa, kuma ya £ eta-
re iyakokinSa, zai shigar dn shi
Wuta. yana madawwami a cikinta,
kuma yana da wata azabamai wala-
kanlarwa.
15. Kuma wadanda suka je wa
alfasha daga matanku, to, ku ncmi
shaidar mutartc hudu daga gari; ku
a kansu. To, idan sun yi shaida, sai
ku tsare su a cikin gidaje har mutu-
wa ta karbi rayukansu. ko kuwa
Allah Ya sanya wala hanya a gare
(1) "Dan'uwi ko 'yar'uwa, a nan, ana nufin li ummi ko li*ummiya, kowane dayaiLsii
yaHa nln suiIum. idan suna da yawa, waLau huti ka: biyu kn ahin da ya fi hiyii, ro. S.ung dii
sulusi. Babu batnHatlcU [sakanin nami;] lLll niiiL;^ i^iire su, dnmiri phiir ea.Jons.Li mace lc.
watau uwir mamacin,
(2) Ay<iyi na I 5 da I ft an sihal'c huk-JTidnKiJ waysn hmid\ d:n ^ ysr Sura Hi H NOr ta btyu
da H,idmri Raj amL g£i zawan da Zawara WaffacSda iuka yL ^L3]a, kutiia da billiila dari da
korar bahanc nainiji. da kyrr.a hlilala cfa.fi g.A budurWU. KumtiatlLijefc t]]aL]iwadLdLi ivtuida
akt yi a kansa idan sun bqlafa L knda" su banawa nc Ana ladab: gii ]iiai liwadL da matarsa,
iimmn ha a ka.sbc shi. Liwadi da wuta tiihc^ kamar /in a yakc ga r.arnijin
4. Suratun Nisa 1
117
1 -tu^Ji 5_j_^j
16. Kuma wadanda (ma? a biyu)
suka jr: mata (1? daga gare ku, to, ku
cutar da su, sa'an nan idan sun tuba
kuma suka kyautata halayensu, sai
ku kau da kai da ga barinsu. Lallc
ne : Allah Ya ka^ance Mai kar&ar
tuba Mai jin Rai.
17. A bat da take tuba kawai ga
Allah, ita ce ga wadanda suke aika-
tawar mugun aiki da jahiki sa'an
nan su tuba nan kusa (lj . To.
watfannan Allah Yarta karftar iti-
barsu. K urn a Allah Ya kusancc Ma-
sani tic, Mai hikima.
IS Bii tuba ba cc ga wadanda
sukc aikatawar mCinanan ayyuka
liar idan mutuwa ta halarci dayansu
ya ce: "Lalle ne ni, na tuba yanzu."
Kuma ba tuba ba ce ga w r adanda
suke mutuwa alhali kuwa sunii kafi-
rai, Wacfannan Mun yi mussu lalta-
lin wata a/.aba mai radacfi.
19, Ya ku wadanda suka ya Ima-
ni" Ba ya halatta a pare ku, ku gaji
mala a kan tilas. Kuma kada ku
nana su aUrc dorniri ku tah da &a*-
hen abin da kuka ba su, face idan
<,uka za da wata alfasha (3> bayya-
nanniya. Kuma ku yi zamantakewa
da su da alheri. Sa'an nan idan kun
su, to, akwai tsammanin ku fii
-- ^1 .
i i / h i L IT ffl . _ 1 |iii'>'
(]} Ma?.H. biyu masu je wa alfasha 5-U manu yirt liwatfb da junansu..
(2) Man kusa. watau a gaMnin. mutuwa
(3) M'jg'jn halin sharTa ba ta yarda da shi ba kamar fiiyo ko yawen ban?a , a nan
babi] liifi ku h;in^ ni] ah re *ai <iwn yi multLL huh, kumi A I Lab Yi hana yicLdn miLla kamar
tfuki y a. Sun kaiacLuc suni yin haka, ba da Make Ijayur da s-adikL ba, dbciiin di?gara da
wanda ubansa ya bayni". sm su aurw da jtu a kan liaJka ga warn cfa^'nwari mrtmacin, ko
kuma wanda sukc so ya aure Ta,
4. Suratun Nisa 1
11*
want abu alhali kuwa Allah Ya
sanya wani alheri mai yawa a
cikinsa.
2fl. Kama idati kiin yj nufin mu-
sanya mata a mat say in waia mala,
alhali kuwa kun bai wa cfayarsu
Jcincfari" 1 , to, kada ku karfii k 6 trie
daga gare shi. Shin, za ku karftc shi
da icarya da zununi bayyananne?
21. Kuma yaya za ku karfx- shi
alhali kuwa, hakika, sashenku ya
sadu zuwd ga sashe, kuma sun riici
alkawan C2) mai kauri daga gare ku?
22. Kuma kada ku auri abin da
ubanninku suka aura daga mata,
fate abin da y a sh i ge . La lie neshi, ya
ka&ancc alias ha da abin Eyama.
Kuma ya milnana ya zama hanya.
23. An haramta muku uwa-
ytnltu. da 'ya'yaflku, da T yan>
uwattku mala, da goggoninku. da
innoninku, da *ya van dan'uwa, da
'ya'yan 'yar'uwa, da uwayenku wa-
rfare an da suka shay a r da ku mama,
da "yan'uwanku mala na shan
mama, da u way en matanku, da
agololinku wadanda suke cikin
tfakunanku daga matanku wa-
danda kuka yi duhuli da su, kuma
ulan ba ku yi duhuli da su ba. to,,
babu laifi ril a kanku r da median
'ya'yankj wadanda sukt daga
tsatsonku, kuma kada ku ha da isa-
I 4
[J
(1) Kincfari h shi ne dufciya mai yawa; ijJt i y a. diiha goma shn biyu, na azurfa.
(2) Alkawdriri n^onRij da a]hcrj ko kuma SiiLtiinMriu da kyaulatiwa H^Kara Ayu Ta
2.1].
(3) 'Diiun]] aurt: a ku.n \£ys y^Tin IwfimtH uwanu. atnclld 'Jiiurin aur? a. k^n L]wa, ba ya
haramta <fLyar Siii ir. liu Juhuli dn an. ko kuma an yi lamaau\ dii ica.
4. Suratun Niaa 1
119
kanirt 'yan'uwa biyu mat a, face
abin da ya shige. Lalle tic, Allah Ya
kasance Mai gafara m Mai jin kai.
24. Da tsararrun aurcn (1 > wasu
rnaza, fate dai abin da hannuwanku
suka mallaka. (Ku [.sari;} Littafin
Allah a kanku. Kuma an halatta
muku abin da yake bayan wane fin.
Kg n£ma da dukiyoyinku, kuna
mas-u yin aure, ba masu yin zina ba .
Sa'au nan abin da kuka )i datli da.
shi daga gare su, to 1 ku ba su ijaro-
tinsu bis a iarillar sadaki. Rabu laiTi
a gare ku ga abin da kuka yi yarda-
tayya 12 > da shi a bayan farillar sada-
ki. Lalle nc Allah Ya k usance Masa-
ni ne, Mai hikirna.
25, K u m a w a n d a < 1 :t ba l ^ami wa-
data ba daga nkirtku bis-a ga ya auri
'ya'ya muminai, to, (ya aura) daga
abin da hantmwanku na da ma suka
mallaka, daga kuyanginku mumi-
nai. Kuma Allah ne Mafi sani ga
Tmaninku, s ashen ku daga 14 '' •smh^i.
Sai ku aure su da izinin mutanensu.
Kuma ku ba su ijarorinsu bisa ga
abin da aka satii, sun a masu kamun
- i -■
w>j 'u ^y'^j cri^» 1
(i j An hftriimtA muku ma ran aurtn wasu ma*a, muLuk'ui maiaiiiu ba SU sake SU bfi.
MuiMiLrni nr ka kuwa Kuabawa. sai fii idai] ku» kamo su nt daga kasar (Jn lake ;a lihiVkiid
S^ba, a tiati ku])i jya takinsu baka, domin kamu warwarc ^urensu. hinn kuTi >l liiciiattu'L
da wasu mjit.i j kun kuskiin'. ha dn :um ba. sai ku bij-ii su iadiki a kail llaka Ati Jiati^
auren Igmauu'i, watau yin aure zuwa ga ajali. Abdullahi bn Abbas ya cc yin » ya ft iina.
(2) Bayan sadakin da aka yanka bahu Laif] Ldadl kun >'] yardatayyw da fc?ra wani ah;i a
iiin f"iiriL]ii.. kuma bibu laifi idiiii ita malar ta yarda da kayar da £arin ltd kuwa shluiijin ya
\-.-,\ J li da biyiin fcar n
fi] HukL;ncc-bul(Unci:ri auren kuyHri^a l^j wirida bai ^icuL Ikon uucell ">'a. ba.. Aibin
aurcn kuyangi ibi ne bauLin da /ur]ya. doiUltl bautil daga uwa ^akc, Suboda h.;ika ba
lialalta MusuLm ya ami baiwai k;.irilL. komf larurdi-dn 'nktitik:, nai t]ai ya sayc la da^ii
gare shi.
(4) Ku duka d,-iidai kr]kc wajen TmariL da MuiuLund. Dubi kuma Al "[lllrsna l u 5
4. Suratun Niaa 1
120
1 *u^J^ 5_j_^j
kai, ba tuasu zina ba v k uma bil masu
rikon abokai ba. To, id an aka aure
six, sai kuma suka zu da wata al-
fasha, to, akwai a kansu rabin abin
da ke a kan n ya'ya daga azaba.
Wanean (aLiren kuyanga) ga wand a
ya.ji tsar on wahala ne daga garc ku.
Kuma ku yi ha£uri shi ne mafi
alheri a garc ku. Kuma Allah Mai
gafara rit Mai jiti Jtai,
^6. Allah Yana nufin Ya bay-
yana muku, kuma Ya shiryar da ku
hanyuym wadanda sukc a gaba-
ninku kuma Ya kurfri tubarku.
Kuma Adah Masani ne Mai
hikima.
27. Kuma Allah Yatia nufin Ya
karbi Lubarku. Kuma wadanda
suke bin sha'awoyi suna nufin ku
karkata, karkata mai girma.
28. Allah Yana nufin Ya yi
muku sau£i. kuma an halitta mu-
lum yana mai rauni.
29. Ya ku wadanda suka yi [mi-
ni! Kada ku ci dukiyoyinku a tsa-
kaninku da yaudaia/ 11 lace id an ya
kasance daga fatauci ne. btsa yarda-
tuyya daga garc ku. Kuma kada ku
kasshc kanku, Lalh: nt; Allah Ya
kasance, game da ku, Mai jin fai ne.
30. Wanda ya aikata wanean
bisa ta'adi da /a I unci, to, za Mu
Gone shi da Wuta, Kuma wanrian
ya kasance ga Allah (abu ne) mai
saulci.
( L ) Ilukuntir. tin duikiyar iriiitjtTic drt Garyd fco vaudiLi n, llisram-jn ns. domici yiifia liiii
ga mutanc su kashe kirns u
4. Suratun Nisa 1
121
31 Idan kuka nisanci manyan
abubuwan da ake hana ku aika-
tawa r lo, /a Mu kankare munanan
ayyukanku daga gare ku, kuma Mu
shikar da ku mashiga ta karimri.
32. Kuma kada ku yi gurin abin
da Allah Y n fifita sashenku da shi a
kan sashe; ma7a suna da rabo daga
abin da suka tsirfanta« k u m [\ mat a
sun a da rabo daga a bin da suka
tsirfanta. Ku ro£i Allah daga fala-
larSa, Lalle nc, Allah Ya kasarite,
ga dukkan kome, M&sani,
33. Kuma ga kowa. Man sanya
magada daga a bin da mahaifa da
ma fly a ku sane in /umutita suka
ban, Kama wadanda rantsu-
woyittku suka Eulla 11] ku ba su
rabunsu. Lalle ne, Allah Ya kasan-
cc, a kan dukkan kome, Mahalarci.
34. Maza masu tsayuwa nc (2) a
kan mala, a a bod a abin da Allah Ya
fill La a as hens u da shi a kan sashc,
kuma saboda abin da suka ciyar
daga dukiyoyinsu. To. salihan mata
masu da a tic, masu tsarewa ga gaibi
saboda abin da Allah Ya tsare.
Kuma wadanda kuke tsdron bijire-
warsu, to, ku yi musu gargadi*
(1) A zimanin Jahiliyya ana ffullin amana a tsakanin kabilu ba taakanin mutuio ds
wani mat am. Wannan Gullin amaniir yak an batfa har da sadism dukiyar war.da yd itiliLli
daj;a cilunnu. Wabu Musulmi >.uu Align Musulmiui a bay-an sull kidlLi mn wanfjiin iimijliir.
saboda tiafca Ailah yi umurmi da rika wannan alkawartn. kuma Ya bashc al'adar. Ya
nuis^iTiyj ta da bukuTK-e-hukuricen MuhuIlluli. Kuma ana tassara masi] IculUn rantsuwa da
rnanj ^-jdanar da mkin rahoii dukiyar ^ado A[La Inyan :-;u ijaiar wahaLariu da^ia kawurtan
magada kujuar yadda ya kajnata.
(Z) Allah Ya <iaTiy/jt .^hngahaTit:i n yida da grLubnaT da laKarrufin.^a a hannLLW.in ma /a,
dnmiTi j^inar jikirsu, dii hankalinsi] da ki]nn^ dukiynrKii da sukc tiyarwa ga sadaki da kuma
la hi a i {ciyarwai'l ^idan. Kucna ALati Ya a^a Wa iiiiila da 'a rtiaxa da kuma burr
J'ariojinsu domini kada su kawo wa,]]j hakon da l>a d"an gida ba, a c^kjti gLdan.
4. Suratun Nisi 1
122
1 i"U-jJ"l 9jj*i
kuma ku £auracc musu a rikin wu-
rarcn kwanciya, kuma ku Joke su,
Sa'an nan kuma. uian sun vi muku
da'a, lo. kada ku ncmi waU hanya a
kansu. Lalltr ni; Allah Ya kasancL:
MadaukakL Mai girma.
S3. Kuma tdan kun ji tsaron sa-
6 a war tsakaninsu, to, ku aika da
wani mai sulhu daga mu tan ens a da
wani mai sulhu daga rnuianenta. Cl>
I dan sun yi nufingyarawa, Allah zai
d aid ait a tsakaninsu ( ma 'a u ran).
Lalk nc Allah Ya kasancc Masani.
Mai jarrabawa.
36. Kuma ku haul a wa ,2J Allah,
kuma kada ku hada wani da Shi,
kuma ga mahaifa ku yi kyautatawa.
kuma ga ma'ahutin /umunia da
marayuda matalauta. da makwabci
nia'abucin kusanta, da makwabd
manisanci, da ahoki a gef'e da dan
hanya, da abin da hannuwanku na
da ma suka rnidlaka. La He th: Allah
ha Ya son wanda ya k usance mai
[a It a ma. mai yawan alfahan.
37. Wadanda sukc yin rowa,
kuma s una umurnin mutane da yin
rowa, kuma suna feoyewar abin da
Allah Ya ha su t\& falalarSa. Kuma
Mun yi tattalL sahoda karlraL aza-
ba mai walakantarwa.
k<-S * 4 - L.
- 1
jvf r V*L^ k. * V\" ?
fj] HiskaillilllL feu Ittasij SllJIjli biyii, su lu.fi su >■] hiriLLkcn ahin. da ya hana cujTJn kyau.
m: L*aw»ci maras pskiya rUga dkzn ma'annul. kv kutsla Sj tlukmila rabawa ila h llL""L, ko ba
da hul'i ba. Ahin da .suka hukunla alkali ya /arlar d-tf shi,
(.2] BtiuCii W-li A]]ih n]]i ni; :i b: umurriLnSa, :h har haninSa A komr. iia'nil nan Via biyilt
da Tiau'ukan ]HUtanc wadanda mutuin y.ni yi ibs-ini /u^d fiLirc m] .gwai^wadon (in raja rill
kLLmn da Kdiinsa. Sa'an nun iiairgi a kan mai uwaci da sakasuakotLSa, da mai tiyarwa smrrja
ba a bisa hanyar hauLa w;i A Huh ha.
4. Suratun Nisa 1
123
1 -tu^Ji 5_j_^j
38. Kuma wadanda suke ciyar
da dfikiytlyinsu dentin nutia wa
mutant;, kuma by su yin Imani da
Allah, kuma ba su yin imani da
Ranar Lahira, kuma wanda Shai-
dan ya kasance abokm haul a gari;
shi 1 to. ya munana abokin hadi.
39. Kuma mene nc a knn&u, idan
sun yi imani da Allah s kuma da
Ranar Lahira^ kuma sun ciyar da
abin da Allah Ya a/urta su, kuma
Allah Ya kasance, gan; su, Masatii 7
40. La lk ne, Allah b;l Ya /a-
lunrin gwargwadcm nauyin zarra,
idan ta kasance alheri ce, zai ri Ba-
il yii ta, kuma Ya kawo daga gunSa
ijara mai girma.
4L Tc\ yaya, idan Mun zo da
shaidu daga diikan aTumma, kuma
Muka zo da kai a kan wadannan,
kana mai shaida!
42. A ranar nan, wadanda suka
kallrta kuma suka sab a wa Manyo,
sun a giirin da an baje £asa da an,
kuma ba su tioye wa Allah wani
labari.
43. Ya ku wacfanda suka yi Tma-
ni! Kada ku kusanci salla alhali
kuwa kuna masu mayc m < sai kun
san abin da kukc fada, kuma haka
uian kuna masu janaba, face mai
£ clarc hanya, har ku yi wank a
*. <Ai ^Ti" vf^ *t < * - , <St-
3$ i^tiju&foj
o\j is j^?. jysw -ft ^
(1) Altikacin baa hana shan giya ha, Sa'an nan gkahana ta da ayar Surstul Ma'iduh
L:i ^Q. Mai. ianaba kama ba ya yin KaL]a kuma ba ya sbiga maiallaci nai ya yi wnnka ko
l ll J j r l li r r l li . ^ai duJ >iitia. iya slug a da fiL»iii wutewa duga fcol'a zuwa g,a wata, kc kuwa ya
sJu^a ya. tfebo ruwa ^a fila. Ana yin (aimania saboda rashin ruwa ha^iEatan, ko ma'anan t
Lsimar nui ra^hin laflya. Fi-halkr man 1 na karyu ; j . I '.v;i I i. amma ba y n Haobuba wanka idan an
yi shai'ar da oiyyar jin dadl ku kuma an sami jtn dadln ha da miE'i ba. Mai shal'ar da wanda
aka shal'a dnka cfayii suki;.
4. Suratun Nisa 1
124
Kuma idan kun ka sauce majinyata,
ko kuwa a kan tally a ko kuwa warn
daga dkinku. idan ya zo daga gaya-
Ji, ko kuwa kun shaft mala 4 bti ku
sami ruwa ba L to, ku nufi fusskar
kasa mai kyau, ku yi shafa ga fuskn-
kinku da hannuwanku 131 . La Me ne,
Allah Ya kasance Mai yafewa Mai
gafara.
44. Shiru ba ka gam by, zuwa ga
wadanda aka hai wa rabo daga
Littafi. suna sayen frata, kuma suna
neman. ku 6ace daga hanya?
45. Kuma Allah ne Mafi sani ga
makiyanku, kuma Allah Ya is a Ya
zama Majifiinci. kuma Ya isa Ya
zama Mataimaki.
46. Daga wadanda suka tuba
(YahuduV akwai wasu suna karka-
lar da mag ana daga wurarenla,
sijhji c^Vi'n : h 'Muf] jiya m kuma rnim
Giya, kuma ka jiya a wanin wuriti
jiyawa, kuma ra'ifia (da ma arm r
"ruftafific"), ka isarc mu," domin
karkatarwa da harsutiansu. kuma
dam in suka a cikin add in i. Kuma
A T - Slit * tf^ ^ I'"
(I.) Watau ku taimama sab Tula rashln ruwa.
(2) Yahudu. ana khan su da an riLi r Musa da ya cc L'batLgL;i, 'Mun luha zuwa
^arc Ku, vl AllaL' (Aataf, ay.i ta I 55) domin ugili da sukc yi r,a i?]ti bin haddodin Allah
Sarta karkalar da malaria da aNaLn ma'anarLu /uwa L»a wala ma'ana La i/pili, Kima crwa
Mnn ji" ammii aikinsu yana niltia cew^, " L Sun Jii' suke Jiuil. Kurtia K-ajLya j #a.tun wmih
jiyawa .:iddu'a cc msi rfiiuknr mA'^ri^r alhcri <ls frjii'anar iharn, kuwa suna nuf'ir. la
itiarriu. Haka kalmar 'Trt'ina tana dama'HTiar 'tsari: mu' 'samara mana', kLima tand da
n"i a 'aJla; 'Ya :uE>aB6e'. Saai amfia ana'anai fcarshrtL.
Wannan bayari s,hi ma laitnako nt ^a M^isujmi itir™ r?.ijn;ri hnnkah idomirj ;^ t.^rc
muSa additlLi^u kafaar yadda akt LSarcsn dukiyaiKU. An cusm irin wannan makirti a wala
addu'a dn syJtc tc^a "JauharatuL Kauia]j : mdii suka sifarma wacaJa Hukc yi wa saJau' da
■'usEum" mali ciJta, Wannan ta yi naidai doi kalrnar la'jna, ko ma M nnmj, di>mJU ta"ina
lac^a da wata ma'ana La yahu, amma aH^am ba La da waia rna^ar.a sai ta ^a^i kawai. Allah
Ya tsase ttlu daga i£]airi]j tciakiyaa addicLi.
4. Suratun Niaa 1
125
dalalle sfi, sun u-e: "Munjiya kuma
mun yi da'a, kumaka saurara kuma
ka d aka la mana/" ha£i£a. da ya
k usance mail alheri a gare sii s kuma
mail daidaila: amma Allah Ya
la'ane su, saboda kafirdnsu don
haka bit z:a su yiimani ba h sai kadan.
47. Ya ku wadanda aka bai wa
Lit cull ! Ku yi Tmani da abin da
Muka saukar, van a mai gaskatawa
ga abin da yake tare da ku, tun
gabanin Mm shafe wasu fuskoki,
sa'an nan Mu mayar da su a kan
bayayyakinsu, ko Mu la'ane su ka-
mar yadda Muka la'ani masu Asa-
bar. Kuma umurnin Allah ya ka-
sancc a bin aikatawa,
4$. Lalle ne. Allah ba Ya gai'arla
a yi shirk i game da Shi, kuma Yana
gafana a bin da yake bayan wanna n
ga wanda Yakv so, kuma wanda ya
yi shirki da Allah, to. lalle ne ya
kiriciri zunubi mai girma.
49. Shin, ba ka gani ba* zuwa ga
wadanda sukc tsarkake kansu? A'a,
Allah ne Yake tsarkake wanda
Yake so. Kuma ba 7a a zalunce su
da zaren gurtsun dabino ba.
50. Ka duba yadda suke kirieira
karya ga Allah! Kuma shi ya isa ga
zama zunubi bayyananne.
51. Shin, ba ka gani ba zuwa ga
wadanda aka bai wa rabo da ga
Liuafi.suna imini da gunki da Shai-
dan m , kuma suna cewa ga watfan-
Ly jrti Jkijii'i
(]] Jibci mnan kiiwanc £u.nki ne. T)4g(ilu xiinen ShaLdan nc md fc.ir6ii.Jii Ertrya ya
jingina (a gA Allah, shstfatiin da yaku icama lire da pumiika ko whtiirsu- mutum nc; kc>
ajani, [Uimirc ya Giitar da ma&U. raUliLfi hankalL, a tikL[] YahiLdu ko a dkin Mu.Milmi.
4. Suratun Nisa 1
126
1 *u^J^ 5_j_^j
da suka kallrla: "Wadannan tic
ma fly a shiriya daga w a dan da $uka
yi imam ga hanya 4 '?
52. Wadannan nc warfanda Al-
lah Ya la'ancsu, kuma wan da Allah
Ya la 'ana, to. ba /.a ka sami matai-
maki a garc shi ha.
53 K.6 suna da rabo ne daga
mulki? To, a sa'ati nan ba za su iya
bai wa tn u lane banc in gurtsun dabi-
no ba.
34- Ko suna hasadar mutane m
nc -a kan abin da Allah Ya ba su
daga fylalarSa? To, la lie nt;, Mun
bai wa gidan Ibrahim Littafi da
hikima kuma Mun ba su mulki mai
girma.
55. To, daga cikinsiLi akwai wan-
da ya yi imani da shi. kuma daga
cikinsu akwai wanda ya kan gc daga
gare shi. kuma ya isa Jahannarnata
huru da shi.
56. La I le nc wasfa nd a su k a k af ix«
ta da ayoyinMu /a Mu Etotiu su da
Wula, ko da yausthe fatunsu suka
nuiia, sai Mu musanya musu wasu
fa tun, domin su (fancfam azaba.
Lalle ne Allah Ya kasance Mabu-
wayi, Mai hikima.
J 7. Kuma wadanda suka yi ima-
ni, kuma suka aikala ayyuka na
itwarai. za Mu shi gar da su gidajen
Aljanna s (wadanda) koramu suna
gudana daga ^arkashinsu, suna
daw r wamammu a takmsu bar aba-
rt*j<iiO* **Mfri
i ,: _■
l^t- jb 4*11 j^ 1 ^' ^JJLj
(L) Annabi Muhaminadu, tskd da imititm A]]ii]i sun '.abbata a friTs sin. Att ce masa
ifan fiidan Ibrahim domm Vflhildn su san sJu bfi kAsasshc ba nc ga d a ugant aJi a . dajifL gare;
tiu. Krniiii bai flta ba dapa tHann CL L wa AnnaHawa mam Littifja hayan Ibrahim, dn^id
ZLtriyarSA TA 5j fito. Kurua iU.]] aim =iji tlli n a ukin liLlafinsu., walau. AlUura.
4. Suratun Niaa 1
127
1 *u^J^ 5_j_^j
da, suna da, a cikinsu, mat an aure
masu Isarki, Kuma Muna shigar da
su a wala inuwa malabbaeiyar
Jumshi.
J*. Lalle ne Allah Vana umur-
nin ku ku bayar da amanoni zuwa
ga masu su/ ]J Kuma idatt kun yi
hukunci a tsakatiin mutanc, ku yi
hukunci da adalci. Lalle ne, Allah
mad a]] a da ahin da Yake yi muku
wa'azi da shi. Lalle ne Allah Ya
kasance Mai ji ne, Mai gani.
59. Ya ku wadanda suka yi ima-
ni! Ku yi da 'a ga Allah, kuma ku yi
da'a ga ManzonSa. da ma'abCUa
aTamari daga cikinku. m Idan kun
yi jtiyayya a rikin wani abu, to ku
mayar da shi zuwa ga Allah da
Man/onSa, idan kun k usance k. una
imam da Allah da Ranar Tahira
Wan nan ne mafi alheri, kuma matt
kyau ga fassara.
60. Shin, ba ka gani ba, zuwa ga
wadanda suke riyawar ecwa suna
imam da ah in da aka saukar zuwa
gare ka da a bin da aka saukar daga
gabaninka 7 suna nutln su kai kara
zuwa ga"Dagulu n ' alhali kuwa. lal-
* j jj> * yt^+j^ 1
Ta^akiwa niyLaiie ne mam rai]Tii a mkin hannuwan shugisbarmin&Ll Su da
d II k i y&l SU ataanCflL He Ha Allah a cikin hannuwacL sh a^a h an nu sabcula haka ".Karcinsu da
dukiyarsu, gwargwadon sharfa, da yin hukunci a tsakunlEisu da adaki, bayar da amana
isu. masu iut. Wanda ya bi s : ■ r: /«.:ci',v.rsj ilulsn g.i dV.y^ir. (tannin abtlbuv-a, to. ya y.
v alid ar a ga A Huh ke ttacL Allah k unu /ai kama s,Kl da hukuncin mayaudari
\2) Haka SU kuuja mutant: [alakiwa, amana ce a kama .km yards da hukandn Allah d,i
Mnn/OTiSa. 3 knmf: n,i sramiJfiarjSLi da mu'amaLiihjlSu. K jjiiu wajibi ne a kaiiHu su yarda
da abm da aka hukunla s ksnsu dsJidj! d,i, sh^ri'ar A]]ah. kuttia idan ill]) Sflfta, [u, £Ur.
Vdiidaii aaiana] ALLah. ke natt.
"1>l1 gut U shi tit: dukad l]]ai >L]] dfjkiki waifacida ha tJukokir. Alidh ki Dukan
WHinda v;h bi dokn w,idda ha, U Allah ba U i:ik]Jl ]badu.. ko Waddala saba ^li ]]addin Allah a
Likui [[iu'iimiiloLi n :l hd,?k;:^: ko n:i ;;Lirnk;i In, y i shiga cikin wannan larkOJI
4. Suratun Niaa 1
12*
1 *'L- — 5_jjH
lc ne, an urn litre su da su kafnia da
s,hi, kuma Shaidan yana ncman ya
fiatar da su h batarwa mai ni^a
67. Kuma idan aka ce musu:
kL Kij zo 7ii wa. ga abin da Allah Ya
saukar, kuma zuwa ga Manzo" za"
ka ga munafukai 111 suna kangt mu-
tane daga gare ka, kanjicwa,
tf2. To, yaya, idan wala maslfa la
same su r saboda abin da hannu-
wansu suka gabiilar sa'an nan
kuma su je maka sun a ranisuwn da
Allah cewa, "By mu yi nu fin kdme
ba sai kyautatawa da daidaitawa."?
63. Wadannan nc wadanda Al-
lah Ya san abin da ke akin zuka-
tansu. Saboda haka ka kau da kai
daga garc su, kuma ka yi musu
yargadi, kuma ka gay a mufcu. a
cikin shaman in kansu. ma san a mai
nauyi da fasaha.
64, K uma ba M u aiki wani Ma n-
/o ba face domin a yi masa da 'a da
i/inin Allah. Kuma da dai lallc su, a
Inkacin da suka zalund kansu, {2>
sun zo maka, sa'an nan suka nemi
gafarar Allah kuma Manzo ya
ncma musu gafara, halciJca, da sun
sami Allah Mai karfiar tuba, Mai
jin £ai.
A *- h 1 tig** 1t^/ \
.5 j ,
f L) Ntiyagun h h uya ba nni masu kirk a tar da muminai daj=a hukutidn Adah, da. hujjar
wuj suna [i u fin su daidaila. dutnin a. baLfa MusuJkll da kafittfi hltkurict, la luka liar
kafiri ya feasance mat yin hukunci a kar, MusliIru Su wadannan ma&u yin haka, ba
MukuIitii htj np. imuri^^itari Musulmi nc M u ^i: lu nc-n.^Li na biiki nc kawsi, da yA kni i?d
/Litivii di ha hu yi kci 1 un :lti i ti yardii da haka ba.. Allah ¥a IsarL- ma da|3,a ibarritL ShaitfuJl.
(2) Wajida.ya£L hukuuein Allah, yayi [alii biyu. duuiiti sa6a wa Allah d^ Man^onSa
Kunm w|in.nan y@ nfma ra^hin iWTHnsJi Allah &t> Vlan^pnSa S.i h.ik.i nc aya r-..n
bin wan nan la ct Musulnii ha da imini Hai sun yarda da hukunLiii Al I ah ga kutnc da La
al'aniLirranHu, kuma b\i yarda da LukuncinSa, ha da jin 'wani kudu a cikin 7uka(ail3U ba.
4. Suratun Niaa 1
129
1 -tu^Ji 5_j_^j
65. To, a 'aha.! [na rantsuwa da
Ubangijinka, ba za su yi imani ba :
sai sun yarda da hukundnka ga
a bin da ya sii&a ei lsakaninsu> sa'an
nan kuma ba su sami wani Jcunci a
rikin /ukalunsu ba. daga abm da
ka hukunta, kuma su sallama sal-
lam a wa,
66. Kuma da dai lalk Mi Mun
wajabta musu cewa, "Ku kashc
kanku, ko kuwa ku fila daga gi-
tlajcTtku". da ba su aikata shi ba,
face kadan da ga garc su, Kuma da
dm lallc su sun aikaU abin^da ake
yi musu gargadi da shi, haJciJca, da
ya kasance mafi alheri daga gare
su, kuma mail tsanani ga labba-
tarwa.
67. Kuma a sa'an nan, haJcitca,
da Mun ba su, la da mai girma,
daga gunMu.
68. Kuma lalle ne, da Mun shi-
ryar da su hanya madaidaiciya,
69. Kuma wadannan da suka yi
da 1 a ga Allah da ManzonSa, tc\
wadannan. suna tare da wadanda
Allah Ya yi nfima a kansu h daga
a mi aba wa da masu yavvan gaska-
Lawa : da masu shahada n \ da ssali-
hai. K uma wadannan sun kyautatu
ga zama abokan tafiya.
Aif ? -;V - J .1 f -'i-> 1
(l] Darajitr daiikaka ga add in j *hj ue zsma Annata sa'ati uan SiddLk, watitu manyan.
sahabban kowanj; An r.abi . Wadannran cL.-j ra; oji biyii yanzu .in njfr su ilaga kowa. domin
biitjLL sauratL jCLCjiiliu: w ^rnlti yiike lire da KLtidifcaniiL. Ta uku Ua lc shahada wuLau a kaxh::
inutuni ;i wurjji yiifci tlonun daukaka kjlitLar A]]a}j da Xmrc h-aJifc^Jti;] Mui-u]]]ii. WantLan
it;* lc m;iJf HSMciin 3 Km tflcffi n;in. domin abjn d;i surar kiimr.larwa, kuma d^HTurj ya
Kiima shirr.] la'iir majranLi a kiici dara.;ar |ibadi rla amf;in4ini!nAa. Ta h urfu 7,1 rn :i ^.llihi m;n
ah in da Alia]] Yaks su kuccia ]nai \1\n1: dii Allah VakL ki.
4. Suratun Niaa 1
130
1 *u^J^ 5_j_^j
70: Waccan falalar daga Allah
Cake, kuma Allah Ya isa zama Ma-
sani.
77. Ya ku wadanda suka y[ ima-
ni! Ku riJci shirinku c 1 J , sa'an nan
ku filar da had jama 'a jama 1 a ! ko
ku filar da yaki gaba daya.
72 Kuma la lie ne daga cikinku
akwai mai t'aaarwa C2> . Jo, idan
wala maalfa la same ku. sai ya ee;
"La Ik nr. Allah Ya yi mini nnma.
dorriin ban feasance mahalard tart
da su ba."
73. Kutnji la lie nc. idan wala
falala daga A I [ah la same ku, ba-
klka, Libbas, yana cewa, kamar
wata so yayy a ba ta kasance a tsa-
kaninku da shi ba: "Ya kaitona !
Da na zama tare da su dai. domin
in rabonla da rabo mai girmaT
74. Sai wadanda suke sayar da
ray u war dumya su kar&i ta Lahira
su yi yaki, a oik in hanyar Allah.
Kuma wanda ya yi yaki a cikin
hatiyar Allah, aka kashe shi ko
kuwa ya rinjaya, to da sannu za Mu
je masa da ijara mai girma.
75. Kuma menu nc ya same ku,
ba ku yin ya£i a cikin hanyar Allah,
da wadanda aka raunanar daga
maza da ma La da yara, suna cewa"
"Ya Ubangijinmu ' Ka filar da mu
daga wannan alkarya wadda muta-
ncnta suke da zaluncL kuma Ka
-I'.-^.l
(.]) Ba yi haliHiJ Musulmi SU /uuna nil tin tJUIalir. yaGi da f'ilai da ysiJci Jto t-.ari a. tin
malciyiimi]. sabnda a>in da 1c cikm wnncur. ;iyar la 1 ] .
(2) SifarmLir<a.fulii ]Lace ya £i fna nuwi ya£i. kuma ya. rHiardu waJlmsa, ya yi nmrnaf
hasirur Musulmi, kuma ya yi ba£ja cikm nasararsu, ya so a raha ganTma da shi.
4. Suratun Niaa 1
sanya mana majibinci daga gunKa,
kuma Ka sanya. man a mataimaki
daga gunKa"?
76. Wutfanda isukii yi Tmani,
sun I yaJti a cikiti hanyar Allah,
kuma wadanda suka kalirta SLin.iT
yafti a elk i ti hanyar 'Dagutu (Shai-
dari). To. ku yaki majiESmtan Shai-
cfan. Lalle ne kaidin Shaidan ya
kasance mai rauni.
77. Shin > ba ka gani ba zuwa ga
wadanda aka ce musu ; "Ku kangc
hannuwanku. kuma ku isayar da
salla, kuma ku bayar da ^akka."^
To, a lokacin da aka wajabta tnu&u
yiilci sai ga warn oangari; daga ci-
kinsu sun a tsnron mutant kamar
tsoron Allah, ko kuwa mafi tsanani
ga isuron, kuma suka ce: "Ya
Ubangijinmu ! Don me Ka wajabta
yaJti a kanmu? Mc ya nana Ka
jinkirta mana zuwa ga wani ajali nu
kuia?" Ka ce: Ll Jin dadin duniya
kadan ne, kuma Lahira man
a] her i ga wan da ya yi taCawa.
Kuma ba a /.aluntar ku da si ill in
hantm gurlAun dabino!
78. 'Tndii duk kuka kasance,
muiuwa za ta riskc ku. kuma kd da
kun kasance nc a cikin ganuwoyi
ingatattu!" Kuma idan wani alheri
ya same su sai su ce: "Wannan
daga wurm Allah ne," kuma [-dan
wata cuta ta same su, sai su C-e,
'Wannan daga garc ka ne". Kace:
"Dukkansu daga Allah ne. 11 To :
mc ya sami wadatman mutane, ba
su kusantar fiahimtar magana?
7 r A Abin da ya same ka daga
alheri. to, daga Allah yake, kuma
^ j> -..r t ^
4. Suratun Niaa 1
132
1 i"U-jJ"l 9jj*i
abin da ya same ka daga sham, to,
daga kanka yake.. kuma Mun aike
ka xmva ga mutant;:, (kana) Manzo,
kuma Allah Ya isa. ga zama Shaida.
SO. Wanda ya yi diTa ga Manzo,
to, hakiGa, ya yi da'a ga Allah.
Kurnti wan da ya .jiiya baya, to t ba
Mu aike ka ba dan ka zama mai
tsaro a kansu.
HI. Kuma sum! cewa. h "Da'a,"
sa an nan idan sun fha daga wu-
rinka, sai wata kungiya daga cikin-
su la kwana da niyyar wanin a bin
da take fatfa, alhali kuwa Allah na
rubuia a bin da suke kwana da
niyyarsa. Saboda haka ka kau da
kai daga gars; su, kuma ka dogaia
ga Allah, kuma Allah Ya ixa ya
zama WakTli.
82. Shin, ba su kula da Al£ur -
ani, kuma da ya k usance daga wu-
rin wanin Allah, ha ft i fa, da sun
samu, a cikinsa, safta wa juna rnai
yawa?
S3. Kuma idan warii al'amari aj
daga amtnci kci tsoro ya ju musu,
sai su watsa shi. Da sun mayar da
shi zuwa ga Manzo da ma'abuta
aTamari daga gare su, la lie ne, wa-
danda suke yin bincikensa, daga
gare su, za su san shi. Kuma ba
domin falalar Allah ba a kanku da
rahamarSa, haJoJEa, da kun bi Shai-
dan face kadan.
4 t
( ] l UlcLUrnill alumina da. Ctiwa iilad inn £a ttatu aramari d li Su sati kansa ba, KO
kuwa idan warn abu ban tsoro ya auku, lo. Jiai am nc su yj ta barararsa dtimin su firgitar
da maLsTii!. Abrn da yakc wjijibi q k;in;iu Ka'an nan, ku k^i rahLiinnKa shiigabanni
tulUll :sarLyiwa a hinuika a saci yadda nhin yake, da kuina yadda ia a >i riiagaruc^ii
4. Suratun Niaa 1
133
84. Saboda haka, ka (l> yi yaki a
cikin haiiyar Allah, ha a kallafa
maka by., face a kanka, kuma ka
kwadaitar da muminai. Akwai
tsammanin Allah Ya kange gailn
warfanda suka kafirta, kuma Allah
ne Mafi tsananin gafL kuma Mail
tsananin azabUlwa.
(¥5. Wanda ya yi'- 2J eeLo, celo
mai kyau, ?m sami rabo daga garc
shi, kuma wanda ya yi cc.io, eeto
mummuna, zai samr ma autii daga
gare shi, Kuma Allah Ya kasancc,
a kan dukkan komc, Mai Eayyade
lokan.
86. Kuma idan an gaisht: m ku
da wata ^aisuwa. lu, ku yi gaisuwa
dy ahin da yakc mafi kyau daga
gare ia s ko kuwa ku mayar da ita.
Kuma Allah Ya kasance a kan
dukkan kome Mai lissaTi.
87. Allah, babu abin bautawa
face Shi. Lalle ne, halcilca. Yana
tara (4) ku harzuwa ga Yiniii Kiya-
X tpc 1,*r * T tf
^jr k ^i^ 1 'vv^ J^fJ
^i^ 3 " AaAJ ti^Jj^
(I) Uipurni /L<w<t AntiabL, tslra da aminci su labbata. a gare shi.
(21 Mil' ana r ueio: wnUu warn ya yi wa wmtii har.ya a kan biyan buka'.arsa la kuWauC
Id, iubiidi darajat m^L ^in n,-CtC-ri Ys kiimala ya yd eel cm doEnitL Al La}i Wail da Ya b:i shi
dara.iar. oa da ya bai Allah ktiniL-ba. [dan kama sajarda cctonyakc yi. Albh /si karbi:
daraiar daga gare shi. Ci. da ■utci: haraciiun he. S-akainakoma shi nc Allah Ya karfic darajar
Lctoii dafja gare stli.
(3) A gaisuwa Ldari anc^ irnjkL]: "AHxalama a^aikum" ku: may at daccwa. "" Wa'alailcu-
nuis Jalamu wa rah a ma Ell] [.a hi wa barakatall " Ki") ku mayai ksmiar yadda aka yi maku.
Wa'au kada ka nakafia 'yan'uwajiku ko da ga gaisuwa no Fadakarwa: Fara saJlama
]]iasiahabhi lit:, mayarwa kuma fanlSa Tre.am.rna wanda ya f-ira, ya fl lada. Hakit ym isarki
a gahanjn Ipkaci rniL^iahahhi ne, am ma a bay an sliijjar Ltikaui yazania wajihi. Wanda ya yi
mLLHla^a'nbi a nan ya fi lada Haka jinkji'tnj da bjyatl bashi ga malSriUsc wajihine. amma
biirrantar da shi rnascahabb] Lie YjTj mn^ahabbL n nan ya fl ^La.
(■11 Idail kuil IsaiE- riukunee-rmk'jnrrda Allah. Wanda babu ab]n bauCaWa sai SilJ, Ya
umillCC ku da SU. to ^ai hada kalmarka La LabbaLa guJa tiar ya niwa Ranar K'iy.-4m;L
4. Suratun Niaa 1
134
1 -tu^Ji 5_j_^j
ma, babu shakka a cikinsa. Kuma
wane nc mafi gaskiya daga Allah ga
lahari?
Wtf To, mene ne ya same 111 ku u
cikin munaTukai, kun zama kun-
giya biyu. alhali kuwa Allah ne Ya
mayar da su saboda abin da suka
tsirfanta? Shin, kuna nutin ku shir-
yar da wan da Allah Ya 6a I it r ne?
Kuma wanda Allah Ya 6&lar N io s
ba za ka sami wata hanya ha zuwa
gare shi,
#S>. Suna gurin fcu kiiHrta kamar
yadda suka kifirta. domin ku ka-
sance daidai, Saboda haka kada ku
riCi wasu masoya daga cikinsu, sai
sun yo hijira a rikin hanyat Allah.
Sa'ati nan idan sun juya, to. ku
kama su, kuma ku kashe su in da
duk kuka same su. Kuma kada ku
riki wani masuyi daga gare su ko
wani mataimaki.
90. Fact dai watfanda suke sa-
duwa zuwa ga wasu mutant, wa-
danda a tsakaninku da su akwai
aikawan, ko kuwa wadanda sukc
sun jc muku (domin) kirazansu sun
yi Jtunei ga su yake ku, ko su yafci
muumtmsu. Kuma da Allah Yi' so,
lallij nc, da Ya ba su iko a kanku,
sa'an nan, Jia£ik*a. su ya£e ku. To,
i dan sun nTsan^c ku, sa an nan ba
su yaice ku ba. kuma suka jet a
sulhu zuwa gaie ku, itj, Allah bai
sanya wata hanya ba, a garc ku, a
kansu.
T ' .* j j * ^ - .t j-'..- > ?r ✓
(]] Hani ne kada mujuiiijii su rarraba kansu domin jiiyayya a cikjj] ihajnin kafiriii.
Sni su bi a bin da Al1?h Va cc a yi da su.. kiicnar yadck hayanip.Aa y.iki; tafr il cjkin wilinuJl
iiya Ja ayoyiii da sykt* h kiynnta. Yi yi hayaai da lafsili daki-ddki.
4. Suratun Niaa 1
135
1 i"U-jJ"i tjj^t
91 Za ku sami u<asV ]) suna nu-
fin su a rn in tar da ku, kuma su
amintar da mutanensu, kd da yaus-
hc aka mayar da su ga rltina h sai a
dulmuya su a cikinta. To s idan ba
&u nisance ku ba, kuma sun jCfa
sulhu zuwa gare ku> kuma sun kan-
ge hannuwansu, to, ku kama su,
kuma ku kashc su inda duk kuka
kama su, kuma jvadan nan, Mun
sanya muku dalili bayyananne a
kansu.
92, K um a ha y a k a sa rice wa 1 1 J ga
mumini ya kasbe wani mumini,
lace bisa ga kuskure. Kuma wand a
ya kashe mumini bisa ga kuskurc,
sai 'van la war wuya muminu da
diyya abar ml£awa ga mulancnsa,
face id an sun bari sadaka. Sa'an
nan idan (wanda aka kashe) ya
kasancc daga wasu mutane mafciya
a garc ku. kuma shi mumini ne ? sai
'van la war wuya mumina. Kuma
idan ya k&sance daga wasu mulane
nc (wadanda) a tsakaninku da Isa-
kaninsu akwai alkawari, sai diyya
abar mile aw a zuwa ga mut anemia,
da 'van la war wuya mumina. To,
wanda bai samt (wuyan ba) sai
- ^ I" - r T --- ■- , j», .-- T ^
(1) Suil bayyilJlU iHiamn&U g^J^ ricTnin ku a mince mum. kuma slic: bayyinU kafir^L
a wupti mulancn^i] kj-i fLr^i dDiniri su aminLr tnuiiu, watau. Suriu ido i"U.Wii ido tudu kgm
kafirai re, ku yafic sa.i Ta iiiaci iu.:] rtlusuhmtii, ktj ifUJU^ Sim ba^aiaa sysliutVHU snsai ii
g.are ku.
{2) Ki-iiiil kuakurc (?lS.HSi 3 mkinsa, sai dii hiyan diyyn Jli kuina kiilTilffL. A mm a
"bjyan diyyrt y^TiJi cJukkan danyin mai kLNU.ii. j;i*iir£Wa.do il k H L'tmill , shi tf:iy. J - d.ip:^
cikin.HU. Idan danjqinia ba su iia L-a, kd kuwii tiilbll SU. to, sai haitLumali ti^ Miisulrru > ii
liiya. Ana biyan dLyyn H c ikjn shfkarj hi:rfu. Ana bayar cja ila ya magaidan *anda aka
kashe. Amma ksfTarfl-. itfl kam a kan rr.ai ki*an ka^ai lake u. kail ta.rti.bmta Wanda ya
kaiihi: bawa biha kuakan: /:ai biya kimacia ga tliiL ^tu. kxiniH ana son y S yi kaffara.
4. Suratun Nisi 1
136
1 -tu^J^ 5_j_^j
azumin watanni biyu jere. domin
tuba daga Allah. Kuma Allah Ya
ka sauce Masani, Mai hi kirn a.
93. Kuma wan da ya kashe wani
mumini da gangancL <n to, saka-
makonsa Jahannama, yana
madawwami a dkinla, kuma Allah
Ya yi fushi a kansa, kuma Ya
la 'arte shi, kuma Ya yi mma I all a-
lin azaha mat girma.
94. Ya kg wadanda suka yi ima-
ni ! Idan kun yi taiiya fa ctkin kasal
domin jihads, to, ku nemi bayani. l2)
Kuma kada ku ce wa wanda ya jefa
sal lama zuwa gare ku; "Ba Musul-
mi kake ha. 11 Kuna neman hajar
ray u war diiniya, lo, a wurin Allah
akwai gammomi masu yawa. K&-
mar wannyn, nc kuka kaSaricG a
^abanm ku mu.sulunia, sa'an nan
Allah Ya yi muku falala. Sabnda
haka ku zan ncman bayani. Lalle
tit Allah Ya k a sauce, ga abin da
kuke aikatawa, Masani.
95. Masu zama <;,) daga bar in
ya£i daga muminai, was urn
ma'abuta larura, da masu jihadi a
cikin hanyar Allah da dfikiyoyinsu
da rayukansu. ba zama daidai.
J- jl- "+ ^ J-
(1) W^Tidis ya kmhc lllJHl Lr. ] da aaneanu. kui3ia jana kudurdn halaociri. kashi: shi
din, to, shi kifiri nc. Annua idan yana £udurcin haramcin kisa, unmn duk ±\ tuka ya
ka&he shidoanitL warn fa'ida la duniya, kndf>miTi adawa, to yana nan mumini, hukurcetnsa
(cisisi Sijj'&i' Bisk lira, aya ta 179.
(2) BayanintXWa ana <fauka] Wullda uki> ji ya yi kalmar sihahadu mumim. s-zi fa idan
an ga ya yi wani aiki, ko aka ji ^a yi wata magatia wadda lake war ware tna'aoar kalnnar
s ha ha da r, bubu kuma warn tawili kcj jahilcin <ia vale iva /amii lifuti mrtl shl
(3) Falalar mas u jihadi akiiii wadkiida ba^u iihadi rla^ra Likin rnuminai. pacfar falalar
Lana Eaifdfa £uk£ta ga yin jihadi domin tsaron addini da rayukan m£m rauni da
dukiyarsu.
4. Suratun Nisa 1
137
1 -tu^Ji 5_j_^j
Allah Ya. f Tf Tl l! masu jihad j da duki-
yoyinsu da rayukansu a kan masu
zama. R'd daraja. Kuma dukausu
Allah Ya yi musu alkawari da_abu
jnai kyau tl5 . Kuma Allah ya ftflta
masu jib ad i a kan masu zama da
lada mai girma.
96. Darajoji daga gare Shi da
gafara da rah am a. Kuma Allah Ya
kasance Mai gafara lie, Mai j in Jtai.
97. Lalle nc, watfanda ma-
laiku (2J suka karfci rayukansu, (al-
bali) suna masu zaluntar kansu,
sun ce (musu) : lL A cikin me kuka
kasance (5u kuma) suka ce;
"Mun kasance warfanda aka rau-
nana a cikin kasa." Suka cc: Lt Ashc
kasar Allah ba (a kasance mayaJ-
waciya ba, damin ku yi hijira a
rikitua ?" Tu n wadatman maktv
marsu J aha n nam a cc. Kuma ta mu-
nana ta zama makoma.
98. Face wadanda aka r&unana
daga ma /a da mala da vara watfan-
da ha su [ya yin wata dabara. kuma
ba su shiryuwa ga hanya.
99 To. warfarin an akwai tsa-
mmanin Allah Ya yafe laifi daga
gare su, kuma Allah Ya kasance
Mai yifewa ne, Mai gafara.
100, K uma wan da ya yi hijira a
cikin hanvar a> Allah, zai samu.. a
fH tv- --A}c< ---- .- -St -, - - t %
_- ^ t ^ ft.
f r- - ^ j- V __ -r '■ji
(I] ALjarma.
(2] HukUJiU n c ii Sll i II LujjJ'u Ziju- h. w-j rin y# j-H ar A I \n h t]-:i n^in 1 ya r da h^Jt Ic oS.\n Allah .
HukuJICII) mai dogcewa nc, an sami dalTlin yin hijirar, kiima bibu ahin da ya llaila ta nil
u/urori
(3.) Allah YiHij kwadaitar du muminai ga ym hijira suwa wunn ncman yardaiSa.
Hukunctn hijira yana nan a ko da yau&hc hah ya hukuntu da a yi ta.
4. Suratun Niaa 1
13S
i, wurarcn juyawa masu
yawa da yalwa. Kuma wanda ya
tila daga gidansa yana trtai hi j ira
auwa ga Allah da ManzonSa, sa'an
nan kuma muLuwa ta riske shi, to,
lallc nc, ladarsfi ta auku ga Allah.
Kuma Allah Ya k as ante, Mai
gafara, Mai jin kai.
10/. Kuma idan kun yi taflya a
akin Rasa, to, babu laifi a kanku
ku rage Cj) daga salla idan kun ji
tsoron wadanda suka kafirla su
±1 line ku. Latle ne kafirai sun ka-
sanue. a gare ku, m.a£iyi bayya-
nanne.
102. Kuma idan ka kasancc a
cikinsu, sai ka tsayar mu.su da salla,
to, wala Jamgiya daga garc su ta
rsaya tare da kai, kuma sal su rife
makamansu. Sa'an nan idan sun yi
salla, ta, sai su kasancc daga
bayanku. Kuma wala kungiya ta
da bam (ta) wadanda ba yi saliar
ba> ta zn. sa'an nan su yi sallar tare
da kaL. Kuma su ri£i shirinsu da
makamansu. Wadanda suka k a fir-
la sun yi gurin da dai kuna shagala
daga makamanku da kayanku dd-
min %u karkala a kanku. karkata
guda. Kuma babu laifi a kanku
idan wata ciiia daga ruwan sama ta
kasanut a garc ku. ko kuwa kun
kasance masu jinva tra ku ajiye
sSf
\jj^ v a£ aju 1 ^ sjk3j Jnj
i^s ^ <i y '
( ] ) Rugc ih\\ii a [Liici ha ana nufin Millar Ga^ar.] 1a tafiya ha. Wanda laltt: ta tjbbiilii da
5iLinn:H. VVqnnHn, f'AgC 5alLu. slu iallsjr Isuro wadd.j sjItl' yi j^war^waHon cJa L ik^ tiki
na Lsdro. Idan yana yiwuwa a yi ta da [TmaniJ. sai ya j^mii'^ kashi biyu t to, sai a yi
kamar yaiLda ay« tflfc il ta >i bayani f idan kuwa bti zai yiwu ba, sai a yi i'adda hah ya
sau£a£a duka, iacriiir a aya la 2.^9 da^a Sural ul BsGara,
4. Suratun Niaa 1
139
1 -tu^Ji 5_j_^j
makamanku. Kutna dai ku ri£i shi-
rinku- T .44- 3 lc tic n Allah Ya yi tattali,
ga kafirai, iizabu ma] walakan-
tarwa.
103. Sa'an nan id an kun kare
salla, to ku ambaci Allah tsaye da
zaunc da a kan saaanninku. Sa'an
nan id an kun natsu, lo, ku tsayar da
salla, Lalle ne. salla La kasance a
kan muminai fa rill a mai Jcayya-
daddun lokuta.
104. Kuma kada ku sassauta a
cikin neman muLanen 1 idan kun
kasanct kun a jin /Sgj, to, lalle su
ma. suna jin zogi kamar yadda
kukc jin zugi. Kuma kuna (Sarn-
matii. daga Allah, abin da ba su
tsamnnini. Kuma Allah Ya kasance
Masa.ni Mai hikima.
105. LaHc ne, Mu, Mun sau-
kar (1 \ zuwa gare ka., Litta.fi da
gaskiya, dftmin ka yi hukunci a
tsakanin mutant* da abin da Allah
Ya nuna maka, kuma kada ka ka-
sance mai hu&uma domin masu
yaudara.
S3
(I I Gudanar da hukunn a cikin mabakarna, kada mai sbaria ya tairnaki kowani;
aasbc, duk yadda iukc agare shi. sat ya dkuke su daidai a. gabansu. kamar yadda ya auikua
gaban Annabi, tsTra da aminci su tabbata a gare shi. Warn mutum Musulmi ana « rnasa
Mal'ama bri I.hairak yj yi sa'nr ^mlke ya finyc Khi a wurm wani H ayahudi:. A lokaLin da
aka jjant: sulkeri ii wuriti Bayahudtn, »ai Mar/aina ya yj ula£4 fcaZafi da sitaiSa. ihl kuma ya
yi rfiritsuwa «wa ba shi ya slta ba, Kuma mutancnsa suka rd£i Annabi , tsTra ■da amindn
A. 1 1 :i h sll tsbbata u garc sh:, dr i min ya yi mu.su jayayya ya kuftalar da \1aL ama, Annabi
buwa liaL yarda ba. Kamar yadda aycjyin nan suka bay y ana. d(jriLL]3 ya zimia ubiu kbyi.
Wynn^n k-.mia ya nuna ccwa, jgudansr d:^ sharT'a Annabi y?.na yin iilihadi
^war^wadnn abin da ya nayyana daga bujjni: ya yi hu.kurn.-L, kamar wajen shawaraa wurin
yak;. Ya j;a]iiLi nl iri ko>i.
4. Suratun Niaa 1
140
1 -tu^Ji 5_j_^j
106. Kuma ka nemi Allah gaTa-
ra, Lalle ne Allah Ya kasance Mat
gafara, Mai Jin kai.
107. Kuma kada ka yi jay ay y a
domin tunkude wa wadanda suka
yaudari kansu. Lalle ne Allah ba
Ya son wanda ya kasance mai ya-
wan ha'inti mac yawan zunubi.
108. Suna neman ftoyewa daga
mutane kuma ba su neman fioyewa
daga. Allah, alhiili kuwa Shi Yana
tart da su a lokacin da suke kwana
da niyyar yin abin da ba Ya yard a
da shi daga maganar. Kuma Allah
Ya kasatice ga abin da suke aiksj-
tawa Mai kewayewa.
109. Ga ku, ya wadannan 1 1 J !
Kun yijidali, domin tunkude musu
(kunya) a cikin rayuwar duniya, to,
wane ne zai yi jidali domin tunkude
musu a Ranar fCiyama'. 5 Ko kuwa
wane ne zai kasance wakili a
kansu?
110. Kuma wanda ya aikata
cula ko kuwa ya zalunci kansa,
sa'an nan kuma ya nemi Allah ga-
fara, zai sami Allah Mai gafara,
Mai jin kai.
///. Kuma wanda ya yi tsirfar
zunubi, to yana tsirfarsa ne a kan
kansa kawai. Kuma Allah Ya ka-
sance Masani, Mai hikima.
3 ^gj— *HiL>^*^j>*J^£l5
A.y f^-? * ■- __-,-f -
, d -p.- -
(1) Wannars yana nOna aikin lauja (Lawyer) dotr.in ya cdmaki marasa jiaskiya
saboda kubuta haratinm tit;, bar dai idan za a mayar da l.nfr pa wani Da* ra nuu'ce, ko
kuwa 7.u a karfic hakJtrn mai hakki a bdJ Wil wanda bai sanualUa da nhi ba. Amma wakilin
shafj'a yana ]la]aL[a idan bai /ama dciunin ftnye gaskiya ba. Wtikdaj LfJIl na 7.2.m<iCiih nan
masu i-aaa'a da wanna m. su. j]e karjiutan duniya na 1'arauiar haram -domin. su stia jinj.
4. Suratun Niaa 1
141
1 *u^J^ 5_j_^j
1/2. Kuma wan da ya yi tsiwir-
wiriti kuskurc ko kuwa zunubi,
sa'an nan kuma ya jefi wani
barranLacce da shi, to, lallc tig ya
tattali £ir£iren karya da zunubi
bayyanunne.
1/3. Kuma ba domin falalar Al-
lah ha. a kanka, da rahamarSa,
bakika, da wata Jcungiya daga garu
la himmaiu ga su natar da kai.
Kuma ba su ftatarwa face kansu,
kuma ba su Lular ka daga kome
Kuma Allah Ya saukar da Littafi
da hikima garc ka. kuma Ya sanar
da kai abin da ba ka kasancc ka
sani ba. Kuma falalar Allah la ka-
sance mai girma a garc ka.
114. Babu wani alh£ri a cikin
masu yaw a daga ganawarsu UJ , face
wand a ya yi umurni da wata sada-
ka ko kuwa wani allien ko kuwa
gyara a tsakanin mutane. Wanda
ya aikala haka domin neman
yard in Allah, to, za Mu ba shi
lada mai girma.
115, Kuma wanda ya saba wa U)
Manzo daga bay an shiiiya ta
bay van a a garc shi J kuma ya bi
wan in hanyar muminai, aa Mu
'3 ij*- 3 y '
-" :-
(L) Hukuncin ificLawa. da Annabi krc w^ni shuga ban jama'a JtLui [Savuwii rndtsiiyicj
Annt+h] .ea g,ya:aji i]]d'd[]iiiHu, ba balarLa. s^i icl^n akwai wnnj a I her j a ciki. watidLi
amfarinsa /^i ^hftfi jama'a duha,
(2) liada faKsarar AiJcur'^ni ko Su una r Ail 11 u bv. bu li kaci iLacLyiir da Annabi ko
SaKabbansa da WiAdauda ^aka hi hariyars.a allIc fassara ha l>a niLKuni ya yi LuiiviJici
A](tLir'ani. g^ra ya cc bai saai lu TawilitL AJfcyrani ko Hatllsi iLa hanl(;i]r yanii ka] ga blld'e
kuj'ar kaJ'Lrci toyayyc da yin huklinci da akin da A]]a]l bai saulcar ba. Na'am ba a hana
ijnhqdi ga a bin da ba a sami nassL a kanss ha v ko kijmj : j .kn, sami IIHSSj watlda ba
bayyanannc ha Jingina IJClhad] ga ra'ayi ya fi LawTlin ahin da hjti hayy^nn h L i dajia
Alkarani ko I3acilTsi ( domin ra'ayi ba ya flatar da waata, 4m ma lawiii yana &ntarwai.
4. Suratun Niaa 1
142
jibinUr masa a bin da ya ji&inta,
kuma Mu £6ne shi da Jahannama.
K Limy [il ma nana u zama
tnakoma.
1/6. Lalle nc. Allah ba Ya pa-
farta a yi shirki da Shi, kuma Yana
gafarta ahin da yake bay an wan-
nan, ga wan da Yakc so. Kuma
wanda ya yi sliirki da Allah, to.
lalle ne ya 5ace fiata mat nisa. (])
117. Ba su kiran kowa, baicin
Shi, face mata, kuma ba su kiran
kowa face Shaidan, mai t&aurin kai.
118. Allah Ya la'ane shi. Kuma
ya cer ""Lalle ne, za ni riki rabo
yankakke (i \ daga bayinKa.
1 19. "Kuma lalle tie ina" fiatar da
su, kuma lalle ne ina sail yd rtiusu
gun, kuma lalle tie ina umurnin
su domin su katse (J> kutinuwati
dabbobL kuma lalle ne ina umurnin
su domin su c-amia ha lit tar Allah."
Kuma wanda ya rifii Shaidan maji-
bind, baicin Allah, to. hakufta _va yi
nasara, hasara bayyananmya.
120. Yana yi musu alkawari,
kuma yana sanya musu gun, alhali
Shaidati ba ya yi musu wuni
wa'adin kome face nidi.
^ j j *^ ,-;
ii 1
{]) Bavin in nhirki da hulamcx-tlllkLinecriSa da abin da yakc riilayuwa tta shl SsLJlin
ma'uriLii i-turki wajifci ne, ciomin a kcm t:i UihTd L lie aka gina shi k a (ihi k an Musuhmcj
(2) Rabo H Sha idac: da \za k 0 wane clu bil , sh.L ne dart tare da C iia \[] da La ra , kamaT yadda
zka tuwaitc a eikin HadTsL.
( '] Sucia kil*r IcunnuwAn dabbubL dmnici nu. niinn ccwa na guma kail SU nc. Suilan
s]]J tie £n duk atnn rid ba ya da ra]. kam&r wata, ztatuwa ilukii niala ne.C;4ii7a ^LlT^
kaniitr isagen fusfca da taCi: hafioru da karkarar gemu donijn JKJtum kyau, duka umurnin
Sliaidun ne.
4. Suratun Niaa 1
121. Wa dan nan matauararsu
Jahannama ce, kuma ba su samun
makarkata daga garc ly.
J 22, Kuma wadanda suka yi
imani, kuma suka aikaia ayyukiiri
Ewarai. za ma shigar da su gidajcn
Aljanna (wadanda) fcoramu suna
gudana a icarltashinsu, suna masu
dawwama a cikinsu har abada bisa
ga wa'adm Allah labbatacce. Wane
ne mall gaskiya daga Allah ga
magana?
123. (Aramari) bai zama gura-
c-c-guraccnku ba, kuma cn ba
guracc-gijrawjn Mulancn LiUaTi ba
tie. Wanda ya aikata mummunan
aaki za a saka masa da shi. kuma ba
zai sami wani masoyi ba, baicin
Allah, kuma ha zai sami mataimaki
ba.
124. Kuma wanda ya yi aiki
daga ayyukan Jcwarai, namiji nc ko
kuwa mace, alhali kuwa yana
mumini. to, wacfannan suna shiga
Aljanna kuma b » za a zalunce su da
gwargwadon huncin gurlsun dabi-
m? ba.
125. Kuma wane ne ya l"i kyau
ga uddini daga wanda ya a all a ma
fuskarsa ga Allah, alhali kuwa
yana mai kyautatawa kuma ya hi
alcidar Ibrahim, yana mai karkata
zuwa ga gaskiya? Allah Ya rife e
1 b rahim badatfayi '■ 2 ■ .
TV
(1) Addini ba UMsuniyar hski ba ne, aiki nc, mutum ya yi mu^u ya shi^a Wula, ko
kuma ya yi r.H Ewarai ya (ihip.a Aljanna.
(2) Akw.'i; kwadaitarwa ccwa, wanda yake son A!]liI] Ya So shi. Id iui \4 bL ilJiidu
da aLki inn iiii Ibiihjma, iai ALLatl Ya ih\.
4. Suratun Nisi 1
144
126. Kuma Allah kc <la <l) (ma-
llakar) abin da ke ciki"n sammai da
kiirna abin da ke cikin Icasa, kuma
Allah Ya kasaticti, ga dukan kome,
Mai kewayewa.
127. Sun a yi maka Tatawa a ci-
kin shg'aniri mata. Ka ce: Allah
Yana hay y ana fatawarku a cikin
sha'aninsu. da abin da ake karan-
Lawa a kanku a cikin Lillafi, a cikin
sha'anin marayun mala wadanda
ba ku ba su abin da aka rubfila
musu (2) (na gado) ba, kuma kuna
kwatfayin ku aurc su, da sha'anin
wadanda aka raunana daga yara,
da sha'anin tsuyuwarku ga marayu
da adalci. Kuma abin da kuka ai-
kala daga alherL to r lalle ne. A]] ah
Ya kasance Masani a garc shi.
128. Kuma idan wata mace ta ji
Uoron £ciyn daga mijinta ko kuwa
hijirewa, to, babu laifi a kansu, su
yi sulhu a tsakaninsu : sulhu (mai
kyau), Kuma yin sulhu nt mafi
alheri. Kuma an halartar wa rayu-
ka yin rowa. Kuma idan kun kyau-
tata, kuma kuka yi tatfawa, to, lalle
nc h Allah Ya kasance, ga abin da
kukt aikatawa, Masani.
"Z T B-J T J __ . J
(i) Ko d.3 yaku Allah Ya rtlii ] bra kuma '"Khaltl" watau masoyi, amma bai hana
Jhr^hirn.i ya /..ima tik:n bavin Allah kuma mu I k i ri$Jt bfa, domin yana claga tiki'n ^Kin
Karriii da Raw suku. k lltls i a cikicisu
U) A cikin JahiUyya ba su bai wa yara da matt gado. Musulunci ya soke wannan
ttTida Si iyar pJidrv ayil Li. K umj idan akwai wata marainiya ga. hannun wani Lana da
diikiya, Kai ya jcfa mala maynlinna domin ya hana La auri;n wart] cumiji. Shi kuma ko ya
iiuri' la ko kuma ya bar Vi babu Liuru liar la mulu. su y\ jfLidDilLa
4. Suratun Niaa 1
145
129. Kuma ba za ku iya yin
adalci ba a tsakatun m mata\ ko da
kun yi kwadayin yi. Saboda haka
kada ku karkata, dukan karkata :
har ku bar ta kamar wadda aka
rataye. Kuma idan kun yi sulhu,
kuma kuka yi tafia wa, to 1 lalle ne
Allah Ya k as a nee Mai gaTara, Mai
jin fiai.
130. Kuma idan sun rabu. Allah
zai wadatar da kowanne daga yal-
warSa. Kuma Allah Ya kasancc
Mayalvvaci, Mai hikima.
13L Kuma Allah nc da mulkm
abin da kc cikin samrnai tla abin da
ke cikin itasa. Kuma In lie ni;, haEi-
£a. Mun yi wa&iyya ga wadanda
aka bai wa littafi a gahaninku, da
ku, cewa ku hi Allah da tatfawa,
kuma idan kun kaiirta, lo> lalle nc,
Allah Van a da a bin da yake cikin
sammai da abin da yake cikin £asa
Kuma Allah Ya kasanee Wada-
tacce, God add? .
132. Kuma Allah ne da mi] Ik in
abin da yake cikin sammai da a bin
da yake cikin Itasa^ kuma Allah Ya
isa Ya ^ama Wakili.
133. Idan Ya so, za Ya tat! da
ku, ya ku mulane! kuma Ya m da
wasu, Allah Ya kasancc a kan
haka. Mai 7k un yi nc.
■■ ■ ■■: ■'
ui y^Ja >w>>-
\ "i-t *% .i. A*\ ■3*- Ate
[L) Wajcn so. ba fa 4 Lyil daidaiu *>u On. j daidaita. kwiin;i da ctyarwa dfl wjj iti
kvvana da ItsfiKi gwargwacLon hllin kowace.
4. Suratun Niaa 1
146
Wanda ya kasanec (1> yana
nufin sakamakon duniya, n>, a wu-
rin Allah sakamakon duniya da
[.ahira yakc. Kama Allah Ya ka-
sance Mai ji, Mai gam.
135. Ya ku wadanda suka yi
imanif Ku kasance rnasu tsayuwa
da ad aid, masu shaida'* 1 saboda
Allah, kuma ko da a kanku ne ko
kuwa mahaila da mafi kusantar
zumunta, ko (wan da ake yi wa
shaida ko a kansa) ya kasance
mawadaci ko matalauci, to, Allah
ne Mafi can cant a da aramarinsu :
saboda haka kada ku bTbiyi son
zudya, har ku karkata. Kuma id an
kuka karkatar da magana, kc>
kuwa kuka kau da kai, to T lalle ne,
Allah Ya feasants Ma Hani ga abin
da kukc aikatawa.
136. Ya kit wadanda suka yi
Imam" JCu yi imani (J) da Allah da
Man/onSa, da LiUaiin da Ya
sassaukar ga Man^onSa da LittaHn
nan wan da Ya saukar daga gabani.
To, wanda ya kafirta da Allah da
malalkunSa, da LittattafanSa, da
(1) Wannan shi tie Jcarslien wasiyya ga YaliQdu da Nasara da kutna Musulnu, kama
ma'anar wasiyya iia Allah Ya yi umurni da ku yi Mass cCS'a, amma "hi domm Yana
ticruai] *att: iibu. daga garc ku ba f domm ha ku ftara Masa malki ha, dnrnin Shi nii da
Kamnna] da k'asn tU ^>jn da ke t.iiikarunsu, ku kuma kmiii dkuiiu. Saboda haka nemati
da ar uan dam in am f an hi kanki] n.c
(2) Bayar da shaida da hukunc^-Kiileunccn da suka ratotyu da shi. Bjtyar da shaida
iimaJla Ce ta Allah daidai da Lsamn dikiyar amana, knma la z\ L.tanaTii, domir. fakan k.i: p.d
i ai Karkatar da ma&a]]ii, ivaiau a fad"t la ba yadda uke ha. Bijiruwa ]La «: a tti hayar da
sh.iida
Tmani i[a d'jk^n Tukunnan :mani yan« tik:n :KJTcn ^niana. Kukumian Tmani
S'J ne;, Tfi]ani da Allah da Maj^aiminSa, du muli'iku da LiltaUafanSa da Ranar Lahira tia
Gadriar.H
4. Suratun Niaa 1
147
1 -tu^Ji 5_j_^j
ManzanninSa, da Ranar Lahiia,
to. la lie ne Ya fiace, bata mat nisa.
137. lallc nc wjufanda suka yi
imani, sa'an nan kuma suka kafir-
ta, sa'an nan kuma suka yi imani,
sa'an nan kuma suka kafirta, sa'an
nan kuma suka ftara kaTkci, Allah
bai kasanci: Yana gafarta mussu bu,
kuma ba /ai shiryar da su ga hanya
ba,
I3#. Ka yi wa munafukai bus-
hara da ccwa lallc nc sun a da a /aba
mai radiufi,
139. Wadanda sukc ri£cn kafi-
rai masoya, bai c in muminai. Shin
sun a ncman izza tie a wurinsu? To,
laltc nc izza ga Allah take gaba
daya.
Kuma lallc tie, Ya sassau-
kar (1> muku a cikin Uttafi ccwa
idan kun jt ayoyin Allah, ana kafir-
ta da su. kuma ana izeili da su. to,
kada ku /a una tare da su, sai sun
shiga cikin wani labari. La Ik nc ku,
a lokacm nan misalinsu kukc, Lallc
nc, Allah Mai lara munafukai da
kafirai nc a cikin Jahannama gaba
daya.
14! . Wadanda suke jiran dako
game da ku; har [dan wata nasara
dag a Allah ta kasance a gare ku, sai
su ce: "Ashe, ba mu kasance tare
da ku ba', Jh * Kuma idan wani rabo
ya samu ga kafirai sai su ce. "Ashe
ba mu nnjaye ku ba, kuma muka
tsareku daga muminai T To, Allah
^1 j^f. ^y^ 1 i,<?&> 1 <£J J
-■■
-- T "
ll) A akin A I £ u r ';i n,\ Sfn » mL An'am, a>a ui fi!i.
4. Suratun Niaa 1
14*
ne Yake yin bukunci a tsakaninku
a Ranar ICiyama, kuma Allah ba
zai sanya hanya ba ga kafirai a kan
muminai.
142. Lallc ne munafukai suna
yaudarewa da Allah, alhali kuwa
Shi ne mai yaudararsu: kuma idan
sun lashi zuwa ga salla, sai au lashi
suna milsu kasala. Suna nuna wa
mutant, kuma ba su ambatar Allah
sai kadan.
143. Masu kai-kawo nc a Isa-
kanin wancan; ba zuwa ga watfan-
nan ba, kuma ba /uwa ga wada Ji-
nan ha. Kuma wanda Allah Ya
&atar, to, ba za ka samar masa
wata hanya ba.
144. Ya ku wadanda suka yi
imani ! Kada ku Hki kafirai ma-
soya, baicin muminai. Shin, kuna
nufm ku sanya wa Allah dalili
bayyananne a kanku?
145. La lie ne, munafukai suml a
magangara mail £as£and da pa
wuta. Kuma ba za ka sama musu
mataimaki ba.
146. Sai wadanda suka tuba,
kuma suka gyara, kuma suka ncmi
fa kuwa ga Allah, kuma suka isar-
kakc addinin.su domjn Allah, to,
warfannan suna lare da muminai,
kuma Allah zai hai wa muminai
I ad a mai girma.
147. Menc nc A I [ah /.ai ami ana
da yi muku azaba idan kun godc s
kuma kun yi imani? Allah Ya ka-
sance Mat godiya Masani.
w4 i^ii
4. Suratun Niaa 1
149
1 i"U-jJ"l 9jj*i
148. Allah ba Ya son bayya-
nawa da munana daga magana <J5
fate ga wanda aka zalunta. Kuma
Allah Ya kasanct; Mai ji, Masani,
149 Id an kun bayyana alheri,
ko kuwa kuka 6 aye a hi, k6 kuwa
kuka yafic laifi daga tula, to, lalle
nc Allah Ya kasancLi Mai yafewa,
Mai ikon yi.
/50. [..all 14 tie, watfanda suke ka-
firta da Allah da Man7onSa kuma
sun a nuilti su rarrabe 113 a tsakanin
Allah da manzanninSa, kuma suna
cewa : Lt Muna imani da sashe,
kuma muna kafirta da sashe 11 .
Kuma suna nufin su riki hanya a
tsakanin wan nan .
151. Watfannan su ne kaftrai sci-
saL kuma Mun yi taltali, domin
kafirai, a /aba mai waEakantarwa.
152. Kuma wacfanda suka yi
Tmani da Allah da manzanninSa;.
kuma ba su rarrabc a tsakanin
kowa ba daga gare su, wadannan
za Mu ba su ijarorinsu, kuma Allah
Ya kasance Mai gafara, Mai jin
/J.?. Mutanen LiUall suna tam-
bayar ka ka saukar da wani lit (ad
daga sama, a kansu. to, lallc nc sun
^J^* J -J^wJj l.i^-J' ^_^7\J
(I) Magaita mummuna. Aliah ba Ya son bayyana imigunyar Tu-ajiana, sai dai wanda
aim ^alLmLa.yann tya kai fiarj kuma yana lya yin addu\i a k?in wanda ya 7J.iun.ci: s.bA. Sa'an
nan ya. Siliiya bayyiUJLiwur ab:n da ukc ciuJi da miyajrun mapan^anu a cikin ayDyin dn suite
Din w.i nn an
(2} Rurranewa rsakanin Allnh da mansanninSa, shi nc mulitm ya cc mtsaEi, t_ Na
yirda Allah ^askLyi n^.^an yi duka ahin dn yakc mai kvdu saboda Shi. amm;i babi] ruwina
ri.i u-iahi iinnabl kuwaJll Jnunzn", kmr.a >a ll i dukadditlaLdiiya dlt". a:la Ivulhi Allah da
su, sai muium ya bi a bin da ya ga dam a. Duku irin wadannan maganganu ba su da kyau,
kalirci ne.
4. Suratun Nisa 1
tarnhayi Musa mal'i girrna daga
wa.n nan, &uka ce: "Ka nun a mana
Allah bayyanc. 11 $ai tsawa ta kama
su saboda zaluncinsu, sa an nan
kuma suka riki maraki (a bin bau-
tawa) bay an hujjoji bayyanannu
aim je musu. Sa'an nan Muka yafe
laif'i daga wancan. Kuma Mun bai
wa Musa dallli bayyanannc.
154. K i j m a Muka daukaka dul-
se sama da su, saboda alkawarinsu,
kuma Muka w musu.: Ll Ku ahiga
£6far kuna masu lawali'u," kuma
Muka cc musu; "Kada ku ECtart
lidddi a cikiti Asa bat," kuma Muka
riifi alkawari mai kauri daga gare
155. To, saboda war ware war su
ga alkawari nsu n da ka.fi rtarsu da
ayoyin Allah, da kisansu ga anna-
bawa, ba da hakkL ba ; da maganar-
su; "Zukatanmu suna cikin rufi/'
A 'a, Allah ne Ya y unite a kansu
saboda kafirdnsu, saboda haka ba
/.a su yi Tmani ba face kadan,
156. Kuma saboda kill i run su da
radars u, a kan Maryama, kircn Jta-
rya mai girma.
157. Da fadarsu^ ll Lalte nc
mu, mun kashc Masihu lsa d"an
f I ) h'a(ia:su ta LcgiLi. walau saaa tsrwa: "'Mun kashc Tsa Han Maryama wandi 1 , yakc
ri.F3 iiW3i" sbi Manful Allah Ji-s " AsaLit; magnum Yahudu suka karkalardn DawiiHa S:HTkin
Dunii^hfd, Ha ccwa warn mutuiu nun yana 5ala Jtasa da aiudnr muliicie, a BaiLil Matfdis.
Saboda haka ya bayar da nda haltimanssi a Bainl MajcdiS da a kashiiTsa. Sa: Suku tJ.iL
sukji Uate s-ln a dkiK £]dL slu da sahahbansa, walau Hawaii yawa lsa ya rolci wardnsu da
yarda da ki?a a tan sals anion Alcanna. Sal karattunsu ya yarda, ALiah Va sany^ mana
sifar Tsa, a bayan haka Ya dsukc T.i:l. Si hi kuma aka kas h-e shj etiatsayin La. Daga natij
Y^hxid'j slillii /.LitutL %-u.n kash^ shi. kuma wadanda suka Jiaiarci k L ;s-*i h ir. jyk;j jfin^l
wiiiLTi si far Tsa Ha ucwji s h i AL]?b, AO dan ALLa>L. kud"aya]] uku, ku maii/.c^r, Allah, kiimar
yacda ya j^abaLa a cikin RaJcara
4. Suratun Niaa 1
151
1 -tu^J^ 5_j_^j
Maryama Manzon Allah," alhali
kuwa ba ^u kashe shi ba. kuma ba
su kere ahi ba, kuma am my an
kamanta shi ne a gare au. Lalk nc
watfanda auk a sa&a wa juna si cikin
sha'aninsa. La He nc, suna shakka
daga garc shi. ba da want ittnt
face bin /.a to, kuma ha kashe shi
ba bisa ga yakini.
158. A 'a, Allah Ya dauke shi
zuwa gare Shi, kuma Allah Ya ka-
sancc Mahuwayi, Mai hikima.
/59, Kuma babu kowa daga
Mutanen Littafi <] \ face lalle yana
imani da shi a gabanin mutuwarsa,
kuma a Ranar Kiyama yana fcasan-
cewa mai shaida. a kansu.
160. To, sabdda zalunci dags
watfanda suka Ifiba (Yahudu)
Muka ha ram la musu abubuwa
masu dadi, wadanda aka halatta su
a gare su. kuma sabdda taushe-
warsu daga hanyar Allah da yawa.
161. Da karGarsu ga riba, alhali
kuwa an hana su daga gare ta, da
cin su ga dQktyar mutane da karyu
Kuma Muka yi tat tali, domin kafi-
rai. azaba mai rad'adi.
162. Amrna tabbatattu a? a cikin
ilmi daga garc su, da muminai,
suna imant da abin da aka saukar
zuwa gace ka, da a bin da aka sau-
C" > ^ "tf ,_■ c
<^>'j^ >^J ^ '.,1a ^ j
■fl) All CC MLitLincn Lirtafi iu zsimaTiir. Annahi Isa lalle Mina ircjaci.] da shi ga b a i ihi
muLuwarsa c^wit shi ba Allah ne ba., kuma ba dan Allah t:e ba: k n-wanncnsil karn-n
cnut u. yana imani da ocwa Isa Mamzcm Allah ne, a lokacin da imanin ha ya amfartin sa
Allah Va fl sani
(2] KabTla mai -asrtli tana liliccwa sabdda rashin bin addini. har ta z»ma mafi sharrin
hulitlar Allah, kamar Yahudu. Kuma u tJikici hakawanda ya komawa gaskiya sai ya kmrria
tiobon asaljji. ya kSru Jaukaku da shi, kamai wtitfatida suka inusulunta da.ta cikitLSU.
4. Suratun Niaa 1
1 -ti^Ji 5_j_^j
kur daga £abamnka« madalla da
masu Isai da salla s da masu bayar
da zakka, da masu imani da Allah
da Ranar Lahira. Wadannan ?A
Mu ba su lada mai girma.
163. Lallc nc Mu h Mun a> yi wa-
hayi zuwa garc ka, kamar yadda
Muka yi wahayi zuwa ga Nuhu da
annabawa daga bay ansa. Kuma
Mun yi wahayi zuwa ga Ibrahima
da Ismaiia J a Ls\ha£a da Yakubu
da Jikoki da Isa da Ayiiba da Yu-
nusa da Ha r una da Sulaiman.
Kuma Mun bai wa Dawuda
Zabura,
J 64. Da wasu manzanni, haiu-
Eta, Mun ba da labarin.su a gare ka
daga gabani, da wasu manzanni
wadanda ba Mu bi da labarinsu ba
a gare ka, kuma Allah Ya yi maga-
na da Musa, magana so Bai.
165. Manzanni masu bayar da
bushara kuma masu gargadi domin
kada wata hujja ta kasance ga mu-
tant; a kan Allah bayan man/annin.
Kuma Allah ya kasance Mabu-
wayi, Myi hiki'ma
166. A mm a Allah Yana shaida
da a bin da Ya saukar zuwa garc ka.
Ya saukar da shi da saninSa. Kuma
mala'iku suna shaida. Kuma Allah
Ya isa Ya zama Shaida.
3 ^S^^^^^A
( 1 ] Muhammad u bi iiii m? lurk nr. marizanni ba, kum;i bj 5 In ncLtk.il lira yi wa iva.ha.yi
hi, ba Hhi ne aka fira bai wa Li [tall ba Si] dis] £hi tie (fiinhcnMi ^a liukkan warfarin &"
abubuwa. kamar yadda bus,h.irar.<LU 1a bayyuna tun u gii^aniJlSvi. Kuhili v^L^aTi urinubiwa
da I r: ;i R'f.n nil i hiliu waildj ya san shi s^ii Allah. Wahayi sb.] nc ishilii ko ViU]da Allah. Jib aiko
mala'cki da marine? £vwa Willi a.i]Jj;lbi ky [naEa/mnSa.
4. Suratun Niaa 1
15J
167. Lalle ne wadanda suka ka-
firta kuma suka kange {wasu mu La-
ne) daga hanyar Allah, ha£l£a, sun
&ace, 6a la mai nTsa.
168 Lalle nc wacfanda suka k;1-
flrta, kuma suka yi zalunei, Allah
bai kasanct Yana yi mu$u gaTara
ba t kuma ba Ya shiryar da su ga
hanya,
169. Face hanyar Jahannama,
suna masu dawwuma a eikinia bar
abada, kuma wannati ya kasance,
ga Allah, mai saukii.
170. Ya ku mutane! Hakika,
Man/o ya jc muku da gaskiya daga
Ubangijinku. Saboda haka ku yi
imani ya fi zama alheri a gare ku.
Kuma idan kun kafirta, to, Allah
Yana da ahin da ke cikin sammai da
kasa. Kuma Allah Ya kasance
Masani, Mai hikima,
171. Ya Mutanen Lktafi! Kada
ku zurfafa a cikin addimnku, Kuma
kada ku fada, ga Allah, fauc gas-
kiya. Abinda aka sani kawai, Masi-
huTsa Jan Maryama Manzon Allah
nc, kuma kalmarSa, yajefa ta zuwa
ga Maryama, kuma ruhi ne daga
gare Shi. Saboda haka, ku yi Imani
da Allah da manzanmnSa, kuma
kada ku ce, L4 Uku ,T . Ku hanu (daga
fadin haka) ya fi zama alhtri a gare
ku, A bin da aka sani kawai, Allah
Ubangiji nc Guda, TsarkinSa ya
lahbaia daga warn abin_haifuwa ya
kasance a gare Shi 1 Shi ne da abin
da ke cikin samrnari da abin da ke
cikin kasa, kuma Allah Ya isa Ya
zama Wakili.
6,
^^^4 ■i _^i r jib
4. Suratun Nisa 1
154
J 72. Masihu ba ya kyamar va
kasance bawa ga Allah > kuma haka
mala 'ikun nan makusanta. Kuma
wand a ya yi kyamarbaularSa kuma
yi yi girman kai, to, zai tara su
zuwa gare Shi gaba cfaya.
173, To s am ma wadanda suka yi
Ima.nL kuma s-uka aikata. ayyukan
kwarai, lo s /a Ya cika musu ijaro-
nnsu s kuma Yami kara musu daga
falalarSa. Kuma amma wadanda
suka yi fcyima, kuma suka yi gir-
man kai, to, za Ya yi musu a /a ha,
azaba mai radadi, kuma ba su sa-
mun warn masuyi dumm kansu,
baidn Allah, kuma ba su samun
malaimaki.
174. Ya ku mutant ! HakTka.
wan i dalTli daga Ubangijinku ya je
muku, kuma Mun saukar da wanr
haskt bayyanannc zuwa gare ku.
175, To, amma wacfanda suka yi
Tmam da Allah, kuma suka faku a
Ifarc Shi, to, zai shigar da su cikin
wata rahama daga gare Shi da wata
fa la la, kuma Yashiryarda su zuwa
gare Shi ga taiarki mad aid ait L
1 76. Suna yi maka lala wa m . K a
ce: "Allah Yana bayyana muku
^ 1 "*
(11 Buviiu do ton bayanj a kan lauJiTdm Allah, da korewar shuhboriJTi YahTJdu da
Masara a cikia bidding, donmn sa\ /jdya ta yarda da kidaita A Huh. sa'an nan ta i: ^aiPm
I itfo da It a rim dajka pa hukunce-hukLinui;!) da Allah Yakc mala To, ya krcma n l:
ahin kararLr.Lswur i'jriir HQ tSiiJ'Dn dukiyfc, >a nli'L' 1J. da vhi. Ya yi rr.af;a]]u bi kbil jna&'aLar
'Kuliilii', watau iiniium y,i mufn ba i bur ncsh^nsn h;i. kv: n-mii asali saj fLlkafllkai kawai,
witau "yan"uwa en ds.d ko ]]1 a La wli cftmd d Lfunimai h.i VlajjAna .1 k.jr: Li unu:i;i£ kuwu \i\
tjabaLa a farkutl sura. Ana gabatar dii shaGjtfi fi l(-in li^hi. kuma aim £aba[nr da na kLi&il a
katt fla tie&a, i lis-i II kusanrai 7'.]mu.rita An.i Ciyaian h:.\ wa " y .l "j, !:ia:L\ biyu. daRH l]ku
na dlikiya 4* t.^Ti yan'u^a mi1.H, domiri su k j hye dn b-iyu ba "l^iyar t^at^o la ft
"yar'uwit £.irfin /limunta, kymn ta fl kuSLLll;'.i.
4. Suratun Niaa 1
1*5
1 i"U-jJ"l 9jj*i
falawa a cikiu *Kala1a\ idan mutum
ya halaka n ba shi da res he kuma
yana da 'yar'uwa, tu, I an a da rabin
a bin da ya ban, kuma shi yana
gadyn ta, id an want reshe bat kasan-
ce ba a gare ta. Sa'an nan id an
('yan'uwa matt) suka ka sauce biyu,
to, suna da kashi biyu daga kashi
uku <fin abm da ya ban. Kuma idan
sun kasancc, 'van uwa, ma?: a da
mala, lo. namiji ywn da misalin
rabon mala biyu. Allah Yana
bayyanawa a gate ku, domin kada
ku Bace. Kuma Allah ne, Masani ga
dukan kome.
Tana karantai da cikawar alkawurra da abin da ya rataya da su
wajctj rarrabcvva a tsakanin halat da ha ram, da kyamata a£ida da
a:ki.
* -^S^J%
Z># JWM^/i Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
i. Ya kn wadanda suka yi imam !
Ku cika alkawurra. An halatta
en uku dab bub in jin dacfi, face abin
da ake karantawa a kanku, ba kuna
masu hal attar da farauta ba alhali
kuwa kuna masu ha r a ma. La lie ne,
Allah Yana hukunlEi abm da Yakc
nufi
S.Suratul Ma'ida
156
2. Ya ku wadanda suka yiTmani 1
Kada ku halattar da ayyukan iba-
dar Allah game da hajji, kuma da
Wata Mai alfarma s kuma da ha-
daya, kuma da ratayar rafumar
hadaya, kuma <la masu rnjfiti 'Daki
Mai alfarma, suni neman falala
daga Ubangijinsu da yarda. Kuma
idan kun kwance harama, to, ku yi
Tarauta. Kuma kada kiyayya da
wasu mutane ta dauke ku. domin
sun kange ku daga MasaJiaci Mai
alfarma, ga ku yi zalunci Kuma ku
taimaki juna a kan aikitt Rwarai da
taCavva. Kuma kada ku taimaki
juna a kan zunubi da zalunci, kuma
ku hi Allah da takawa. Lalle ne
Allah Mai tsananin ukuba ne.
J. Ati haramta muku mushe da
jini da naman alade da abin da aka
ambaci sun an wanin Allah a gare
sht, da tnakaramya da jefaHIya da
mai gangarowa da sokakkiya. da
abin da masu da si suka ci, J act; abin
da kuka yanka, da abin da aka
yank a a kan gunki {shT ma an ha-
rami a). Kuma kada ku yi rabo da
kibau na caca, wantian fauEatici tic.
A yau wadanda suka kafirta sun
yankc Etauna daga addininku. Sa-
boda haka kada ku ji tsoronsu,
kuma ku ji LsoroNa. A yau Na
kammala muku addininku, kuma
Na cika ni'imaTa a kanku., kuma
Na yard a da Musulunci ya zama
ad dim a gare ku. To, wand a aka
sanya wa lahlra a cjkjn yunwa mai
tsatiani, ba yatia mai karkata zuwa
ga wan a zunubi ba. to, lalle ne Allah
Mai gafara ne, Mai jin kai.
^7* Zj- ~~
tt - rZ< -/ft- tf f '"i f
J "^IL r - 1 ****
S.Suratul Ma'ida
157
4. Suna t am bay a r ka <xwa racnc
nt aka halalLa muau? Ka ce: "An
halalta muku abubuwa masu dacfi t
da ahin da kuka satiar (Taraula)
daga masu yin miki % kuna masu
sakmsu daga hannuwanku, kuna
sanar da su daga abin da Allah Va
sanar da ku. To, ku ri daga abin da
suka kama saboda ku, kuma ku
ambaci sunan Allah a kansa, kuma
ku bi Allah da (aKawa. La Ik ne
Allah Mai gaug&war sakamaku da
yawa ne.
5. A yau an halatta muku ahii-
buwa masu dacfi, kuma abincin wa-
danda aka bai wa J_itta.fi ^ 1 1 halal ne
a gare ku, kuma abincinku halal ne
a gare su, da mata masu kamun kai
daga muminai da mala 'ya'va daga
wudanda aka bai wa LiUafi a gabii-
ninku, id an kun jc musu da sada-
kokinsu, kuna masu yin aure, ha
masu yin zina ba, kuma ba masu
riJcon abdkai ba. Kuma wanda ya
kafirta da imam, to, lalle ne aikrinsa
ya &aci, kuma shi, a cikin Lahira,
yana daga masu hasara.
6. Ya ku watfanda suka yi imani !
Idan kun tashi l2J zuwa ga salla. to.
ku wanke fuskokinku da h annu-
ls ^K^^M
^j*-JtJ i £^r~ ^ 1 J: 4 ^ 1 it*- 1 'J
_*£■ vjrJy^" C^j^^"
tl * ? -{ml"/
111 WaLaa Yahudlwa da Kirislawa.
Abin da ake halatta salla da shi mwa mai isarki domin (faults hadasi ^at ami da
alwala, d» hadasi habba da wan leu Idan babu ruwa g yi id imam a da wari na fuskar Kas^t
wanda bai Kake ba da wjta san k. 'ar m m am . Bauli d;: ^ aiLjyyi J a ^ayadi da nhi da Hhafar |L[i
dadi na natnijri ga mace ka mace ga namiji, da shafu zakarin kansa. duka suna wajabtar da
13 1 1 1 a . Ii1ar mjmiyyL c3a haiia ^una. wajablar da wanka. \1a/iyyi na waiablar da wanke
dukkan /.akitri sn'an nan. a yi alwalla. Yiinkan hanrnin narawci ya nuna iyala incia ake
shi far furdla [La laimama, d;: snniia, kamar yadda akc yin uaaraci ayyuka duka a katl
iciyasiasiJ bisa fa wasu.
?. Suratul Ma'ida
15$
wanku zuwa ga magincircin s kuma
ku yi shafa ga kanunku, kuma ku
(vvankc) Jcafafunku zuwa idanun
sawu biyu- Kuma idan kun kasance
masu janaba, to, ku yi tsarki, kuma
idan kun kasance majinyata. ko
kuwa a kan taiiya h ko kuwa day a
da p a gare ku ya zo daga gayadi, ko
kuka yi shaTayyar juna da mala,
sa'an nan ba ku sami ruwa ha, lo h
ku yi nufin wuri (]) tnai kyau, sa'an
nan ku yi shafa ga fuskokinku da
ha nnu wanku daga gare shi. Allah
ba Ya nufi domin Ya sanya wani
kunci a kanku, kuma amma Yana
nufidomin Yacika ni imarSaa kan-
ku, tsammaninku kuna godewa.
7. Kuma ku tuna tin mar Allah a
kanku, da alkawarinku wan da Ya
oaure ku da shi„ a lokacin da kuka
ce: Ll Mun ji kuma mun yi da'a.' T
Kuma ku bi Allah da takawa. La lie
ne Allah Masam ne ga abin da kc a
dkin /.ukata.
ft, Ya ku waifanda suka yilma-
ni! Ku kasance masu tsayin daka
domin Allah, masu shaida da adal-
ci. Kuma kada kiyayya da wasu
mutant ta dauke ku a kan ba za ku
yi ad aid ba. Ku yi adalci. Shi nc
mafi kusa ga takawa. Kuma ku bi
A] lab da takawa. Lalle Allah JUasa-
ni ne ga abin da kuke aikatawa.
9. Allah Ya yi wa'adi ga wadan-
da suka yi imani, kuma suka aikata
ayyukan kwarai. Sun a da wata ga-
la ra da lad a mai girma.
.- , i
(!) Waiau ku yi t&imama.
?. Suratul Ma'ida.
159
1 0. Kum a wada nd a suka kafirt a,
kuma suka JcaryatL game da ayo-
yinMu, wadannan su ne abokan
wuta.
11. Ya ku watfanda suka yi ima-
nil Ku luna ni h imar Allah a kanku,
a lokacin da wasu mil lane suka yi
niyyar su shimfida hannuwansu
zuwa gare ku CL) sai Ya kange han-
mjwansu daga gare ku. kuma ku hi
Allah da taJcawa. Kuma sai mumi-
nai su dogara ga Allah kawai.
12. Kuma lalk Allah Ya nfci
a] k a war in Batii Isra'ila, kuma
Muka ayyana wakilai goma sha
biyu (iJ daga gare su kuma Allah
Ya ce: li La]]e ne Nh Ina tare da ku,
ha£i£a, id an kun Isayar da salla.
kuma kun bayar da zakka, kuma
kun yi imani da manzannlNa, kuma
kuka taimakc su, kuma kuka bai wa
Allah rancc mai kyau, haiaka. Ina
kankare laifukanku daga gare ku T
kuma haklica, Ina shigar da ku
gidajen Aljanna (watfanda) koramu
suna gudana a karkashinsu, sa'an
nan wanda ya kafirta a bayan wan-
nan daga gare ku, to s la lie ne, ya
b act daga Isakar hanya.
( I) Wan ruin kiyriycwa. ya auku wurarc: da yaws 1um Mu.su Imi suua da tail III kumsi
kahrai suna da £iirrl. kuma suna ^on ku kasihe Musulmi da M usi^lunci Allah Ya t.sarc su
SafcujfU llaka yanZLL da MuSulnu £'jta >■] £ arfj da fc'ad'in Alliih. ya wajaba a kauxu hu pude
wii Allah da tafiawa. Walau su rifee alkawarin Allah, su yi abin da Ya aza musu
(2) An ayyana wakLlai jjiima sha biyu dapa fiabilun Bam Isra'Tla gomi sha. biyudoTnin
3U dVufcaf mU&U alkawarfe daga WiiriiS, k_Uma 5U tsart mulancnsu ga gartirt ba a sa6a wa
rtlkrtwaiirj hr\ An gm?i addimn Bam k-tbVua u kan JiabiLatici. Sabuda baka add]uiuiu ba ya
fiLa da^a da'irariiij.
?. Suratul Ma'ida
/ 3 . To y sit b 6d a war wei re wa rsu ga
alkawarinsu Muka la 1 ant; su, kuma
Muka sanya zukalansu ££Ea;>aysu,
suria karkatar da magana daga
wurarcnta, kuma Auk a mania da
wani yanki daga abin da aka tuna-
tar da s.u da shi, kuma ba za ka
gushe ba fcana tsinkayar yaudara
daga gare su face kadan daga gare
su. To, ka yafe laifi daga gare su,
kuma ka kau da kai. Lallc nc, Allah
Yana sun masu kyautaiawa.
14. Kuma daga wadTanda suka
ce: lL Lalk ne mu, NasaTa ne/ h Mun
ri£i alkawarinsu, sai suka mania da
warn yanki daga abin da aka tuna-
tar da su da shi, sai Muka shushuta
adawa da £eta a tsakaninsu bar ya
zuwa ga Ranar ICiyama. Kuma Al-
lah zai ba su labari da abin da suka
kasance suna sana'antawa.
15. Ya Mutanen Littafi! Lalle
ne. ManzonMu ya je muku, yana
bay yana muku abu mai yawa daga
abin da kuka kasance kuna &6yewa
daga Littafi. kuma yana rangwame
daga abu mai yawa, Ha£l£a, wani
haskc da warn LiUa.fi mai bayya-
nawa ya jc muku daga Allah.
16. Da shk Allah Yana shiryar da
wand a ya bi yardarSa /uwa ga
banyoyin aminri, kuma Yana fitar
da su daga duffai zuwa ga haskc da
izninSa, kuma Yana shiryar da su
zuwa ga hanya madaidaiciya.
17. Lalle ha£i£a : wadanda suka
ce: "Lalle Allah, Shi ne Maslhu dan
Maryama 11 , sun kafirta. Ka ce:
"To, wane ne ke iya mallakar wani
abu daga Allah : idan Ya nufi Ya
^3 j<^-^St^J 1
.- .■ -r ■■■
■ ■■:
ft
S.Suratul Ma'ida
halakar d a Ma sin u dan Ma.rya.ma
da uwar&a da wan da yake a cikin
Jcaaa gaba tfaya?'" Kuma Allah ne
da mallakar sammai da £asa da
ei bin da kc a tsakaninsu, Yana ha I il-
ia abin da Yake so. Kuma Allah, a
kan dukkan kome, Mai Ikon yi ne.
18. Kuma Yahudu da Nasara
sun ee: hL lVlu ne diyan Allah, kuma
masoyanSa." Ka ce: "To, don me
Yake yi muku azaba da zunu-
hanku? A'a ku mutane ne daga
wadanda Ya halitta, Yana gafar-
tawa ga wand a Yake so. kuma
Yana azabta wand a Yake so. K urn a
Allah nc da mulkin sammai da kasa
da abin da kc isakaninsu, kuma
zuwtf. garc Shi makoma take."
19. Ya Mutantn Littafi! Lalle
Man/onMu ya jc muku yana
bay yana muku, a kan lokacin fatara
daga manzanni, domin kada ku ee;
"Wani mai bayar da hushara bai zo
mana ba, kuma haka warn mai
gargadi bai zo ba." To, haiuita, mai
bayar da bushara da mai gargadl
sun jc muku. Kuma Allah rin. a kan
dukkan komc, Mai ikon yi.
20. Kuma a lokacin da Musa ya
ce Wd mutanensa; "Ya ku mu-
tanenal Ku [una ni'imar Allah a
kanku , domin Ya sanya annabawa
a dkinku, kuma Ya sanya ku sara-
kuna n kuma Ya ba ku abin da bai
bai wa kowa ba daga talikai.
21. "Ya mutanena!' Ku shiga fia-
sar nan n abar tsarkakewa, wad da
Allah Ya rubuta saboda ku, kuma
kada ku koma da bay a, har ku juya
kuna masu hasara.^
S.Suratul Ma'ida
22. Suka cej lt Ya Musa! Lalle
rie, a cikinta akwai wasu mutane
masu karfi t kuma lalle nc ba, /.a mu
shige ta ba sai sun ike daga garc: la,
to, idan sun fiec daga garc ta, to,
lalle nc mu, masu Shiga, nc."
2J. Wasu maza biyu m daga wa-
danda suke tsoron Allah. Allah Ya
yi ni'ima a kansu, suka ce: ''Ku
shiga garc su, daga £6 far. domin
idan kuka shige shi, to, lalle ne ku :
masu rinjaya ne, kuma ga Allah sai
ku d Ogata idan kun kasance
muminai."
24. Suka te: ,h Ya Musa! Lalle ne
mu, ba /.a mu shige ta ba har abada
uiatuJfar sun dawwama a cikinta,
sai ka tafi Jcai da Ubangijinka do-
min ku yi yalti. Lalle ne mu. muna a
nan zaune."
25. Ya ce : tl Ya Ubangijinal Lal-
le ne ni, ba ni ma Dakar kowa late
kaina da dan'uwana, sai Ka rarra be
a tsakaninmu da Isakamn mutane
fasi£ai."
26. (Allah) Ya ce; "To. lalle ne
ita a bar ha rami a wa cc a gare su,
shekara arba'in. sutia yin dlmuwa a
!,-.
A - ■ - > L
^ j>j 4^ i 'j 4s
■" " - ■■ . "Z .- .-■ .- . J >f y
<^ d."^sy j*-*^ fe* J J
{ L) May.a biyu ku "l- Yiisha'u da Kilib da en NuEaba'u, walau waVilai ^oma sha biyu
wadaada Annatu Musa ya aikc domm Sit y.wo bjnaken hSlaycn muliincri da sake /.mane
a akin Kudus. Vadda ya £»ru *h: nc. niyan dj Allah Ya. halaka Fir'aaua sa; Bata Isiii'da
Huka knma Masar. dajfa nan mi Allah Ya rtibuta musu ee*a SU tastlL. SU koma Afiha'a a
uikih Kaiiar Slum iilhGli mazaunaraa kuwa Kan'an:yyAwh ne. 5iai MlLhA ya jrjaya nusy
Liiiwa. Jid.£ur da Allah Vn ba SU. (ihtr da warfanda Ice a tiki su nrauna. VI ui-a ya iika dli
tUUtum goma sbm hiyu domin ku yiwo Iclccn Msir: ku mana da labilri. kada iU gaya wa
miUHTic 'lb:n d^ SLik^ j^ani d<inun kada s-u Jiigila. Bayad da suka k6mo. £a] suka warwarc
alkawarin: sai mulmi] biya dii£a C]kinsu. Yusha'u da Kalib.
S.Suratul MI'ida
lfi3
cikin ka.sa. fl) Saboda haka kada ka
yi bakin ciki a kan mutane iasi£ai. in
27. Kuma karama rausu (1) laba-
nn <fiya biyu 1 *' na Adamu, da. gas-
kiya, a 16k ad n da &uka bayar da
baiko, sai aka karfta daga dayansu
kuma ba a karfia daga day an ba, ya
ce: "Lalle ne, zan kashe ka. 11
('Day an kuma) ya ce: "Abin sani
dai, Allah Yana karba daga masu
takawa ne."
28. 11 Lalle ne, idan ka shimfida
hannunka zuwa gare ni domin ka
kashe ni. ban zama mai shimfida
hannuna zuwa garc ka ba domin in
kashe ka. La 11c ne m, ina tsoron
Allah Ubangijin talikai.
29. "Lalle ne ni, in a. nufin ka
koma da zunubina game da zunu-
binka H har ka ka sauce daga abokan
wuta. Kuma wan nan shi ne saka-
makon azzalumai."
30. Sai ransa ya Eawalar masa
kashe war dan'uwansa, sai kuw r a ya
kashe shi, sa'an nan ya wayi gari
daga masu hasara.
(I) Winn an shi dt sakamak on ^li bij war n Iki: vt Itl. da aka ct wa tnagewaya k;ida 5ll
fadi a bin da sufca gam, saboda da afibar a bin, kusan duka sai da suka mutu a cikin halin
cfimt™ .i 1
(?.) K'LiraiKhawa k« kawa arammarka
(;V) T):yan Adam 1 .] hi y u. K'abTla da Habilu. Asalm malaria: kamaj yacdA yka ruwailo.
miliar Adamu, HauwaX lana haifuwac namiji da tnac« a kc-wane eikt, wajen aurc sai a
shirftata domin babu wain mutane sai su Sai K'abTla ya £1 yarda a baj wa HibTla
"yar'uwarsa, har Ariarr. ya Kanya en y:n baiko da abin nana arsu. fCablla rr.aaQTrii [is,
hayar da rnunarLa daga kayan noTnansa, shi kuma I labila ja bayar da rafo maJ, kyau ddmin.
sam^acsa kiwo rve. Sari wuta ta sauko ta dauki ragon Habila, alamar kar&a. Wannan bjwg
ya d;uiki Kabila l-jnAnm ka^Iic shi I aifi farla yana sabbsba wasa laifuka mi.su yawa.
5. Suratul Ma'ida
1A4
31. Sai Allah Ya aiki warn
hankaka, yana tono a cikin kasa
domin ya mina masa yadda zin
turbutfc gawar tfau'uwansa. Ya cc;
"KailGna! Na kasa in kasancc ka-
mar wan nan bankaka domin in tur-
bude gawar ifan'nwana? 1 ' S;ii ya
wayi gari daga masu nadama.
32. Daga sahabin wannan/ 1 '
Muka ruhuta a kan Rani Tsra'ila
eewa, lalle ne wanda ya kasbe rai ba
da wan i rai ba, ko &arna a cikin
£asa t to kamar ya kashe mutane
duka ne, kuma wanda ya raya rai,.
to, kamar ya rayar da mutane ne
gaba ofay a. Kuma lallc nc, ha£lka.
Man^anninMu sun jc niusu da huj-
joji bayyanannu, sa'an nan kuma
lalle ne n ma&u yawa daga gare su, a
bayan wan nan, hakika, masu frarna
ne a cikin kasa.
33. Ahin satii kawai , saka-
makon' 2 ' wadanda suke yak in Al-
lah da M anznnSa, kuma suna aiki a
cikin £asa domin 6arna, a kashe su,
ko kuwa a kere su, ko kuwa a
kakkatsc hannuwansu da kafa-
iunsu daga sa&ani, k6 kuwa a korc
su daga Easa. Wannangan: su wula-
kanci nc a akin rayuwar duniya.
kuma a Lahira suna da wata azaba
mai girnia.
J 1 *
■^t T'T " ___r -wi* ** -* S% f r*V
(t) Aikata icaramin laifi yana sablulu bablian laif: har fiirna m;i] yawa [a waisu a
cikin 6casa..
ilj Mutmnb sh: cCin f a ^L-ni mai t;ij c. hanya da ilia kamaj. Am yi, jxlusl^ d"DL>iitL iibm did
ukii gayadiiL-edu Shi. Wa:ida aka yi wa "Salhn"' sni kumn a ki^llC ? hi. Amhinin Smihu nt
a gan fk]. dcEllin Katlkalij'i rriutiicif ya jjiiliu. Kdrcwj yan/.u an\ l& konna g;i daun hur ya
rrni'.Li ko ya "i\h<\
S.Suratul Ma'ida
34. Face fa wadanda suka tuba
tun a gabanin ku samilko a kansu,
to, ku sani i;ewti lalle ne, Allah. Mai
gaTara ne, Mai jin kai.
35. Ya ku wadanda suka yilma-
ni! Ku bi Allah da taJtawa, kuma ku
nemi tsari zuwa gare Shi. kuma ku
yi jihadi 1 1 h a dkin hanyarSa,
Lsirnimariiriku, /.a ku ci nasara.
36. La]]e ne wadan J a suka kaTir-
la, lallc da a una da a bin da kc a ci kin
Itasa gaba day a da misalmsa tare da
yhi f domin su yi fansa tla shi daga
a /a bar Ranar JCiyama, ha a karfrar-
ssa daga gare su, kuma suna da
azaba niai radadi.
37 r Suna nufin su fita ne daga
vvuta, kuma ba su zama masu fit a
daga gare ta ba ? kuma suna da
azaba zaunanniya.
3M. Kuma ftarawo da Baraumya
s-ai ku yanke hannuwansu, bis a
sakamakn ga abin da suka t sir fan! a :
a kan azaba daga Allah. Kuma
Allah Mabuwayi ne. Mai hikima.
39, To, wanda ya tuba a bay an
zaluncinsa, kuma ya gyara (halin-
5a}, to, lalle ne Allah Yana karbar
tubarsa. Lalle AUah Mai gafara ne,
Ma] iin £ai.
' -■
J I) WasTla Km cc Hutkiin .iifcjri ]batla wanda zai kusantar da mutum zuwa ija
U h^njEijin Ka . amma da sharadin an ^ina shi a kan Lafcawa Kuma Latfawa iLa hm Allah
kamar yadda Ya yi umuitu a bi Shi, La hangar manzenSa kawai. Jjhadi yana cikm tafcawa
am ma Ya kuma ambatonsa ne domin muhimmancinsa. Shi kuma iri biyti ne: ferami t
wilau yajcin atmkari £aha na hayyanc, da babba, sihi ne yaJtin ahokaci j^aba ria fi«ye, ^aLau
rai da Sbaiu'atL VVadda rnafeiyin.va cia hayyane ya kashc $hi ya cnntu Shahldi, waJldii
makiyinsa na ftoye ya kashe shi ya mulu tasiki to kaiin watau shattiyyi
?. Suratul Ma'ida
lf,6
40. Shin, ba ka sani ba cewa lalle
tic, Allah Shi nc da mulkin sammai
da kasa. Van a a/abur da wanda
Yake so, kuma Yana yin gafara ga
wan da yake so, kuma Allah, a duk-
kan kome, Mai iktm yi nu^
41. Ya kai Man/o! Kada wa-
danda suke tseren gaugawa a tikin
kafnci su bata maka rai, daga wa-
danda suka ce: "Mun yi imani" da
bakunansu. alhali zukatansu ba su
yilmanin ba, kuma daga wadanda
suka tuba (watau Yahudu) masu
yawan saunirc ]£a wasu mutane na
daham wadanda ba su je maka ba,
suna karkatar da /ante daga bay an
wurarensa, sun a e£\va : "Idan an ba
ku wan nan, to, kukarfia, kuma
id an ba a ba ku shi ba, to, ku yi
sauna," Kuma wanda Allah Ya yi
nufin fitinarsa, to, ba za ka mallaka
masa kome ba daga Allah. Wadan-
nan nu wadanda A Hah bai yi nufin
Ya tsarkake zukatansu ba, Suna da
kunyaacikin dumya, kuma suna da
wata azaba mai girma a tikin
Lahira.
42. Masu yawan saurare m ga
Jcarya ne, masu yawan ci ga haraim
to, id an sun zq maka, sai ka yi
hukunci a tsakaninsu, ku ka bijira
daga gare su. Kuma idan ka bijira
daga gare su, to, ba za su cuce ka da
.111
■■ -.
f:i An b.ii Annab: ?abi da ya ys hlikUJK'i Jiu kada ya yi. a LSakacuij kifirai biyu,
nun yaida da hukunuiTi^a W. i:\n.m ri.i\v/\ tin: i .. : i n Musilltil iibitl dJL >a
shall liakiio-fci kuwd. arriiriii 'jilra'iTn' a Jta.»aT Mus^lmi likis sai n bi sh«n 'at Musilluncj
tLomin IsarfiTi artllTlcj. SlU d;l: kafiri yatia ]>'a. sllatl j:LV4rsii. jra. minilL ii fid ye. banda a cikin
iama'a. Ilnka kuma laifuka jiJ aH i Lr.sil kumA MuiuLtlli n"i7a su laba Ula&u >j ba, tai sayi
llufc'JlldtlSU a Lsakaciinsiu.
S.Suratul Ma'ida
M7
komc ba, kuma idan ka yi hukunci,
to, sai ka hukunta a tsakanmyu da
adalci. Lalle ne, Allah Yana son
misu adalci.
43. Kuma yaya sukc; gabaiar da
kai gEi hukunri. alhali a wurinsu
akwai Allaura, a eikinta akwai hu-
kumcin Allah, sa'an nan kuma suna
karkacewa a bay an wan nan 7 Wa-
dannan ha mu mural ba nef
44. Lai It riu Mu, TVlun saukar da
AUaura, a eikinta akwai shiriya da
haske, annabawa wadanda suke
sun sal lama, suna yin hukunci da ila
ga wacfanda sitka tuba (Yahudu). da
malaman tarbiyya, da many an ma-
lamai ga abin da aka ncme su da su
Isare daga Littafin Allah, kuma sun
kasance, a kansa, masu ba da .shai-
da. To. kada k u ji tsorun mutane,
kuma ku ji tsoroNa, kuma kada ku
sayi 'yan kudi kadan da ayoyiNa.
Wanda bai yi hukunci ba da abin da
Allah Ya saukar, to, wadannan su
ne kaflrai.
45. Kuma Mun nibuta a kansu*
a eikinta cewa. lalle (ana kashe) rai
saboda rai, kuma (ana debe) ido
saboda ido, kuma (ana kalsc) hanui
saboda hand, kuma kunnc saboda
kunnc, kuma ha fori saboda hafcori,
kuma a raujnuka a yi sakayya. To,
wan da ya yi sadaka da shi, to, shi
kafTara ce a gare shi. Kuma wanda
bai yi hukunci ba da abin da Allah
Ya saukar to : wadannan su nc
azzalumaL
46. Kuma Muka biyar a kan
gurabansti da Isa (fan Maryama,
^ -f c «r, '
S.Suratul Ma'ida
If,*
yana mai gaskalawa ga a bin da
yake a gaba gare shi daga All aura,
kuma YTuka hi shi bijila, a cikinsa
akwai shiriya da baske, yana mai
gaskatawa ga all in da yake a gaba
gare shi daga Attaura, kuma shi
shiriya ne da wa'azi ga masu la£a-
wa .
47. Kuma sai mulanun JnjTla su
yi hukund da a bin da Allah ya
saukar a dkinta. Kuma wan da bai
yi hukunci ha da a bin da Allah ya
saukar, to, wadannan nc fasi£ai.
48. Kuma Mun saukar da Lit tail
zuwa gare ka da gaskiya, yana mai
gaskalawa ga abin da yake a gaba
gare shi daga LittaFi (Taurata da
InjTlaX kuma mai halartawa a kan-
sa. Sai ka yi hukunci a tsakaninsu
da abin da Allah Ya saukar. kuma
kada ka bibiyi son zuciyoyinsu ga bar-
in abin da ya zc maka daga gaskiya' 1 { \
Ga kowannc daga gare ku Mun
sanya sharTa da hanya (ta bin ta).
Kuma da Allah Y a so, da Ya sanya
ku aTunima guda, kuma a mm a do-
min Ya jarraba ku a cikin abin da
Ya ba ku. Sai ku yi tsere ga ayyukan
alh£ri. Zuwa ga Allah makomarku
take gaba rfaya. Sa'an nan Ya ba ku
lahari ga ahin da kuka kasanee
kuna sabawa a cikinsa.
49. Kuma ka yi hukunci a tsaka-
ninsu da abin da Allah Ya saukar,
kuma kada ka bibiyi son zuri-
yoyinsu, kuma kayi saunar su fltinc
* "■i.-'tii"' " * * r . -r - of
& — ■
.-- -
jj*> j*4>^ J
1 1 ) Al \ah . K uma VI 1 1 r. bai wa k oVf U ih^ [ i
ka nyLir da ike bi wajrn narLiir lLh shan'ar
d li dokokinsii, ia'an [Lac: kuma da
S.Suratul Ma'ida
US
ka daga sashcn abin da Allah Ya
saukar /uwa gare ka. To, idan sun
juysi bay a, to, ka sani cewa, kawai
Allah yana nulin Ya same su da
masTfa ne saboda sashcn zunu-
bansu. Ruma lalk ne, masu yawa
daga mutane. ha£i£a L fasikai ne.
50. Shin, hukuncin Jahiliyya cn
suke nema? Kuma wane ne mafi
kyau ga hukunci daga Allah sabqda
mutant: wadanda suke yin yakini
(tabbataccen Tmani)?
51, Ya ku wadanda suka yi Tma-
ni! Kada ku rifci Yahudu da NasaTa
maji&inta. Sashensu majiSinei nc ga
sashc Kuma wanda va jiGince su
daga gare ku, to t lalle ne shi. yana
daga gare su, Lalle Allah ba Ya
shiryar da mutane azzalumai.
52. Sai ka ga vvacfanda a cikin
zukatansu akwai tula, sun a tseren
gaugawa a cikinsu, suna cewa:
"Muna tsoron kada wata masTfa ta
same mu." To, akwai tsammanin
Allah Ya s.o da hudi, ko kuwa wani
umurni daga wurinSa, har su wayi
gari a kan abin da suka &6ye a cikin
zukatansu, suna masu nadama,
53, Kuma wadanda suka yi Tma-
ni suna cewa: "Shin, wadatman nc
wadanda suka yi rantsuwa da Allah
iyakar rantsuwoyinsu, cewa su, lalle
suna tare da kuT* Ayyukansu sun
&aci, saboda haka suka wayi gari
suna masu basara.
ft
\i*t S<\ v-i-"" I 1 tr* c!
(1) Hukunci n J a hj]iyya shi nc wanda nke ^iaawa a kiin Son raj da al'iMa da kum.ii
ra "a vin m/7»Illiti.li 1 ba ya da wani asali da^u wilrU litlafL na Allah
S.Suratul Ma'ida
170
54. Ya ku wadanda suka yilma-
ni! Wanda ya yi ridda daga gart ku
daga addininsa, lo, Allah zm zo da
waau in u lane, Yana son su kuma
suna son Sa, masu tawalu'i a kan
muminai, masu i//a a kan kafirai.
Suna yin jihadi a cikin hanyar Al-
lah, kuma ba su tsoron zargin warn
mai zargi. Watcan falalar Allah tc.
Yana bayar da ita ga wanda Yakc
so. Kuma Allah Mayalwari ne, Mai
ilmi.
55. Abin sani kawai, maji&in-
cinku Allah ne da ManzonSa, da
wadanda suka yi im-j rii . wadanda
sukc suna isayar da salla, kuma
suna bayar da zukka kuma sun a
rukiVi.
56. Kuma wanda ya jiftind Allah
da MttnzonSa da wadanda suka yi
mianL to. fungiyar Allah su ne
ma$u imjaya.
57. Ya ku wadanda suka yi ima-
ni T Ky.tla ku riki wadanda suka riki
addininku hisa i7gi.lt da wasa, daga
wadanda aka bai wa Littafi daga
gahaninku da kafirai, ma soya,
Kuma ku bi Allah da laicawa id an
kun kasance mumintu
58. Kuma id an kuka yi kira
zuwa ga salla, sai su ri£t; ta bisa
izgili da w r asa. Wannan domin la lit;
ne su, mulane ne (wadanda) ba su
hankalta.
59. Ka ce: Ll Ya Mutancn Littafir
Shin, kuna ganin wani laift daga
|art; ma? FiicL: dai domin mun yi
imani da Allah da abin da aka
saukar zuwa gare mu da abin da aka
■ ;
4J }'-;4L>j^Jj»4^£yM14ji\ ij <J> JjJ
1*1
@1 Jk^? 3J>
?. Suratul Ma'ida
171
saukar daga gabani, kuma domin
mail yawanku tasikai ne."
60. Ka ce: "Shin, in gaya muku
raafi sharri daga wanna n, domiti
sakamako m daga wurin Allah?
Wanda Allah Ya la'ane shi kuma Va
yi fushi da shi. kuma Ya 5 any a daga
gare su birai da aladai. kuma ya
bauta wa T>agura. W ad's una n nc
mafiya sharri n wurL kuma rnafiya
6 at a daga tsakar hanya."
61. Kuma idan sun zo muku sai
su ce: LL \fun yi imam.*' Alhali kuuy
ha £i£ a. sun shi go da kafirci. kuma
su lalk nc, sun fit a da shi : kuma
Allah nc Mafl sani ga abin da suka
kasancc suna ooyewa.
62. Kuma kana ganin masu
yawa daga gare su, sun a iscrcn
gaugawa a cikin zunubi da zalunri
da cinsu ga haram. HafiTtta, rir da
abin da suka kasancc suna aika-
tawa,
63. Don mc Mai am an Tar-
biyya Q) da manyan malamai (na
Yahijdul ha su ha 11 a su daga fadar-
su ga /.unubi da cinsu ga haram
ha? ITafcika, tir daga abin da suka
ka fiance suna sanifanlawa,
64. Kuma Yahildu suka ce:
'Hannun Allah ahin yi wa Kuku-
mi ne^V An sanya hannuwansu a
^^^^^^
; > \ i j'
- -'{tor.*
(11 K una sun lti gaya muku hwdcimin ku bs ni warn Makamakci ba., iai di~>r.m]] Allah Vii
^aka mini. Mu linen da d\nd juyiir Hjkii k^ma birai da aludai kllzuii suka billira wa wan in
Allan, su tie mafi snairni mil Lane.
(2) [>on me jnalarnansu ym wa'a^i pa ijihil^nHu ? Tir da ra.srnn wa'iu;]!
{3) <Uma. nnjin wai Allah marnwad nc
S.Suratul MI'ida
172
cikin kufuimi ! Kuraa an la 'ane s>u
saboda abin da suka fada, A*a,
hannuwanSa biyu shimfidacfdu ric,
Yana ciyarwa yadda Yakc 50.
Kuma hi Ik ne abin da aka saukar
/iiwa gare ka yana kara wa masu
yawa daga gare su, girman kai da
kafird. Kuma Mun jefa a tsaka-
ninsu. Jciyayya da £eta. zuwa Ranar
Kiyama, ko da yaushe suka hura
wata wuta domm ya£i. sai Allah Ya
bice ta. Suna aiki acikm £asa domm
barna, alhali kuwa Allah ba Ya san
masu fasadi.
65. Kuma da dai la Ik Mutancri
LiUafl sun yj imam, kuma sun yi
takawa. haifika, da Mun kankare
mi y a gun ayyukansu daga gare su,
kuma da Mun shigar da su gidajen
Aljannar Ni'ima.
66. Kuma da dai lalle su, sun
tsayar da Attaura da Injda da abin
da aka saukar zuwa gare su dag a
Ubangijinsu, ha£7£a, da sunri da&a
bisansu da kuma daga £arfcashin
Rafafunyu. Dap gare Su akwai
wata aTumma mai isakaiiawa,
kuma masu yawa daga gare su, abin
da suke aikatawa ya mun ana.
67. Yil kai Man/o* Ka iyar da 1 - 1 '
abin da aka saukar zuwa gare ka
daga Ubangijinka. Kuma idan ba
ka aikata ba. to. ba ka iyar da
manzancinSa ba ke nan. Kuma Al-
lah Yana tsare ka daga mutane.
Lalle ne, Allah ba Ya shiryar da
rnulanc kafirai.
^Hoj^j^- ? Sy fc#
- 4
^^^^
- :
_-l -- , .f; .1.1 ;L -"■
f ] I Willi nan iya ".a kiluli dut-ail wutLik ya ko ya yard a da ijtwii Amlab: yi Buys
Aj] a h
?. Suratul Ma'ida
173
68. Kd c&: "Ya ku Mutanen Lit-
tafi! Ba ku zama a kan kome ba, sai
kun tsayar da Alt aura da Jnjila da
a bin da aka saukar zuwa );are ku
daga Ubangiiinku." hLuma la lie ne,
a bin da aka saukar zuwa gare ka
daga Lbangijinka, yana £ara wa
masu _yawa daga gare su firman kai
da kafirci. To, kada ka yi hale in rikt
a kan muiane kafirai.
69. La]]e ne. wadanda suka yi
imam" da wadanda suka tuba (Ya-
budu) da Karkatattu da Nasara >
wand a ya yi imam da Allah da
Ranar Lahira, kuma ya aikata aiki
na Jcwarai, to, babu Isoro a kansu,
kuma ba su zarao suna ba£in ciki
ba.
70. La 11c nc haJciRa, Muu riki
alkawarin Bam IsraTla. kuma Mun
aiki manzanni zuwa garc ml ko da
yaushe wani man/o ya jc musu da
3 bin da rayukansu ba su so, wani
Bangare sun Earyata, kuma wani
fSangare suna kashewa.
71. Kuma suka yi zaton cewa
wata fltina ba za ta kasance ba, sai
suka makanta, kuma suka kurunta,
sa'an nan Allah Ya karfti tuba a
gare su, sa'an nan suka makanta
kuma suka kurunta masu yawa
daga gare su, alhali Allah Mai gani
nc ga a bin da suku aikata wa.
72. La lk fit:, ha£i£a, wacfanda* 1 '
suka cc: "La lie nc Allah, ShT nc
^^^^^
y j ^ y<-., 0.1. >n
(Lj liu nc Ya"aKubiyvji Bayan bayani a Jean aibi>b:n Yabudu Yu shi^a bayani a
?. Suratul Ma'ida
174
Masihu, dan Maryama/ h yun kafir-
ta. Alhali kuwa MasThu ya cc: "Ya
Hani Isra'ila! Ku bauta wa Allah
Ubangijina, kuma Uhangijitiku."
Lalle ne shi, wan da ya yi shirki da
Allah t to, lalle ne, Allah Ya haiam-
ta masa Aljanna. Kuma babu wasu
mataimaka ga azzalumai.
7i, Lalle ne, hakika, wadanda
suka ce: "Allah na ukun uku ne,"
sun kafirta. kuma babu vvani a bin
bauta wa fate Ubangiji Guda.
Kuma idan ba su harm daga abin da
suke fada ba. haJufca, wata azaba
mai radadi tana shafar wacfanda
suka kafirta daga gare su.
74. Shin la, ba su tuba zuwa ga
Allah . kuma su neme Shi gafara,
alhali kuwa Allah Mai gafara ne.
Mm iin Kit:?
75. Masihu dan Maryama bai
/a ma ba face Munzo ne kawai.
haRiJca, man/anni sun shige daga
gabartinssa, kuma uwarsa siddi£a m
cc. Sun kasance sun a tin a bind Ka
duba yadda Muke hayyana rtiusu
ayoyi . Sa'an nan kuma ka dijba
yadda ake karkatar da su.
76. Ka ce: "Ashe, kuna bauta
wa, bait in Allah, abin da ba ya
mallakar wata cuta saboda ku,
kuma haka wani amfani fl \ alhali
kuwa Allah Shi ne Mai ji, MasaniT
S a $ t j £ \ *
(1) 5Lddi(i sin re m^L yawan jjs.sJ^la'wa.j- annabAwa. ill: il C- [nill dkukykar daiiija ii
(2) Idan bauta wa Isa, Atniabici AL^h, ya scanqu kalTpci, bauta wit w&]iyyi /tima
hiyika. Kumu idin Tsii bai malkki koine ba, to, waltyyi hiyiku.
S.Suratul Ma'ida
175
77. Kd cc; l 'Ya ku Mutanen Lit-
liifil Kada ku /urfafa a cikin
addininku, a bin da ha gaskiya ba,
kuma kada ku bTbiyi son zuciyoyin
watfansu muiane wacfanda suka riga
suka fracc a gabani, kuma suka
ftatar da wasu masu yawa, kuma
suka bace daga tsakar hanya/*
78. An la'ani wacfanda suka ka-
firta daga Ban! IsnTila a kan har-
shen Dawuda daTsa cfan Maryama.
Wan nan kuwa saboda sabawar da
suka yi ne. kuma sun kasance; sun a
ta addi m .
79. Sun kasance ha su ban a j una
daga_ a bin ki, wand a suka aikata.
Hakika, abin da suka kasance suna
aikatawa ya munana.
HO. Kana ganin masu yawa daga
gare su, suna ji bin tar wadanda suka
kafirta. Hakika n tir da abin da
rayukynsu suka gabatar saboda su,
vvaiuu Allah Ya yi fushi da su, kuma
a cikin azaba su masu daw warn a ne.
HI. Kuma da sun kasance suna
imani da Allah da Annabi da abin
da aka saukar zuwa gare shi, da ba
su rilte su masoya ba. Kuma amma
masu yawa daga gaic su. fasikai ne.
82. La He ne kana samun mafiya
t sana tun mutane a adawa ga wa-
danda suka yi Imani. Yahudu ne da
wadanda suka yi shirki. Kuma lallc
ne kana samun mafiya kusantarsu a
soyayya ga wacfanda suka yi imani
sii ne wacfanda suka ce: 'Talle mu
_. T \ ft
(!) Ta'addi. ^hl ne JteLaie ivaka da nufin
Kalunti.
?. Suratul Ma'ida
176
ne Nasara." Wane an kuwa saboda
a k wai Ki ssi sun a da ruhuba ri£ wa ' 1 h
daga eikimu. Kuma lalle ne su, ba
su yin girmati kai.
S3. Kuma idan suka ji abin da
aka saukar zuwa ga Manzo, kana
ganin idanunsu suna zubar da ha-
wiye, saboda a bin da suka sani
daga gaskiya, suna ccwa ; "Ya
Ubangijinmu ! Mun yilmani, sai ka
rubiila ran tare da mas.u shaida.
84. "Kuma mene ne yake garc
mu, ba za mu yi imani da Allah ba,
da kuma abin da ya zo in an a daga
gaskiya s kuma muna gut in Uhangi-
jinmu Ya shigar da mu tare da
mutant; salihai? 11
85. Saboda haka, Allah Ya saka
musu. domin abin da suka fada, da
gidajen A [fauna (wadanda) fcoramu
suna ggdana a Earkashinsu, suna
tnadawwama a ukinsu, kuma wan-
nan ne sakamakon rtiasu k yau la-
ta wa.
86. K nma wadanda suka kallrta.
kuma suka karyata game da
ayoyinMu, wadancan ne abokan
wuta.
87. Ya ku wadanda suka yi ima-
ni! Kada ku haramta abubuwa
masu dacfi da Allah Ya halatta
muku, kuma kada ku ketare haddi.
I'D KithJii iihi nc L:m;tTiin hnsliiwa. rutliibinanci shi nc my turn ya l^abbacn lUgj.
mutanc -doiuJII ibwdu. Aurr.a hn y.i ym illlrC. Burub ubim: cm rl:a . n I tiu bi na w u juttim.
S.Suratul Ma'ida
177
Lalle ne, Allah by Ya son masu
ketarc haddi. cl)
88. Kuma ku ci daga abin da
Allah Ya arzuta ku, halat mai da<fi,
kuma ku bi Allah ifo uRawa, Wan-
da yake ku. masu imani ne da Shi.
89. Allah ba Ya kama ku saboda
yasassa 121 hi rikin rantsuwoyinku.
kuma anuria Yana kama ku da abin
da kuka kudurta rant su way l (a ka Li-
sa}. To, kaffararsa ita te dyar da
misklm go ma daga matsakaicin
abin da kuke ciyar da iyalanku, kn
kuwa tufatar da su„ ko kuwa 'yanta-
war wuya. Sa'an nan wanda bai
samu ba, sai azumin kwana uku.
Wan nan nc kaffarar rantsu-
woyinku, idati kun rantae. Kuma ku
kiyayc ranisuwnyinku. KamaT
wan nan ni; Allah Yake bayyana
muku ayoyinSa, tsammaninku
kuni godcwa.
90. Ya ku wadanda suka yi Trna-
nil Abin aani kawai, giya da cacada.
(1) Haracnta abin da Allah Ya ha him ko kuwa lialalca abin da Allah Ya hairamta
kip mi ncdnmin wanda ya fcelire haddi da kajisa. ya >i da'awar. llahiyya ko annahd. haka
wanda ya bi ihi iL kan wan nan IS bin, ya yi shirki tin Allah, dumm sami wacii mai. Ifcadaiis'j
dokokj w^nda bii Allah ba. kuma ya bi shi a kansu, ku kuwa ya bi warn mai da'awa*
annahci, biyan ALJtur ani ya ur an ruft annabid daga Anna>] Muh.am.madn tsira da a, mind
su '.abbata n Bare- shi.
(2) RalLtSUwa alkawari ecda simar. Allah, ccwa mai ranlsuwarxai aikar.a. ku kliwa b-5
;ai Luknta ba, kt~- kliwa a kan ubbatar wani aba a kan sifar da ya iimbaEii, ko Jcuwb
kornwarsa daga warn an sifar . Watida ya yi ranlsuwa sa'an nan ya yi hinsi n lo, sai ya yi
kaffara. kamai yadda aka aetata a ciktn Aysr. -Sai t'n irlan ta /ania yanass;ar rant saw 3 en.
waddil ]]miUEl) Vii yi a kari sanins^, sa'an nan sarnn na:i ya warwarL-, saboda bayyanaj warn
abu, Wasil sim Ua cc rantsuwar da akL- >l a cikui cnagana ba da nui'i ba, kamar a a
wallihi, ko i. wallihi. ECuma akwai rantsuwar gamusa a kan Earya, lm ma habu kafTira
sabuda ila, sai tuna zuwa Allah da isugfiri, kuma ran a sanya tsiya.
S.Suratul Ma'ida
17*
refu da kiban £uri : a, <Jh Ra/arHa tie
daga aikin S ha idan, sui ku nTsance
shi, wa la'aila ku d nasara,
W. Abin sam kawai s Shaidan
yana nufin ya aukar da. adawa da
£eta a tsakininku, a cikin giya da
caca, kumayakange kudaga amba-
lon A flan, kuma daga sallah. To,
shin, ku masu hanuwa ne?
92. Ku yi da 'a ga Allah, kuma ku
yi da 1 ^ ga Manzo, kuma ku kiyaye.
To, idan kun juya. to, ku sani abin
da kawai yake kan Man/onMu,
iyarwa bayyanunniya.
93. Babu laifi a kan wadanda
suka yi Tmani, kuma suka aikata
ayyukan kwarai, a akin abin da
suka ci. idan sun yi taRawa kuma
$uka yi Tmani, kuma suka aikata
ayyukan kwarai, sa'an nan suka yi
tafia wa kuma suka yi Tmani , sa'an
nan kuma suka yi taRawa kuma
suka kyaulala.' 23 Kuma Allah Yana
son masu kyaulalawa,
94. Ya ku watfand a suka yi Tma-
ni ] Lalle ne. AJJah zai jarraba ku da
wani abu daga farauta. hannu-
wanku da masunku suna samun sa,
dumin Allah Ya san wanda yake
tsoron Sa a fake. To, wanda ya yi
la'addi a bay an wan nan, to T yana da
azaba rnai radadi.
(l) Yin cacada shall giya dJi litu da kjhan ItLin'H,. aikalarda kj warwart alianvar]
na han& cjn dukiyar mutanc da bacftli fJcarya), da tsaxpn sal In da Allah Ya yi umurm a
isare; walau rashin ta£awa kt n?.n.
[7) Va yi taksrarin taEawA sau nku ga wanda ya Liba da sh.an giya da eacadomin ya
nuna nau yinsu. Wanda ya :daa. jdya kit ya yi iiit;a, yi kELa baddm Allah da alt's/mar nnijranc
da darajar kansa. Sai ya >i takawa diiga wadannan ZSL Lya rabuwfl sn. TsaTL- su yana
cikin cika alkawaii. a tsakanin mutunn d.i Allah da knma mutant- da ran Ha.
?. Suratul Ma'ida
179
95. Ya ku wadanda suka yilma-
ni! Kada ku kashe farauta alhali
kuna masu harama m . Kuma wan-
da. ya kashc shi daga garc ku. van a
mai gartganci, sai sakamaka, mis El-
lin abin da ya kashe, dagadahbobin
ni'ima, ma'abuta adalci hiyu daga
cikinku suna yin hukunci da shi. Ya
zama hadaya mai isa ga Ka'aba, ko
kuwa kaffara da abincin miskTnai,
ko kuwa a matsayinsa y/a yi azumi,
domin ya dandani mast far aJ'ama-
rinsa. Allah Y a yafe la ill daga a bin
da ya gabata. Kuma wand a ya
koma, [q, Allah s.m yi a/abar ramu-
wa daga garu shi. kuma Allah Ma-
buwayi nc, ma'abudn azabar
ramuwa.
96 An halatta muku farautar
ruwa da abincinsa, domin jin dad! a
gare ku, kuma domin matatlya.
Kuma an haramta farautar tudu a
kanku, matuJcar kun dawwama
masu harama. Kuma ku bi Allah da
takawa, Wanda yake zuwa gare Shi
nc akc tara ku,
97. Allah Ya sanya K.a'aba 1
"Daki Tsararre, ma'aunin addim ga
mutant, kuma Ya sanya Wata Mai
alfarma da ha day a da ratayoyin
hadaya, domin ku sani ocwa lalle
Allah Ya san ahm da yaku a dkin
v-flJL^ IJLP -Mil W-iqjVi J .JjXJ
(]J Biirili fa.ra.ula. a, akin Hard mi yuna :i cikm akawa da alkawan. Wanda ya £>a6;i. sa.]
ya yi fartsa da blViill miSaJiJi abin da ya kash? daea dabbtibin f id.} tib jin diefi . watau & hiy&
barcwa di akuys ko tunkiyu. Ainma fclima iaj Li]] fcartu mutiim hiyu adalii s-un hultunra
abid dii mulum arai h^yar din !dar. ba >M dii d&Hh^r, sai yd bi^L: tTiniirLi da LibiciL], ya. hat
wa kC'Vf-iJK []i]ik]]li Lla.yii [[audu jxuda. Id;tn bti ya iyjw.i kiiwii. fdi y-d. >'] a^'UJTLL,
nr.]du ^isd-li, kwana d-iya. ^UJltuCL ]inidu a biya libi da cikukkcn kwiirui
S.Suratul Ma'ida
180
aammai da abin da yake a cikin
kasa, kuma cewa la Me Allah . ga
dukkan kome t Masani cn ne,
.W?. Ku sanri cewa lalle Allah Mai
tsananin u£uba ne, kuma lalle Allah
Mai pafara ne, Mai jin £ai.
99. Babu abin da yake a kan
Manzo, sai iyarwa, kuma Allah
Yana sanin abin da kuke bay ya-
rn! wa da abin da kuke ftoyewa.
100. Ka ce: ll Mummuna da maj
kyau ba su daidaita, kuma ko da
yawan mummunan ya ba ka
sha awa. Saboda haka ku bi Allah
da ta£awa, ya ma'abuta hankula ku
la'alla za" ku ri nasara. 11
10 L Ya ku wadanda suka yi
itnani ! Kada ku yi la id bay a ga abu-
huwa, idan an bay yana muku
(hukuneinsu) su Gata muku rai.
Kuma idan kuka yi tambaya a gare
su a lokacin tJ3 da ake saukar da
Alkur'ani, za a bay yana muku. Al-
lah Ya yafe laifi daga gare su. Allah
Mai pafara ne, Mai ha£uri.
102. Lalle ne wasu mutane sun
tarn ba ye su daga gabamnku, sa'au
nan k uma suka wayi gan da su suna
kafirai.
LAV * J*
fU l>6mLn ku sail haka kuma ku himmaLu ga Lwe alkawurranSa.
f2} Wurman lokacm >'a nQna sPu (faL tie lokaein saukar hukund kowacie iri ne daga
Allah. Wanda, ya cc Annabi ya fada masa wans hukunci a lean warn nias'ala, bayani
wataltrtsa, t&ira daartiicii:] Mi [abba [a a ^arc shi.. [n. ba a k a, r har m a sa ba, domiiya safia
wa nci5iin Alfiltf'&ini. Kuma tnai'arki baya zamahnija, ha]]e a Lfaukrshi h uk unci wanda akc
yin uiki da shi Maf'arkin ^nnabawa ko mat'iiTkin da annabawu suka mbbatar. ahi cll:
gaskiya. Siura kumi sa i abin da ya hayy;ma . kunin bai safia wa shifT a ba.
S.Suratul Ma'ida
INI
103. K u ma. Allah bai san y a wata
bahira ha, kuma haka sa'iba, kuma
haka wasila. kuma haka hami> m
amiria wadanda suka kadrta, su
suke kirlcira karya ga Allah, kuma
maf] yawansu ba su hankaltu.
194. Kuma id an aka oe musu:
"'Ku zo zuwa ga a bin da Allah Va
saukar, kuma /uwa ga Man/o," •sm
su ce; "Mai isarmu shi nc abin da
muka iske ubanninmu a kansa."
Shin, kuma ko da ubanninsti sun
kasance ba su sanin kome. kuma ba
su shiryuwa?
J 05. Ya ku wadanda suka yi
Tmani! Ku lazimci (2) rayukanku,
wan da ya E>ace ba zai cuce ku ba
id an kun shiryu, zuwa ga Allah
makomarku lake gaba daya. Sa'an
nan Ya ba ku jabari ga a bin da k uka
ka&aticc kuna aikatawa
106, Ya ku wacfanda suka yi
Tmani! Shaidar Ci) (sakaninku, idan
(1) fiahira da sa'iba da wauTla da ha nit sunayrn dahhnhi nc wadanda aki.' ban dcanin
liiafL ftuktLan ya ruwuLto da pa Sa'id dam Mus-ayyab ya te: "Bah]ra iLa lakucnar da ati;
luiiLi nanuitta domm abatmu. babu mai tai&at ta daea tuutane. Sa 'iba kuuia sun a" yanla tit
dcrmn gumaka. n.s a daukar koms" a kants Ki.ti ;ta l.c rcitfuma bwdurwa *v.»dria !.i
fjra baifuwar naai:c, a uiki na farko, sa'an nan kuma na bLyu haka mac?. Suna barin La j;a
gumaka idan ta sadar da rati Lima mala biyu babu tLaimji a tsakatiinbu. Hatni ku^'a sta n-e
Gatc^n ra(fuTTii wanda ya yi barbara sh-ekaru sanannu a wunnsu Id an ya. Garc. l va bar shi
Ljamata. ha a a/a komi: a kansa. Kuma wadannan cLabbnb]n diAa, rr.aHiJ hitiimar
^umakali, i-u. nn suku uin su. s "
(2) Wajuda yake ma >a gyafa wam saL ya gyiica kansa dagu j'ack^. Wanda ya gyara
k^nsa 6atai wan: ba" ta cularsa Ha a nufm a barwa'a^i warai] a £yalc rr.ntanc: da jahikir.su,
(1) [dan busuma 1a aakii a Isakanin \1«]MLlmi da Kak^nm kiliTa], karna sa kafiran
tukazarcia raudda a alalhini (wadaada aki* [abuma), kuma babu wula ahaida sai sa. Hi. •im
su yi rantsuwa a wunn ibadai su. a kan su nc da gaskjya, a hukumta musu d;i hakkin.
Bayar. haka, idan an sanu wala ^.haida a tan Caryarsu ana wnj-warci h^kuncLri a hayan
mudda'i (rciasu fcara} hiya Musulmi san yi Tunti'jwa tewa abics da tva daman itika lada
kiiiya n c. ainm da shaidutisu saka yi ihaida da slu. :bL nr. gaskiya.
S.Suratul Ma'ida
182
mutuwa ta ha lard dayanku : a I6ka-
cin wasiyya, maza biyu ne ma'abuta
adalci daga garc ku, k6 kuwa wasu
biyu daga wasunku idanjum tafi a
cikin Jiasa sa'an nan mastfar mulu-
wa ta same ku. Kuna Uare su daga
bayan salla har su yi rantsuwa da
Allah; idan kun yi shakka:. ++ Ba mu
sayen kudi da shi, ko da ya kasancc
ma'abudn zumunta, kuma ba mu
65 yc shaidar Allah. Lalle ne mu^ a
lokacin, hufufia, muna daga masu
zunubi . "
107. To, id a n aka gane ce wa lalle
su, sun cancama xunubi, lo, sai
wasu biyu su t.say u matsayin.su daga
wacfanda suka karfra daga gare su,
muta'ne biyu mafiya cancanta. sa'an
nan su yi rantsuwa da Allah: "Lalle
ne shaidarmu ce mail gaskiya daga
shaidarsu, kuma ba mu yi zalunci
ba. Lalle mu, a lokacin, haki£a,
muna daga azzalumai. 11
I OS, Wurman nt mall kusantar
su 70 da shaida a kan fuskarta 1 ko
kuwa su yi tsoron a lurtranlsuwoyi
a bayan rantsuwoyinsu. Kuma. ku
bi Allah da tafcawa. kuma ku sau-
rara, kuma Allah ba Ya shiryar da
mutane fashcai.
109. A ranar da Allah Yakc Lara
manzannL sa'an nan Yace: "Vfcne
nc aka kar&a muku' 5 " (Za) su ce:
"Babuilmia gare mu. Lalle ne Kai,
Kai nt Masanm abubuwan
fake. t,( "
(I.) A Ti^ri hn kujiv -c - 1 1 uk unce n aLkawun-a suka JtirL- a wj,nnan iurs, ciagii aya ta iiima
da wannan. Kama tk wannan aya ta L Allah. Yuni \i niacua hikayar a bin da ^aj a II si II a
Lanka di InncinkcnSa [sarc alkawari.. kci i ashm tsarcwa Ya fira da inriabawan^^ dn
5. Suratul Ma'ida
183
I JO. A lokacin da Allah Ya ce:
ll Ya Tsa dan Maryama! Ka luna
mimaTa a kanka^ kuma a kan
mahaifiyaTka h a lokacin da Na fiar-
fala ka da Ruhul FCudusi, kana yi
wa mutanc magarta a cikin shimfi-
dar jariru da kuma katia dattijo.
Kuma a lokacin da Na sanar da kai
rubiitu da hikima, da Attaura da
InjTla., kuma a lokacin da kakc yin
halitta da^a laka kamar surar I sunt -
su da izimNa s sa'an nan ka hura a
cikintEL sai ta ^ama [iufllsu da iiii-
nlNa, kuma kana warkar da haifaf-
fcn makaho da kuturu, da i^iniNa,
kuma a Irikaciin da kake fitar da
matattu da iziniNa, kuma a lokacin
da Na kange BanTlsra'ila daga gare
ka, a lokacin da ka je musu da
hujjoji bayyanannu, sai wadanda
suka kafirta daga cikinsu suka ce;
'Wannan ba komc ba tic } face sihiri
bayyanannt/
HL "Kuma u lokacin da Na yi
wahayi zuwa Haw,1riyawa (1>
eewa ku yi rmani da Ni. kuma da
Man/.oNa, Suka cc: : ' s Mun yiTma-
m", kuma ka shaida da cewa lallc
tmi, masu sallamawa ne.' 11
112. A lokacin da Hawariyawa
suka cc : Ya Tsa dan Maryam i
Shin, Ubangijinka Yana iyawa Ya
saukar da kaftaki a kanmu daga
^ ju'i 4>4 J t*S5,i
Ya aika, da fcarm ba^ani a kaci inn mubawarai da s.i lii S>iL^ u u libkanifiSii di3 iiuniltiij^^.
YiSi >j rtiiiiilj diiLa lIoicllji mutinensa na nan a. uikm wajicmn n3''umma, anit k i ra n .^u ?uwa
ga MusulliHC], JfXimO) ^Ottiih e h i rtmphi £';^T^hc^ dn hd a man La abihuwarL da
m ll[ linens sL:ka yi ba a. gabariin (fauke Jib:, da kuma a ba\utL dauke stu din.
fll Hawariyawa ili til- Sababbun Tiu. ammcin ALLati ya labba";a a gun: shi. Suna
sauyawac faiii^ti futaJi, domin Imka aka >■] musu. suna da hfika
?. Suratul Ma'ida.
184
sams?" (Tsa) Ya cc: ll Ku bi Allah
da laltawa idan kun kasance mu-
minai."*
113, Suka ec: Ll Muna nufinrnu ci
daga gare shi ne, kuma zukatanmu
su tiatsu, kuma mu san ecwa Jalle
ne, ka yi mana gaskiya 4 kuma mu
kasance daga masu shaida a
k ansa. 11
/M Tsa dan Mary am ya ec; "Y&
Allah. Ubangijinmul Ka saukar da
ka&aki a kanmu daga sama dam in
ya /ama idi ga na farkonmu da na
£arshenmu, kuma ya zama ay a
daga gare Ka, Ka arziita mu, kuma
Kai nc MaJTfTcin masu arzutawa."
115. Allah Ya cel "Lalle ne Ni,
mai saukar da shi ne a kanku, sa'an
nan wan da ya kafirla daga gare ku r
to, lalle ne NT, Tna azabta shi, da
war a a/aba wad da ba Ni azabla ta
ga kowa daga lalikai.* 1
If 6 K um a a 1 oka ci n da A 11 a h Ya
ce: :, Ya Tsa dan Maryama' Shin,
kai ne ka ce wa mutane, N Ku rifceni L
ni da uwata, abubuwan bautawa
biyu, baicin Allah 1 ?" (Tsa) Ya tc:
"Tsarkinka ya tabbata! Ba ya
kasance wa a gare ni 3 in fadi a bin da
babu wani hakki a gare ni. Id an na
kasance na fade shi. lo lalle K a san
shi. Katia sanin ahin da kc a dkin
raina, kuma ba ni sanin ahin da kc a
cikin ranKa. Lalle ne Kai Masa-
nin abubuwan [dki; nc.
117. ih Ban tada musu ha, face
abjn da Ka umurce ni da shi; wa-
tau: 'K.u bauta wa Allah, Uhan-
gijina kuma L'bangijinku 1 ; kuma na
S.Suratul Ma'ida
1SS
kasanec mai shaida a kansu malu-
Rat na dawwama a eikinsu, sa^an
nan a lokacin da Ka karBi raina (L \
Ka ka&ance Kai ne mai tsaro a
kansu, kuma Kai> a kan dukkati
kome, Halariaecc ne.
J IS. "Idan Ka azabla su, U?. lalle
ne su, bayinKa nc, kuma idan Ka
gafarla musu, to. lalle nc Kai ne
Mabuwayi Mai hikima."
119. Allah Ya ce: *' Wan nan ce
ranar da niasu gaskiya, gaskiyarsu
take amfaninsu. Suna da gidajen
Aljanna. koramu sunagudana daga
£ar£ashirisu\ suna madawwama a
cikinsu har abada. Allah Ya yard a
da su, kuma sun yard a da Shi.
Wan nan ne babban rabu mai
girma,
120. Allah ne da mallakar sam-
mai da kasa da abin da ke a eikinsu,
kuma Shi. a kan dukkan kome, Mai
Ikon yi ne.
6. Suratul An'ain
186
Tana karantar da tauhidi da Isarkak^ a kid a da ayyuka daga
afadu na shirki da kafirci. Babu mat yanka hukunci a kan kome sai
Allah kawai, watau 'Jauhldin Kububiyya ke nan.
Da siinan Allah, Mai rahama, Mai jin fcaL
1. Godiya la tabbata ga Allah
Wanda Ya halitia ftamrnai da (casa,
kuma Ya sanya dufTal da haske <l \
sa'an nan kuma watfanda suka ka-
rirta, da Ubangijinsu suke karka-
cewa.
2, Shi ne Wanda Ya halitta ku
daga laka, sa'an nan kuma Ya yan-
ka ajali, alhali wani ajali am ba I a ox
yana wunnSa. Sa'an nan kuma ku
kuna yin shakka.
J. Kuma Shi ne Allah a cikin
sammai. kuma a t-ikin £asa, Yana
sanin aslrinku da bayyanenku,
kuma Yana samn abin da kuke yi
na tsirfa,
4. Kuma wala ay a daga Uban-
gijinsu ba 7x\ la jS musu ha, face sun
kasanec, daga garc ta, masu biji-
revva.
' _____
(!) Dlifiai tta dart da iiLu]]d do bin hukiiHCc-hukunteJl u.] " Gndu., h-iike kuma stu tae :]<i
6. Suratul An'ain
187
5. 5a bud a haka, lallc sun tcar-
yata (Man7o) game da gaskiya, a
lokacin da, ta je musu, to, la ha run
abin da suka kasance suna izgili da
shi, za 5ii je musu.
6. Shin, ha su gani ba, da yawa
Muka halakar da wani karni daga
gabaninsu, Mun maJlaka musu. :i
cikin Easa, abin da ba Mu mallaka
muku ba, kuma Muka saki sama a
kansu lana ta zuba, kuma Muka
sanya koguna suna gudana dag a
Rarlashinyu. sa'an nan Muka hala-
ka su sabuda zunubansu, kuma
Muka kiiga halittar warn Jcarni na
dabam daga bayansu?
7. Kuma da Mun sassaukar da
wani littafi, zuwa gare ka, a cikin
takarda, sa T an nan suka taBa shi da
hannuwansu, la]]e da watfanda
suka kafirta sun ce; 'Wannan bai
zama ba, face sihiri bayyanatinc/ 1
rf. Sukaoe: l 'Don me ba a saukar
da wani mala'ika ba a gare shi?"
To, da Mun saukar da mala'ika.
haklka, da an hukunla a3'amatin <]) ,
sa'an nan kuma ba za a >'i musu
jinkiri ba.
9. Kuma da Mun aany a mala'ika
va zama manzo, lallc nc da Mun
mayar da sht mutum, kuma da Mun
rikila musu abin da suke rikitawa.
10. Kuma lallc nc, halt ilea, an yi
izgili da man/anni daga gabaninka.
sai wacfatida suka yi izgilin, abin da
suka kasance suna izgili da shi ya
fada musu.
A?. 4
1?
J**
A J ----- - J
{ I J I >| an hnlnLntfl a Tama n t3a halakarsu, dn-min idan cniiJaMia >a SiuJia gU. miUanen
rid. dkc yi vva wa*a/i bayyane, Llj, HalakarHu La jc ke lian.
6. Suratul Aji'irn
188
J I. Ka cc: ;i Ku yi Tafiya a cikin
Casa. sa'an nan kuma ku duba y ad-
da ale i bar rnasu Jcaryatawa ta
kasance."
12, Ka ce: s 'Na wane ne abin da
yake a cikin sammai da Icasa?" Ka
ce: l 'Na Allah ne. Ya wajabta raha-
ma ga kanSa. Lalle ne Yana tara ku
zuwa ga Ranar Kiyama, babu shak-
ka a garc Shi. Watfanda suka yi
hasararrayukansu> to, su baza su yi
Tmani ba.
13 l 'Kuma Shine da mallakar
a bin da ya yi t awuici a cikin dart da
yini, kuma Shi nc Mai ji, Masani."
14. Ka ce: "Shin, wanin Allah
mkc riRy mujifonci, (alhili Allah
nc) Mai £aga haliuar sammai da
Kasa. kjirjii Shi, YaEia ayafwa.
kuma ha a ciyar da ShiT r Ka cc:
"Lallc nc nl, an umuree ni da in
kasance farkon wanda ya sallama,
kuma kada lalle ku kasance daga
masu shirkL"
15, Kace: "Lalle nenT, inaisoron
azabar Yini Mai girma, id an na
safra wa Ubangijina.
M. "Wanda aka juyar da shi
daga gare shi, a wan nan ranar, to,
lalle ne, (Allah) Ya yi masa raharna.
Kuma wan nan ne tsTra bayya-
nanniya.
77. ll Idan Allah Ya shafe ka da
wala cut a. to, babu mai kuranyewa
garc ta, face Shl s kuma id an Ya
shaft ka da warn alheri, to, Shi nc, a
kan komc, Mm Ikon yi.
_>Aj_^ Uj^'yS 0^=^ ^ jAJ j
t L-" , t I > <1
Li'
4 « -s^^4 •*
'till' 1 ^ ' t-r-' "*
*T < j-tf^kV ----- i-
6. Suratul An'ain
189
/>?. "K.uraa Shi ni; TimRwasa a
kan bayinSa., kuma Shi ne Mai
hikima, Masani."
19 Ka ut: ''Wane abu ne mafi
girma H.a shaida?" Ka ce: 1 Allah ne
Shaida a tsakanina da tsakaninku.
Kuma an yiwu wahayin wan nan
AlCut'ani do in in inyi muku gargacfi
da stu, da wanda labari ya kai gare
shi. Shin lalle ne ku, hafiika, kuna
shaidar cewa, lalle: ne la re da Allah
akwai wasu abubuwan bautawa?"
Ka cc: 1 Ra I'an yi shaidar (haka)
ba. 11 Ka ue; "Abin sani, Shi ne Abin
bautawa Guda, kuma lalle ne nl>
barrantat^ti nedaga abin da kukeyi
na shirki. 1 '
20. Wadanda Muka ba su Litta.fi
sun a santn sa 1 - 1 ' kamar yadda sukc
sanin diyansu. Wacfanda suka yi
hasarar rayukansu, lo, su ba su yin
Tmani.
2L Wane ne mail zalund daga
wanda yake kir£ira karya ga Allah,
kf> kuwa ya icaryata game da
ayoyinSa? Lalle ne $b7, azzalumai
ba za su ei nasara na.
22. Kuma ranar da Muka tara su
gaba day a, sa'an nan Mu ce wa
wacfanda suka yi shirki: £ Ina abo-
kan larayyarku wadanda kuka ka-
yancc kuna riyawa?"
(']) Yahudu d^j Nasara satLa sami] Aditubi Muhammadu, l&ira rta urninc] tahhata a
^arc stu, d£i aMtl da ya ZO da Shi n£i AlCur'ani, kaircir yadrta Nijka nan dlyan LHatKunn'j ;
kamar yaddd AbdliJlahi dan Salami ya wa Umar: "La] Is na xan ^h] a lofcatin da na
gan shi, kamar yaclda nake sarin Lfacia. kLmm La Lie tie. tu, mat! (Sana run 5*ni ne ga
NJabanmLadu Jl>r dm datia."
6. Suratul Aji'im
190
25. Sa'an tia.ii kuma fitinarsu ba
ta kasance ba, face domin sun ce;
"Mima rants u wa da Allah Ubangi-
jinmu* ba mu kasance masu yin
shirki ba. +1
2¥. Ka duba yadda suka Jcaryata
kansu! Kuma a bin da suka kasance
sun a £ir£ira £aryarsa< ya b&ci: daga
gare su.
25, Kuma daga cikinsu akwai
wan da yake siurare gare ka, Kuma
Mun sanya abubuwan rufi a kan
zukatansu, domin kada su fahimcc
shi h kuma a cikin kurmuwansu
(Mun sanya) watti nauyi Kuma
idan sun ga kowace aya ba za su yi
Tmani da ita ba, har idan sun je
mjik a suna j ay ay y a da kai, wadanda
suka kafirta s.una cewa : "Wannan
nai zama ba face tatsuniydyin mu-
tanen Farko."
26. Kuma suna hanawa daga
gare shi, kuma sun a msanta daga
gare shi, kuma ba su halakarwa s
face kansu, kuma ba su sansan-
eewa.
2 ? r Kuma da kan a gam. a Jo-
kacin da aka tsayar da su a kan
Wuta, sai suka ce: ' L Ya kaittmmu'
Da ana mayar da mu. kuma ba 7a
mu Karyata ha daga ay p yin Ubangi-
jinmu, kuma za mu kasance daga
muminai."
28. A 'aha, abin da suka kasance
sun a &6yewa, daga gabatiL ya
bay y ana a gare su. Kuma da an
mayar da su 1 la]]e da sun koma ga
abin da aka hana su daga barinsa,
Kuma lallc nc su, ha£T£a, maJcar-
yata ne.
. , -r
6. Suratul An'iim
2^. Kuma suka ce; ll Ba ta zama
ba. face rayuwarmu la duniya,
kuma ba rau /amy wadknda ake
layarwa ba.'*
30. Kuma da kana guni, a lota-
cm da aka tsayar da su ga L'bangi-
jinsn, Ya ce: "Ashe, wannan bai
7a ma gaskiya ba?" Suka ce;
''Na'am, muna rantsuwa da
Utaangijinmu!" Ya ce: "To s ku
danda ni azaba saboda a bin da kuka
kasance kuna yi na kafirti.' 1
31. Lalle ne, watfanda suka Ear-
yala game da gamuwa da Allah sun
yi has aia, har idan Sa'a (a jc musu
kwalsam, sai su ce; "Ya nadam-
armu a kan a bin da muka yi sakaci a
cikintaV' Alhali kuwasu.suna dau-
kar kayatim masu nauyi a kan
bayayyakinsu. To, abin da suke
dauka ya munana,
32. Kuma ray u war duniya ba ta
zama ba, face wasa da shagala,
kuma lalle tie Lahira ce mat! alheri
ga watfanda suka yi takawa. Shin,
ba za ku yi ha n kali ba?
33. Lalle ne Muna sani cewa,
hakTka, abin da suke facta yana Bala
maka rai, To, lalle nc su, ba
karyata ka {a cikm zukatansu),
kuma amma azzalumai da ay 6 y in
Allah suke musu.
34. Kuma lalle ne, haklka, an
karyata nianzanni daga gabaninka,
sai suka yi hakun a kan abin da aka
karyala su, kuma aka altar da su,
bar taimakonMu ya je musu, kuma
b5bu mai musanyawa ga kalmomin
Allah. Kuma lalle nc (ahin da yake
6. Suratul Aji'ain
ii a tsar da kai) ya so maka daga
labarin (anna by wan) farko.
35. Kuma idan ya kasancc ^cwa
finjircwarsu la yi nauyi a gate ka,
lo, idari kana iyawa, ka nemi wani
fhib a cikin Easa, ko kuwa wani
isani a cikin sama domin ka zo
musu da wata ay a, (sai ka yi). Kuma
da Allah Ya bo, hakika, da Ya tara
su a kan shiriya. Sahoda haka, kada
lalle ka kasance daga jatulai,
36. Abin sani kawaL wadanda
suke saurare ne sukc karftawa, ku-
ma matallu Allah Yake layar dji su.
5a 'an nan kuma /uwa £arc Shi tike
mayar da su.
37. Kuma yukact;: l, Donmc ba a
saukar da ay a ba, a kansa, daga
Ubangijinsa?" Ka cc: "l.allc ne
Allah Mai Tko tic a kan Ya saukar
da ay a, kuma amma mall yawan&u,
ba su sani ba."
3ti. Kuma babu wata dabba a
ci kin kasa, kuma babu w r ani tsuntsu
w an da yakc hTra da fukafukinsa,
face alumina ne misalanku. Ba Mu
yi sakacin barin kome ba a cikin
Litlafl, sa'an nan kuma zuw r a ga
Ubangijinsu akt tara su.
39. Kuma wadanda suka kar-
yata game da ayoyinMu, kuramcne
kumabebaye h aakinduiTai, Wanda
Allah Ya so Yana 6a tar da s-hi ,
kuma wanda Ya so zai sanya shi a
kan hanya madaidaiciya.
40. Ka cc: "Shin, kun gan ku,
id an a^abar Allah ta ?o muku, ko
sa'ar Tashin Kiyama ta zo muku.
A., -; j .-- -t.j ,n X * ' ui J ^ -"
6. Suratul Aji'im
193
shin. wEinin Allah kukekira, idan da i
kun kasancc masu gaskiya?"
41. (, A'a, Shi dai kuke kira sai Ya
kuranyc abin da kuke kira zuwa
gate Shi, idan Ya so, kuma kuna
man til war abin da kuke yin shirk in
tare da shi. 11
42. Kuma lalle Mun aika zuwa
ga al'ummai daga gabaninka, sai
Muka kama su da Lsanani da cula,
Isammaninsu v\\ su £an£an da kai.
4.1 To, don me, a lckadn da
tsananimVlu ya je musu ba su yi
tawalu'i ba? Kuma am my /uka-
tansu sun £e£ashe s kuma Shaidan
ya kawiita musu abin da suka kas~
ante suna aikatawa.
44. Sa'an nan kuma a lokacin da
sukit mania da abin da aka tunatar
da su da shi, sai Muka bude, a
kansu, Rofufiti dukkan kome, har a
lokacin da suka yi farin ciki da abin
da aka ba su, Muka kama su, kwat-
sara, sai ga su sun yi Isuru-tsuru.
45. Sai aka katse karshen mula-
nen, wadanda suka yi ^aiun^i.
Kuma godiya la labbata ga Allah
Ubangijin lalikai,
46. Kace: "Shin, kun gam, idan
Allah Ya rike jinku, da ganananku,
kuma Ya sanya haiimi a kan zukii-
Lanku, wane abin hauiawa ne, wa-
nin A Huh, zai je muku da shi?" Ka
duba yadda Muke sarrafa ayoyi,
sa'an nan kuma su, suna finjirewa.
47. Ka ce: ''Shin, kun gan ku,
idan a7abar Allah tajemuku, kwat-
sam. ko kuwa bayyane, shin, ana
K *A^ r ^ ft* A * , „j,* -1
£vJ u ^il^P All ^ ^^cJPV^-j
6. Suratul An'arn
194
halakarwa, face dai mutane azza-
lumai?"
Ruma bfi Mu aikawa da
manzanni face masu bayar da bm-
hara, kuma masu gargadh To, wan-
da ya yi Tmani kuma ya gyara aiki,
to, babu tsoro a kansu, kuma ba su
yin bait in ciki.
49. Kuma wadaiida suka Earya-
ta game da ayoyinMu, azaba tana
shafar su saboda abin da suka ka-
sance sun a yri na fasikanci.
50. Ka cc: "Ba zan ce muku, a
wurina akwai taskokin Allah ba.
Kuma ba. ni sanin gaibi, kuma ba ni
gay a muku cewa ni mala'jka ne. Ba
ni hi, face abin da ake yiwo wahayi
zuwa gare ni." Ka tc: * 'Shin, maka-
1b da mai gam sun a daidaita? Shin
fa. ba ku vin lunamT'
51. Kuma ka yi gargadi da shi ga
wadanda sukc Jin Isorun a tara su
zuwa ga I j'bangijitisu, ba suda want
masoyi baicinSa. kuma babu mai
cCtu, tsammanmsu, suna yin
taffawa.
52. Kuma kada ka kori wadan-
da' 13 suke kiran Ubangijinsu safe
da maraiee, suna nufin yardarSa,
babu wani abu daga hisabinsu a
kanka n kuma babu wani abu daga
hisabinka a kansu, har ka kore su,
ka kasantc daga a^alumat.
(]} MuHulunLi addmin Allah ne. ivanda yake faJti rin dilki >-a d-d uiawtidacinlti. duka
daya suke a gure An Saboda h.aka wandu duka ya rjgayj wani a rikinsu. to, hi za a korc shj
d^rnjn tftiyan ya Shiga. Allah imam Vake so, ko daga wane inn mmum vakc, ba Ya
bukatar dilktya
6. Suratul An'am
J_? Kuma kamar wanna n nc
Muka fUini sashcnsu da 5a she, do-
min su cc; ^Shin. wadannan nc
Allah Ya yi fa la la a kansu daga
tsakaninmu'. 5 ' 1 Shin, Allah bai zama
Mafi sani ba ga masu godiya'.'
,54. Kuni a id an w a dan da sukc
yin Tmani da ayoyinMu suka je
maka, sai ka ce: Ll Aminci ya tabba-
ta a ga re ku : I Jban gij i n k u Ya wa ja b I a
rahama ga kanSa, cewa lalle ne
wanda ya aikata aibi da jahilci daga
ukinku, sa'an nan kuma ya tuba
daga bayansa, kuma ya gyara 1 to,
l all e Shi .Mai gafara ne , Ma i j in £ai . " *
55. Kuma kamar wan nan ne
Mukc bayyaria ayoyi, dak i -dak i,
kuma domm hanyar ma&u laifl ta
bayyana.
56. Ka ce; "Lalle ne ni> an hana
ni in baula wa wadanda kuke kira
daga bait-in Allah." Ka oc: "Ba ni
bin son zuciyoymku. (domin in na
yi haka) la Me ne, na Bace. A sa'an
nan, kuma ban zama daga shirya-
yyu ba."
57. Ka ce; ll Lalle ne ina kan
hujja daga Ubangijina, kuma kun
itaryata (ni) game da Shi; abin da
kukt; ntitian gaugawarsa, ba ya wu-
rina, hukunci kuwa bai zama ba
face ga Allah, Yana bayar da laba-
rin gaskiya, kuma ShT ne mafi alhc-
rin masu rarrabewa."
58. Kace; "'Lalle ne 1 da a wunna
akwai abin da kuke neman gauga-
wa da shi. ha£l£a s da an hukunLa
aramarin, a tsakanina da tsaka-
ninku. kuma Allah Shi ne Mafi sani
ga azzulumai."
jf ____ j_
'tJj^- 1 L ,- I "-^-l lilV J
^ oyjl A^i ^-fr 3
6. Suratul An'ain
196
5*?, Kuma a wurinSa mabu-
dan m gatbi suke, babu wanda yake
sanin su face Shi, kuma Yam! sanin
abin da ke a cikin ludu da ruwa,
kuma wani ganye ba ya faduwa,
lace Ya sun she, kuma babu wala
kwaya a cikin duifan Rasa, kuma
bybu dan ye, kuma babu £ckas-
asshc, face yana a cikin wani Littafi
niai bayyanawa.
60. Kuma ShT ne Wanda Yake
kar&ar^ 1 rayukanku da dare, kuma
Yana sanin abin da kuka yaga da
ran a, sa'an nan Yana tayar da ku a
cikinsa, domrn a hukunta ajali
ambatacce, sa'an nan kuma zuwjl
gare Shi makomarku take, sa'an
nan kuma Ya ba ku labitn da abin
dy kuka kasancc kuna aikatawa.
61. Kuma ShT nc Mai rinjaya
bis a ga bayinSa. kuma Yana aikan
masu 1 saro a kanku, har idan mutu-
w;i [a jc wa dayanku, sai man-
zanninMu su kardi ransa, alhali su,
ba su yin sakaci.
62. Sa'an nan kuma a mayar da
su zuwa ga Allah Ubangijinsu na
gaskiya. To ! A gare Shi hukunci
yake, kuma Shi ne Mafi gaugawar
masu bincike.
3&
(]] l.okariTi aLikuwar ahilbima da aLheii da na uiaba da c ayu wj da mutuwa da
s>aLirii[is,u 2 bibu waaida ya sati su &ai Allah Wanda ya ya san wani abu na gaibi alhali
kuwil. ihJ b;i i*-anj marizori Allah ba, td, karln ni;. Haka kuma wanda yakecewn, ancsabawa
sun san. dukkan ^aibi, karr.ar yadda Allah Yii slicll, bbi rni kilui ne.
(2j Kitrbar r^i da dare: £3(imiri rianti, tayarwa a tikin rana, walau yicii d^i^a liai^j.
Akwai m^aka dare da diiniya kuuiii. rana dm RiJtlar KLyiima. kuma LnutUWii da bard, da
farkawa duga baruL da '['aslun ICiyamH Avar ta ^unsa a^irai ma"su y\iwa.
6. Suratul Aji'im
197
63. Ka ce : "Wane ne Yake tsTrar
da ku daga duhuhuwan. tudu da
ruwa, kuna kiran Sa bisa ga £an£an
da kai, kuma a Boyc : 'l.alfc nc idan
Ka tsTrar da mu daga wanna n (ma-
s] fa), bafilca, muna kasanuewa
daga masu godiya? 1 "
64. Ka cc: "Allah nc Yakc tsTrar
da ku daga gare ta, kuma daga
dukan baEin ciki, sa'an nan kuma
ku, kuna yin shirki!"
65. Ka ce : "Shine Mai iko a kan
Ya aikii da wata azaba a kanku,
daga bisanku, ko kuwa daga £ar-
JEashin Rata funk u, ko kuwa Ya gau-
raya ku kungiyoyi, kuma Ya tfan-
d"ana wa sashenku maslfar sashe,"
Ka duba yadda Mukc sarrafa
ayoyi, tsammanmsu suna fahimtaf
66. Kuma mutanenka sun Ear-
yata (ka) game da shi, alhali kuwa
shi ne gaskiya. Ka ce : ^NTban zama
wakTli a kartku ba.
67. "Akwai matabbata ga du-
kan labari, kuma za ku sani, 11
68. Kuma idan ka ga wadanda
suke kutsawa a cikin ayoyinMu, to,
ka bij ire daga gare su s aai sun kiilsa
a cikin wani labari waninsa. Kuma
imma dai Shaitfan lalle ya manlar
da kai, lo s kada ka zauna a bay an
tunawa tart da mutant azzalumai.
69. Kuma babu wani abu daga
hisabinsu (masu kutsawa a cikin
ayoyi ti Allah) a kan masu taEawa,
am ma akwai tutiatarwa (a kansu),
tsammaninsu (masu kutaawar) za
su yi taffawa.
■; - .
:
6. Suratul An'ain
70. Kuma ka bar wadanda suka
ri It i addi ni ti^u jihin w asa m da wargi
alb ah rayuwar duniya ta rude su,
kuma ka tunatar game da shi
(AlJcur'ani): Kada a jef'a rai a dkin
halaka saboda a bin da ya tsirfanla :
ba shi da wani majicinci baicin
Allah, kuma babu wani mai celo;
kuma ko ya daidaila dukan fansa,
ba sti a kar&a ba daga garc shi.
Wadancan nc aka yankc wa tsam-
rnani, saboda abin da suka tsir-
fanta; suna" da wani abin sba daga
ruwan zafl da wata azaba mai rada-
di, saboda abin da suka kasance
suna yi na kafirci.
71. Ka ce: "Shin, za mu vi kiran
abin da ba ya amfaninmu, baicin
Allah, kuma ba ya cutar da mu,
kuma a mayar da mu a kan dugadu-
ganmu, a bayan Allah Ya shiryarda
mu, - kamar wanda shaidanusuka
kayar da shi a cikin £asa, yana mai
cfimuwa, yana da abjjkai sun a kiran
sa zuwa ga shiriya, "Ka zo
mana <z) " '?Kace : "Lallene, shiriyar
Allah ita eg shiriya. Kuma an umur-
ce mu, mu sal lama wa Ubangijin
lalikai.
72. urn a (an ce mana) * Ku ts ai
da salla kuma ku bl Shi (Allah) da
la£awa H kuma Shi ne Wanda Yake,
zuwa garc Shd ake tara ku."
(11 Suka Simya safoabbLn aMibuwa a CiikiriSd. watfartda Sake babu su a dkinsa, kamar
khawirijAw* iU sash en wand a kc da'awar danganuwa ^uwa ea satdiai, iada sukii sa]]yLi
Tunkn mai sadarwa /uwa p;a Allah, baiuLLri da alpiila, ki]ma suka f^r-li ab'^bliwa watfanda
ba su haLatta ba ga stian'a. Daga Si*!.
(21 Shi kuma. ba yg karbawa bgllt ya nufi miifn shiriyar da sukc kiran sa ya tafi.
iabnda ya rijii ya iadT da^a sama zuwa ^x\a, kuma cfimuw.i Ta tAmil shi
6. Suratul An'ain
199
73. Kuma Shine Wanda Ya ha-
lilt a sarnmai da Easa da mulkinSa,
kuma a ranar da Yafce cewa; ll Ka
kasance," sai abu ya yi ta kasan-
cewa. MaganarSace gaskiya, kuma
gare Shi mulki yake a ranar da akc
busa a cikin kaho. Masanin fake da
bayyane ne, kuma Shi nc Mai hiki-
ma Masani.
74. Kuma a lokacin da TbrahTma
y a cewa ubansa Azara: "Sbin,kana
ri£on gumaka abubuwan bautawa?
Lal3c nl s ina ganin ka kai da muta-
nenka, a cikin Bala bayyananniya."
75. Kuma kamar wancan ne,
Muke nun a wa TbrahTma mulkin
sammai da Easa, kuma^domin ya
kasance daga masu yaJcTni
76. To. a lokacin da dare ya rufe
a kanisa, ya ga wani tauraro, ya re;
"Wanna n ne, ubangijina?" Sa'an
nan a lokacin da ya fadi, ya re; bl Ba
ni son masu facfuwa,"
77. Sa'an nan a lokacin da ya ga
wata yana mai bayyana, ya cc.
'Wannan ne Ubatigijina?" Sa'an
nan a lokacin da ya fadi, ya ce:
"La Lie ne idan Ubangijina bai shir-
yar da ni ba t ha£T£a, ina kasance wa
daga mutane ftataltu."
78. Sa'an nan a lokacin da ya ga
rana tana bayyana. ya cc'. "Wannan
shT ne Ubangijina^ wannan ne ma ft
girma?" Sa'an nan n lokacin da ta
fadi. ya cc: "Ya mutanena! Lalle ne
ni bairantactx nuke daga abin da
kukc yi m shirk i.
79. " Lalle ne nT t na fuskantar da
fuskata ga Wanda Ya £aga halittar
<y-j<
6. Suratul An'ain
ma
sammai da kasa, ina mai karkata
zuwa ga gaskiya, kuma ba ni eikin
masu shirki,'*
50. Kuma mutancnsa suka yi
musu da shi, Ya cc: "'Shin kuna
musu da ni a tikin sha'anin Allah,
alhali k u wa Ya s h i ry ar da n i ? K uma
ha ni tsoron ah in da kuke yin shirki
da shi, face idan Lbangijina Ya so
wani abu. Ubangijina Ya yalwaci
dukkan kome da ilmi. Shin., ba za
ku yi tunani ba?
57. "Kuma yaya nake jin tsoron
a bin da kuka yi shirki da shi, kuma
ba ku isoroneewa JalJe ne ku, kun yi
shirki da Allah, a bin da (Allah) bai
saukar da wata huija ba game da
shi? To, wane ftangarc dagu sashen
biyu ne marl cancanta da aminci,
idan kun kasance kuna sani?
H2. "Wadanda suka yi Imam,
kuma ba su gauraya Tmaninsu da
zalunei ba, wadannan suna da
aminci, kuma su ne shiryayyu."
c?j. Kuma waccan ita cc hujjar-
Mu ; Mun bayar da ita ga Ibrahima
a kan mutanensa. Mun a daukaka
wanda Muka so da darajoji. Lalle
nn Ubangijinka Mai hikima ne,
Masani.
84. Kuma Muka ba shi Isha£a
da Ya£ubu, dukansu Mun shiryar T
kuma Nuhu Mun shiryar da shi a
gabatii, kuma daga zuriyarsa akwai
Dawuda da SuJaimanu da Ayyuba
da Yusufu da Musa da Hanlna.
kuma kamar wancan ne Mukc saka
wa masu kyautatawa.
faff
. < j *■ -r ^ -1 - ^ ♦ v - ,t .i -■
6. Suratul Aji'im
201
85. Da Zakariyya da Yahaya da
Tsil da Ilyasu dukansu daga salihai
suke,
86. Da Isma'jJa da Alyasa h a da
Yunusa da Lucfu, kuma dukansu
Mun fiiTla su a kan Lalikai.
87. Kuma daga ubanninsu, da
^uriyarsu, da 'yan'uwiiiisu, kuma
Muka /a Be su. kuma Muka shiryar
da su zuwa ga hanya madaidaieiya.
88. Wanean ne shir var war Al-
lah, Yana shiryar da wand a Yakc so
daga bayinSa. Kuma da sun yi s h.ir-
ki da, haET(ta, a bin da suka kasanue
suna aikatawa ya la] ace.
H9, Wadanean ne wacTanda
Muka bai wa Littafi da hukunci da
annabci. To, idan wadannan (muta-
ne) sun kafirta da ita, tn, haJaJca,
Mun wakkala wasu mutane gare ta,
ba su zama game da ita kafirai ba.
90. Watfancan ne A]] ah Ya shir-
yar. saboda haka ka yi koyi da
shiryarsu. Ka cc; Ba m la m bay a r
ku wala ijara. Shi (Al£ur h ani) bai
zama ba face tunalarwa ga talikai."
91. K uma ba su kaddara Allah a
kan hakkin kaddara Shi ba, a loka-
cin da suka Oc; "Allah bai saukar da
komc ba ga wani mutum." Ka cc:
"Wane ne ya saukar da. Littafi wan-
da Musi yazo da shi, yana haske da
shiriya ga mutane, kuna sanya shi
takardu, kuna bay yana su, kuma
kuna &6ye mai yawa, kuma an sa-
nar da ku abin da ba ku sani ba, ku
j-r ¥■* +
r ■ H -i-^j- £ — *
6. Suratul An'ain
202
da ubanninku? 11 Ka ce: "Allah/ 1 * 11
&a'an nan ka bar su a cikin
sharholiyarsu sun a wasa,
92. Kuma wan nan Littafi ne,
Mun saukar da shi, mai albarka ne,
niiii gaskata wand a yake a gabansa
ne, kuma domin ka yi gargadi ga
I J war Alkaryu (Makka) da wand a
yaks; gdcnla, Kuma watfanda aukt;
yin Tmafli da Lahira sun a Tmani da
she {AlJcur'ani),, kuma su, a kan
satlarsu, suna tsarewa.
93. Kuma wane mafi zalunci
daga wand a ya Jcirkira Jcarya ga
Allah, ko kuwa ya ce: "An yi wa-
ll ay izuwa gare ni," alhali kuwa ba a
yi wahayin kdme ba zuwa gare shi,
da wanda ya ce: il Zan saukar da
misalin abin da Allah Ya saukar"?
Kuma da ka gam, a Jnkacin da
a/^alumai suki; tikin mayen itiulu-
wa, kuma mala'iku suna masu
shimMa hunnuwansu. (suna cc
musu) "Ku filar da kanku: a yau
ana saka muku da azabar wula-
kanci saboda abin da kuka k asan.ee
kuna fa da, wanin gaskiya, ga Allah,
kuma kun kasanee daga ayoyinSa
kuna yin girman kai."
94. Kuma lalle ne, ba£lj£a, kun
so Maria dai daL kamar yadda
Muka halitia ku a Farkon lokaci.
Kuma kun bar abin da Muka mal-
laka muku a bay an bayayyakinku,
kuma ba Mu gani a tare da ku ha,
Ml A Huh ne Ya saukar da ?iha, sybodi haka ba zai. Kama abin mamaki ba kt> abin
musu Ya saukar da warn littaft kamar ALkur'am ga warn rnuTum a bayan Tanaala
My S3 Knm3 a c:Viri I'auralar ba a tx ita cc ^arshen Lmaftn Allah ba. kuma Mu^a ba shi
nc CarshL'n :innabawa ha.
6. Suratul An'ain
macetanku wadanda kuka nya
cewa la He ne au\ a dkinku masu
Larayya ne. LaJJc ne, haKlRa, kome
ya yanyankc a Isakaninku, kuma
abin da kuka kasance kuna riyawa
ya Bace daga gare ku.
05. f.alk ne, Allah ne Mai tsagc-
war £ way ar ha t si d a k wal fa r gu rtsu .
Yana fitar da mai rai daga mamaci,
kuma (Shi) Mai fitar da mamaci ne
daga mai rai (1> . Wan nan ne Allah
To, yaya ake karkatar da ku?
96. Mai (sage war satiya, kuma
Ya sanya dare mai natsuwa, kuma
da ran a da wata a bisa lissaTh Wan-
nan ne Raddarawar Mabuwayi
Ma sani.
97. Kuma Shi nc Ya sanyy muku
tauran domin ku shiryu da su a
cikm duffan tududa ruwa. Lalk ne
Mun bay yana ayuyi daki-daki f ga
mutant watfanda suke sam
98. Kuma shi nc- Ya £aga hali-
Ltarku da Ma rai guda. sa'an nan da
mai labbata da wanda ake ajewa.
La He tie Mun bayyana ayoyi daki-
daki, ga mutane wadanda suke iah-
imta.
99. Kuma Sh[ ne Ya saukar da
ruwa daga sama, Muka fitar da
tsiron dukan kome game da shi,
sa an nan Muka fitar da kore daga
gare shi. Muna filar da £waya
(J) MaiTcnini da^u kafira ku kafin daga rtiai jjIllum. d-d tuai arziki. daga rtiataliiLCi da
macalaud dajji tnawadacL, liarki daga talaka da taiaka daga saila. da mat sanyi d;ip!i mai
iaf] ko mai iat'i daga rnaL sanyj, halfs Hai p k<jmc AlUh Yanii fic;ir da kTsihiyjirsa.
6. Suratul An'im
rfamfar&rriya daga garc sbi (ko-
rcn), C]} kuma daga dabTno dag a
hirtsinta akwai dumbuje-d urn b uje
makusanla, kuma (Muka f i tar)
da gonaki na inabobi da zai-
tuni da rummani, masu kama
da juna da wasun masu kama
da juna. Ku duba zuwa 'ya'yan
itacensa, id an ya yi "ya'yan, da
nunarsa. Lalle ne a eikin wannan
akwai ayoyi ga wadanda Sukg ytn
Tmani,
100. Kuma suka sanya wa Allah
abokan tarayya, aljannu.. alhali
kuwa (Shi) Ya halilta su. Kuma sun
£ir£ira masa diva da yaya, ha da
ilmi ba. TsarkinSa ya tabbata!
Kuma Ya daukaka daga abin da
suke sifantawa.
10 J. Mafarin m hahttar sammai
da £asa. Yaya da zai zama a gare
Shi h alhali kuwa mata ba ta kasance
ba a gare Shi, kuma Ya halitta
dukan, kome„ kuma Shi, game da
dukan kome, Masani ne?
i07. Wancan ne Allah Uban-
gijinku. Babu wani abin bautawa
Face Shi, Mahaliccin dukan kome.
Saboda haka ku bauta Masa, kuma
Shi ne WakTli a kan dukan kuma
103. Gannai ba su iya nsku-
warSa, kuma ShT, Yana riskuwar
gannai. kuma Sh] nc Mai tausa-
sawa, Masani,
-r
0 j^fn!> 1 (JLjkil' 1 Jaj
(I ) Allah 11 Li ]iil]jtlLi ki'vcn gan yc cUga haskcn J^ra, jn.'ar, nun Ya hjihMa garjn Cwaj-a
f?1 Shi ne wan (la Ya, firi tiaLillar All hi di fc^yA dd^a wifli ba. Sautin ja.n wis-
alin (fji) ?aj yi jsmj [LflmLn bambaiici di^u. nLafiri waLau Sabahirt abu F ana [[L]kc ^autin
cnacLiJi a yare shi.
6. Suratul Aji'im
205
104. Lalle ne s abubuwan lum
tun je muku daga Ubangijinku, to,
wanda ya kula. to, domin kansa,
kuma wanda ya makanta, to, laifi
yana a kansa, kuma ni, a kanku : ba
mai tsaro ba ne.
105. Kamar wan nan ne, Muke
sarrafa ayoyi, kuma domin su ce:
Sh Ka karanta! 11 Kuma domin Mu
bayyana shi ga mutane wadanda
sun a sani.
106. Ka bi abin da aka yi wahayi
zuwa gare ka daga Ubangijinka :
Babu wani abin bauLawa face Shi,
kuma ka bijire daga masu shirki.
107. Kuma da Allah Ya so, da ba
su yi shirki ba, kuma ba Mu sanya
ka mai tsaro a kansu ba, kuma ba
kai ne wakili a kansu ba.
JOS. Kuma kada ku /.agi wadan-
da suke kira. bakin Allah, har su
zagi Allah bisa ^alunci, ba da ilmi
ba, Kamar wan-nan nc Muka Eawa-
(a ga kuwa.ce aFumma aikinsu,
sa'an nan zuwa ga Ubangijinsu ma-
konwsu take, sa'ati nan Ya ba su
labari da abin da suka ka sauce suna
aikatawa
109 Kuma suka yi rantsuwa da
Allah iyakar rantsuwdyin.su (cewa)
lalle ne idan wata ay a la je rausu,
hakika. suna yin Imam da ita. Ka
ce: "Abin sani kawai, ayoyi a wuriri
Allah sukc;. Kuma mene nc zai sa-
nya ku ku sansance cewa, lalle ne su,
idanay6yin sunje, ba zasuyilmani
ba?" '
JJO. Kuma Muna jujjuya zuka-
tansu da ganansu, kamar yadda ba
L,juL* 'i^^ f-£^*4*
6. Suratul An'arn
206
su yi imani da shi ba a farkon lokacu
kuma Muna barm s,u acikin kutsa-
warsu, Buna dimuwa.
///. Kuma da a ce, lalle MQ,
Mun saukar da mala'sku zuwa gare
su, kuma matattu suka yi musu
magana, kuma Muka tiira dukan
komc a kansu t gun^u-jzungu, ba su
kasanix suna iya yin Imani ba, sai fit
idun Allah Ya" so, kuma amma mafi
yawansu sun a jahikar haka.
J 12, Kuma kamar wantan nc
Muka sanya wa kowatic antiabi
maJciyi; shaidanun mutanc da al-
jannu, sashemu yana yin ishara <]J
zuwa sashe da Jcawataccen zance
bisa ga rudl. Kuma da L bangijinka
YI so. da ba su aikata shi ba, don
haka ka bar su da abin da suke
icirkirawa.
113. Kuma domin zukatan wa-
danda ba su yi Tniani da Lahira ba
su karkala saurare zuwa gare shi,
kuma <l6min su yarda da shi, kuma
dymin su kamfari abin da sukc
masu kamfata.
114. Shin fa, wanin Allah nake
ncma ya zamaniaihukuiK-i !2 \ alha-
li kuwa ShT nc Wanda Ya saukar
ItIiW 'tit 1 1 * i-f --s
^J_L*ju j-j^jjo jji^jisU^j
>&. ^ - *-i
(]] Wabayin shaidaJlu Sasbensu ja.a ^ashe da Jtawaia. Jcarya ta ^i^nia t.iiTi^r
jranki>'a.. Kamur Shaid"nr L yji janya waswasi: da da'a^ar ii]i[Lab[ ^iistiya ce, ji di man van
niULiJie 11* firii bm la., bii malat^LLlKi ba, ko kuwn ann^bL mat Sihlfi tJe doJuiil yanii
T^ba miji da mala, da dti du ubii. Walau su karkatar da mugana, domm su kaikatar da
wiwaye daps bm ^askiya
(2) Duka Wanda ya shirya wani abu wanda. shan'fi ba ta ?t? da sh] ha, Sa"ar3 tsatl ya
innmi mutant SU tlau ill's. >L aiki da shi. yi/ama mai bukunci. w;inin AJIah. Waridfi ya hi
shi da da 'a kan bidi'arsa, to, ya yi shirki da Alkh, yi HRi wanin Allah ma« yi masa
bukunci kc n;in.
6. Suratul An'am
207
muk u da Li l tali a bin rabewa daki-
daki ? K uma wadanda Muka bai wa
Lillafi suna sanm cewa lalle shi
(AUtur'ani) a bin saukarwa ne daga
Ubangijinka, da gaskiya? Saboda
haka kada ky kasaneu daga masij
shakka.
115. Kum;i kalmar Uhangijinka
ta dka, tana gaski>a 11J da adalci.
Babu mai musanyawa ga kalmo-
minSa, kuma Shi ne Mai Masani.
i!6. Kuma idan ka hi mafiyu
yawan wadanda sukc a cikin Rasa
da da 'a suna batar da kai daga
hanyar Allah. Ba su bin kome sai
face Kaddari-fadj <J2J suke yi.
Ill, Lalle ne L'bangtjinka Shi nu
Mafi sani ga wanda yake &acewa
daga hanyar sa kuma Shi ne Mafi
sani ga Masu shiryuwa.
118. Saboda haka ku d daga
abin da aka ambad siinan Allah C3)
kansa. idan kun kasance masulma-
ni da ayoyinSa.
/ 19. Kuma mCne ne ya same ku,
ba 7a ku ci ba daga abin da aka
ambaci sun an Allah a kansa, alhali
kuwa, hafTta, Ya rarrabc muk a
daki-diki, abin da Ya haramtu a
sit * -L - 1 ■* ? J ■ flSt i '
a *r* °^ ^ j*^
(.].) Mnsulunci ko AlEur'ani nc cikon addmin Alkb. babu cnai iya zi>wa da W3.ni abn
sabo ya Ejirs warn abu a akin Ha la kL>ivace banya kuma babu. rtliU iya muianya wani abu
acikinsu. Ya L]ka ya kainMalu. Sd] bi ya kawai Annghi ya, cc. "Wanda ya yi vnnili aLk: had J
umurnifisa a kan Libm da ya aikata dlrj nan ha, in, an mayar masa, ba a karfia ba "
(2] EC rtm^r miiganarKi] cewa mushi; waftda AlJah da kajisa kashg \:h fi ditewa di a
ci shi, bis a jaa a bin da mutant SUJta yanka.
f31 An siini daea [tatl CC'wa aJtlbaton sunan Allah wajen yank an dabba WajLbi ne. idan
an tana. Wanda ya mania, ana cm yank ansa, amma wandii ya ban da gaJlgan, M ?a A ti
,,r k.u^n 'i.i
6. Suratul An'ain
208
kanku, fact: fa abin da aka hukatar
da ku bisa lalura zuwa gare shi?
Kuma lalle ne ma.su yawa suna
Batarwa t da son zueiyoyinsu, ba da
wani iJmi ba. Lalle ne Ubangijinka
ShT ne Mafi sani ga masu ta'addi.
J 20. Kuma ku bar bayyanannen
zunubi da boyayyensa. Lalle ne
wadanda suke tsiwurwurin zunubi
za a saka musu da abin da suka
kasant:e suna kamiala.
121. Kada ku ci daga abin da ha
a am bad sunan Allah ba a kansa 11 \
Kuma lalle ne shi, fa she and nc.
Kuma lalle nc. shaicfanu. baRiRa,
suna y in ishara zuwa ga masoyansu,
domin su yi jayayya da ku. Kuma
idan kuka yi musu da's., lalle ne ku,
baJflka, masu shirki ne.
122. Shin, kuma wanda ya ka-
sance matacce, sa'an nan Muka
rayar da shi, kuma Muka sanya
wani haske dominsa, yana tafiya da
shi, yana zama kamar wanda misa-
linsa yana ci kin duffai 1 shTkuma ba
mai fit a ba daga garc su? Kamar
wancan nc aka £awaia wa kafirai
abin da saka kasanec suna aika-
tawa,
123. Kuma kamar wantan nc.
Mun sanya a eikin kowacc alkarya,
shugabatmi su ne masu laifinta,
domin su vi makirci a eikin ta, alhali
(] j Siibtiila h-ukii ba a vniikLiti majiisu. Ana til] yankan BbkL'.bbL^ bllni ruwainiiii
da ahin da yakc f'acfa , tun da Allah Ya halacta mana cm abmcjitsu alhali kuwa Ya san sun
ripa Hun mi] sanya. aadininsu. Jdun MusulmL ya bar su.r..an. Allah da j^angan, am ma bai
ambad surian kc'jwa ba. to, akwai. nwaya biyu. ltllciju da haka, ci ra«ibin d. Anuria idan ya
hacfa ^vjnan AllaK da Eta wani, t^. bil ?J a q ba 4 dotnirj ya yi ridda
6. Suratul An'ain
2og
kuwa ba su yin makirci face ga
rayukansu, kuma ba su sans-
anccwa.
124. Kuma id an wata ay a ta je
musu sai su ce: "Ba za mu yi Tmani
ba. sai an kawo mana kamar abin
da aka kawo wa manzannin Allah.' 1 '
Allah ne Mall sanin inda Yakt
a any a man/ancinSa"'. Wani wula-
£anci <2) a wurin Allah da wata
azaba mai Isanani za su sami
wadanda suka yi laifi, saboda abin
da auk a kasantc suna yi na makirci.
125. Domin haka wan da Allah
Va yi nufm ya shiryar da shi sai ya
buda £irjinsa domin Musulunci,
kuma wanda Ya yi nufin Ya 6atar
da shi, sai Ya sanya Jfirjinsa mai
Runci matsattsfi, kamar dai yana
lakawa D) ne a cikrn sama. Kamar
wan nan ne Allah Yake sanya war
tfazanta a kan wadanda ba su yin
Tmani.
126. Wanna n i[a ce hanya ta
Ubangijinkamadaidaiciya. I.alle ne
Mun bayyana ayoyi daki-daki ga
muLane masu karfiar tunatarwa.
127. Suna da ^idan amrnci a wu-
rin Ubangijinsu.. kuma ShTne Maji-
6incinsu, sabuda abin da suka ka-
sance suna aikatawa.
a. ' *^ i i. L J - l J» ^ -
i; L) Man/anci da za&iti ALLliLl yakc. ha da Icucfi It 6 'ya'ya kt> kablla yake ba. sai a wunn
da Allah Ya aza 6tiL.
(2) Miii tdrman kai ga hin ^murnin Allah, sakafHakunsa WllLafanc] nc.
(1) Mai takav/a ZUWti SivTna Itirjinsa fcund yakeyi, saboda iskar nijmfit.iln. Lana raguwa
gatx &h[ Kuma shi yana shaHshrkar £ajLya da rashin :5 k a- Wannan iLmi yana a CtltJjl
mu'i]ji/.ar AlJtur'ani.
6. Sural ill An'ain
21(t
/ 2#. K uma ran a r da yak c lara s u
gaba da y a (Yami uewa): ' : Ya ja-
ma Valjannu ! La lie kuti yawaita
kanku daga mutane." Kuma majj-
fiantansu daga mutane suka ce;
"Ya Ubangijmmu! Sashenmu fl> ya
ji dad"i da sashe, kuma mun kai ga
ajalinmu wanda Ka yanka manaP
(Allah) Ya tx: "Wuta ix ma/au-
narku, kuna maclawwama a cikinta,
sai abin da Allah Ya so. Lallc ne
L'bangijinka Mai hikima ne,
Masani."
J 29. Kuma kamar wancan ne
Mukc jifrintar da sashen azzalumai
ga sashe, saboda abin da suka ka-
sance suna tarawa.
1 30. Ya jama'ar aljannu da mu-
tane! Shin, manzanni daga gare ku
ba su jt muku ba, suna labarta
ayoyiNa a kanku, kuma suna yi
muku gargadm ha duwa da wannan
yini naku ? Suka cc' "Mun yi shaida
a kan kavvunanmu/ Kuma rayu-
war duniya ia rude su. Kuma suka
yi shaida a kan kawunansu cewa,
lalle ne su, sun kasance kail raj.
J3J. Wancan kuwa saboda
Ubangijinka bai kasance Mai ha-
laka alJcaryoyi saboda warn zalunci
ba ne, alhali kuwa mutanensu suna
ai
a)
ft
.i
■-las
Haka hIlll mai lufi 41 buy-.ui azahar bififiSa. in rabbata a kattsa ba ya &6y5war abin
da ya riga yrt hayyaiu, ya f^<Ca da bnnsa dornin ya bayyanar da nadamarsa a iokacin ds
nadaina ha. la da arnfani.
(2} A]]ab ba Ya halaka mutane sahi>da wiiTii laifl, sai bayan. Ya alki mai KaTg.adi ya
till yu yi imisu gutgndi. sun mu IdihuMi, ma ki bad. sa'an nun a^aba. la je musu.
6. Suratul An'am
211
132. Kuma ga kdwtinric <J K ak-
wai darajoji daga abin da suka ai-
kaia. Kuma L'bangijinka bai zama
Mai shagala ba daga abin da suke
aikatawa.
133. Kuma Cbangijinka Wa-
dataccc 12 1 fit Ma'abucin rahama.
rdan Ya so, za i tafi da ku, kuma Ya
musanya daga bayanku, abin da
Yake so, kamar yadda Ya kaga
halillarku daga /.uriyar wasu muta-
nc na da bam,
134. Lalle ne abin da akc yi
muku wa'adj, lalle mai zuwa nc.
kuma ba ku zama maau buwaya ba.
135. Ka ce; Ll Ya ku mutancna!
Ku yi aiki a kan halinku, lalk fit m„
mai aiki ne, sa'an nan da sannu za
ku san wanda itfibar gida za ta
kasance a gare shi. Lalle ne shi,
azzalumai ba za su ci nasara ba. 11
/Jtf. Kuma sun sanya wani rabtj
ga Allah daga abin da Ya halitta
daga shuka da dabbobi, sai suka ce :
■ 'Wanna n* 3 3 na Allah ne 1 ', da riya-
warsu "Kuma wannan na abu-
buwan shirkinmu nc.' L Sa'afi nan
1 £lw^jL**=^Jjk?
1 Iji^-t J-iLf^"*^
(!) Kowacc jama'a, ta ma>a tfa'a da ta masa saftu, satla da Jakamako gwargwadnn
maisayin kowaime. j;a Lmimirisa da aikmsa kCi kuwa k-KJlJCin Sijlxmss
(2'l RaHhiij jiau^a^iir ym sakamako jea masu laifi sahoda wad a lar Allah ne. Ba Shi yin
ukuba dom.it! Yayj fu shin an ragcmaKamulki, hsika.ku.ma ba Shiyin ni'iitia dornui ankara
Midh nn]lki. Sai dai d£min Ya nilcia adalta da fafola nc kawai,
fjj Sun ka&ance acikjn Jahlhyya Jdan suka yi noma kd kuwa id an suka satai 'yayaii
itaee, saj su sanya wan] juz'i daga garc s,hi ga Allah, wani ju/i kuma ga gurnaka. Abin da
yako ration gumaka. sai t*arc shi, kuma s,u ILsiarut: sdn. Idan wani abu ya fa'ffi daga ahm
d^ 5)k.^ ambaci^ v.h\ ^a Ivamad, sai i,u cnayar da slli ZuWi ga rabim ^Vimaki3, am ma raban
j^umakan, ba ya ^uwu pL na A]]ah. Ana bayar da rabpn Allah ^a miskTnai, kama rabort
£umaka ga matsarantii
6. Suratul An'ain
abin da ya k astmc^ na abubuwan
shirk ir.su. 'o } ba ya satiuwa /uwii
Allah, kuma abin da ya kasance na
Allah, to. shlyana saduwa zuwa ga
abubuwan shirk in&u. Tir da huk un-
ci nsu
)37. Kuma k a m a r wancan nc
abubuwan shirkinsu suka Eawata
wa masu yawa, daga rriasu shirkm;
kashewar ni 'ya'yansu, domin su
halaka su, kuma domin su rikitar da
addininsu a gare su, kuma da Allah
Ya so, da ba su aikata shi ba, Sabo-
da haka t ka bar su da abin da suke
JcirEirawa,
J 38. K um a suka ce ; 1 1 Wadanna n
dabbobi da shuka hanannu ne;
babu ma i cfandanar su fate wanda
mukc so," ga riyawarsu. Da wasu
dabbobi an hana hiyayyakinsu. da
wasu dabbobi ba su ambatar sunan
Allah a kansu, bisa icirtciren Jcarya
gart Shi. Zai saka musu da abin da
suka kasance suna Icirkirawa.
I.<9. Kuma suka cc: "Abin da
yake a cikin cikkunan wadanna n
dabbobi kebantacce ne ga maza-
nmu, kuma hananne ne a kan ma-
tan aurenmu. Kuma idan ya ka-
sance fnushc, Co. a cikinsa, su. a bo-
kan tarayya ne." 1 Zai saka musu
sifantawarsu. nc- ShT, Mai hi-
kima nc, Masani
Cj ^
1\
-.- . -■
i -if
* „ _^ s
(L) Suni lurbudi: >a'>ii mi La, deknin [(iLiron laLguci kij dornin tsofOTi kunya !SaJ luai
haihuwa 1a Kuihu a Mkin lauu. idin] HLuct; III tiiufa, Hai La Liira la cikin rim in, m rufc. idnri
kuniii rmmiii ne jiai la >wit shi. Haka kvjmia kastic 'ya'ya. a kan liakauce da alwashi, lada
garnrj sa ilxida ne.
6. Suratul Aji'im
/ 40. La ] le ne wacfa nda suka kas-
he ifiyansu saboda wauta, badailmi
ba, sun yi hasara ! Kuma suka ha-
ramta a bin da A I tab Ya arzuta su,
bisa Eirkira karya ga Allah. La l ie
ne, sun 6 ace, kuma ba su kasanec
masu sluryuwa ba.
141. Kuma ShT ne Wanda Ya
(taga halittar gonaki masu rumfuna
da wasun masu rumluna s da da bi-
ll ai da shuka, mai safiawa ga
ya'yansa na ei s da *aiiuni da rum-
ma ni mai kama da j una da wanin
mai kama da juna. Ku ci daga
ViTyan iiaccnsa, idan ya yi 'ya'yan,
kuma ku bayar da hakkinSa a ranar
gixbinsa, kuma kada ku yi 6arna.
Lalle ne Shi, ba Ya son ma 6a ma la.
142. Kuma daga dabbobi (Ya
kaga halittar) mai daukar kaya da
kanana: Ku ci daga abin da A I tan
Ya arzuta ku, kuma kada ku bi
zambiyoyin Shaidan: La 11c nc t>hi, a
gare ku, ma fay i nc bayyananne.
143. Nau'o'i la k was daga tuma-
kai biyu, kuma daga awakai biyu;
ka ce. shin ma/an biyu ne Ya ba-
ramta ku matan biyu, ko abin da
mahaifar matan biyu suka tattara a
kai]sa?Kubatii la bar i da ilmi, idan
kun kasanec masu gaskiya,
144. Kuma daga raKuma akwai
nau'i biyu, kuma daga shanu biyu;
ka ce, shin, mazan biyu ne Ya hana
ko matan biyu Ya hana, k 6 abin da
mahaifar matan biyu suka tattara a
kansa? Ku kun kasanec balance ne a
lokucin da Allah Ya yi muku wa-
siyya da wannan? To. wane ne mat!
Cf " ^ l ^ ^ ~V ■* ; - 1 i i-- ' -- --- ' 1 T< i
A ^ ^ */[f / J.I j^lH
! -Mil ,
jf itrs- »k 1 1 1i s y, tit
6. Suratul An'ain
214
/a [unci daga wanda ya £ir£ira £a-
rya ga Allah, dcrniin ya fiatar da
mmane, ba da wani ilmc ba? [,allc
ne, Allah ba Ya shiryar da mutant
azzalumai.
M5. Ka cc: "Ba ni samu (1) , a
cikin a bin da aka yo wahayi zuwa
gare ni L abin haramtawa, a kan
wani mai ci wanda yake cin sa face
id an ya kasance mushe, kd kuwa
jinj a bin zubarwa, ko kuwa naman
aladc, to, lalk nc shi Razanla nc, ku
kuwa fasiJtanei wanda aka kuru-
ruta, domin wanin Allah, da shi/'
Sa'an nan wanda lariira ta kama
shi, ba mai fita jama 1 a ba, kuma ba
mai ta'addi ba, to, lalk Ubangijin-
ka Mai gafara ne 4 Mai jin Jtai.
146. Kuma a kan wadanda suka
tuba (Yahudu) Mun haramla' 25 du-
kan mai akaila, kuma daga shanu
da bisasher Mun haramta musu kit-
sactsanau fate abin da bayukansu
suka rfauka, ka kuwa kayandki, ko
kuwa abin da ya gar way a da KashT-
Wannati tic Muka saka musu. sabo-
da zaluncinsu, kuma Mu, haEflffa,
Masu gaskiya ne.
147. To, idan sun tfaryata ka, sai
ka ce: "Ubangijinku Ma'abucin
rahama ne Mai yalwa, kuma ba a
mayar da azabarSa daga mutane
masu laifi."
i ^ >'l ^ ■ l ^ ,*f -f t J f 1
"5
(]) fluyiclij 1 ! iibuljuwiit'L Jii a ka haranLta tinsu lLlj hb i'^bi wiidanda All^h Ya KatLa.
ha watfanda al'ada la hana ba.
(2] Hayftnin abubuwan da Allah Ya hana a kan Yaliudu. shi ma hamn an yi shi
s-ahi)Ja wa.ni JaiflnH-Li nt
6. Suratul An'ain
215
148. Wadanda suka yi shirki <])
za su cc: "Da Allah Ya so, da ba mu
yi shirk i ba, kuma da ubanninmu ba
su yi ba, kuma da ba mu haramla
wani abu ba." Kamar wannan nc
mulancn da suke a gabaninsu suka
Earyata, har suka dandani aza-
barMu. Ka ce: lL Shin. kutia da wani
ilmi a wurinku dumin ku fito mana
da shi? Ba kg btri koine face zato,
kuma ba ku zama ba fate kiri-facfi
kawai kukc: yi."
149. Ka vc: "To. Allah ne da
hujjja isasshiya, sabdda haka: da Ya
so, d;l Ya shiryar da ku gaba day a , 11
150. Ka ce: ih Ku kawo shaidu-
nku, wadanda suke bayar da shai-
darcewa Allah ne Ya haramta wan-
nan." To, idan sun kawo shaida,
kada ka yi shaida tare da su. Kuma
kada ka bi son zuciyoyin wadanda
suka karyata, game; da a^oyinMu,
da wadanda ba su yin imani da
Lahira. aMM kuwa su daga
Ubangijinsu suna karkacewa.
151. Ka cc: "Ku zo, in karanta
a bin da Ubangijinku Ya haramla, 1 '
Wajibi nc a kanku kada ku yi shir-
kin koine da Shi, kuma ga mahaifa
biyu (ku kyautata) kyaulatawa,
kuma kada ku kashe diyanku sa bo-
da talauci, Mu ne Mukt ar/uta ku,
ku da su, kuma kada ku kusanci
abubuwan alfasha. abin da ya
rl ^.
J .-- a -f -r .- -J
< J- t-'-- -I'- 1 > .tff t iS? < 7*
^ jjtj > j
i --■ » _-■ .-■ i -". ._- "L" Iii 7 - j t H -- .J' ' --- j .--
hukunue. Ki]mar fjiikiya ix; u.kc yin cluIeJi kaiya tin. da bayanin wjitwatc Tikicin. Jiiyar
d.Li f[Lii^aJiiir giikLya ilojntn a yi kar^a da ita ys^a sab^ti^ saukar a/aba. Kmiu dakati
majjfljiar ba 1a anali rsi Littaft sun]]a, tu, bi gaskaya ba cc. bin ta nam 'in shiika nc
6. Surdtul An'arn
21ft
bayyana daga garc La da a bin da ya
Goyu, kadi ku kashe rai wand a
Allah Ya haramta, Face da hakki.
Wannan ne (Allah) Ya yi muku
wasiyya da shi ; tsammaninku, kuna
bankalta.
152. Kada ku kusanci dukiyar
ma ray a face da wadda take it a
maH kyau s har ya kai ga Rarfinsa.
Kama ku cika mudu da sikeli da
adalci, hi Mu kallata wa rai face
iyawarsa. Kuma id an knn facfi ma-
gana, to, ku yi adalci, kuma ko da
ya kasance ma'abucin zumunta ne.
Kuma da alkawarin Allah ku cika.
Wannan tic Ya yi muku wasiyya da
shi: Lsammaninku, kuna tunawa.
153. Kuma la Me wannan ne ta-
farklNa, yana madaidaici ; sai ku bl
shi, kuma kada ku bi wassu hanyoyL
su rarrabu da ku daga barin hany-
aTa. Wannan ne Allah Ya yi muku
wasiyya da shi, tsammaninku, kuna
yin takawa.
J54, 5a" an nan kuma Mun hai
wa Musa Littafi, yana cikakkc bi*a
ga wand a ya kyautata (hukuncin
Allah) da rarrabewa, daki-daki, ga
kowane abu + da shiriya da rahama,
Lsammaninsu as , suna ymTmani da
hatfuwa da Ubangijmsu.
155. Kuma wannan Littafi ne,
Mun saukar da shi, mai albarka ne,
sai ku bi shi kuma ku yi takawa,
tsammiininku, ana jin £anku.
l
— ■- J .
(]] Mabjya Lltrafill Musa watau Yah well], idan sun san cewa AJkur'aiLL kamar
Attaura yalcedaga Allah aka taukar dii ihi, kuma Muhammadi! Annabin Allah tie kamar
Musi kuma slL duka suna. gaskala liina, Sul ji siiuEin Tmani &a .^hi
6. Suratul An'ain
217
J 56. (Domin) kada ku ce; ll Abrn
sani kawai, an saukar del Li 11 aft a
kan kungiya (1> biyu daga gaba-
ninmu, kuma lallc nc mu, mun ka-
fiance daga k a ratlin su, haEnka,
gaillai/ 1
J 57. K6 kuwa ku lc: "Da dai
lallc mu ; an saukar da Littafi a
kanmu, haEilca, da mun kasancc
mafiya shtryuwa daga gare su r " To,
lallc ne wata hujja bayyananniya.,
daga L'bangijinku, ta zo muku,., da
shiriya da rahama. To, wane ne
maH zalunci daga wand a ya £aryata
game da ayoyin Allah, kuma ya
hinjire daga bannsu? Za Mu saka
wa wadanda suke hinjirewa daga
bar in ayoyinMu da mugunyar aza-
ba, sabtjda abin da suka kasance
suna yi na hinjirewa.
158. Shin, sunajiran (waniabu),
face dai mula'iku m su je musu t ko
kuwa Ubangijinka Ya je, ko kuwa
sa shen ayoyin Ubangijinka ya ju. A
ranar da sasben ayoyin Ubiingijin-
ka yakc zuwa, Tmanin rai wanda bai
kasance ya yi Tmanin ha a gabani,
ko kuwa ya yi tsiwirwirin wani
alheri, bit ya amfaninsa. Kace: "Ku
yi jira" Lallc ne mu, ma.su jira ne."
&2A
s ll-l'i.'
Si
"■■ -
(1) A na malaria da masu shirk in Larahawa. fcumj^oyitL tuyu kuwa su nc Yahudu da
Nn?aia. Iittafin &hi til l Attaura da Litjjila.
(2) Zuwan anaSa'iku d&min karfiar raynkan.su, zuwan Allah shine zuwaiiSa domin
hLslbin hayi , zuwan sliiticn ayByin Ubangi-jL shT nc filftwar rSna daga y an una
da. filar RaGumar Sa]]W. Watfannan abuhuwa duka idan sun auku a kull wyjvda ha shi da
Tmiitn a gahamn auku.wanni h kiima ya./j.ma ja iiikiLLn ayyukan nlhcn tin shari a 1a. u.[]]urfe
shi da yi, lo, hi /a a karbi wacli j ttia tlififWi
6. Suratul An'im
21S
159. Lalk tic wadarida U) &uka
rarraha addininsu, kuma suka ka-
sance kungiya-Jcungiya, kai ba ka
zama daga gare su ba, a cikin komc :
abin sani kawai, aVamarinsu zuwa
ga Allah yake. Sa'an nan Ya ba" su
laban game da abin da suka kasan-
ce suna aikalawa.
160. Wanda ya zo da kyakkya-
wan aiki guda, to, yana da goma dm
misalansa. Kutna wan da ya zo da
mugun aiki guda. to, ba za a saka
masa ba face da mi sal in sa. Kumasu,
ba a zaluntar su.
161. Ka ce: "Lalle nT, Ubangi-
jina Ya shiryardani zuwa ga tafarki
maciaidaid H addini, £7mantawa (ga
abubuwa), mai a£idar Ibrahim, mai
karkata zuwa ga gaskiya, kuma bai
kasanct daga masu shirki ba/ 1
162. Ka ce: " L LalJe ne sallata, da
baikona, da nlyuwata, da mutu-
wata, tu Allah fit Ubangijin lahkai,
163. "Babu abokin larayya a
garc Shi. Kuma da wancan aka
umurte ni, kuma m ne farkon
masu sallamawa"
J 64. Ka cc: ''Shin, wanin Allah
nake ncma ya zama Ubangiji. alhali
_ -- ** . 1
* J lS l^>wj l)IJi
(1) Baum bay a am ivanda bai yi. imam ba sai bav.jnin s aba b in rash in kar Bar mianm Va
70. SAL kuma ya ci gaba da bayanin cewa, kij wanda yi yi imanin irian ya Ears wasu
umihuwa ,j cikin addmj tu SlH ga iibm da A] lab Ya saukur. la haka har matani.' saka /ama
fiufleiya kanjiiya, kamir masii] darit!n£i tsiSjtWWiLil. to. SU ma Antiafcn ba ya tatfe ida sa |a
koni; 1 domill &un koma w,'a batl^nr Jahiliyyaalokai-in da w^ail Kiikt Ch_^ hufcuncc-hukur^C
a kan mLilanc, suka ?am^ da ym ]iakli Hail abubuwaci bauLa^a. karna masu bin ku sulci
nama m aiib i rik ji , IXaga nan h^r ?uwa ^at'tticn 5Qiat duka la'a^iki cie Ea dak an abin da
SurAf la £iinSbi J'ili Taubidiu Rabubiyya da LaKaLtawa ^ra hiyanm mLLhimrnan mKS-'nJoUn da
la kunsa ^arjiTi H iTa shl lie fuhm addnjj.
6. Suratul Aji'im
21V
Shi ne Ubangijin dukan
kotne? Kuma wani rai ba ya yin
tsirfa face domin kansa. kuma mai
daukar nauyi, ba ya daukar nauyin
wani, a a 1 an nan kuma komawarku
zuwa ga Ubanjiijinku lake: sa'an
nan Ya ba ku lahiiri ga abin da kuka
kasance, a eikinya, kuna sa&a wa
juna ?
165. "Kuma ShT tie Wanda Ya
sanya ku ma.su maye wa juna ga
Rasa. Kuma Ya daukaka sashcnku
bisa ga «.aiihe da darajoji : domin Ya
jarraba ku, a uikin abin da Ya ba
ku." Lalle ne, Ubangijinka Mai
gaggawar ukuba ne, kuma lallc ne
Shi, hakiJca, Mai gafaia tic, Mai jin
jk* >^s- -r f> «
sCratut. a'araf Li^lJ^i
Tana karatitar da tsere a tsakanin gaskiya da £aTya s (un farko,
kuma Ml in ba zai gushe ba yana a kan haka T har Tashin Sa'a.
Da siiniin Allah, Mai rahamu, Mai fin kai
L A. L M. %
2. LittaTi ne aka saukar /uwa
gaic ka, kada wani kunei ya kasan-
cc a cikm (urjinka daga gare shi 5
domin ka yi gargadi da shi. Kuma
tunatarwa ne ga muminai.
7. Suratul A arif
220
■ a
3. Ku bi abin da aka saukar
/u^ii garc ku daga Lbangijinku,
kuma kada ku dinga bin wasu maji-
ninla, baicinSa. Kadan kwarai kuke
tunawa.
4. Kuma da yawa wata alkarya
Muka hal aka ta, sai azabarMu ta je
mata da dare ko kuwa suna masu
tfailula.
5. Sa T an nan babu abin da yake
da' a war su, a lokacin da azabarMu
ta je musu T face suka te; "Lalk- nc
mti mukii kasance masu zaiunci,"
6. Sa'an nan lalle ne Muna lam-
bay a r wadanda aka aika zuwa gare
su, kuma lalle Muna tambayar
Man/annin.
7. Sa'an nan, ha£i£a, Muna ba
su Jabari, da ilmi., kuma ba Mu
kasancc Masu fakuwa ba.
8. Kuma a wo a ranar nan ne
gaskiya. To, wan da sikelansa suka
yt nauyi, to, wadannan su ne masu
citi nasara,
9. Kuma wanda sikelansa suka
yi saufci, to, wadannan nc wacfanda
suka yi hasarar rayukansu, saboda
abin da suka ka^ancc, da ayo-
yinMu, suna yi na zalunci.
10. Kuma lalle ne, haJ^Jta, Mun
sarautar da ku, a cikin £asa, kuma
Mun sanya muku abubuwan rayu-
wa, a cikinta; kadan Ew&rai kuke
godewa.
11. Kuma lalle ne, haJatfa, Mun
halitta ku, sa'an nan kuma Mun
suranta ku, sa'an nan kuma Mun ce
wa mala iku: "Ku yi sujada ga
7. Suratul A'ariif
221
Adam." Sai suka yi sujada fate
IblTs^ btii kasance daga masu yin
sujadar ba <1! .
72. Ya ee: "VTcne nt ya ban a ka_
ba ka yi sujada ha. a lokacin da Na
umurcc ka?" Ya ce: "Nine malilTci
daga gare shi, Ka halitta ni daga
wuta, alhali kuwa Ka ha I ilia shi
daga laka, T1
/J, Ya ce: h To, ka ssauka daga
gare ta ; domin ba ya kasanecwEi a
gare ka ga ka yi girman kai a cikin-
ta. Sai ka ilia. Lalle ne kana daga
itiSsu £as£and/'
14. Ya ce: <-: Ka yi mini jinkiri
/uwa ga ranar da ake tayar (2) da
Ya te: "Lalle ne, kana daga
watfanda aka yi wa jinkiri. "< 31
16. Ya ce: 'To, ina rantsuwa da
halakarwar da Ka yi mini, lalle ne,
ina 7aunc musu lafarkmKa madai-
da lci.
H. "Sa'an nan kuma, ha£7£a. ina
jc musu daga gaba garo su . kuma
daga bay a gare su. kuma daga
(]) Allah Yi Cidanya ni'imtimm da Ya yi wa mulanc d-lga halatlaTiiU dasTjrunti s,ll cLi
Ya yi. kuma Yu girmamii hi da sanyaVar maLi'ika su >l sujadit ga libanHu Adac:], m^'llcl nan
k i'ii i Ya ruinsi nniisu ccw«i -StiisitTan ya * bin umurrunSii r : i fiiiiinma ubansu Adam,
sabcida haka su ma su yi tsori^n, ma lei yin kakjtn.su.
(2j Yi riifci ka.da ya mu[u. dnniin a Rinar Rayarwa babu sauran wa[a inul'jwa
(.31 Wanmrn yn nana ccwa, kowa ya ro&a Allah want abu. to, ?ai ba s,tu gwargwadun
yadda Yakc so, Shi Ubangijm,
7-Siiratul A'anaf
222
■ a
jihohin damansu, da jihohin ha-
gunsu: Kuma ba z£ Ka sami mafi
yawansu masu godiya ba."
IX. Ya cc: "Ka fita daga gare ta
kana ahin zargi korarre. Lalle ne,
wanda ya bT ka daga gare su, hafcl-
Ka, za Ni cika Jahannama daga gare
ku, gaba day a.
19. "Kuma ya Adam ! Ka zauna
kai da matarka a Aljanna, sai ku d
daea inda kuJca so: kuma kada ku
7m,
kusanci wannan ilaciya, har ku ka-
sance daga azzalumai."
20. Sai Shaidan ya sanya musu
waswasi do mm ya bavyana musu
a bin da aka rufe daga barinsu, daga
aFaurarsy, kuma ya cc: "Ubangi-
jinku bai haft a ku daga wannan
itaciya ba face domin kada ku ka-
sancc mala'iku biyu ko kuwa ku
kasance daga madawwama."
21. Kuma ya yi musu rantsuwa :
T.ailc nc riT, a gare ku, haiofca, daga
masu nasi h a ne.
22. Sai ya saukar da su da rudi.
Sa"an nan, a lokacin da suka dan-
ifani itaciyar, al'aurarsu ta bavyana
a gare su, kuma suka shiga suna
I ilea war ganye a kansu daga ganyen
Aljanna. Kuma U bangijinsu Ya
kirasu; "Shin, Ban hana ku ba dagtt
waccan ilariya, kuma Na cc muku,
lalle ne Shaicfan, a gare ku, maEiyi
nc bay yafi anno?"
23. Suka Qt: "Ya Una ngij annul!
Mun zalune-i kanmu. Kuma idan ba
Ka gafarla man a ba, kuma Ka yi
man a rahama, hafclfta, muna
k a sanc£wa daga masu hasara.' 1
A ■ Mil--
7. Suratul A'anaf
223
24. Ya cc: "Ku sauka.. sashcnku
zuwa ga sashe yana makiyl kuma
kuna da matabbata a cikin kasa, da
dan jin dad] zuwa ga wani lokaci,"
25. Ya ce: "A cikinta kuke rayu-
wa t kuma a cikinta kuke mutuwa,
kuma daga gare ta ake fitar da ku."
26. Ya diyan Ad ami Lalle ne
Mun saukar da wata tufa (1> a kan-
ku, lana rufc muku aJ'aurarku,
kuma da £awa. Kuma tufar taltawa
wancan ce mafi alhcri, Wancan
daga ayoyin Allah ne, Isammaninsu
suna tuna wei 1
27. Ya divan Adam? Kada Shai-
d'diii lalle, ya fi tine ku, kamar yadda
ya fitar da lyaycnku biyu daga Al-
jannji, yana fizge tufarsu daga gare
su, domin ya nuna musu al'aurarsu.
Lalle ne shi, yana ganin ku, shi da
rundunarsa, daga inda ba ku ganin
su. Lalle ne Mu, Mun sanya Shai-
dan majifiinci ga wadanda ba su yin
Imani.
28. Kuma idan suka aikata alfas-
ha 12 ' su ee; "Mun sami ubanninmu
a kanta ; 1 1 kuma " Allah ne Ya urn ur-
ec mu da ila -** Ka cc; "Lalle tic,
Allah ba Ya umumi da alfasha.
Shin, kuna factor abin da ba ku da
saninsa ga Allah'.'"
29 Ka ce: ll Ubangi}in& Ya yi
umurni da adalci; kuma ku tsayar
. W . r<~ _r _
L^^y i
I 'u U> Ail J^Jl ' *J*' J
^ Spirit iy ^
(1} Tutkr da aka saukar, ita cc addinin Allah. Wanda ya ri£i shi da laJtav/a, to, ya
kvauLa kawarsa.
r
(2) AlJasha ila cc dukan mu^un aiki, walau abin da s^La^^ , a ba la Jib da alii ba, ktj da
an jmpicLa shi yp. addmi, kamar dawail uryall it&LCara} da ba'jta Wa niLi]a'iku da siljluii. da
>lji ko^aCf ibada ha bisa yadda Anmitu ya koyar da it a ba,
7. Suratul A'anaf
224
da fuskokinku a wurin kowane
masallaci T kurna. ku roke Shi, kuna
masu tsarkake addini gare Shi. Ka-
rri ar yadda Ya fara halittarku kuke
komawa 11
J0. Wala Rungiya (Allah) Ya
shiryar. kuma wata kungjya 6a la ta
wajaba a kansu; lalle ne su, sun riki
shaidanu maji&inta, baicin Allah,
kuma suna zalon, lalle su, masu
shiryuwa ne.
.?/, Ya tfiyan Adam! Ku riki ka-
warku a wurin kowane masallaci,
kuma ku ri, kuma ku $ha: kuma
kada ku yr &arna. Lalle nc ShT (Al-
lah) > ba Ya son masu 5arna.
32. Ka cc : "Wane nc ya haramta
kawar Allah, wadda Ya fitar saboda
bayinSa, da masu dacfi daga
abinci?^ Ka cc. "Su, domin wadan-
da suka yi Tmani suke a cikin rayu-
war duniya, suna ke&antattu a Ra-
nar FCiyama." Kamar wannan nc
Muke bayyana ayoyi, daki-daki, ga
mutanen. da suke sani.
33. Ka ce: lt Abin sani kawai,
Ubangijina Ya hana abubuwan al-
f asha : abin* da ya bayyana daga
gare su da a bin da ya 56>u, da
zunubi da rarraba jama 1 a* ba da
warn hakki ba, kuma da ku yi shirk i
da Allah ga abin da bai saukar da
watii dalTli ba gare shi, kuma da ku
facfi abin da ba ku sani ba, ga
Allah."
34. Kuma ga knwace a] n unima
akwai ajali : saan nan idan ajalinsu
yaje, ba za a yi musu jinkiri ba, sa'a
guda r kuma ba /a su gabace shi ba.
7. Suratul A'anaf
225
fljjMl
J5. Ya diyan Adam! Ko
wasu manzanni, daga cikinku, sujc
muku, suna gaya muku aydyiNa -
to, wanda ya yi takawa, kuma ya
gyara aikinsa — to, babu tsoro a
kansu, kuma ba su yin bakin ciki.
J(S. Kuma wadanda suka k are-
ata game da ayoyinMu, kuma suka
yi girman kai daga gare su, wadan-
nan su ne abokan wuta, su, a cikin-
ta madawwama ne.
37. To, wane ne mafi zalunci
daga wanda ya kirkira karya ga
Allah, ko kuwa ya karyata game da
ayoyinSa? Wadfannan rabonsu
daga Lilty.fi yana samunsu, har a
lokacin da ManzarminMu suka jc
musu, suna karftar rayukansu, su
cc: "Tna abin da kuka kasance kuna
kira, baicin Allah? 11 Su ce: "Sun
Bace daga gare mu," kuma su yi
shaida a kansu cewa lalle su, sun
kasance kai'irai.
38. Ya ce: "Ku shiga a ciki tt
aFummaj wacfanda, haklka, sun
shige daga gabaninku* daga aljannu
da mutane, a cikin wuta. A ko da
yaushe wata afumma ta shiga sai ta
la'ani 'yar'uwarta, har [dan suka
riski juttu, a cikinta, gabi day a. ta
karshensu ta cc wa ta farkonsu:
'Ya Ubangijtnmuf Wadannan ne
suka 6atar da mu, sai Ka kawo
musu azaba ninki daga wuta.' 11 Ya
ce: "Ga kowane (1> akwai ninki:
kuma amma ba ku sani ha. 11
$ i - < V'-- ..
(]) S]mgjbisnni,n Bittisunc It Claris shiga wuta. sa'an nan mabiyansu. su shiga. d&mi]i
shugabfjnrii simp rig ]gi1i hiyu, nasu. ng ^ikm^LU k lliti h sgbgbm rig sukoi yu tip, bglar ris
mahiyansi j. Kama llcl fa him La da^n nun cewa il Ina bin wane a kan fiala. sin n: ya fiallur da
7. Suratul A'ariif
226
39 K umci La farkonsu ta ce wa ta
Earshc: "To, ba ku da wala falala a
kanmu, $ai ku dandana a/aba sabo-
da abin da kuka. kasancc: kuna
tsirfawa]"
40. Lalle ne wadanda suka kar-
yata game da ayoymMu, kuma
suka yi girman kai daga barms u, ba
za a bubbudb musu Jcofofm sama
ba h kuma ba su shiga Aljanna sai
laRumi ya shiga kafar allura, kuma
kamar wa.nnan ne Muke saka wa
masu laifi.
41. Suna da wata shimflda daga
Jahannama kuma daga samansu
akwai wasu murafai. Kuma kamar
wancEin ne Muke saka wa azza-
lumai.
42. Kuma wadanda suka yiTma-
ni 1 kuma suka aikata ayyukan kwa-
rai — ba Mu EcaNafa wa rai fate
iyawarsa - wa dan nan nc a bo k an
Aljanna, su. a cikinta, madawwama
ne.
43. Kuma Muka. fltar da abin da
yake a cikin kirazansu, daga
£jyayya. £6ramu suna gudana daga
kar£ashinsu s kuma suka ce; ll Go-
diya ta (abba la ga Allah, Wanda Ya
shiryar da mu ga wan nan. Kuma ba
mu kasancc mutia iya shiryuwa ba,
hadomin da Allah Ya shiryar da mu
- ■-" -'V\r^ .1 ----- , j"l
nL" ba ya zama bujja mai hana shiga wula. domm Allah Y£ aza Vowanc baligl ma i
h an kali tk ya, yi binciltcn ga&kiya gwargwadon iyawarsa. AJIah ba Ya fcama malum tin
abin da ba ya a dkii] ik;mHa.
7-Siiratul A'ariif
227
■ a
ba Lallt ne, ha£i£a, Manzarmin
Ubangijinmu, sun jc mana da gas-
kiya." Kuma aka kira su, cewa:
"Waccan Aljanna an gadar da ku
ita, saboda abin da kuka kasance
kuna aikatawa."
44 Kuma abokan Aljanna suka
kirayi abokun Wuta suka ce; "Lalle
ne mun sami abin da L'bangijinmu
Ya yi mana waadi, gaskiya nc. To.
shin, kun sami abiri da Ubangijinku
Ya yi muku wa'adi, gaskiya ? >; Suka
ce: ^Ma'am," Sai mai sana rwa y a yi
yckuwa, cewa: Ll La*anar Allah ta
tabbata a kan a/^alumai. 11
45. "Wadanda sukc kangewa
daga hanyar Allah, kuma suna ne-
man ta ta zama karkatacciya,'kuma
su„ game <ia Lahira, kaTirai ne. 1 '
46. Kuma a tsakaninsu akwai
wani shamaki (1> , kuma a kan
A'araf akwai wasu maza suna sanin
kowa da alamarsu: Kuma suka ki-
rayi abokan Aljanna cewa: "Amin-
ci ya Labbala a kanku:" Ba su shige
ta ba, aJhali kuwa su, suna tsam mi-
ni .
47. Kuma idan an juyar da gan-
nansu wajen abokan Wuta, su ce:
"Ya Ubangijinmu ! Kada Ka sanya
mu I art da mutants azzalumai/ T
48. Kuma abokan A araf suka
kirayi wasu rnaza. suna sanin su da
alamarsu,, suka ce: Ll Tarawar dflki-
yarku da ah in da kuka kasance
**** *Tn> ■*»
- t""'" r i"'--" r"' .-r'''''-^i'"i,"^ "-^
ip-yr. V pis. 3 ^y^-zjf&X^yjjAi i
(]) A fHaitanin Aljancia da Wuta iiJiwu] bafl£o. atla. CC masa A'arli', mda zit a ajiyt
muianen da ayyukansu tm fcwafiii suta yi daid^i da mi y ~A£Un ayyukans"- S^nH ganin
illUtaJltn Aljanna suna >1 miWU SJtlUmn .ujnfl jrurin :ihip»m, kuma suna [[jutiiwn
Wuta; Huna. ]a % an»r su, suna iienian niiiuiLa du^u gare ta.
7. Suratul A'anaf
22S
fljjMl
kuna yi na girman kai, bai wadalar
ba daga barinku?*"
49. "Shin, wadannan ne wh clan-
da k uka yi rantsuwa, Allah ba zai
same su da rahama ba* 5 Ku shiga
Aljanna, babu tsoro a kanku, kuma
ba ku 7ama kuna baian tiki ba."
JO. Kuma abi5kan Wuta suka
kirayi abokan Aljanna cewa: "Ku
zubo a kan mu daga ruwa ko kuwa
daga abin da Allah Ya arzuta ku.' 1
Su ce: 'Talk ne Allah Ya haramta
su a kan kafirai.
M. "Wadanda suka riki addi-
ninsu abin shagala da wasa. kuma
ray u war duniya ta rude su. 11 To, a
yau Muna mantawa da su, kamar
yadda suka mania da haduwa da
yininsu wan nan, da kuma abin da
suka kasancc da ayoyinVTu suna
mum
52. Kuma la Ik no, ha£T£a, Mun
jc musu da Littafi, Mun bayyana
shi, daki-daki s a kan ilmi. yana
shiriya da rah am a ga mutant: wa-
danda suke yin Tmani.
.Tj. Shin, suna jira, fact fassa-
rarsa. a ranar da fassararsa take
7uwa, wadanda suka manta da shi
daga gabani, suna cewa: "Lalle ne 1
Manzannin Ubangijinmu sun jt da
gaskiya. To, shin, muna da wasu
masu ceto, su yi ceto garc mu, ko
kuwa a mayar da mu, har mu aikata
wanin wanda muka kasance muna
aikalawa?" T.allc nc sun yi hasarar
rayukansu, kuma abin da suka ka-
sancc suna JcTrEirawa ya Gate inusu
0 : ^J.
^Nj f5i y^i
s3 v_^r^^yJ jj
.If Jfj ^ *"4 n T.-l *. I** w ^<
7.Siiratul A'ariif
229
V Jf^
.54". La lie ne Ubangijinku Allah
ne, wanda Ya halilta sammai da
kasa a akin kwanaki shida. sa'an
nan kuma Ya daidaila a kati Al'ats-
hi s Yana sanya dare ya rufa yini,
yana nCman *a da gaggawa v kuma
rami da wata da taurari h or arm ne
da umurninSa. To, Shine da halit-
tar kuma da umurnin. Albarkar
Allah Ubangijin halittu La bayyana!
55. K.u kirayi Ubangijinku da
Jcankan da kai, da kuma a 6oyc:
lalle ne Shi ba Ya son masu wucc
iyaka,
56. Kuma kada ku yi 5arna a
cikin (casa a bayan gyaranta, Kuma
ku kiraye Shi saboda tsoro da
tsammani: lallc nc, raharnar Allah
makusaneiya cc daga masu kyau-
tatawa.
57. Kuma ShT nc Wanda Yake
aika iskuki, suna bishara gaba ga
rabamurSa, har id an sun dauki
gizagizai masu nauyi n (1) sai Mu
kora su ga wani gari matacce. sa'an
nan Mu saukar da ruwa gare shi>
sa'an nan Mu fitar, game da shi,
j-
(]) Ya kittlla.nli;i hadiUl (In ruwa da ^Jkur'ani da ahin (3a ya Gun^a. da Kifacf.a ita
busasstliya 4a jj.hii.tL. da zuciyar imiini da jgari mai kyau, da zudyar kafircL da. muEuh gari,
kurn.i rjyuvva da imam da rmjiuwa da Lashi. Annabi yatc, ■'MiSalijj abirida Allah Ya aiko
ni da sbi na dmi da shiriya kamar rufra rttr ItLaJ yawa. ya siuili wata £a&a To. ta zama daga
Cikinta akwai mat kyail. ta karflj ruwa. sa'an nan ta (sirar da ciyawa da [huLke rnai yawa.
Kunia ta ^ama da£3 £3tc ra akwai rafuka, suka rike ruwa ALialL Ya Lunfajli tcLulatlc da shl.
Mika sha, suka shayar kuma Mika yL shika. Etuma da^atikiJlta akwiLI tuufl. faSfankxTii ba
ya iiKejji ruwa. kuinn ba ya t&Lrai da uiyawa. wannan shi nc rni.^alin wanda ya fatiimci
addmin Allah , kL]m:i abm da Allah Ya aiko tit da sin. ya acnlaiit: shi. ya ialli kaciia ya EIJUJ".
da wiicidii tianfaakakaj ha feareshi. k.u]]ia baL kar&3 slimy a r AlJah ha waddii aka aiko ni da
ita." 1 Kuma ana rahimtaif cewa kullum akwai fada mai do^cwa a Uakininsu, domin id,
kishiyoyin juna ne.
7-Siiratul A'anaf
231
v *J\ j*S
daga dukkan "ya'yan itace. Kamar
wancan ne Muke fitar da matattu:
tsamminirik.il, kuna tunani.
58. Kuma gari tnai kyau, tsirinsa
yana fita da iznin Ubangijinsa,
kuma wanda ya munana (tsirinsa)
ba ya fit a, face da w aha la ; kamar
wannane ne t Muka surra fa ayoyi
domin mil lane wadanda suke
godeVa.
59. Lalle ne. ha£nca, Mun aika
Nuhu zuwa ga mutanensa, sai ya cc :
* 'Ya mutanena ! Ku bauta wa Allah !
Ba ku da want a bin bautawa wan-
inSa. Lalle ne nT, inayi muku tsoron
azabar wani Yini mai girma/ 1
60. Mashawarta (l) daga mu-
tanensa suka ce: "Lalle ne mu,
halcllca, muna ganin ka a cikin 6ata
hayyananniya."
6/, Ya ce: "Ya mutanena! Babu
fiata guda gare ni, kuma amma ni,
Manzn ne daga Ubangijin halittuf
62. ll Ina iyar muku da saJconnrin
Ubangijina: kuma ma yi muku na-
sTha, kuma ina sani, daga AUati,
abin da ba ku sani ba.
63, "Shin, kuna mimakin cewa
ambato ya zo muku daga Ubangi-
jinku a kan wani namiji, daga gare
ku, domin ya yi muku gargacfi,
kuma domin ku yi tafawa. kuma
tsammaninku ana jin Ranku?"
(1] IfissrtT NClhu dft mutagen $e tana Tulna v^ncU aTingb^ wa ms.^U kg wo g^s,kiy^i kc yin
fadd iid miyd^un routine ma.su fin gasltiya, Hurid It of an r. ruFe Id. I]d.ka kuma. JuH&mihin. Lid
ke lafe a bay Lima sufla. nilcid. yadda Jtarya ke fada da gaskiyd., [a hattyuyi dabam-diibiim.
7. Suratul A'anaf
231
■ a
64. Sni $uka ftaryata shi, sa'an
nan Muka tsTrar da shi da watfahda
suke tare da shi L adkinjirgin ; kuma
Muka nu tsar da wadand a suka fcar-
yata shi game da ayoyinMu. Lalle
ne s0 1 sun kasance wasu mutane
(fimaulaiiu.
65. Kuma zuwa ga Adawa, da-
n'uwansu Hudu. ya ce; ll Ya muta-
ncna f Ku bauta wa Allah I Ba ku da
waniabm bauta wa, waninSa, Shin
fa, ba ?a ku yi la£awa ba?"
66. Mashawarta wadanda suka
kafirta daga mulancnsa suka ce;
"Lallc nc mu, haEiJKa, muna ganin
ka a gikin wata waula! Kuma lalle
nc mi haRiRa, muna zaton ka daga
maJtaryaU."
67. Ya ce: "Ya mulanena! Uabu
wata wauta a ^are ni, kuma amma
ni, Manzo nc daga TJbangijin
halittu!
68. "Ina iyar muku da saRonnin
Ubangijina, kuma m s gait ku, mai
nasiha nc amintaece.
6 £ /. L 'Shin, kuma kun yi mamaki
ccwa ambato daga Ubangijinku ya
7.q muku a kan wani namiji daga
gare ku, dmmn ya yi rnukugargadi?
Kuma ku tuna a lokacin da Ya
sanya ku masu mayewa daga bayan
mutanen Nuhu, kuma Ya kara
muku zati a cikin halitta. Sab o da
haka ku tuna ni"imomin Allah;
Isammamnku kuna cin nasara.* 1
70. Suka ce; "Shin, ka zo mana
ne domin mu baula wa Allah Shi
kacfai. kuma mu bar a bin da
-j^lT-. "H" \ ? - -i <
* J.\.<\ I" ill"
if** . ■ •"'
# 1# tf iM"
1i 4„
7. Suratul A'anaf
2*2
ubanninmu suka kasance suna bau-
£a wa'. ! To, ka zo man a da a bin da
kake yj mana wa'adi da shi. idan ka
kasance daga masu gaskiya."
71. Ya ce: "*Halti£a azaba da
fushi sun auku a banku daga
Ubangijinku! Shin, kuna jayayya
da ni \\ cikin wasu suna ye wadanda
ku nc kuka yi musu sun ay en, ku da
ubanmnku, Allah bai saukar da
wani dalili ha a gare su? To, ku yi
jira. La lie nc tiL tare da ku mai jira
ne. lh
72. To, sai Muka tsirar da shi,
shi da wadanda suke tare da shi
saboda wata rahama daga gare Mu,
kuma Muka katse Jcarshen waoan-
da suka karyata game da ay 6-
yinMu, kuma ba su kasance rnumi-
nai ba.
73. Kuma zuwa ga Samudawa
darfuwansiL Salihu, ya CO. "Ya
mutancna 1 Ku baula wa Allah; ba
ku da wani a bin baula wa wannin-
Sa. HakTka hujja bayyananniya la
i.o muku daga Ubangijmku! Wan-
nan raRurnar Allah ce, a gare ku,
wata aya ce, Sai ku bar ta ta ci. a
cikin ifasar Allah, kuma kada ku
share ta da wata cuta har azaba mai
radadi ta kama ku.
74. u Kuma ku tuna a lokacin da
Ya san y a ku ma may a daga bayan
Adawa, kuma Ya zaunar da ku a
cikin Kasa, kuna rikon many an gi-
daje daga tuddanla, kuma kuna
sassafiar dakuna daga duwatsu; sa-
huda haka ku tuna m'itnomin Al-
"5T iff ^ i
"5 i^i'tjiJsjp
7-Siiratul A'anaf
233
■ a
lah, kuma kada ku yi ftarna a cikin
Rasa kutia masu fasadi." m
75. Mashawarla, wadauda suka
yi girman kai daga mutanensa suka
ga wadauda aka raunanar/ 2 ' ga
rvadanda suka yi tmani daga gare
su. "Shin, kuna sanin cewa Salihu
manzo ne daga U bangijinsa?" Suka
ce: "Lalle ne mu > da abin da aka
aiko shi, masu Tmani ne."'
76. Wadanda suka yi girman kai
suka ce; l 'Lalle ne mu, ga abin da
kuka yi imam da shi kafirai nt\"
77. Sai suka soke raf£umai\ ku-
ma suka kangare daga burin umu-
min Ubangijinsu. kuma suka cc;
" Ya Sahhu } Ka zo mana da abin da
kakf yi mana wa'adi da shi, idan ka
kasancc daga manzannir
78. Sai isawa la kama su. saboda
haka suka wayi gari a cikin gidansu
guggurfane!
79. Sai ya juya daga barinsu,
kuma ya cc: "Ya mutanena! Lalle
nc. haluEa, na iyar muku da man-
zancin IJbangijina. Kuma na yi
muku nasi ha, kuma a mm a ba ku
son masu nasTha !"
SO. Da Lutfu, a lokacin da ya ce
wa mutanensa: "Shin, kuna jc wa
alfasha^ babu kowa da ya gabacc ku
da i la daga halitlu?
1^ ,1^^,^ tlf A A
* ^ p^ *fc " ■ _ L*_ V ■ »- 1, J ', I ■ .J
(I) ]'HHiiJi ki-jlm^r Larabti he, ma'inartii fcariiii. W&Vau an tu mus-Li kadii yi &artla
dkiji harm dtsmiti hafca tiati z^j suiva 8arjui* ta gsuuc Jiiiia. duka tiar ha iu a |anc munriiiTa
{2) ShLigiHsnn] suki c£ wa mabLyansu masu ra.urn, waLTanda .sukii y] imatu da
Matizci]) Allah Salihu. Accuiia ba su. yi ma^ana du masu. JidrfiJiTmacii bu. do nun sun yankf
7. Suratul A'anaf
234
■ a
HI. "Lai It ne ku, hakika , kuna je
wa maza da sha awa, baicin mats:
A'a, ku mutane ne mafrarnata.**
82. Kuma babu abin da ya fea-
sance jawabin mutanensa, face dai
su k a ce ; 1 l Ru f itar d a s u d aga a I £ ar-
yarku: lalle ne su, wasu mutane ne,
masu da'awar tsarkif"
83. Sai Muka tslrar da shi. shT da
iyalansa, face matarsa, ta kasance
daga masu wanzuwa^
#4. K uma Muka y i ru wa a kansu
da warn irin ruwa; sai ka duba
yadda ski bar masu laitl ta kasance 1
85. Kuma zuwa Madayana da-
n'uwansu Shifaibu, ya ce: iA Ya
mutancna! Ku bauta wa Allah; ba
ku da wani abin baula wa 1 waninSa.
Lalle ne, wata hujja bayyananniya
daga Ubangijinku ta zo muku! Sai
ku cika mudu da sikeli, kuma kada
ku nakasa wa mutant! kayansu,
kuma kada ku yi fasadi a eikin kasa
a bayan gyaranta. Wannan ne man
alheri a gare ku, idan kun kasance
muminai.
86. ll Kuma kada ku zauna ga
kuwanc lalarki kun a Jtyacewa,.
kuma kuna kaugewa, daga hanyar
Allah, ga wanda ya yi Tmani da Shi,
kuma kuna neman La ta zama
karkatacciya, kuma ku tuna, a 16-
kacin da kuka kasance kadan, sai
Ya yawaita ku, kuma ku duba yad-
da aJtibar masu fasadi ta kasance.
87. "Kuma idan wata kungiya
daga gare ku ta kasance ta yi Tmani
da abin da aka aiko ni da shi v kuma
wata kungiya ba ta yi Tmani ba, to,
-■ i - ■
* lit- ? r i . ifc i^-HV
'jj*? J_|^J^ .^Hb^
t J _r| , . j- T' I I _-" I _-■
7-Siiratul A'anaf
235
■ i
ku yi batfuri, har Allah Ya yi huk un-
ci a t&akaninmu ; kuma Shi ne Maf 1
alherin masu huk unci." 1
88. Mashawarla wadanda suka
kangare daga mulanens^ suka ce;
"Lalle ne, rnuna filar da kai, Ya
Shu'aibu, kai da wadanda suka yi
Tmani tare da kai, daga alKaryarmu ;
ko kuwa lallc ku komo a cikin
addinmmu." Ya ce: "Ashe! Kuma
ko da mun kasance masu £T ,?L '
89. "Lalle ne mun kirfora fcarya
ga Allah idan mun korna a cikin
addininku a bay an lokacin da Allah
ya tsTrar da mu daga garc shi, kuma
ba ya kasance wa a garc mu, mu
koma a cikinsa, face idan Allah :
Ubangijmmu Ya so. Ubangijinmu
Ya yalwari dukan kome ga ilmi. Ga
Allah imika dogara, Ya Ubangi-
jinmu! Ka yi huk unci a tsakamnmli
da isakanin mutanenmu da gas-
kiya, kuma Kai ne Mafi alherin
masu huk unci. 11
90. Kuma mashawarla wadanda
suka kafirta daga mulanensa, suka
cc : ''Lalle ne, idan kun hi Shu'aihu :
hakTka ku, a lokacin nan, masu
hasara ne.' 1
91. Sai tsawa ta kama su, sahoda
haka suka wayi gan, a cikin gidan-
su, suna guggurfanc,
92. Wadanda suka £aryata
Shuaibu kamar ba su zauna ba a
ci k i nta, wadanda suk a E ary ata Shu
aibu, sun kasance su ne masu
hasara?
93. Sai ya juya daga barinsu,
kuma ya cc; "Ya mutanena' HaJa-
7.Sflratu] Aaraf
£36
V
Ka, na iyar muku da saEonnin
Uhangijina, kuma na yi muku nasT-
ha ! To, yaya zan yi bat in ciki a kan
mutane kafirai?"
94, Kuma ba Mu aika wani
annabi tl) a cikin wata alJcarya ba,
face Mun kama mutanenta da aza-
ba da cuta, tsammoninsu suna yin
kaskantar da kai.
95. Sa'an nan kuma Muka mu-
sanya mai kyau a malsayin mum-
miina, har su yi yawa, kuma su te;
"Cula da azaba sun shaft uban-
ninmu." (Sai su koma wa
kafirci},.. Sai Mu kama su kwal-
saml alhali kuwa su. ba su sansan-
cewa.
96, Kuma da lalle mutanen alka-
ryu sun yi Tmani kuma suka yi
takawa, da, haklka, Mun bude
albarkoki a kansu daga sama da
Easa, kuma am ma sun karyata, don
haka Muka kama su da abin da
suka kasance suna taniwa.
97. Shin, mutanen alkaryu sun
a mince wa azabarMu ta jc musu da
dare, alhali kuwa suna hard?
98. K.6 kuwa mulanen alkaryu
sun amince wa aza barM u tajemusu
da hanLsL alhali kuwa suna wasa?
99, Shin fa, sun amince wa
makarun Ailah? To. babu mai
amince wa makarun Allah face mu-
tane masu hasara!
if.-"
j >JM j^frj j^fj
i> Iff ^ j^'j 1 i'^=- j^j
(1) llaga aya ta 94 ZUWa aya La LOJ Jukii Eal7£i tic diVmin i'arkarwa rnukirnnmn
ma^an garni waofarnjg ((iswshin Annisbawan nan da mutancnin suka Jtunsa, ttnmij aka uc
haka dai uauran ann^bawa da ba a fa<fa ha suka ztuma da niutaiKtisu a toldn fada a
tsakatlLn easkiya da fcarya.
7. Suratul A'anaf
237
V Jf^ j^S
1 a
700. Shin, kuma bai shiryar da
wacfanda sukc gad on Gasa ba daga
bay an mulancma ecwa da Mima so,
da Mun same su da zunubansu,
kuma My rufc a kan zukatansu, sai
mj zama ba su
/£?/. Wadancan EilRaryu Muna
gay a maka daga Eabaransu, kuma
I a lie ne, ha£T£a manzanninMu sun
jc mmu da hujjoji hayyanannu; to,
ha su kasance suna yin Imam da
abin da suka Icaryata daga gabani
ba. Kamar wancan ne Allah Yakc
rufewa a kan zukatan kafirai.
102. Kuma ba Mu si mi warn
alkawari bagamafi yawansu, kuma
lalle ne, Mun sami mafi yawansu,
haJtiica, fasifai.
10 3. Sa'an nan kuma Mun aika
Musa,' 11 daga bayansu, da ay 5-
yinMu zuwa ga Fir'auna da maja-
lisarsa. sai suk;i yi zalunci game da
su. To, dubi yadda aJubar. mabar-
nata take,
J 04. Kuma Musn ya cc: "Ya
Fir'a una ! Lalle neni, manzo ne d aga
Lbangijln haliuu.
105. "Tabbatacce ne a kan kada
in fadi komc ga Allah face gaskiya
Italic ne, tia 7o muku da hujja
bayyananniya daga Ubangijinku;
sai ka saki Bani Jsra'ila tare da m V
106, Ya ce: "I dan ka kasance ka
za da wata ay a, to, ka kawo la. id an
ka kasance daga masu gaskiya,"
(]j An fitar Ha Gissar B^ni fsra'ib Jaham. dam:n \ : A liurisa si>iijbi]WH. rn^fiu yawd na
farfa h tsak.a.[L]E £aryii da jja.uk iya, ta haciyoyi maau \Liwa, a bayyane da fiuyc a dim adtl]ni.
7. Suratul A'anaf
2M
1 a
107. Sai ya jefa sandarsa, sai ga
la kumurci bayyananne!
108. Kuma ya fizge hannunsa,
sai ga shi fari ga masu dubi!
109. Mashawarta daga mutanen
Fir'auna suka ce; "La lie ne + wan-
nan, hak7£a, masihirei ne mai ilmi."
110. "Yana son ya fitar da ku
daga kasarku; To, mene ne kuke
shawarlawa ?"
111. Suka ce; "Ka jinkirtar da
shT, shT da tfan'uwansa, kuma ka
aika da masu gay yarmu lane a cifcin
gariimwa —
H2, "Su wrn&kada duka mas.i-
hirci., mai ilmi."
113. Kuma masihirla suka jc wa
Fir'auna. suka tc: "La]lc ne, shin,
mull a da ijara, idan mutt kasancc
mil ne marinjaya?"
114. Ya ce: "Na'am, kuma laJle
ne kuna a cikin makusanta.*'
115. Sukact: u Ya Musa ! Ko da.
ka jefa, k6 kutt'a mil kasancc, niu
nc, masu jefawa?"
116. Ya ec: ''Ku jcfa. ,L Tv. a
tokaem da suka jefa, suka sihirce
idanun mutant, kuma suka tsoratar
da su; kuma suka je da sihiri ma J
girma.
U7. Kuma Muka yi wahayi
zuwa ga Musa cewa: iL Ka jeia
sandarka. 1 ' Sai ga ta tana la leu mar
abin da suke karya da shi !
118. Gaskiya ta auku : kuma
abin da sukt: aikalawa ya &aej.
^J^' 1 tf>^^' Jju'UJ*-*\j*i , iJ l 'i
7. Suratul A'anaf
23V
1 a
119 Sai aka rinjaye su a can,
kuma Suka juya sun a kaslcantattu.
JJW. Kuma aka jc far da masi-
hiria, suna masu sujada.
Ill Suka cc: "Mun yitmani da
Ubangijin balittu.
122. "Ubangijin Musa da Ha-
runa.'"
123. Firauna ya cc: "'Ashe kun
yiTmani da shi a gabanin in yi i^ni a
gare ku? La]lc nc. wan nan, half lira,
makird nc kuka makirta a cikin
birni. dumiri ku Htar da mutanensa
daga gare shi ^ To, da sannu za ku
sani.
124. "I-allc nc, ina karkatse
harmayenku da Eafafunku daga sa-
fiani, sa'an nan kuma, haklka, ma
tslre ku gaba (fay a. 71
125. Suka ce: Ll Lalle ne mil,
zuwa ga Ubangijimna, ma"su ju-
yawa ne.
126. "Kurtu ba ka zargin komc
daga gare mu face domin mun yi
Tmani da ay 6 y in Ubangijinmn a
lokacin da suka za mana! Ya
Ubangijinmu ! Ka /uba haKuH a
kanmu, kuma Ka cika man a muna
Musulmai!' 11 "
127. Kuma mashawarta daga
muiancn Fir'auna suka ec: "Shin,
®- _ ? ------ , - : , .--
: t / i ^'.fil fx
(L) Musulmi shi nc wanda ya sallama k?ns^ hwiniruTtf-hulamLien Allah warfandi)
wani annjibin Allah y:i /a ila su, ;i dkin zamamnsa. Satwda haka ma'anar \l u nulm i shi nc
mui salLarnawa ea hukuu^ici Allah, a. kowaiie thimim. lun -da^a Adanili luu TlJ^i Rcuiar
Kiyama, Sal dai wannati aE'umma fa Muhammadu ta kefranta da siinan Mus'jlmi. addinin
fccLirria. da sun^n M LLHiilnnci.
T.Suratiil A'ariif
240
■ j
/a ky. bar Musa da mutanensa, do-
mi n su yi liama a cikin Kasa, kuma
ya bar ka., kai da gumakanka 1 '" Ya
ce : :,: Za mu yayyanka tfiyansu maza
kuma mu raya malansu ; kuma lallc
ne mu, a bisa garc su, marinjaya
IMS."
72$. Musa ya ce wa muta-
nensa (1) ; Ll Ku nemi laimaku da
Allah, kuma ku yi hakuri: Lalle ne
itasa ta Allah ci;. Yana gadar da ita
wanda Yake so daea bayinSa,
kuma a Elba ta masu takawa ce. ,:
129. Suka ce: "An cutar da mu
d&ga gabanin ka zf> mana, kuma
daga bayan da ka zo mana. 11 Ya ce:
"Akwai tsammanin Ubangijinku,
Ya halaka makiyanku, kuma Ya
sanya ku, ku maye a cikin kits a,
sa'an nan Ya duba yadda kukcaika-
liiwa.*'
130. Kuma lalle ne, hakika. Mun
kama mutanen Kir'auna da Isa-
nanmshekaru (fari) da nakasa daga
'ya'yan itace; tsammaninsu suna
lunawa.
131. Sa'an nan id an wani alheri
ya je musu, sai su ee: L 'Wamian
namu nc," kuma id&n masifa ta
same su, sai su yi shu'umci da Musa
da wanda yakc Larc da shi! To,
mhu'uiticimu a wurin Allah yake,
kuma amma maFi ya.wa.nsu ba su
sani !
© ^jj4VVj> u£ ^ji *uj
(!) Musclar Muii gii Baiii I^ri'Lla Li jmtJa uiivj sud jra u^ilvir vi mutu juVvii, liar
sun tara ZAtgrn MQsa dA ccwa ya Sbibbaba musu tsananiti tltinar, zowarsa Shi kuma
]a3]»Hhi: su da. tcwa, "Kdnie yi tsananu to, saufiinss ya yi kusa."
7-Siiratul A'anaf
241
132. Kuma suka te: "Ko me ka
/o mana da shi daga ay a, dam in ka
sihirce mu da ila, lu, ba mu /ama,
sabdda kai, masu Tmani ha."
Sai Muka aika a kan&u da
Likowa, da fara, da EwarJcwata da
kwadl da jitii: yytjyi ahuhuwan
rai-rabewa !]) : sai suka kangarc,
kuma suka kasance mutane masu
laifi.
134. Kuma a lokacin da masTfa
ta auku a kansu, sukan ce: "Ya
Musal Ka rolfa mana Lbangijlnka,
saboda abin da Ya yi alkwari a
wurinka, la Me ne idan ka kau da
azabar daga barinmu, haklka muna
Trnani sabada kai, kuma muna yak in
Ran! Isra'ila tart da kai,*"
135. To, a lokarin da Muka ku-
ranye a/aba daga burinsu zuwa ga
wani ajali wan da sukc masu iskc shi
nc t sai ga $u s.un;1 warwarcvwa!
136. Sa] Muka yi a/iibar riiinu-
wa, daga garc su, saboda haka
Muka nutsar da su a cikin icku,
dtimin la lie nn su, sun itaryata game
da ayuyinMu, kuma sun kasance
daga harinsu, gafilai,
137. Kuma Muka gadar da mu-
tane n, wadanda sun kasance ana
raunana su> a gabacin Jcasa da
yammacinia, wadda Muka sanya
a I bark a a cikinta, kuma kalmar
Ubangijinka mai kyau ta cika a kan
--
1--"--' , Tt'l ^ -- ■-" . r ^ » rl
(1) Ayoyin da suka je mum a cikin lokatai daban-daban dornin a Ja hankalinsu, ko
s.A. si] yi Tm^n: Kow^cv hIv'A "^na tw^nii hfLkw^] sun si wahala da tin.. tisti s.li ro£i Musi
yn yi dtLdu^ a k-jraayela, Ka'an nan a haynn warii Ie^uul hlii :;u kuccia wa k I fiix.-i clS u . kam^r
yaddii ayoyi inasu biyur WLiJicLaCL smka bayvaiiL.
7. Suratul A'anaf
242
■ a
Bani fsra'ila, sabgda abin da sukjj yi
na ha£uri. Kuma Muka murtsukt;
abin da Firauna da mutanc-nsa,
suka kasance suna sana'antawa. da
abin da suka kasance suna shim-
fidawa. m
138. Kuma Muka Eetarar da
Bam Israila ga teku, sai suka je a
kan was u raulane watfanda suna
li/jmla da ibada a kan wasu gu-
maka, nasu, suka te; Ll Ya Musa!
Ka sanya man a \v.ani abin bautawa
kamar yadda. suke da jihubuwan
bautawa. 11(Zi Ya ce: "Lallc ne ku,
mutane ne kuna jahtlta
139. 4 l.a]]unewaUannaTi,abiri da
suke a cikinsa halakakke nc, kuma
abin da suka kasance sunaaikatawa
karya ne,"
140. Yace: "Shin, wanin Allah,
nike nema muku ya zama abin bau-
(awa. aJhiili kuwa ShT (Allah) Ya
fifita ku a kan halillu?" 1
141. Kuma a lokacin da Muka
LsTrar da ku daga mutanen Fir'au-
na h suna lava muku mugunyar aza-
ba. h Suna karkashe diyanku maza,
kuma *una rayar da malanku. 1
Kuma a cikin wancan akwai jarra-
bawa daga Ubangijinku/- 1 Mai
girma.
{1} WaruLiici shi ne £aTKhcn Giyssir fa (fan gaskLya daga wajcn Musi da Jt-irya daga
wajcn Jr'Lr'a'JJia da rundutiarsa. da dikiyarsa. Haka dai farya fcon.iL: chihurua. to. tla lua/a
nc h a ftarshc za t& watsc.
f2j Fart nr. fa dan farya da gaiitiya a iSiikanitL Bar..] l.-ra^a da Musa waicn son
konjaVfa. j:a aL'adu da Eari a cikin qrfdini Ta hanyar hdi'a
(J) LamTntl Musulci]] nr watfanda ak-j yi wa mAgana yanKU a harslicn Muhattlinadu.
domin m vrd\\?A u da La barn n nmuuicn farku.
7. Suratul A'anaf
742. Kuma Muka yi wa'adi ga
Musa da dare talaUn, m kuma
Muka eika" su da goma, sai mi£atin
Ubangijinsa ya cika dare arha'in.
Kuma Musa ya ce wa d&n'uwansa,
T far una: lt Ka maye mini a cikin
mutancna, kuma ka gyara, kuma
kada ka bi hanyar masu iasadi, 1 '
1 43. K uma a lokaci n d a M usa y a
je ga mutalinMu, kuma Ubangi-
jinsa Ya yi masa magana, shi Musa
ya cc: <h Ya Ubangijina! Ka nuna
mini in yi dubi zuwa gare Ka! 11 Ya
cc: "Ba za ka gan Ni ba, kuma
a mm a ka duba zuwa g;i dulse, to,
idan ya labbata a wurinsa, to, za ka
gan NL" Sa'an nan a lokacin da
Ubangijinsa, Ya kuranye zuwa ga
dutsen, Ya sanya shi nikafcke,
Kuma Musa ya fadi somamme. To,
a lokacin da ya fork a, ya ce; "Tsar-
kinKa ya tabbata! Na luba /uwa
gare Ka, kuma ni ne farkon mumj-
nai.' T
144 Ya ee: Ya Musa! Lalle ne
N'T S Na zabe ka bisa ga mutane da
manzanciNa, kuma da maganaTa.
Saboda haka ka nti abin da Ka ba
ka, kuma ka k as ante daga rnasu
godiya. 1 *
(3 j KiSsOSllitl dtf hi tafc daga nan, Sima Tiling hani £3 a fara wani abu a L-ikin UTTiarciin
Allah Kywanc j ri n Riiri ^hi ne alec cewa bid^a,. kuma kci da an. yi ah] cll da iiufjci Jiwurui.
fiidi a lana kawo filicia ga m3.Mi L'a.
7,Siiratiil A'araf
244
145. Kuma Muka rubiita masa a
cikin alluna daga kowane abu,
wa'azi da rarrabewa ga dukan ko-
wane abu; "Sai ka rikc su da £arfi,
kuma ka umurri mutancnka. su yi
riko yii abin da yaki; mafi kyaun-
su m ; Za Ni nuna rnuku gidan fa-
146. ZaNi karka tarda wadanda
sukc yin girman kai a cikin Rasa, ba
da wani hakki ha, daga ayoyiNa.
Kuma idan sun ga dukan aya, ba za
su yi Tmani da ita ba, kuma idan sun
ga hanyar shiriya, ba za su rifce ta
hanya ba, kuma idan sun ga hanyar
bata, sai su rhte ta hanya. Wancan
ne, domin lalle ne suu sun karyala da
ay ay in Mu, kuma sun ka sauce, daga
barinsu, gafiiai.
147. Kuma wadanda .suka kar-
yala game da yyoyinMu da ganm-
wa da Lahira 1 ayyukansu sun bid.
Shm, ana saka musu, fact da abin
da suka kasancc sun a aikatawa?
148 Kuma mutantm Musa suka
riki marak^ 23 , jikin mutant, yana
run, daga hayan tafiyarsa, daga
kayan kawar^u. Shin, ba su gani ba,
ccwa la]]e ne &hi, ba ya yi musu
magana, kuma ba ya shiryar da su
ga hanya? Sun rika shi, kuma sun
kasance masu zalunci.
^„.^L<
(]] Mafi k^au dugii Tauiatti s]u nc w^ui-dii yaki; twiyyatiarint;. watnii kitda a yi uiki j;i
! Hun i!,i y.isc: 1 ni: hnyyana h;i. s.!i il s sihm d:! yi : , hayyana, buy. -in sin \">.rd.i cfrxn dukan^u
da^iii Ailah sute.
(21 RiJinci ]rLiraJii shi bauta rnaia. ShT [naraJiin 4in yi *hi cll: dii [im[LJj.\i;[L kay-iirau.
yanii dLi.uk i :]Hl iiu inula as. kuiiia yam ruiL k^jnar sJujiu, Bash] yi n maeana iun hauta
ma sa a bayoii fafi>iar Musi, a cikin kwana gorna na £lrin Mo'lcattn.
7, Suratul A'araf
145
■ r
1 i
149. Kuma a lokacin da suka yi
nadama, kuma suka ga cewa lalle ne
su, haJotfa, sun 6ace, suka ce; "Ha-
JaEa, idan UbangijinMu bai yi
in ana rahama ba, kuma Ya gafarta
mana, lalle ne muna kasanccwa
daga masu hastira."
150, Kuma a lokacin da Musa ya
koma zuwa ga muCiinensa, yana
mai fushL mai bafun ciki, ya cc.
Tir da a bin da kuka yi mini wa-
kilci, a bayana! Shin, kun nemt
gaggawar umurnin Ubangijinku
ne?" Kuma ya jefar da Allunan,
kuma ya yi riJco ga kan cfan^uwansa
van a jan sa zuwa gare shi Ya ce:
+ 'Ya cfan T uwata!! Lalle ne mutanen,
sundauke ni mai raum, kuma sun yi
kusa su kashe nL saboda haka kada
ka darantar da ma£iya. game da ni,
kuma kada ka 8 any a ni tare da
mu Lane azzalumai."
15 J. Yace- "Ya Ubangijina! Ka
gafarta mini, nT da dan uwana 3
kuma Ka shigar da mu a cikin
rahamarKa, aJhali kuwa Kai ne
Mart rahamar masu rahama!' 1
152. LaJIe tie wadanda suka riki
mara£in, wani fushi daga Ubangi-
jinsu da wani walakanci a cikin
ray u war duniya, za su same su;
Kuma kamar wancan ne Muke
saka wa masu £ir£ira karya.
153. Kuma wadand a suka aikata
miyagun ayyuka, sa'an nan suka
tuba daga bayansu kuma suka yi
Tmani, lalle ne Ubangijinka daga
bayansu, halcuca, Mai gafara nc,
Mai jin EaL
_1 r ?st*
I* ^ __ > j- . & .-- _ _
A. ff ^ ^ < ^
7,Siiratiil A'araf
246
■ r
1 i
154. Kuma a lokacm da fushin
ya kwanta daga barin M u.sa . sai ya
ri£i Allunati, kuma a cikin kwa-
fensu akwai shirty a da rah am a ga
wadanda suke su, ga Ubangijinsu,
masu jin tsoro ne.
155. Kuma Musa ya za&i muia-
nensa, namiji saba'in, dnmin mi£a-
tinMu. To, a lofcacin da tsawa ta
kama su, ya ce; "Ya Ubangijina!
Da Ka so, da Ka halakar da su daga
gabani : su da ni. Shin, za K a halaka
mu, saboda abin da wawayen daga
garc mu suka aikala? Ba la /ama ba
face filinarKa, Karta ftatarwa, da
ita, wanda Kake su, kuma Kana
shiryarwa, da ita, wanda Kake so;
Kai ne MajiGincinmu. Sai Kagafar-
ta mana; kuma Ka yi mana raha-
ma, alhali kuwa Kai ne Mali alherin
masu gafary.
156. "Kuma Ka rubuta mana
amen a cikin wannan duniya, kuma
a cikin Lahira. Lalle ne mu, mun
tuba /uwa gart Ka." Ya ce: "Aza-
baTa Tna samu, da ita, wanda Nike
so, kuma rahamaTa, la yalwaci
dukan kome. Sa'an nan za Ni rubu-
ta ta ga wadanda suke yin taCawa,
kuma suna bayar da zakka, da wa-
danda suke, game da ayoyinMu
muminai ne;
157. "Wadanda suke suna tain
Manzo a \ Annabi, Ummiyyi wan-
da suke samun sa rubuce a wu-
rinsu. a cikin Attaura da LmjTia;
<i«n*J< ^t\^,< J-
y^-j eft}?— *±*J i^j* J •^11
(I) B^tyinin hjsharar Attaura da Linjjla game da Annatei Muhbic^jijudu. [iira da
Lirtiinci ShLi [ahbiala. i gH.r!r ^hi. Kuttih bisihirHT d;i A Huh >'a gay^ wa AnriabL \1us li a wiiril)
MiJiiatiDsa larc da. rtiutatae saba v ni, dijmLii xciLJELicJdr dinkc Lake.
7,Siiratiil A'araf
241
■ r
1 i
yana umurnin su da alhen, kuma
yana nana su daga bann abin da ba
a so; kuma yana halatta. tnusu abu-
buwa masu datfi, kuma yana
haramtarwar muriana a kansu.
Kuma yana kayar da nauyinsu dajja
barinsu, da EuEummai wadannan
da suka kasance a kansu. To, wa-
danda suka vi Tmani da shi k uma
suka Ear fat a shL kuma suka lai-
make shi, kuma suka hi haskc wan-
da aka saukar tare da shi, wadan-
nan nc masu cin nasara.'"
158 Ka ce: "Ya ku mutant!'^
La]]e ne n7 manzon Allah zuwa
gare ku, _paba day a. (Allah) Wanda
Yake Shi ne da mulkin sammai da
kasa: Babu warn' a bin bautawa face
Shi 1 Yana Tiiyarwa, kuma Yana
malarwa, sai ku yi imani da Allah
da ManzonSa, Armabi. Ummiyyi,
wanda yakc yin Tmani da Allah da
kalmominSa: ku bT shi, tsamma-
niriku, kuna shiryuwa "
159. Kuma daga mutancn 12 '
Musa akwai arumma, suna shiryar-
wa da gaskiya, kuma da it a suki; yin
adaki.
J 60, Kuma Muka yayyanka su
sibdl goma sha biyu, al urnmai.
Kuma Muka yi wahayi zuwa ga
Musa a lokacin da mutanensa suka
neme shi, ga shayarwa. cewa: tL Ka
: ■
At
^^^^^^^
j #^ ^ - _.« <-
{l> Myiaac i nan, lana, rmfm Yahiidii -du wasunau Anu kiian &u /.uwa ga abtn oa.
Al1^ur:i la yi ttillmj hishara da Kiiwansa. a cikin sifrifin da la sifanta sh] ila su.
(7.) A nil tiCliih icgwa duka yadda TnutaTi^ sukq B^CL Im a ra.sa rm Vii k? a c:ikin su ba.
7, S lira tul A'araf
24*
1 i
cioki dulsen m da sandarkH," Sai
m arm arc goma sha biyu suka Fm6-
buga daga gare shi ; Lalle ne kowa-
danne mutane sun san mashayarsu.
Kuma Muka sanya girgije ya yi
musu irtuwa, kuma Muka saukar da
ciarfta da taniabam a kansa. ; 'Ku ci
daga ma'su dadin ahin da Muka
arzula ku:' Kuma ba su zalunce Muha;
kuma amma rayukansu sukt: zalunla.
J6 f. Kuma a lokacin, da aka ce
niasu: "Kuzauna ga wanna n alka-
rya 112 ', kuma kuci daga gare t a. hula
kuka so, kuma ku ce; l Saryarwa H '
kuma ku shiga tfofa kuna masu
sujada; Mu gafarla muku laiflifYu-
kanku> kuma za. Mu fiaxa wa rriasu
kyaulalEiwa."
162. Sai wacfand a suka yi y£\ un ci
daga gare su, suka musanya maga-
na (J) walar wadda aka ce musu, sai
Muka aika a /aba a kansu, daga
■sama, aaboda abin da suka kasance
sun a yi na zalunci.
itfi. Kuma ka tambave su daga
a]Rarya wadda ta kasance kusa ga
icku, a lokacin da sukc ketare haddi
a cikin Asa bar, a lokacin da
klfayensu. suke je musu a ranar
-4 '^==i-Urf»- r&=uy^
1^
(1) Watau d5iscn_ da ya pudu da tufalinsa nc ? lokacin da yatr yin tvanka
dnniiu a nana waBani I^ra'ila, imfinda iuka soke £tlL dJ gwaiwa.CBWa Laf'iVa Jau yiike.
Kaccia aka urn acre shi da Jaukai dulsea, karri ;i yun^a aka arnur/Ct: s,hi da ya d^ike Shi dOfl]]il
niwit yn Ei t o saboda ihartsu.
(2) AlJcaryar ita cc ba i ti I MaUdis* bwa shugahancm Yilsh^'u. 'Saryarwa' walau a
siryai [nana da ^unubinTnu, ya A]]ah ! "Shipa Jtitfa da sujada', watau. da laWaa'u.
{%} Suk.i musanyii hidd? da hinda; watau alkama. (Aya 1a Ifv]) Sai aka Kaukar da
a/aba a kansu., .\abcida haka wannan ya nuna civn Allah ba ya hoti a inuaacjya addininSa
dn kome, tai dai mu(u.rj] ya yi *.tii kamaj yadda ya zo masa. Mu&ajLyawad umatmn, ya£i ne
a Lsakimin easkiya dii Ma'anai tudd'a itii cc Jtayaj zunubi
7, S lira tul A'araf
149
1 i
Asabar m dlnsu jere. Kuma a rinar
da ba su yi Asabar ba, ha su 7uwa
gare m: Kamar wanean nu Muke
jarraba su da abin da suka kasance
suria yi na fasiitanci.
164. Kuma a lukacin da wata
aFumma daga gare su ta cc: "Don
me kuke yin wa'azi ga mutane wa-
cfanda Allah Yake Mai balafca su,
ko kuwa Mai yi musu aziba, azaba
mai tsanani?" Suka tc: il D6min
neman hanzan zuwa ga Ubangi-
jinku, kuma tsammaninsu, suna yin
ta£awa. L '
165. To, a lokadn da suka mania
da abin da aka tuna tar da su da shi 1
Muri tsirar da wadanda suke hani
daga cuta, kuma Muka kama wa-
dandasuka yi zalunci, da azaba mai
tsanani domin abin da suka kasancc
suna yi, na fasiicauci.
166. Sa'an nan a lokacin da suka
yi girman kai daga barin abin da
aka hana su daga gate sbi, Muka cc
musu: ll Ku kasance birai £as£anta-
ttu."
167. Kuma a lokacin da Ubangi-
jinku Ya sanar, lalle ne, za Ya aika a
kansu (Yahudu), zuwa Ranar Kiya-
ma, wanda zai dandana musu
■i
^-J-^JJ Ui W
(]] Wula alJtarytt -uid. da 3 Lll Ailuta Li bakin i:abar Biihr AL Kul/uin j /anianin
DawQda. Allali ya umuroe su a kun hai sIicji Dawuda su raJtJ .lumti^'a tUnm Ldi. su yajikc
^]ki a ciln, domin ]harLa. sat .mica Jci Jumnia'fl suka /:aRi AHahar, ma a rs^ yankcwa I o.
^ai AiLah va Lsiananta mu.su, Ya hana :tu farai]lar kifLaranar Asabar, Ya h alalia mu.nu shi. a
iiiLicac) kwatiukai) iniko. Sai a fitiac Asabai. taml klfi tmijil kail waJii. Lituma sauiun
kwanuka ba su SAmurj&a tiaka Siu ]Mjs ya sanar da su ga su aikata rt;atarar ruwa a gefrn.
Lekur., a ranar Asatar, hiidc kifi ya (ihiga rule:, har ranar I.ahadi \i± kiima. Sa; garin ya
ka£u uku. kanhi d"iLya v.jka YL farauta. was.u iukii tLaila, S Q. kacna Suku \i ^uru a
liakanicisu da masu yi. na uku. ha su. yi faraurar ba k\,imn b'r- hana ba, A tayaci 'yan
kwanaki sai aka mayar da masu farautar birai, sa'an nan suka mulu
7, Sural ul A'araf
2>0
V Jf^ j^S
1 a
mummunar azaba h lalle ne Ubangi-
jinkn . ha£7Ra, Mai gaggawar ulfuba
nis t kuma Shi. h»£i£a. Mai gafara
nc, Mai jirt £ai.
/<5S. Kuma Muka yayyanka su,
a cikin kasa, aTummomi. daga gare
su akwai salihau kuma daga gart; su
akwai wan da ha haka ba. Muka
jarrabe su da abubuwan alhcri da
na musTfa: tsammaninsu, suna
koniowa.
J 69. Sai warn "yan bay a suka
maye daga bayansu, sun gaji Lit ta-
ll n, suna karfiar sifar a> wannan
£aa£antac<;iya J suna eewa: Ll Za a
gaTarla mana/' Id an kuma wala
sifa innla la za, za su kar&e t a. Shin,
ba a ktirfti alkawarin LiltaTi ba a
kansu ccwa kada su farfa ga Allah,
face gaskiya, alhali kuwa sun ka-
ranta abin da yake a cikinsa, kuma
Gidan Lahira ne mafi allied ga
wanda ya yi takawa? Shin, ba za ku
hankalta ba?
170. Kuma wadanda suke
ri£ewa da Littafi, kuma suka
tsayar da salla, lailc ne Mu, ba Mu
tozarla ladar masu gyarawa.
I7f. Kuma a lokacin da muka
daukaka diitse a3 sain a da su, ka-
----- ti
f 1) SiH'ar Ras&cantacuya jla oc kayati dmiiya na ha ram. kamar railiawi. An kira ia s:J'a
dnmin hi aba ^ mm tsayuwa da kanla ba , kuma ba sJ Cai' abin klrki ba. &aj dai abin da
yaku hiiLiikiine nan da [tan.. Talti: gi.\ltLya fadx. nc t!a ^ddmi, walau ynEi i [sakiiniTi ^a^kiya
da ficarya.
(2) A lokacin da Musi ya karanta wa Barn Isrl'ili A ttauta da hukunce-hukunc? n da
sukeii(;ik]nia, misu wuya ^?rcsu. sfli suka £i yfirdni da Km AlJah ya yank* di.ltsc daid.iL da
^ii[i]]su, Yli diukaka shi a kansu, kt) hu yi aiki da ha ko ya fada a I ansa. Daga nan id an
sunasalla. saisu yi sujada darabm gosln akan tsagjn liagu, ^anakallnn duticci. Kuma ym
sajada n h,ik:H ya zair.a sunnarau har yanzu. Watau ba a sya tsare gaskiya dagaya£in (carya
sai aa yi amfani da wani Jtarfi.
7. Suratul A'ariif
251
v ^ijtH
■ *■
mar dai shi girgije ne, kuma suka
ha££aJte, lalle ne shl, mai faduwa ne
a gare su. (aka ce): lL Ku karoi a bin
da Muka kawo muku dit £arfi„
kuma ku luna a bin da yake a cikin-
sa, tsammaninku kutia yin
lafiawa."
772. Kuma a ldkatin da Uban-
gijinka Ya kar&i (alkawari) daga
cfiyan Adam, daga hayayyakinsu, a
zuriyarsu, kuma Ya shaidarda su a
kan rayukansu, (Ya ce): "Shin, ba
NT ne Ubangijinku ba?" Suka ce:
"Naam! Mun yi shaida?"(Ya oe):
"Kada ku ce a Ranar Kiyatua:
Lalle ne mu, daga wannan, gala-
lallu ne " C1>
173. Kg kuwa ku ce: 'Abin sani
kawai, ubanninmu suka yi shirk i
daga farko, kuma mu 1 mun kasance
zuriyu daga biiyansu. Shin fa, Kaua
haiaka mu, saboda abin da masu
6atawa suka aikata?"
174. Kuma kamar haka Muke
rarrabe ayoyi n daki-daki; tsammaV
mn&u, suna komovva
175. Ka karanta a kansu labarin
wan da Muka kawo masa u> ayo-
yiriMu, sai ya $abulc daga gaix s.u,
sai Shaidkn ya bi sha, sai ya kasancc
a cikin halakakku.
J-*0* uj u I ^ 4^- H*j\ J
(I ! WaLau kada ku lc bH ku san winnan alkawari ba.
,y\ Ashlin kihiisi ajiii lI-'.vl, iia-=L Uil'tirrLU lLt: Bj'u:i ne, Allah y:i bi s'ni :1m i. vi b.jr
iLmin, YanA dags cikio inalaman BanT isra'ik, ya feasance wanda ake kar&at addu'aj-sa,
suna pahalar tla s;hi a eikin tsanantic-lnanariLe, sai Musa ya ailcc shi, ^uwa gll Sarkin
Madyiicia. ya kirayt shi /uwi jra AlUh. Sai Sarkin ya yank a masa Jtaita, ya ha shi, sai ya bi
^■ddiiii n Saikin, ya bat aJdjnin Musa. Ya zama inisali ga duk EtiaLaftuu da bui yi aLki da
1 1 mi n K.i ba Id an inii]« mi ya balaka, to, ya Shjudan sharn domin haka Shaitfan yakc bjnsa
Wajen laicnaknn Jtaryi a kan yaskiya.
7. Suratul A'ariif
176, Kuma da Mun so, da Mun
daukaka shi da su n kuma amma sh7,
ya nemi dawwama a cikm kasa,
kuma yn bi son /.uriyarsa. To, misa-
linsa kamar imisahn karc nc. idan ka
yi tfauki a kansa ya yi la]] age, k6
kuwa ka bar shi &ai ya yi lallagc,
wannan ne misaiin mutane wadan-
da suit a £aryata game da ayu-
yinMu: Ka jeranta karatun laha-
run; tsammaninsu suna tunani.
/77. Tif da zama misalr, muta-
nen da suka Jcaryata game da ayo-
yinMu, kuma kansu suka kasance
suna zalunta.
1 78. Wanda u> Allah Ya shiryar,
to, shTne Mai shiryuwa T kuma wan-
da Ya 6atar, to, wacfannan su ne
rnasii hasara.
J 79 Kuma lalle ne, ha£Tk a, M un
halitta, saboda Jahannama, masu
yawa daga aljannu da mutant:, suna
da zukala, ba su fahimla da su,
kuma suna da idanu, ba su ganida
su, kuma suna da kunnuwa, ba su ji
da su: wadancan kamar bisashe
suke. A'a. su ne mafi bacewa; Wa-
dancan su ne gafalallu.
fSO. Kuma Allah Yana da su-
nave masu kvau tZ) : sai ku roEe Shi
_- ^- ■«-■ T - "T^ ^ r i ' j
-. . ■ •■
,i i -r .-■
(]) Aji si tan la Musuhmda ab:Ji daaka siTiicjiii Ynhudu da shi uewa d akinsu akwai na
kirki. kuma alcwai miyagii. dornin yaJiJ n tsakaniH na&kLya da. Aaiya ya df^e.
f2] WadiiTida Knki± rok\in ALLah da sunlycnSa masu kyuu ba, id tie aka sifaiita da
dabbobL, har diibbobi Min T] su, darn in dabha '.ana f LidijTi ahin da yakc cuUr ta, amma sd bn
si] Kanahindayakeodlar&U ba. bade £u jjujc shi. Kuma atti ra^LL^^La^^:cwa haaroitfin Allnh
dawani Hima Kiis:!, idflii hoii kasarifii ii cikltl SUIiayenSa masukyau ba. sni fa LdarL yazama a
dunkuLc nc, kamar a oc h ,l Ya Allah inl rdJfon Ka da sunayenita wadanda na sam da
wadanda bat! Sauj ba." dumin }JaL]]ii ya nana a yi haia Kiran Allah dg STjnaycnSa
masu Jtyau ba yana vlkm yaJti a Isakaiiin Jiaiya da .iiaskiya
7. Suratul A'ariif
■ a
da su, kama ku bar wadanda sukc
yin ilhadi a cikin sunayenSa: Za a
saka musu abin da suka kasance
suna aikatawa.
181. Kuma daga wadanda Muka
halitta akwai wata al'umma, suna
shiryarwa da gaskiya, kuma da ita
suke yin adalci.
182. Kuma wadanda suka £ar-
yata game da ayoyinMu, za Mu yi
musu islidraji daga inda ba su sani
ba,
183. Kuma Inii yi musu jinkiri,
lalle ne kaidlNa, mai £arfi ne.
184. Shin, ba su yi tunani ba,
cewa babu wata hauka ga ma'abu-
rinsu? 0> Shi bai zama ba fate mai
gaTgatfi mai bayyanawa.
185. Shin, ba s u yi dubi baa cikin
mulkin sammai da Sasa, da kuma
abin da Adah Ya halitla daga kome,
kuma akwai tsammani kasanccwar
afalinsu, ha£Tj£a, ya kusanta^ To,
da wane labari a bayansa sukc yin
Tmani?
186. Wanda Allah Ya fiatar, to,
babu mai shiryarwa a garc shi:
kuma YanI barin su, a cikin Batarsu
suna dtmuwa.
187. Suna lumbayar ka t2} daga
Sa'a, a yaushe tabbatarta take? Ka
* *A f ? A v *L -At* 'T- » s -
„r .' Ov mi ^ I ^
-a ■ ■ *■ *■ 1 1 ^ I *t - It 1 ! . I ■ r - ?*-
( I) Watau, Annabi Muhammadu* tsira da amincjn Allah su tabbala a^are *hi, bu ya
da hauka sai bank sib , sabnda hak^a masu yin uddm] da hnuka. kumur u'LiIf-u da awar
liiHtiwwLilj. Larya Kukdyi, suna fada ne da gaskiya. Kuma s-Qkaf maj wa'azi da suniyc farfa
da gaskiya tic
(2) Tamhayar ahin dn. Allah bai hayyanaahi ba. kamar Ranar Tasliin {Ciya[]]a, yaki ll£
a tiakatu:] k'arya da j^aakiya. CHwz. wani mutum ya sail ^aib] ki> yana lya kawo alheri ko ya
tujikudt wan] sham. ki-.r\K nr. kuma fsiua da cwslfiyj nf
7.Siiratul A'ariif
254
■ a
ce: "Abin sa.ni kawai, saninta a
wurin Ubangijina yake. Babu mai
bayyana ta ga lokacinta iaee Shi Ta
yi nauyi a eikin sum mai da Itasa. Ba
?a ta zo muku ba face kwatsam."
Suria lambayar ka, kamar kai ma-
sani tie garc la.. Ka ec: "A bin sani
kawai, saninta a wurin Allah yake,
kuma am ma mafi yawan mutane ba
su sani. 1 '
J 88. Ka ce: <,r Ba ni mallaka wa
raina wani amlani, kuma haka ban
tunkude wata cuta, face abin da
Allah Ya so. Kuma da na kasance
Ina sanin gaibi, da lalle ne< na
yawaita daga alheri kuma cut a ba
/.e! la shafe ni ba h ni ban /a ma ba
face mai gargatfi, kuma mai bayar
da bishara ga mutant wadanda
suke yin Tmani.' 1
189. ShTnt Wanda Ya halitta ku
daga rai guda, kuma Ya sauya n daga
garc ta. ma'auranta, domin ya nat-
su zuwa gare (1> ta. Sa an nan a
lokacin da ya rule ta, ta yi ciki. ciki
sassaulta, sai ta shude da shi. Sa'an
nan a lokacin da ya yi nauyi, sai
suk«, rn£i Allah, Ubangijinsu: "Lal-
le tic idatt Ka ba mu abin Ewarai,
hakl£a, za mu kasance daga masu
gadiya."
fid ret* * -^<rf -
{1) A sal i n hahtta. iai tuda cc. watau Adam, Allah ya j'ttat da hUuwa'u daga Adajuu.
ya mayar da ns m^tarsa, d<tga gate, si] ?iiriyA t;i y^dn. leu™ ya zama sunnaT rai. njimijm ya
[utHU mwa pa macL'ii. Kuma daga nan zama yi j^aha ha.r Ldan rnniri; la yi nki. ba La
da[[]uwa da Shi slil >a yi ]iau> , i, i L ll du rcicj] didya addj'a, njJtwft A]]a]]. Abayart
hukatarsu ll biya saL su mania da Allah, su dora jingLna jjbibuwa zuwa fa sabubbansu. su
bar Iun^nin Mai M^bbahjwa Daja nun Hbn ya vi /urfi har ya kasance shirk i ; b^LLta wa
wadj tare da Alla!i, viJii fie a [iakatLici j^askiya da karya.
7. Suratul A'anaf
255
1 a
190. To, a lokacin da Ya ha su
abin Rwarai, suka s-anya W asa abS-
kan tarayya a cikin abin da Ya ba
su. To, Allah Ya Isarkaka tlaga abin
da s ukc yi na shirki,
19$. Shin, suna shirki da abin da
ba ya halittar koine, kuma su ne ake
halittawa?
192. Kuma ba su iya bayar da
taimako gare su, kuma kansu ma,
ba su iya taimaka!
193. Kuma id an kun kiraye su
zuwa ga shiriya, ba za su bTku ba h
daidai nc a garc ku. shin, k un kirayc
su, ko kuwa ku masu kawaici ne!
J 94. T.al3c nc wadannan da kukc
kirn, bakin AJIah, bay! ne misa-
lanku : lo, kukirayc su, sa'an nan su
kar&a muku, idan kun kasance
masu gaskiya!
195. Shin, suna da ifafafu da
sukc yin tafiya da su? K6 suna da
hannaye da suke dam£a da su? Ko
suna da idanu da suke gani da su?
Ko suna da kunnuwa da suke saura-
re da su? Ka ce: "Ku kirawo abu-
buwan Cl> shirkinku sa r an nan kuma
ku yi mini kaidi, sa^an nan kada ku
saurara mini.
196. "La lie nc. majifiinclna Al-
lah ne Wanda Ya saukar da Littafi,
kuma ShT nc Yake jifiintar salihai.
J97. "Kuma wacfanda kukc kira,
baicinSa, ba su iya taimakun ku,
kuma kansu ma, ba su iya
taimaka."
_-
u jitigiria. v^axa bukata a garc shi. dufca ya^i
7. Suratul A'ariif
2^
■ a
795. Kuma idan ka kiraye su
zuwa ga shiny a, bit za su ji ha, kuma
kana ganin su. suna dubi zuwa gare
ka, alhali kuwa sij, bit su gani.
199. Ka riki a bin da ya saufcaka ;
kuma ka yi umumi da alherL kuma
ka kau da kai daga jahilai. a>
200. Kuma imma wata fizga
daga Shaidan ta ftfgc ka, sai ka
nemi tsari ga Allah. Lallc nc Shi,
Mai jT ne, Masani,
201. I . a Ik nc wadanda suka yi
takawa idan wani I a shin hankali
daga Shaidan ya shaTc su, sai su
tuna (Allah) sai ga su, sun zama
masu basTra.
202. Kuma 'yan'uwansu (shai-
dan u) sun a taimakon su a cikin
Bata, sa'an nan kuma ha su takai-
tawa,
203. Kuma idan ha ka je musu
da wata aya ba, su ce: "Don me ha
ka kaga ta ba? 11 Ka ce; ll Abin sani
kawai, ina biyar abin da aka yo
wahayi zuwa gate ni nc, daga Uban-
gtjina. Wan nan a bub u wan kula ne
daga Ubangijinku, da shiriya da
rah a ma ga mutanc wacfanda suke
yin imani."
204. Kuma idan an karanla (2)
Alkur'ani sai ku saurara garc shi,
kuma ku yi shiru: tsEtmmaninku 1
ana yi muku rahama.
(]] Bayaimi sifofiri mai wffazi. walau mataittiakm ga&kiya a kau Earya.
(2) Riyan an sifanta A I fur's ni da cwa a tun kula ga masu itnUtij. sai kuma
ya yi amurni eta. saurarc,, a Idkacirl da \ikc karaLunsa. Saararcn yana wpjabta a Cjkin Sal La,
idiJl fimaa ya hayyana karatu kuma da a CLkin hu.du.bar Jumma'a. Yana Kama nmsttlharjbl
ga &auratl lijkatai. If ur'ani shr nc a bin da akc Wa'azi da stli. kuma shi ne aya da kanHa. Hana
Haurarcnsa yaki da gaskiya.
4 I*
7. Suratul A'ariif
257
205. Kuma ka arTihad (1) UharL-
gijinka, a cik[rt ranks da fc'ankan da
kai, da tsdro, kuma komabayan
bayyanawa na magana, da safe da
marece, kuma kada ka kasance
daga gat'alallu.
206. Lalle ne, wadanda ke wurin
Ubangijinka ba su yin girman kai
ga bauta Masa, kumasuna tsarkake
Shi da tasbihi, kuma a gare Shi suke
yin sujada.
t-i^rj 'j^ry^ J^Ju J ^ _) J> 5 'J
Tana karantar da cewa taimakon Allah, shi nc nasara ga rnasu
taltawa, ba karfmsu ba s da kuma shiryarwa ga dokokin ya£i da abin
da ya ratayu da yatci domin daukaka kalmar Allah.
Da sunan Allah r Mai rahama, Mai jin kai
1. Suna tambayar ka lil ga gan -
ma. Ka ce: "Gamma ta Allah da
ManzonSa ce. Sai ku bi Allah da
takawa, kuma ku gyara a bin da
( I] Sa'im risn leumn yn yi umuTni da amhaADn Allah da. addua a iarku da. fcarSh-stL
rana kamar yadda ya yi umurni da yid salla a W-adailftan lukataL. Wiltau Wttunatl shl ne
TRHkcLcnin ^iikLya a kail Karya.
(2) Ya ftra Sunt da larr.hayar Sahabbai ga Annabi cewa wane ne ya tl tancanla da
duktyai gaaTlMJ d-a ilka sSniu y.'] if in Radar Babha. samarsmayaka ku isufafll mifu bayar
da shiwara da ra's yoyin.su. masu kyau. Saan Hart Ya. >'] jawabl d ii CCWd " K. ;i Ci ganim^r ta
Allah uc da MafizuuSa", sabuda drtlliar. da sukc t aJcr gn aypyin da mkc biyc. Ana [jufi
wanke sojii daga jayayya a kan dukiys. Allah Ya 11 sani.
& Sar&tul Aufal
ISA
yake a tsakamnku, kuma ku yi (fa 1 a
ga A]] ah da ManzonSa, idan kun
kasance mrnninai."
2. A bin sani kawai, muminai su
ne wadanda suke idan an ambacL
Allah : zukatansu su ftrgita, kuma
idan an kararHa ayuyinSa a kansu.
su tt ara rtiusu watii miatti, kuma ga
Ubangijinsu suke dogara;
J. Wadanda 5uke tsayar da salla.
kuma daga a bin da Muka ar/uta su
sun a ciyarwa. m
4. Wacfannan su nc muminai da
gaskiya. Suna da darajoji a wurin
Ubangijinsu, da wata gaTara da
arziki na karimci.
J. K amar y ad d a U ban giji n k a Ya
filar dii kai daga gidanka da gas-
kiya, alhali kuwa lalle watri hangar e
na muminai, hafcTEa, suna Jcyama.
6. Suna jayayya. da kai a cikin
(sha'anin) gaskiya a bay an ta
bayyana, kamar dai lalle ana kora
su zuwa ga rnuLuwa ne alhali kuwa
suna kallo
7. Kuma a lokacin (i> da Allah
Yake yi muku alkawan da day an
fiungiya biyu. tcwa lalk it a laku cc:
.it
^ ...V - ^.-T f . ^4 ,
*1 - T 1'
(!) Walau su[]i y:n ibid^ lu. iiki da la c3 u.kLy» . wiLjiba narlhs.
[2] Asalin tiuir MiLsnlmi zuwa Hattoj sht nc Ann a hi ]i IdtiiliLci Abu SufyilnJi yii fito
daj^a Makka iJa ayari zuwa Sham. waLnu 'Syria 1 ", sai ya fita drimin a fcima \hL, salt. a sami
Ann Sujy5JU ya ihi^e da duklya. SabGda baka Anclab] daya Badar ya kbma MadmLi.
Wannan fita. ami kijan ta Bidaj Karama J H Abu Sufyacia ya &ami labari, sai ya aika wa
fCurjishawa, domtn iu (it,o t su tsarc dijktyarsu daga Musulmi. Annabu da ya ji labirm
Jitfmfmur Aha Sufyana, vai ya T:la Laie da jama'arKa, wanda ya ji yana acin Hla, kuma yana
da abm hawa.. Aliu SuJ'yatia tare da ayan sa nc wajen da bibu Jiaya. VakLti Kuraisluwa slu
nc wajc.n da yake 4« Cays. Masulmi a Isakjya. Ahu Sui'yanaya s.akJ hanya ya 1 sTra . \a ncnu
KuraLshawa da su koma. Aha Jaha] ya ce s:ii Allah Ya yi hukmiti a t.sakaTiinsu da
Mllhacciinadu wailda ya katbc KurriuiiLi, ya har addinia jyaye.
& Sfiratul Anfa]
259
kuma kuna gurin ccwei la Ik £ungiya
wadda ha ta da Jcaya ta kasanct
gare Jcll kuma Allah Yatia nufin
Ya labbatar da gaskiya da kalmo-
minSa., kuma Ya katse tfarshen
kafirai ;
8. Domin Ya tab ha tar da gas-
kiya, kuma Ya 6a (a ftarya. kuma ko
da masu laifi sun fti.
9. A lokacin da kuke neman
Uban^ijinku laimako, sai Ya karfta
muku ctwa : ,4 Lalle nc NT. Mai
taimakon ku m da dubu daga ma-
la'iku, jere. 11
10. Kuma Allah bai s-anya she ba
face domin bishara, kuma domin
zukatanku su natsu da shi, kuma
taimakon, bai zama ba fact daga
wurin Allah: La lie ne Allah Mabu-
wayi ne, Mai hikima.
11. A lokacin da (Allah) Yake
rule ku da gyangyadi, domin aminci
daga gare Shi, kuma Yana saukar
da ruwa n> daga sama, a kanku.
domin Ya tsarkake ku da shi, kuma
Ya lafiyar da fia/anlar Shaitfan
daga barinkLj, kuma domin Ya dau-
re a kan zukatanku, kuma Ya tab-
bat ai da kalafu da shi.
12. A lokacin da Uhungijinka
Yake yin wahayi 7uwa ga mala^iku
cewa: "Lalle ne Mu, Muna tare da
ku, sai ku cabbatar da wadanda
suka yi Tmani: za Ni jefa tsoro a
(I) A lokacin zafi na bazan. kuinu tiku
diiidii iln samanin VI iisll Imi t £iika iha. suka yi
jaarayi doinin u-auKi]] Luflya..
fiiriiLTs a/umi, sai Allah Va saukar da ruwa
U-Lulkb Sll"j[l nacL kurna ak:i daddal? mu.su
& S&VatuI AufaJ
dkin zukatan wacfanda suka ka-
firta, sai ku yi duka bisa ga wuyoyi
kuma ku yi duka daga gart su ga
dukan yatsu <1JI -
13, Wancan ne, domin la]lc ric
sij„ suna Sciftti wa Allah da Manzon-
Sa. Kuma wan da ya safia wa Allah
da ManzonSa, to, lalle ne Allah Mai
tsananin ufcuba ne.
14- Wancan ne: ll Ku dan-
dane shi, kuma lalle ne akwai a>:a-
bar wuta ga kafirai".
15, Ya ku wacfanda suka yi Tma-
ni f I dan kun hadfu da wacfanda suka
kafirta ga yafii, to, kada ku juya
musu bayayyakinkih
/ 6. K uma duka wa nd a ( 2 1 ya j \i ya
musu bay ansa a yinm nan, face
wanda ya karkata domin kocfayya,
ko kuwa wanda ya jc domin hadu-
wa da wala kungiya, to, lalle nc ya
koma da fuvhi daga Allah, kuma
maiai lararsa J ah anna ma, kuma tir
da makoma itaf
17, To, ba ku ne kuka kashe su
ha: kuma amma Aflah ne Ya kashe
su; kuma ba ka yi jlfa ba a lokacin
da ka yi jTf a ; kuma amma Allah ne
Ya yi jifar <J) : Kuma domin Ya jar-
C fit ^ .-
l * ji " ^ f * v ■!- " * r n - - ■ —
(J) Sa'an nan kuma Annnbi du umuiuin. Allah ya dcbi t3akuwa da hannunsa mai
daraia yj iel'a a jihar kafirai. Rabu wan da ya rape a akin.su, fate lsakuwar nan 1a s h i ya. a
cikin jdaimr.ia.
\2) Gu-riu a wurin yiJc i n Jihadi shi rcc man ginman baiam duka, matuftar kafirai ba ku
fi ainki biyu na ddadL]] Muhulrni ba. kumur yadda /.m /.a Wanda ya yi tudu a wurinjthadl
katnaa ya" n^mi kafjrci va rinjayi Musuluna Jit.
(3) Kiian. Ja aka yi cnusn, Allah wv- Ya kasbc sn. ^Laka A[Li]abi ya dtbi Laakuwu Ja
hannnnsa mai daiaja ya ici'a wa kat'iraj. tsakuwar ta shi^a cikin idanun kowatic tfaya
dsiga a'bimsu. To. wannan jlifar daga Allah take Saboda haka duk ganamar dai ta Allah ce
da Man/.nciSa, Hai yadcla Ya so. /a a raha la.
2fil
raba Musulmi da jarrabawa mai
kyau daga gare Shi. Kuma Allah
Mai ji ne, Masani.
1R. Wancan ne, kuma lalk nc.
Allah Ma] raunana kaidin kufirai
19. Idan kun yi altanun cin nasa-
ra.. to., lalle nasarar ta je muku.,
kuma idan kun hanu, to, shi nc muT
alberi a jarc ku, kuma idan kun
koma /a Mu k5m.it, kuma jama'ar-
ku ba za ta wadatar muku da kome
ha, ko da ta yi yawa. Kuma lalle ne
ccwa Allah Yana tare da muminaif
20. Ya ku warfanda suka yilma-
ni. Ku yi da h a ga Allah da Man-
zonSa. kuma kada ku juya daga
harinSa, alhali kuna ji.
21. Kuma kada ku kasance ka-
mar watfanda suka ce^ "Mun ji,"'
alhali kuwa su, ba su ji.
22. Lalle ne, mafl sharrin da-
bbobi a wudn Allah, su ne kurame,
bebaye, wacfanda ba su yin nan kali.
23. Da Allah Ya san wani alheri
a cikinsu, da Ya jiyar da su, kuma
ko da Ya jiyar da su, haJciJta, da sun
juya, alhali su r suna masu hinjirewa,
24. YI ku wacfanda suka yi i mi-
ni! Ku karba wa Allah, kuma ku
karfca wa Manzo, idan Ya kiraye ku
zuwa ga abin da Yake rayar da ku:
Kuma ku sani cewti Allah Yana
shamakactwa a Usakanin mutum da
zuciyarsa, kuma lalle ne ShT, a zuwa
gare Shi akc tara ku.
25 Kuma ku ji tsoron fitina
wad da ba" ta samun watfanda suka
^ Miff*
-fj
^.^j^ i t^i* <^4', l^t^
; > T ^ ^ .If*" - 1 itp
& Sflritul AnfaJ
2d2
yi zilunri daga garc ku kCfi-t-. kuma
ku sani, lalk- nc Allah Mai tsananm
u£uba ne.
26. Ku tuna a lokacin da kuke
kadan, watfanda ake raunanarwa a
cikin Easa, kuna tsoron mutane su
cafe ku. sai Ya tattara ku (a wurin
natsuwa, Madina). kuma Ya Gar-
fafa ku da tamiakonSa, kuma Ya
arzuta ku dajia abubuwa masu
dadi: tsammaninku, kuna godewa.
27. Ya kii wadanda suka yi Tma-
ni! Kada ku yaudari Allah da Man-
zon&a, kuma ku yaudari ama-
noninku. alhali kuwa kuna sane.
28 Kuma ku sani cOwa abin sani
kawaL dukiyoymku da 'ya'yanku.
wata filina cc, kuma lallc ne Allah, a
wuritiSa, akwai ijara mai girma.
29. Ya ku wadanda suka yi Ima-
ni! Man kun bi Allah da taJcawa, zai
sanya muku marairaba (da tsoro)
kuma Ya kankare Icananan zunub-
anku daga barinku. Kuma Ya jga-
farta muku. Kuma AJlah tic
Ma'abiirin fa la la mai girma,
30. Kuma a lokacin da wa-
danda 01 suka kafirta suke yin
makirei game da kai, ddmin su
tabbaur da kai, ku kuwa su kashe
ka, ko kuwa su fitar da kai, sun a
1 1) K'ui idsba wa suka tSru sutiI shiiwarar yadda za yi da IVTLLhjmmadui : kn su daurc
sTli :i r J i k i n fid a, ko su ka^hi: shi, kn mi kore shi. Ra ayinsu ya '.saya ga su kashe shi da
/.a lia IVfi'jn mulund dii^i kdwace £abiLa\ vidda duilgiftSii;, Bim His]li[[i, M Vi Lyu t'acfa da
diikka.ti Lirabawa, hac su koma ga djyya. A tanur da sulfa shuya kashc shi, Allah Ya
»murcc shi dii hyua Medina. A l^k^cm da ya fila da^a Kidsnsa ya iskn su 1sailsayc,
KUna Hiirti. ya ;:uha Lurftaya a kunnuwaciHU. sa'an nan ya shij;e sukatafi larj du Aoubakar,
suka sauka i t ikm ko^ci diiiscn Thaur. Bii\aj) kwaziaki uku. &uka Jlta ^u'wa Madina
& Sfliitul Anfal
2f.3
makiTci kuma Allah Yanit nnayar
musa da makirci, kuma Allah nc
Maflficin masu makirci.
3L Kuma idan aka karafiia,
aydyinMu a kansu, sukan «: "I.-al-
le ne mun ji, da muna so, hafcTka, da
mun fatfi irin wan nan: wan nan hai
zama ba face tatsuniyoyin mutanen
farko.*
32. A lokacin da suka ce: Ya
Allah! Idan wan nan ya kasaneeshT
ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi
ruwan duwatsu, a kanmu, daga
samu.. ko kuwa Ka s.ty mana da wala
aZElba s ma i radadi.' 1
33. Kuma Allah bai kasance
Yana yi musu a/.aba ba alhali kuwa
kai kanfi cikinsu. Cl * kuma Allah hai
kasance Mai yi musu azaba ba alha-
li kuwa suna yin istigfari.
34. Kuma mcnc nc a gare su da
Allah ba 7ai yi musu a/aba ba,
alhali kuwa su, suna kangcwa daga
Masallact Mai alfarma, kuma ba su
kasance maji6intanSa ba? Babu
maji&intanSa face masu takawa.
Kuma mail yawansu ba su sani ba.
35. Kuma sallarsu a wurin "Da-
kin ba ta kasance ba face shewa da
yaya: sai ku dandani azaba saboda
a bin da kuka kasance kuna yi na
kafirta.
36. La lie ne wadanda suka ka-
firta, suna eiyar da dukiyoyinsu,
J S P
< 4 ^ h- ^ ^ ^ ^ v
(1) Riyuuar AnimKi a cjkin nnUanc aciHJici ne daea aziiba, haka kuina yin istigl'an
amiriCL tic. Wiiddii ke ma wadaLa [Ja aminci clagit All^h. sai ya lazimci ist:gfsri da bin.
.^iSTiTiAr Annabi. islra da ainincm Allnh su Labhaca a j^aa: shi.
& Sfiritul AufaJ
dottiin su kangc daga hanyar Allah ;
to, za su ciyar da ita, sa'an nan
kuma ta kasance nadama a kansu,
sa'an nan kuma a rinjaye su. Kuma
wacfanda suka kafirta zuwa ga
Jahannama akc lara su;
J 7. Domin Allah Ya rami be mu-
mmuna daga rnai kyau, kuma Ya
sanya mummunan, sashensa a kan
sashe, saan nan Ya shirga shi gaba"
daya, sa'an nan Ya sanya shi acikin
Jahannama. Wadannan su ne masu
hasara.
33. Ka cc wa watfanda suka ka-
firta idan sun ha tin, za a gafarta
rnusu abin da ya riga ya shige, kuma
idan sun koma, to, hanyar kafiran
farko, haklfca, ta shutfe.
39. Kuma ku yaEe su har wata
fitina ba za ta kasance ba, kuma
add mi dukansa ya kasance na Al-
lah. To, idan sun hanu, to, lalk ne,
Allah ga a bin da kukc aikatawa
Mai gaui nu.
40. Kuma idan sun juya, to, ku
sam ccwa iallc Allah ne Majiftin-
dnku: Madalla da MajiBinci, kuma
madalla da Mai taimako, 5hT.
41. Kpma ku sani, abin da kuka
sami^ gamma daga wani abu, to T
lalle ne Allah Yana da humusinsa
kuma da Manzo, da kuma masu zu-
munta da marayu da misklnai da
\ 4 J -1
(1} Daea fark<m Suxar har /uwa a nan, ana" bayanin oswa. ganjiciar Badar ni ta knwa
ba cc itcc ALLati da Manj.unSa ; Lin. a nan yana bayinin ya.dda za ?- mba dufcjyar, kuma
wan nan rithon, ya TAma sumia |a dukkan dakLyar ^a]]Tma da Mu\Li]mi si]ka sinm rf^H yaRi
ko hun.
& Sfliitul Anfal
dan hanya, id an kun kasance ktin yi
Tmatii da Allah da a bin da Muka
saukar a kan BawanMu a Raruir
Rarrabewa, a Ran ar da j ama 'a biyu
suka hadu, kuma Allah ni;, a kan
kowane abu, Mai Ikon yi.
42. A lokacin da kukt a gafca [a
kusa su kuma suna a gaba ta ncsa,
kuma ayarin yana a wuri mafi
gangarawa daga gare ku, kuma da
kun yi wa juna wa'adi, da kun sa5a
ga wa'adin ; kuma amma domin
Allah Ya hukunla abin da yake ya
kasance abin aikatawa. Domin
w and a yakc halaka ya halaka daga
shaida, kuma mai rayuwa ya rayii
daga shaida, kuma lalle Allah nc,
haklka, Mai ji, Masani.
43. A lokacin da Allah Yakc
nuna maka su suna kadan, a cikin
barcinka , k Lim a da Ya nuna maka su
suna da yawa, lalle ne da kun ji
tsoro, kuma lalle ne da kun yi jaya-
yyu a cikin aPamarin, kuma amma
Allah Ya isarc ku: Lalle Shi ne
Masani ga abin da yakc it cikin
Jciraza.
44. Kuma a lokacin da Yake
nuna fnuku su, a Jokatin da kuka
hadu, a cikin idanunku suna kadan.
kuma Ya karatitar da ku a cikin
idanunsu, domin Allah Ya hukunta
wani aramari wanda ya kasance
a bin aikatawa ; kuma zuwa ga Allah
akt mayar da aTumurra.
45. Ya ku watfanda suka yi 7m a-
ni ! Jdan kun hadu da watakungiyar
yaRi, lo, ku I abba la, kuma ku arn-
©
■ ^ -I - ■. "
* - —
& Sar&tul AufaJ
baci m Allah da yawa, tsamma-
ninku kuna cin nasara.
rf(S. Kuma ku yi da 'a ga Allah da
ManzonSa, kuma kada ku yi jaya-
yya har ku faun ana kuma iskarku
ta lafi, kurna ku yi hakuri. Lalle ne
Allah Yana tare da masii haJcuri
47. Kada ku kasancc kamar
wadanda suka 11 ta daga gida-
jensu (2J , suna masu a I fa hart da yin
riya ga mutane, kuma suna kange-
wa daga hanyar Allah ; Kuma Allah
ne ga a bin da suke aikalawa Mai
kewayewa.
48. Kuma a J oka tin da Shai-
dan c 11 ya Itawace musu ayyukansu..
kuma ya cc : ^Rabu marinjayi a gan:
ku a yau daga rtiuianc, kuma rv\
mafcwabci nc garc ku/' To, a loka-
cin da fungi y a biyu suka hadu, ya
koma a kan digadigansa, kuma ya
cc: "Lalle ne nT. barrantacce ne
daga gare ku ! NT ina ganiu abin da
ba ku gam; ni ina tsoron AlJah:
Kuma Allah Mai rsananin u£uba
ne lh
49. A lokacin da munafukai da
wadanda suke akwai at La a tikin
0) Ambatgn. Allah bayyanc yi fi kyau a wurin ya£i da warm harama tk ha.jji ko
Lur.ia, kutna da lokadn ila akr tiVi zuvra j^a maHallatici ;di. WuTm tin hi wadannan wurarc
uku ba. ambaton ALLah, ya zania asircc ya fi kyau.
Kada MusulnLL SU JUa j a£i di diitLa alfahari da kiLrc-kid"L' dii giya da mala da
ma^angarmn ^Ifflsha, kam^r yadda ^ur-aisKawa suka flu ?ywq Hadfti: Vu fiU da fawaEn'i
da iikirici Allah
(3) Shamfan. ya tita zuwa |aK'uiiiiihawri.i a cikm ;u:aj STirtif^lLi bn Malik, ya ce musn
yana tin da km, kum^ sKi nc malewabciiijui; walau dangima. K ? n '.nn H,wa, hi yi ku tafii su
ba da yiki, a I csk Liuin dx sake ya£i da Mubammadu. Biyafl baka da ya tafi Badai >:;i ".a
mala'dku, shT ne ya kdecia baya, yatia tcwa waL shi yana tsiiiun ALJab; ^intau yajm yi wa
Kurasshawa izgiti; s'j ba su tsoron Allah.
& Sfliitul Aufal
267
zukatansu, suke cewa; "Addinin
wadannan yarucfc $u"\ Kuma wanda
ya dogara ga Allah, to, Jalk nc
Allah Mahuwayi ne h Mai hikima.
JO. Kuma da ka gani, a lokacin
da mabViku sukc kar&ar rayukan
wadanda suka kafiria, yuna dukar
fuskokinsu da tfuwawunsu, kuma
sun a cewa : "Ku dandani azabar
G&bara —
51. "Wane an saboda abin da
hannayenku suka gabatar ne :
Kuma lalle ne, Allah bai zama Mai
zalunci ba ga bayinSa.
52. "Kamar al'adar mutanen Fi-
r'auna da wadanda suke gabaninsu,
sun kafirta da ay 5 y in Allah, sai
Allah Ya kama su da zunuban.su:
La I It Allah nc; Mai £arfi, Mai tsa-
namn ukuba.
53. "Wancan ne, domin lalle ne,
Allah bai kasancc Mai Lanza wata
rn'ima wadda ya nfimtar da ila a
kan wasu mulanc ba fate sun sake
abin da yakt ga rayukan su, kuma
domin lalle Allah no Mai jT, Ma-
sani.' 1
54. Karnat aTadar mutanen Fi-
r'auua da wadanda suke a gaba-
timsu, sun fcaryata game da ayoyin
Ubangijinsu, sai Muka halaka su,
saboda zunubansu, kuma Muka
nulsar da mutanen Frr'auna ■ Kuma
dukansu sun kasance ne masu za-
lunci.
55. Lalle mafi sharrin dab bob i a
wurin Allah, su ne wadanda suka
kallrta, sa'an nan ba /a su yi Tmani
ba.
& Sflritul Anfal
268
56'. Wacfanda ka yi kullin alka-
wari da su, daga gare su, sa'an nan
kuma suna warwarewar alk a wa-
rm su a kowane lokaci, kuma su, ba
su yin ta£awa,
57. To, in dai ka kama sua cikin
yaJtL sai ka kore n> wadanda suke a
hayansu, game da sn : Isammaninsu,
7& su dinga tunawa.
58. Kuma in ka ji [soron wata
yaudara daga wasu mutanc, to. ka
jefar da alkawarin, zuwa gare su, a
kan daida[ta: lalle ne Allah, ba Ya
son mayaudara.
J 9, Kuma wadanda suka kaTuia
kada su yi zaton sun tsere: lalle nc
su, ba za su gagara ba.
60. Kuma ku yi tattali . dominsu,
abin da kuka sami Ikon yi na wani
karfi 1 ^ 0 , kuma da ajiye dawaki,
kuna tsoratarwa, game da shi, ga
ma£iyin AJlah kuma makiyinku da
wasu, baiein su, ba ku san su ba,
Allah tic Yake sanin su, kuma abin
da kuka ciyar daga wani abu a cikin
hanyar Allah, za a cika muku
sakamakonsa, kuma ku ba a zilun-
tar ku.
6f. Kuma idan sun karkata
zuwa ga zaman lafiya, to f ka karka-
ta zuwa gare shi, kuma ka dogara ga
Allah; lalle ne ShT, Mai ji ne,
Masani.
62. Kuma idan sun yi nufm su
yaudarc ka, to. lalle ma'ishinka
•'TV
A -
»5 J.
Jj==t-= \yi>^y- x Q. fits'
__■ ■ -r 1 ^" _ J _. . .
T L> ^" rJ ~\ -^S ™ T Ft ""'I' J (--■
/'^ "-.^ ^rrCt ■ f '*^ i.-.j ^ ._
(11 Wii!3LL ^ kashc w;i<fancla alca kSnu domiti sauca su ^ani *u ji tsotii.
(-) "1 "atl t" Ll daga wani Earfi.. >u ha^fa dukkuci ubin da. /ai yiwu it yi yiitiil dbciliir. ^aba
da ^i, A yiTi/:Li dagu bindi^a atijn da yakc sajnp, da ila. shi Jie a yi latlali
& SQratul Anfa]
Allah ne, ShT ne Wanda Ya Icartafa
ka da taimakonSa, kuma da mumi-
nai.
rt.f, Kuma Ya sanya soy ay y a a
tsakanin zukatansu. Da ka dyar da
abin da yake cikin £asa, gaba daya.
da ba ka sanya soy ay y a a tsakanin
zukalansu ba 7 kuma amma Allah
Ya sanya soyayya a isakaninsu.
La lk Shi nc Mabuwayi, Mai
hikima.
64. Ya kai Annabi ! Ma'ishinka
Allah nc, kai da wanda ya biye
maka daga m urn i nai.
65. Ya kii Annabi ! Ka kwadai-
lar da muminai a kan ya£i. Idan
mutum ashirin masu hakuri sun
kasance daga gare ku, za su rinjayi
me tan, kuma idan dan suka ka-
fsance daga gare ku, /a su rinjayi
dubu daga watfatida suka kafirta,
domin su, mutant nc, ba su fahimta.
66. A yan^u Allah Ya sauitaRc
daga gare ku, kuma Ya sam tewa
lalk ne akwai masu raum a eikinku,
To, idan mutum dari, masu baJturi,
&uka kasance daga gare ku, 7a su
rinjayi metan, kuma idan dubu suka
ka sauce daga gare ku, za su rinjayi
dubu biyu, da iznin Allah. Kuma
Allah Yana tare da masu ha£uri.
67. Ba ya kasaneewa <]) ga warn
annabi, kamammu su kasance a
fj- r ■" ■■ .- j
5»
f* ■ - * t - - Air iTt
^-.a^^* - : iJ *V>^ ^ '
Abbis bafJian Annabi. Sai Annate ya shawarci sah^hbannii pa Abin da ii su ifl da
k-imATnTin]. Abuhak^i" yi^ lit Annybi, " ' \1 ul 3 cLcnk a. nc, la Kiike a'u. Sa'iic' Hull ya nenjj
1." mar shiw^ra, ya Cc masa li Ka kiishe SU." Sat ya karbi i'ansa daga gaJP 5l; Biiyan hakg
AlJiur'ani yj. siiula da kurJ'af-i ra'aym Vr.iac nu. kasln- fi- Ann ma tun da an rLga an
iartar da iansar, shT ke nan,
270
gare shi sai (bayan) ya zubar da
jinainai a cikin kasa. Kuna nufin
si far duniya kuma Allah Yana nufin
Lahira. Kuma Allah ne Mabuwayi^
Mat hikima.
68. Ba domin wani Lit tail daga
Allah ba, wand a ya gabata Cl \ da
azaba mai girma daga Allah la
shale ku a dkin a bin da kuka kama.
69. Saboda haka, kuci daga abin
da kuka samu gamma, yana halal
mai kyau. Kuma ku bi Allah da
takawa, Lalle Allah ne Mai gafara h
Mai jin £ai
70. Ya kai Annabi! wa
wand a yake a dkin hannavcriku
daga kamammu: "Man Allah Ya
san akwai wani alh.cn a cikin zuka-
tanku, /ai kawo muku mafi alhert
daga abin da aka kar6a daga gare
ku, kuma Ya yi muku gafara : Kuma
Allah ne Mai gafara, Mai jin kai."
11, Kuma idan sun yi nufin yau-
dararka. to, haklka, sun yaudari
Allah daga gabani sai Ya bayar da
dam a daga gare su: kuma Allah ne
Masani, Mai hikima.
72, Lalle ne wadanda suka yi
imani, kuma suka yi hijira. kuma
suka yi jihad i da dukiyoyinsu da
rayukansu, a dkin hanyar Allah, da
wadanda suka bayar da masauki,
kuma suka yi (aimako Wadancan,
sashcnyu waliyyat ne ga sashe.
Kuma wad'anda suka vi imam
. JL. t
f-" H ■ 1 ifj- AT!
jfe - ^ j.' 4 <; *s<,
■ "- '•
I L j Al)jn dii > j jjiibicu ]Jli LiUifL illi LimEnci Allah jl« Masani]] hn^Tfca. d.bii\ di yakL-
4 mi(in SCir-ar Al [mriinii, ^ l^'J, jnda ika baL wa Annabi umuimr. yi shflwara da
jea iiliin da ya sharl yaGi, .ui'an nan lmnria ya dof.ar:i pi Allah wa|i L ^i jiaHar lL^
iibin da ya ^aba daj. f Li ihawarar du suka bi shi.
271
kuma ha s.u yi hijira ni bit, ba ku da
wani abu daga wu.licrin&u, sai sun yi
hijira. Kuma idan sufca nemc ku
taimako a cikin addini, to L taimako
ya wajaba a kanku, face a kan
mutane wadanda a tsakaninku da
tsakaninsu akwai wani alkwari.
Kuma Allah ne, ga abm da kuke
aikaiawa, Mai gani.
73. K uma wadanda suka kafirta,
sashcnsu nc waiiyyan sashe, idan ba
ku aikata shi ba, wala fit ma za ta
kasancc a eft in Easa, da J'asadi
babba.
74. Kuma wadanda suka yilma-
ni kuma suka yi hijira, kuma suka yi
j i Midi, a cikin hanyar Allah, kuma
da wadanda suka bayar da masauki,
kuma suka yi taimako, wadannan su
ne muminai da gaskiya : sun a da
yafara da wani abinci na karimcL
75. kuma wadanda suka yilma-
ni daga bay a, kuma suka yi hijira
kuma suka yi jjhadi tare da ku, to,
wadannan daga garc ku suke.
Kuma ma' a but a zumunla, sashcnsu
ni: waliyyan (2) siisht a Likin Littafin
Allah La lie Alluh ne ga dukkan
kome Masani.
KvlTTrti-V -rt^'V-i -----
(1) A farkon Musulunci bijLra sharadi cc ga Shiga eLfciJi waJLccm MasulJtu. arr.nia
bayan da Musi] I una ya yi Jcarfi, hiiara ha (a 7ama Kjurndl bflu sai dai Una wajahtf ga
M j£u.Lini ya Lasbi daga inda ba ya Lyii t^are addininsa /uw^ ^a irda yakc iva tiarc: shi,
matuJttilf b^'b-U wiita Wcilldlla HJai l^tuni. A]U (aiTiiakojl Maiulmili Ja. bai >•] hijirii ba
il) Waited s hi kusama da Lwmjtar wajabcin taittiaktm juna. A farksm MusulutLcL,
MusuLmi bi su da walic^i ^ ki^n wani Mu^ulll]i. iai idar. >'d yi lnjlfR zuw« MAdTlla. Bayan
eitl Makk a da waULiw-ur MusliIutllu sai waliccin Mu\Li!mi ya wajaha a kan kdwanc
M'JSULmJ aindadLik yakc, 1 uLkJndQlliya. £Wir,ewado[L ^LLili,amma ku:na a ukitL haka maA
kuv^Titar /uTnunt? .^bi nc ma.fi cuncaTitii waLLwm kowanc MuRiilmi, har dai ^a abiji ya
shift hi]iiyc na j^amari milium kamar aurc di gadn, da suLiransi]. kamar yatid^ hltattafan
spuria &uka bayvana. a uaa tikin babia walkd.
Tana bay ail i ga hukuncin yankc wa kafirai na kowane irin
kafirri, da irin alalca wad da take iva rage w a a tsakanin Musulmi da
kallri da bajauin sifofin kafirai.
L Barranu daga Allah da Man-
zonSa zuwa ga wadatida kuka yi wa
alkawari daga masu shirki m .
2. Sab yd a haka ku yi tafiya a
cikin £asa wata hudu m , kuma ku
sani lalle ku, ba masu buwayar
Allah ba ne, kuma lalle Allah ne
Mai kunyatar da kafirai.
i. Kuma da yekuwa daga Allah
da ManzonSa zuwa ga mutane, a
Ranar llaji Babba cewa lalle ne
Allah Barrantacce ne daga masu
shirki. kuma ManzonSa (haka). To,
idan kun tuba, to, shi ne mafi allien
a gare ku, kuma idan kun juya, k\
ku sam lalle ne ku, ba masu bu-
wayar Allah ba ne. Kuma ka hayar
da bishara ga wadanda suka ka-
Rria, da azaba mai radadt.
(1) Klfirai id uku nc: man] addTnm aPida kamar Lirabawa, su nc masu shirki. $a s an
nan masu bm l.ilLiill sbafafTe walau YahiidiJ da N a Kara, sa'an nan da nriunarakan wannan
al iimnua. Ya faia cia ctLasu £hirkL da bayailin irin ayubalLSu, feu'afl nail ya >■] bayauiri sauriiri
kamar haka
(2) Bayan yankc sulhu. Allah Ya bai wa kafirai wa;a kudu na lunanij. doimn su. kSic
harkokin.su da was-u ma'amakili da suka fculla t^lrc da Musulmi. sa'an nan ySJfi ya tashi.
Ana rmflci maiiu uddLnin. ai'ada na shirki a nan.
S iira tut Tauba
273
4. Sai wadanda kuka yi wani
al k a wart daga masu shirki, sa 4 an
nan kuma ba su rage ku da kome
ba, kuma ba su taimaki kowa a
kanku ba, to : ku cika alkawarin,
/uwa garc su, har ga iyakar yarjeje-
niyarsu. La lie nc Allah Yana son
masu takawa,
5. Kuma idan watanni, masu al-
farma suka shige, to, ku yaki mushi-
rikai inda kuka same su, kuma ku
kama su, kuma ku tsarc su, kuma
ku zaune musu dukkan madakata.
To, idan sun tuba, kuma suka
tsayarda salla, kuma suka bayar da
zakka, to, ku sakar musu da ha-
nyarsu. Lalle Allah ne Mai gafara,
Mai jtn £aL
6. Ulan wani daga mufchirikai ya
ncmi maRwabuikarka, to, ka ba shi
mafiwabtakar har ya ji maganar
Allah, sa'an nan ka isar da shi ga
wurin amintcwarsa. Wantan fa do-
min lalle ne su, mutane ne wadanda
ba su sani ba.
7. Yaya wani alkawari a wurin
Allah da wurin ManzonSa yake ka-
sancewa ga mushirikai, fate ga
wadanda kuka yi wa alkawari wu-
rin Masallaci Mai al farma? To,
malukar sun tsaya sosai gars; ku, sai
ku isjiyu so sai gare su. Lalle ne
Allah Yana" son ma.su taJtawa.
■■■■ ' i-'V.
t ^ ?\\Y-v^ * f i \ * A-\ i\< . u
^. Yaya, alhali idan sun ci nasara
a kanku, ba 7 a au tsare watazumun-
S iira tut Tauba
274
ta ba a cikinku, kuma haka wata
amana, suna yardar da ku da baku-
nansu, kuma zukalansu suna fii?
Kumit mafi yawansu fasikai ne.
9. Sun say a da ayoyin Allah,
n yan kutfi kadan, 5 a 1 an nan suka
kangc daga hanyar Allah, Lulle ne
su. a bin da suka kasance suna aika-
tawa ya munatta.
10. Thl su tsaron wala /umunla a
cikin muminai, kuma haka ba su
tsaron wata amana: kuma wadati-
nan ne masu. ta'adi.
\U Sa an nan idan sun tuha cl? ,
kuma suka tsayar da salla, kuma
suka bayar da zakka, to, "yan-
uwanku ne a cikin addini, kuma
Muna rarrabe ayoyi daki-daki, ga
rnuiane wadanda suke sani.
12. Kuma idan suka war ware
rantsmvoyin amana daga bayan
alkawarinsu, kuma suka yi suka a
cikirs addininku, to, ku ya£i ahuga-
bannin kafirei. Lailc nc su. babu
lantsuwoyin amana a garc su:
tsammaninsu suna hanuwa.
13. Shin, ba ku yak in tnutane,
wadanda suka war ware ranisu-
woyinsu, kuma suka yi niyya ga
fitar da Manzo, kuma su ne suka
fara muku. tun a farkon lokaci?
Shin, kuni tsoron su ne'f To, Allah
nc Mafi caneanlyr ku ji tsoronSa,
idan kun kasancc mummail
(]} RukuHtHUi] MuKulunui biyar nc: K:i]miir shuhsda df\ sJilU ;,i klltti i da ?ilkka da
hajji ga 'Dakin Allah. Ana yaJtai rtSuLum SalxHla. barin uku dti^ii uikLnsu, walau kiilmjiT
sh.aKad.3 d.i da 7akka kawai, Kuma uku suna \\i£ma\nT [niiwidiiui da mauikui:], til l
kalmar shahada da sal!a da ajumi kawat Amma zakka da hajji sai mm halm >'i da
wadala.
S iira tut Tauba
275
/4. K u y a£e su, A ] 1 ah Ya y i mu $ u
a 7 aba da hannay^nku, kuma Ya
kunyatar da su, kuma Ya tiimakc
ku, kuma Ya warkar da farazan
mutanc inuminai.
/J. K urn a Ya t a El da fu sh i ti zuk a-
tansu, kuma Ya karfri tuba a kan
wanda Ya so. Kuma Allah ne Masa-
ni. Mai hikima..
jtf. K.fj kuna zaton a} a bar ku,
tun Allah bai hayyana wadanda
suka yi jibadi ba daga gare ku,
kuma su ba su riki wani shige ba,
baiein Allah da Man/onSa da mu-
minai? Kuma Allah ne Mai jarra-
bawa ga ubin da kukc aikaiawa.
]7_ Ba ya kasanctwa ga masu
shirki su raya masallatan Allah,
alhali kuwa suna masu bayar da
shaida a kan rayukansu da kafirci,
warfarin an ayyukansu sun ftaci,
kuma a cikin wuta" su madawwama
nc.
/# r A hi n sani kawai, mai ray a
masallatan Allah, shl ne wanda ya
yiTmani da Allah da Ranar Lahira,
kuma ya tsayar da sal la kuma ya
bayar da zakka, kuma bai ji tsoron
kowa ba face Allah. Jo : akwai
Isammanin wadannan su kasante
daga shiryayyu.
"Si < .'- J - r '
[]) Walau kuria zaLon ku shiya Aljanna saboda ciwa rltij , "Man yi [mani," Itawai?
A'aha! Sai AILiih ¥1 bavyanar du anJti gas»k[>ar icnac'] ^iim.:; da ji katli, kurna. ^axkiyar imiJli
itacccc jashin soyayya da wamn ALLah da ManzflnKa da miimLnai, duka wanda ya so wani
aim haipiisiu to. ha an'imim ba nc, ba 731 shiga AJjanria ha domm wa] ya yiTmam kawai,
Ma'anai son Allah da snn Annnbi sfu n:: ra.!ib'ri nafia umurnmSa Ma'aaar H(in wanin
Ajlah da wanin Antiati, slii Jl^ ka yi ab-itl da wanii] ]laJ] yake su. albalL luwaa waji:n yiJisa
aJfwai sa6a wa Allah da ManzonSa.
S iira tut Tauba
276
19. Shin, kun sanya shayar da
mahajjata da rayar da Masallad
Mai a [farm a kamar wand a ya yi
Tmani da Allah da Rarutr I.ahira,
kuma ya yi jihadi a LLkin hanyar
Allah? Ba su daidaita a wurin Al-
lah. K uma Allah ha Ya shiryar da
mutant; a/*alumai.
20. Wadanda suka yi imani,
kuma suka yi hijira, kuma suka yi
jihadi. a akin hanyar Allah, da
dtikiyoyuisu, da rayukansu, sfi ne
rnafi girma ga da raj a. a wunn Allah,
kuma wad's n nan su nc masu bab-
ban rabo.
21. Ubangijtti.su Yana yi musu
bishara da wata rah am a daga gart
Shi, da yarda, da gidajcti Aljanna,
Suna da, a cikinsu, nTima zauna-
nniya.
22. S un a mada w watna a c ifc ittsu,
hui abada. La lie ne Allah a wurinSa
akwai lad a mai girma.
2 J. Ya ku watfanda suka yi 7m a-
ni ! Kada ku nici uhanninku da
'yarTuwanku ma soya, idan sun
nuna son kaiirci a kan Imani. m
Kuma vvanda ya jiBinte su daga
gare ku, to, warfannau su ne nzzH-
lumai.
24 Ku cc: "Idiin ubimmTiku da
diyanku da 'yan'uwanku da ma lan-
ku da danginku da dukiydyi, wa-
dan da kuka yi tsiwirwinnyu, da
fatauci wanda kukc tsoron tasga-
ronsa, da gidaje watfanda kukc yar^
.-- f ... ..- .. j i -_ i f ■{ ^ ^ ..
I'*' <**■
(I) IdiiTi an Tim^rci nmtum rabu drt ubiinsa da "y;in'uW'H-nHak[j[irHfi, sabodn sbi yank
S iira tut Tauba
277
da da su, sun kasance mafiya soyu-
wa a gare '.< u da^i AJJah da Vta:i-
zonSa, da yin jihadi ga hanyarSa,
to, ku yi jira har Allah Ya ?.a da
umurninSa! Kums Ailah ha Ya
shiryar da mutant fasiEai.
25. Lalle ne, ha£l£a, A]] ah Ya
taimake ku a cikin wurare masu
yawa, da Ranar Hunamu/ 1 * a I oka-
tin da yawanku ya ba ku sha/awa,
sai bai amfanar da ku da komt ba,
kuma kasa ta yi He unci a kanku da
yalwarta, sa'ati nan kuma kuka
juya kuna masu bayar da baya.
26. Sa'an nan kuma Allah Ya
saukar da natsuwarSa a kan Man-
zonSa. n kuma a kan muminai, kuma
Ya saukar da rundunoni wadanda
ba ku gan $u ha, kuma Ya azabtar
da wadanda suka kafirta: wancan
ne sakamakon ka.fi rai.
27. Sa'an nan kuma Allah Ya
karfn tuba daga bay an wancan a
kan wan da Ya so. Kuma Allah ntr
Mai gafara. Mai rahama.
28. Ya ku wadanda suka yi Tma-
ni! Abin sani kawai, mushirikai
najasa nt u sab rid a haka kada su
kusanci Ma ballad Mai alfarma a
bay an shekararsu wan nan. Kuma
■»
j j r . -- fc-i
(I J UutikiiciLi xva.ni wadl ne a isakantn Makka da T>a s ifa in da MuMjImi suka yi yaltida
HawazmS^a. a akjn Shawwdl stiiikjirA la lakwa:>. Yawan Mu.sulmi ya riidc su har su.ka.Ci:.
" - V:b 1 1 hi s.n a riniayc muk, sabrcdd. kill-arid. " YawailSu ya kiSiHCV dubG gOttia stla biyil.
kumn kHfism dubu kudu, *iAn }i tttsia. Suka eud'J, illka bai Annatij a knn alfidararKa,
BaJdi'a, babii kf>wa tare da 5 hi lace Abbas da Abu Sufyana wands yaks nRc da likkifiir
Aiuiubi. Annabi yd sanya Abb^s yi tn kion hu, ' Yi An?iAr! Yii Muliiijiriii) 1 " har suka.
*>, S iira tut Tauba
27 A
a J>-
id an kun ji tsoroti lalauti a \ Lc% da
sannu Allah zai wadata ku daga
lalalarSa, id an Ya so. Lalle Allah ne
Masani Mai hikima.
29. Ku yaffi wadanda 525 ha su
^ f in Tmani da Allah kuma ba
imam da Ranar Lahira, kutna ba su
ha ram la abtn da Allah da Manzon-
Sa Suka haramta. kuma ba su yin
ad dim. addinin gaskiya. daga
wadanda aka hai wa Littafl, har sai
sun bay ar da jizya daga hannu,
kuma sun a Easfantattu.
30. Kuma Yahudawa suka ce:
Uzairu dan Allah ne h \ Kuma Na-
sara suka ce; L 'MasThu dan Allah
ne". Wancan zancensu ne da baku-
nansu. Suna kama da maganar wa-
danda suky kafirta daga gabani.
Allah Ya I trance su ! Yaya aka kar-
katar da su?
31. Sun riici malamansu 0) (Ya-
hudu) da ruhubanawansu (Nasara)
ubannangijj, baicin Allah 1 kuma
sun riEi MasThu dan Maryama
fhaka). Kuma ba a umurce su ha
Lace da su bauta wa Ubangiji Guda.
Babu abin bauta wa fact Shi. Tsar-
/- , J ^i ^- ^VT
( J) Idati kura ji tsarcm lnlaud sabrida hanii nuts h i ri k a i zuwa h LiJJ L_ saboda tatULiankli
dit SU zai rage, tu, babu korne. arziki ea Allah yake. Yana bayar da ihi j>a wanda Yake so.
(2) Bayan ^ma hukuncin aliJtar M ami mi da kifiran farko, watxi] ma^Li shirk in.
Larabawy, sai. kuma ya Jaia bayimti ulaka] Musulmi ci^ kuTira] Jla bi>'u. watau YatLudu
da Nasara,
(Vi Hibill Shi nc tlialamitl Yahudawa. RuttubilU rnai abida wauda ya yanke jin daLTir
diiniya daga kany;i sabocla ibada, d^ja ctkin N'asai-a. mabiyan, giicn biya suji r:ki
^^^LU};a[3a[Lni^^i^J ubanriin^aji KLira baula mu?HL- watau sung yankji nuiSTJ do-Jcoki ^drt n rta bil
na ALLat'L ba, sii kunia Sana bin su a kun haka. R^alar da sukcvL wa L'/aira kr'i MasThu, Tsa
dan Marynma domin suace sii dlyu]i Ailab lie. watau sail iama jii^ LriSa kt jiatL. Tiark: ya
labbata fi.A Allah daga watfannan sdYofi dlika
S iira tut Tauba
279
kitiSa ya tabbata daga barin a bin da
$ukc yin shirki da shi.
32. Suna nufm su bice hasken
Allah da bakunansu. Kuma Allah
Yana kL face dai Ya cika haskenSa,
kumu ko da kafirai sun £i.
J J, Shi ne Wanda Ya aiko man-
zonSa da shiriya da addinin gas-
kiya, do in in ya bay yana shi a lean
addini dukansa, kuma ko J a mushi-
nkai sun £i.
34. Ya wadanda suka yi Tmani!
La Me ne rnasu yawa daga AhbaV 11
da Ruhbatiawa, hakTfta suna cin
dukiyar mutanc da Jtarya, kuma
suna kangewa daga hynyar Allah.
Kuma wacfanda suke taskacewar
/Tnariya da azurfa, kuma ha su ciyar
da ita a cikin hanyar Allah, to, ka yi
musu busbar a da azaba mai radadi.
.f.y A ranar da ake kona shi a
kanta a cikin wutar Jahannama, sai
a yi lalas da ita ga goshinansu da
sashinansu da bayayyakinsu, (a ce
m usu) " L Wannan ne a bin da kuku
taskace domin rayukank u To, ku
dancTani abinda kuka kasancc kuna
sanyawa a la ska. 11
36 Lallai ne £idayayyun watan-
ni a wurin Allah wjtia goma sha
biyu ne a cikin Littafin (ZJ Allah, a
. - ■ ■■■ - ' ", i --- + V. i .■ ■
(J I Jiim'in Hibru WLiLan miilamin Yihudiwa.
(2) Kb da, a rikin wdrfunnan wutatirti atwai main Lillanna. tlvt dil yake S-U katJIlii tui Sli
kiyaye allarcniisu ba, sun i2«gar da wani wayousu a clki wanda sukc ciwa Nast'u (wBtau
Jinkni); I dan SUTia Stmsu vi yafcj a cjbiri dayan waraTiTiir., k.ii hnlaMiirtLa.dii, sa'annin su.
h^rsnUa wani wall i ma.LsH.yEriKH, si] Gara kafirti h katL kirLnci ns u . dii jicl hakii Sabiidbi
haka Allah Ya halaHLir da yafitL a lA'ui kfmamnj wala doniij] k&da 41 mamayj Muiuliiu.
Kuma ym jiliidi yana cikiti ayyukan ibiida wadda Allah Vi-ikc ri&nnya Is dan 9 & cikin
watannin^ masu affarma.
S iira tut Tauba
280
ranar da Ya hab'cci sarnmai da Easa,
daga cikinsu akwai hudu ma^u al-
farma. Wan nan addmi madai-
daici. Sab y da Irak a kada ku /.Etlunri
kanku a cikiiuu. Kuma ku yaki
mushirikai gabadaya : kamaryadda
suke yakar ku gaba day a. Kuma ku
sani cewa lallai ne Allah Yana tare
da ma an takawa.
i?, Abin .sani kawai"\Tinkirtawa"
(can ne a cikin kafirci, ana &atar da
wadanda suka kafirta game da slit ;
suna halattar da wala a vvala sheka-
ra kuma su haramtar da shi a wala
shekara dnmin su daet da a<ladin
abin da Allah Ya haramla, Saboda
haka suna hal attar da a bin da Allah
Ya ha ram tar. An kawace musu mu-
nanan ayyukansu. Kuma Allah ha
Ya shiryar da mutane kafirai.
38. Ya ku wadanda suka yi [mi-
ni f Mcnc ne a gare ku, idan an ce
muku H "Ku fita da yaki a cikin
hanyar Allah" sai ku yi nauyL m
/uwa gy Rasa. Shin., kun ytirda da
rayuwar dutiiya nc daga la Lahira?
To jin da din rayuwar d Limy a bai
zama ba a cikin Lahira, fact kadan.
39. Idan ba ku fila da yaki ba,
Allah zai a/abla ku da azaba mai
radadi, kuma Ya musanya wasu
mutane, wa.sunku (a maimakonku).
(] j NaUyj zuwu W4iiau ku kisa Lantii iMiye baliemi ku NLi /i^w-ii vAJtinda dka
jicrne ku da stii (saboda shi). Fita da yatii a nan, an£ nufm yik in TaMka a cikin Idkadn
bazars, kuma bibu abinci domin Allah Ya jarrabi Mus-ulmi, Ya fitar da muminai da kuma
muniifukiii, daman a sun yacidii /i] a yi ma'ama I a da. hu. ]Jaka kum; j . J kywa.nc lokaci A 1 1 h h
YljkaJl sanvil w^ri] iiliitl jarrabii na a uikiil Muhulmi d("irrL:n Yn hambanLu, mumitLai
d^ga munafukai
S iira tut Tauba
SSI
Kuma ba za ku cutar da Shi da
kome ba. Kuma Allah a kan dukan
kome Mai ikon yi ne.
40, Idan ba ku la i make shi ba,
to, la lie ne Allah Ya caimake shi, a
lokarin da wadaniia suka kafirta
suka fitar da shi, van a na biyun
biyu, a lokaein da sukt; cikin k tig on
dulse, a Irikricm da yakc cewa da
sahibinsa' s< Kada ka yi bakin ciki,
lalli; tic Allah Yana tare da mu n \ Sai
Allah Ya saukar da natsuwarSa a
kansa. kuma Ya laimakc shi da
wadansu rundunoni, ba ku gan su
ba, kuma Ya sanyy kaimar wacfan-
da suka kafirta makaskanciya,
kuma kaimar Allah ita cc marfau-
kafciya. Kuma Allah ne Mabuwayi,
Mai hikima.
41, Ku fita da yaki kuna masu
iauicakan kaya da masu nauyi,
kuma ku yi jihadi da dukiyoyinku
da kuma rayukanku a cikin hanyar
Allah. Wancan ne mafl allien a guru
ku, idan kun ka sauce kuna sani,
42, Da ya kasance n> waia sifar
duniya ce 1 makusanriya, da tafiya
malsakaidya, dit sun bl ka, kuma
am ma fagen ya yi musu n?sa Kuma
m su yi ta yin raritsuwa da Allah,
"Dii mun sami dama, da mun tafl
larc da ku". Suna halakar da kansu
(da t ants u war karya) ne, kuma Al-
lah Yana sanin lalle, hakika, su
makaryata ne.
LrfJJ ' j^mj Lajj^j
£ -- ^ it » .J.
l: r £ " 1 K si * ^ _ i
(]] Y a shiga bay a run SLftotiu munaUj^ai wntfandci su^a £i fu^ warfarda ^Likafna
7ijwa 1 ahiika, wqcf.intJa suka ncmi wani u^uri, ^ Likin siffiifi dubam-dabam da /i. a iya
u;arie m Linaf'jliai da su a L-ikid kowaiie ^iiria]]i V.a liyuwar MllS'JlltU a dQniya.
S iira tut Tauba
282
43. Allah Ya yki'c muka laifi.
Ddmin ka yi musu izinin zama'. J
Sai wadanda $uka yi gaskjya sun
bay y ana a gare ka, kuma ka *an
rnafaryata.
44. Wacfarida sukc yin imani da
Allah da Ranar LIhira. ba za su
nemi izminka ga yin jihadi da
dukiyoyinsu da rayukansu ba.
Kuma Allah ne Masani ga masu
takawa^
45. Abin sani kawai, watfanda
ba sa imam da Allah da Ranar
Lahira, kuma ^ukatansu ssuka yi
shakka. su kt ncman izininka.,
sa'an nan a cikin ^hakkarsu sun a ta
yin kai kawo.
45. Kuma da sun yi nufin fita, da
sun yi wani tattali sahnda shi. kuma
amma Allah Ya Ci zaburarsu, sai Ya
nauyayar da zamansu. Kuma aka
cc ku zauna tare da masu (1) zama.
47. Da sun Fita a cikinku baza su
(care ku da kome ba face da fjarna,
kuma lalle da sun yi gaggawar sa-
nya annamimanci a tsakaninku,
suna nema muku fit in a. Kuma a
cikinku akwai 'yan rahoto saboda
su. Kuma Allah ncr Xfasani ga
azzalumai.
48. Kuma lalle nc. ha£uta h sun
ncmi fitina daga gabani, kuma suka
juya maka al'amari, har gaskiya ta
zq [1 \ kuma umurnin Allah Ya
bayyaua h amali suna masu Eyama.
-" ~1 < 5 <* " J I , . Wl. ••' L i*\ \<-~'
OVM a* ulL ^y.^A^P All 1 Up
a - ."£nf t* r -a ' lit
- y- )':■■: •:- - - i
(J) Wiildiu mati da yira clu gajiyAyyu.
(2 J Tun i'arkun zuwaii AimabL a Mudina mGuaJukiU &ua yL ym ka:Ji dr?n]in sti fiita
dl"dmarin Annabi da Mu.hlIuticu suka kn^A, gaskiya ta bayyanii, suka kaiuu bjikiiisu
dunit]3 rzish ii: abin dii /.i hu iya faiJa a yard it da shi.
S iira tut Tauba
283
S J>-
49. Kuma daga cikinsu (1> akwai
mai cewa, "Ka yi mini izinmzama,
kuma kada ka fitine ni". To, a crikrin
fitinar suka facfa, Kuma lalle nc
-Tahannama, ha£T£a h mai kcwaycwu
ce ga kaflrai.
50. Idan wani allien ya same kti,
zai 6ata musu rai, kuma idan wala
mas [fa ta same ka sai su ce. Lt Ha£i-
ka, num rike al amtirinmu daga
gabam". Kim;) sujuya, alhali kuwa
sun a mjisu Janri tiki.
57. Ka cc s 'Babu abin da yake
samun mu fate abin da Allah Ya
rubula saboda mu. Shine Majiftin-
cinmu. Kuma ga Allah, sai m limi-
ng] su d Ogata".
Ka Ce, "Shin, kuna dako tie
da mu" 1 Face dai da day an abubu-
wan biyu m masu kyau, alhali kuwa
mu, muna dako da ku, Allah Ya
same ku da wata azaba daga gare
Shi, ko kuwa da hannayenmu. To,
ku yi dako. LaJle ne mu, lare da ku
masu dakon ne".
53. Ka ce, "Ku ciyar a kan yarda
ko kuwa a kan tiias. Ba za a karfta
daga gare ku ba. Lalle ne ku, kun
k as a nee mutane fasiJtai."
54. Kuma bib li abin da ya hamt
a karbi eiyarwarsu daga gare yu lace
■A- - it
c_4y.
4jt
( ] > K urn j a yan/.u ua yattin Tabuka (munafukai) sun bayyana da irin uzurrati. iIj iuJit:
kawo'h-i di'irniiL kiida su flea, kiimiir end: l-uwM. "Tu, Allah Ya hatLa JLtia. Ldili lia fita na
malan Rumiswa. ba zan iya yin haJiun dagn. barinsu ba. Saboda haka ina" son a k^rfii
M/urinci kqd* a jefrt Jil a cikin flTina". Hn] sani ba, da wann^n r^shin 1'nar ya jefa kansa a
L.:ik]n cltiiLar, domic: si a bar sKl Lane da maCa, hll da s-tu kawai.
(.2) 1>ayan abubuwa biyu ni^l] kyau, W Tic mutuwa ^ t^n shahaila ka rm|aya da
saznucL ^jcizma dti i/./.n.
S iira tut Tauba
284
domin su\ sun kafirla da, Allah da
ManzonSa, kuma ba su /uwa ga
sal] a tact: suna masu kasala, kuma
basu ciyarwa face suna masu
kyama,
JJ. Sahuda haka, kada dukiyo-
yinsu su ba ka sha'awa. kuma haka
'ya'yansu, A bin sani kawai, Allah
Van a nufiti Ya yi musuazabada su a
ukin rayuwur duniya. kuma rayu-
kansu su fita alhali kuwa suna ka-
M X it i .
J 6. Kuma sun a rantsuwa da Al-
lah cewa. lalle ne su, haEilca, daga
garc ku suke, alhali kuwa ba su
/a mo daga garc ku ba. Kuma am ma
su mulanc tic ma sit tsoro.
57. Da suna samun mafaka ko
kuwa watfansu Buloli, ko kuwa
wani mashigi, da sun juya zuwa
gare shi, kuma suna gaggawar
shiga.
58. Kuma daga cikinsu akwai
wanda yake zuntfen ka a kan
sha'anin dukiyoyin sadaka, sai id an
an ba su daga cikmta, -su yarda,
kuma idan ba a ba su ba daga
cikinta sai suzamo suna masu fushi.
59. Kuma da dai su lalle sun
yarda da a bin da Allah Ya ba su, da
ManzonSa> kuma suka <x, "Ma'is-
hinmu Allah nc, zai kawo mana
daga faJalarSa kuma Man/onSa
(zai ba mu). La 11c ne mil, zuwtt ga
Allah masu kwacfayi nc"
60. A bin sani kawai, dukiyoyin
sadaka na fakirai ne da miskinai da
masu aiki a kansu, da waafanda ake
lallashin zukatansu. kuma a cikin
® lift!
j ----- - -: ,
*>, S iira tut Tauba
285
fansar wuyoyi : da mabarta, da a
cikin hanyar Allah da dan hanya
(mataFiyi). Farilla daga Allah
Kuma A]|ith nc MasanL Mai hiki-
ma.
61. Kuma daga cikinsu akwai
wadatida sukc tiitar AnnabL kuma
suna cewa. '"Shi kunnc 113 ne Ka
ce: Kunncn alheri gave ku, yanu
Imam da Allah, kuma ysna yarda
da muminai, kuma r aha ma nc ga
wadanda suka yi Tmani daga gare
ku. Kuma wadanda suke cutar
Manxon Allah sun a da azaba mai
radadi.
62. Suna rants uwa da Allah sa-
boda ku, do mm su yardar da ku
Kuma Allah da ManzonSa ne mafi
cancaniar su yardar da Shi. idau
sun kasancc muminai.
63. Shin, ba su sani ba eewa,
Tallc tic wand a ya sa6a wa Allah
da ManzonSa, hakTka yana da wu-
tar Jahannama, yana. ma daw warm
a cikinta'. 3 Waecan it a cc wula-
kantawa babba!' 1
64. Munafukai suna ts5ron a
saukarda wata sura a kansu, wadda
take ba su labari ga ah in da yake
dkin zukatansu. Ka ce : Ll Ku yi
izgili. Lalk ne T Allah ne Mai tltar da
a bin da kuke tsoro."
4*
(l ) Shi ifunnc nc. imf anarsa, kum£ ki eaya [.lasa ytir.d gaskilawii. whIliu wai 1m shi
tJti waytjn k^ t1 ~ .^aHkivii dd fiiirya S.ihods haVi A]Jah V;i ^c. kunncri alhcti. Wiitau san
g^skiya kiutua yaJlu easkata la, kuma ya san fiarya, v» aiki di^ Mm.
S iira tut Tauba
6'5. Kuma lallc ne, idan ka tam-
baye <]) , m halite a, suna cewa,
L 'Ahin sani kawai, mun kasance
muna hlra kuma muna wasa." Ka
ce, ll Shin da Allah., da kuma Syo-
yinSa da ManzonSa kuka kasunrx
kufia izgili'?"
6<5. Kada ku kawo wani uzuri,
hafrltfa, kun kafirta a bayanimanin-
ku. Idan Mun yafe laifi ga waia
£ uncivil daga gare ku, za Muazabla
waia Jsungiya saboda. lallc, sun
kasance rnasu laifi.
67. Munafukai maza da
munafukai mat a J sashcnsu Cl) daga
sashe* suna umurni da. abm Ki h
kuma suna ham daga alheri. Kuma
suna d am £ t:\var hannayensu. Sun
mancc Allah, sai Ya manta da su.
Lalle ne munafukai su ne fasilcai.
68. Allah ya yi wa : adi ga muna-
fukai maza da munafukai mala da
kiifirai da wular -Tahannama, suna
mudawwama a dkmta. I la ct; ma'is-
hiyarsu. Kuma Allah Ya la'ancc su,
kuma suna da azaba zaunanniya.
69. Kamar wadanda suke a
gabaninku. sun kasance maf'i tsana-
nin karfi daga gare ku< kuma mafi
yawan dukiyoyi da dry a. Sai suka ji
dutfi da rabonsu, sai kuka ji datfi da
rabonku kamar yadda wadanda
J. ■' ■
-Jl fln i— 1 J ^jjiuAJ ■ (01 1 J
"'i -"J \L 1 ■ "
i ijg t fa-it -V?
( 1 ) Ana a uik i il 1j il }■ u /.u Ta buk si sa.i w;is u m uLin l l da^a Lik i n tti leu Qfuka.] s u k a i-r
junaniu, "Wannan yatia ziton ya a eidajen Runiiiwa da BLrciiitnsu? 3-diiftiu." 5m A]]iih Ya
K.inar d^i Annii hin^oi ftsir;i da amLTKin Allah su nabhata a giti c stn) abir^ da snka 1'ada S^u >a
ce-. "Ku zn ma.n: da watfancan mulaRi: "' Da Kuk^. jc maKa ya cc ttillhi] L Kijn cc ka^a da
ka?a.' SaL Jukii runwuwd da L-ewa: ba mu kasaiKt: bu saL munn turn muna waia.
{21 Su duki daidai sukc _i?a hilinsi] na sharri. DarnJfc bfuiniL shi. nc rowa.
S iira tut Tauba
2S7
sukL: a gabaninku suka ji dad], da
rabon.su , kuma kuka kutsa kamar
kutsawarsu. Wadancan ayyukansu
sun &aci a duniya da Lahira, kuma
wadannan sQ ne masu hasara.
70. S 1 1 1 n J aba rin wa danda s u ke a
gabaninsu bat jc musu ba, mutanen
Nuhu da Adawa da Samudawa da
mutanen Ibrahim da Ma'abula
Madyana da watfanda aka birkkc?
Manzanninsu sue jc musu da ayuyi
bayyatiannu. To, Allah bat kasance
Yana zaluntar su ba, amrna sun
k a fiance rayukansu sukc zalunta.
71. Kuma mummLinai ma^a da
mummunai mata sashensu rnaji-
ftiticin siishc nc, suna umurni da
alhcri ! " kuma suna hani daga abin
da ba a so. kuma suna tsayar da
salla, kuma suna bayar da zakka,
kuma suna da a ga Allah da Man-
zonSa. Wadannan Allah zai yi
musu rahama. Lalk Allah nc Ma-
buwayi, Mai hiki.ma.
72. Kuma Allah Ya yi wa'adi ga
rnummunai maza da mummuriai
mala da gidajen Aljanna Jcdramu
suna gudarta daga (carkashinsu,
suna madawwama a ctkinsu, da
wuraren zama masu dadi a cikin
gidajen Aljannar. Kuma yard a
daga Allah ce mafi girma, Wancan
shi nc babban rabo, mai girma.
73. Ya kai Annabi ! Ka yafti kafi-
rai da munaTukai kuma ka Isaurara
i ■ i
i&4rJ vU^'
(I) Abin da aka sani ga stian'a stit ne alheri, kuma abin da da ba a aani ba shun' a
stLt Hl' a.b;]] wantLu. hi ;i tin.
S iira tut Tauba
2SS
a kansu. Kama matattararsu
Jahannama ce. Tir da ta zama
makomar!
7-/. Sun a rants uwa da Allah, ba
su fatfa ba, alhali kuwa la lie ne 4
haiciJlca, sun facfi kalmar kafirei,
kuma sun kafirta a bay an musul-
uriiarsu, kuma sun yi himma ga
ubin da bii $u iamu ba. Kuma ba su
/argi koine ba fact domin Allah da
Man/onSa Ya wadatar da su daga
falalarSa. Tu, idan sun tuba zai
kasance mafi alhen gare su, kuma
idan sunjuya baya. Allah zai azabta
su da azaba mai ratfatfi a dkin
duniya da Lahira, kuma ba su da
warn masoyi ko warn maiaimaki a
dkin JEasa,
75. Kuma daga cikinsu akwai
watfanda suka yi wa Allah alka-
wari. "Lalle ne idan ya kawt> mana
daga falalarSa, hafnfca, muna bayar
da sadaka, kuma lalle ne muna
kasance wa daga salihai."
76. To, a lokacin da Ya ba su
daga falalarSa, sai suka yi rowa da
shL kuma suka juya baya suna
masu bijirewa.
77. Sai Ya biyar musu da muna-
fund a cikin ^ukatanyu bar zuwa ga
ranar da suke haduwa da Shi, sabo-
da sa&a wa Allah ga abin da suka yi
Masa alkawari, kuma suboda abin
da suka kasance sun a yi na Jcarya,
78. Shin, ba su sani b&cewa lallc
ne AJIah Yana sanin asTrinsu da
ganawarsu, kuma lalle Allah ne
Ma sanin abubuwan fake?
t 4 , -
S iira tut Tauba
289
79. Wadanda s u k e ai bant a m a s u
yin alheri daga mummunai a tikm
dukiyoyin sadaka, da wadanda ha
su samu face lyakar kofcaritisu, sat
fiuna yi musu izgili. A]] ah Yana yin
izgili gare su. Kuma *una da azaba
ma i radadi.
HO. K5 ka nema musu gafara ko
ha ka nema musu ba r id an ka nema
musu gafara sau saba'in, lo< Allah
ba zai gafarla musu ba. Saboda <ai L
sun kafirla da Allah da Man/.onSa.
Kuma Allah ba Ya shfryar da muta-
nt I'asiEai
81, Wadanda aku bar! sun yi
farm ciki da /amansu a bay an Man-
zon Allah, kuma suka ffi su yi jihad i
da dnkiyoyinsu da rayukansu a ci-
kin hatiyar Allah, kuma suka ce,
"Kada ku fita zuwa ya£i a cikin
zafl." Ka ce, "Wutar -lahannama cc
mat! tsananinzafi." Da sun kasancc
suna I'abimla!
82. Saboda haka su yi dariya
kadan, kuma su yi kuka da yawa a
kan sakamako ga a bin da suka
kasance sunil tsirfalawa.
S3. To, id an Allah Ya mayar da
kai /uwa wata Etungiya daga gare
su f sa'an nan suka neme ka izni
dornin su fita., to, ka ce. l 'Ba za ku
fit a tart da ni ba har abada, kuma
ba /a ku yi yaJci tare da mba a kan
wani makiyi. La He ne km kun yarda
da zama a fork on lokaci. sai ku
zauna tare da mala masu /aman
gida. 4 '
84. Kuma kada ka yi salla a kan
ktiwa daga cikinsu wanda ya mutm
4fetp 1
lAr - ? - ' ' -
S iira tut Tauba
har a bad a. kuma kada ka tsaya a
kan kabarinsa. Lalle ne su, sun
kafirta da Allah da ManzonSa,
kuma sun mutu alhali kuwa 3 una
lasiitai.
tfj. Kuma kada dukiyoyinsu da
tfiyansu su ba" ka shaawa. A bin sani
kawai, Allah Yana nufin Ya yi musu
azaba da su a cikin duniya. kuma.
rayukansu su fit a alhali kuwa suna
kafirai,
86. Kuma it I u n aky saukar da
wata Sura cewa : Ku yi imani da
Allah kuma ku vi iihadi lan; da
ManzonSa. Sai mavvadata daga
gare s u s u r\ Smi i / ni nka , kuma s u cu ;
Ka bar mu rnu kasatice tare da
ma/auna.
£?. Sun yarda da kasanc-e tare
da mata masu zama (a cikin gidaje).
Kuma aka rufe a kan zukatansu,
saboda haka_ su, ba su fahimla,
8ti. A m m a M! a nzon Allah da w a-
darida suka yi imani tare da shi, sun
yi jihadi da dukiyoyinsu da rayu-
kansu. Kuma wEirfannan sun a da
ayyukan alhcri, kuma wadanuan su
ne masu tin nasara.
#0. Allah ya yi musu tan aim
gidajen Aljanna, tforamu sun a gu~
dana daga Rarkashinsu. suna ma-
dawwama a cikinsu. Wantan nc
bah ban rabo mai girma.
90, KumamasuuzuridagaJc.au-
yawa zuka s.o domtn a yi musu izini.
kuma wadanda suka yi wa Allah da
M an^onS a Earya, sukayi zamansu.
Wata a/ a ha mai radadi za ta sami
wadanda suka kafirta daga garc su.
S iira tut Tauba
291
91. Babu laifi a kan maraunana
kuma haka majinyata, kuma babu
laifi a kan wacfanda ba sle samun
ah in da suke ciyarwa idan sun yi
nasiha 03 ga Allah da ManzonSa.
Kuma babu wani laifi a kan masu
kyautatawa. Kuma Allah nc Mai
gafara, Mai tausayi,
92. Kuma babu (laifi) a kan wn-
tfanda idan sun jc maka dnmin ka
cfaukc su, ka ce t ''Ba ni da abin da
nakedaukar kua kansa/' sukajuya
alhali kuwa idariunsu sunazubar da
hawilyt; domin bale in riki cewa ba su
sami abin da suke ciyarwa ba.
93. Abin sani kawai, laifi van a a
kan wadanda suke neman izininka
alhali kuwa au mawadala nc Sun
yard a su kasance tare da mala ma-
in ay a (gidaje), kuma Allah Ya dan-
ne a kan zukalansu,. domin haka su.
ba su ganewa.
94. Sun a kawo uzurinsu zuwa
gare ku idan kun kom^i *uwa gare
su. Ka m. "Kada ku kawo wani
u/uri, ba 7a mu amincc muku ba.
HafTfta, Atlah Ya ba mu labaridaga
laba runku, Allah zai ga aikinku
kuma ManzonSa (zai gani). Sa'an
nan kuma a mayar da ku zuwa ga
Masanin gaibi da bayyane_ sai Ya
ba ku la bar in abin da kuka kasance
kuna aikatawa."
95. Za su yi ramsuwa da Allah a
gare ku idan kun juya zuwa garc su,
domin ku kau da kai daga ^arc su r
•r ■-:
(I) NasTha ita m latfi magiuiiir (iikiiu:
d(j[[LLU [iuman dumyd ba.
S iira tut Tauba
mi
To, ku kau da kat daga gare su don
kfj sii Eazanta ne : kuma Jahannama
ce matattararsu bisa ga sakamakon
abin da suka kasance suna t sir-
fa La wa.
9o\ Suna ranlsuwti pure ku do-
min ku yarda da su. To, idan kun
yarda da sll k\ lallai nc Allah ha
Shi yarda da mutane fasiRai-
9 7. K'auy a wa nt maf i \ s ana n i n ( J 1
k til ire i da muuafinci, kuma su
rnafi k amah la ga rash in sanin
haddodin abin da Allah Ya saukar a
kan ManzottSa. Kuma Altah ne
Masani. Mai hikima.
98, Kuma daga Jcauyawa akwai
wadanda <2> suke rilcrm abin da suke
ciyarwa a kan tara ce, kuma suna
sauraron aukuwar masli'a a gare ku,
aukuwar mummunar nuisTfa la lab-
baia a kansu. K uma Allah ne Mai ji,
Masani.
99. Kuma daga £auyawa akwai
wacfanda sukc yinimani da Allah da
Ranar Lahira, kuma suna HP on
abin da suke ciyarwa (tamkar) wa-
cfansu ibadodin neman kusanta ne a
wurin Allah da addu'cVin Man-
zonSa, To, la lie ne ita (ciyarwar
nan) ibadar neman kusanta ce a
gare su. Allah zai shijiar da su a
cikin RahamarSa. Lalle Allah ne
Mai gafara, Mai jin £ai.
'i 1 .'.
j>-^j-£-> 1 ^>-J
■*tf- 'fit j :* - h--\!T- -
(1) KauyAwrt nt rnafi (Hananin kaflrc] ddrnin nTHansu tJaga (ianin halsycn pirnnidnnjS w.i
da tta iacnatilakE^a, aa'acl clan da [LLSaniu tia^a Amiahi liar nauran ah id da >a mi Jl shi.
{3J K^uyiiwH kanhi hiyy ne: akwai wiwaye manafukaL TniiHU panin atldmi ya' cJrjra
rtaUSu naayin fciya:] /.akka du saaran ayyukan alberi. nuai daukar sa kamar Laia db btyan
kakkoifai KuLULi akwaj Kauyawa nia&u hankuli suel satu Annab] tciatizo da\p Alah. suna
d'^Likar abin da addTni ya ii?3 niusii duta jbwdii ric, sunji tATar kusantii da 5 hi ?uwa ga Allah,.
Uba]]j;;jinsu. To sumularLcn fcwarai nc, /a hu shipa Alianni.
S iira tut Tauba
293
JOG. Kuma masu tserewa (l 3 na
fai ko daga Muhajirina da Ansar da
ivadanda .suka bi su da kyautatawa,
Allah Ya yarda daga gare su su
kuma sun yarda dag a g&re Shi,
kuma Ya yi ma.su (altalm gidajcn
Aljan na : itoramu sun a gudana a
ftarfrashinsu, suna madawwama a
cikinsu liar abada. Wancan ne ba-
bban rabo mai girma.
10 J. K urn a daga warfa n d a s uk e a
gefenku daga tfauyawa akwai
munarukai, ^ haka kuma daga
mutanen Madlna: sun goge a kan
munafunci, ba ka sanin su, Mu ne
Muke sanin su. Za Mu yi musu
azaba sau biyu, sa an nan a mayar
da su zuwa ga a /aba mai girma,
i^92. Kuma da wadansu, sun yi
f uruci ( 3 ' da 1 a i fi tuu, s im h ada a i ki na
tfwarai da wani mummuna. Akwai
tsammanin Allah Ya kar6i luba a
kansu. Lallai Allah ne Mai gafara,
Mai jm
103. Ka karfii sadaka daga
dukiyoyuisu kana rnai tsarkake su,
kuma kana mai tabbatar da kirkinsu
da ita, Kuma k a yi musu addu'a, Lallai
addu'o'uika natsuwa nc a gare su.
K uma Allah ne Mai j i T MasanL
.-"i .J '-V-Ty,',!- , - V i-
(]] YaCLn Tabyk« ya kasajamn'ar Musa]mi gwargwadon jmaninsu da ayyukajisu dn
jjabaiarHU ^ iriltin adthni, ^ikm darajpii tin rfaba £ o£ i ■ Dar:ii;4r firko ita cc, SahaKhiiri furkn
waddJjda Sukl tsere *a SLiurirt, [HUCinc i;a sIll^l* Mu^ll!utii;l da £arfi[L jmarLL &a yawan a:ki
da tsarkafcc zwciya ga aikiti A]]ah.
{2) Kiillgl^a la biyu munafukai miiU zurfii] wayci. iuci s-ucl yadda iuke fio^B
munifuntLnEii sabndji py^vfn da iys munafunci haj mulanc ba <J su ivi ganc >u bii. >ui
Allah Ya n.ina su.
( u W^t? JtuTi^iya wad da ta yi ]]juna[Unc3, Jil Ilia zuwa yaki ajnma kuma suka ga
sun yi lail] Huka yi [%\mn da cciwa "sun >t laid,"' sa'au nan suka lOba. Allah Ya karfti
tubarsu.
S iira tut Tauba
294
104. Shin, ba su sani ba, cewa
laliai A] I ah ne Yake kar&ar luba
daga bayinSa, kuma Yana kar&ar
sadakokinsu, kuma lalle Allah ne
Mai karbar tuba, Mai jin kai?
105. Kuma ka ce, Lt Ku yi aiki,
sa'an nan Allah zai ga aikinku, da
ManzonSa da Muniinai, kuma
za a mayar da ku /uwa ga Masanin
faki; da hayyanc, sa'ati nan Ya ba ku
lahari ga abin da kuka kasance
kunS aikatawa."
106. Kuma da warfansu wa-
danda tl? aka jinkirtar ga umurnm
Allah., ko dai Ya yi mu&u azaba ka
kuma Ya karfii tuba a kansu. Kuma
Allah nc Masani. Mai hikima.
107. Ku ma wada nd a 1 - } suka ri ki
wani masallaci domtn cuta da ka-
flrci da neman rarrabewa a tsakanin
muminai da bagewa laimakou
wand a ya yaRi Allah da Man?,oriSa
daga gahani, kuma haklka suna yin
ranisuwa cewa, l,, Ba mu yi nufin
komai ba face alheri" alhali kuwa
Allah Yana yin shaida cewa. su,
ha£i£a. ma It a ry at a ne.
I OS. Kada ka tsaya a cikinsa har
abada. Lalle ne. Masallaci wanda
^Cx-i jjs j
(t) Wata Kungiya wad da it-i nnur.afulea ba cc Amma Isnma ba su fita zuwa ^aJtifi
bbi. kuma ba da S^iJli daldL sa.: Jiasa]ii ka.wj,i lL^l Uu-ififiwAr Sihiiidan W a<f^ n nan
imkiriar d^ aJ'jiniitnnsu htu AL]ah Ya yi tiukurtd a kansu.
[2) Watii Jiungiya ta [HUnaTukai misu aiti dtsEnin Lamhake Jtarfin Mn^ulmi i-i banyar
cia ba a ]ya jjancwa eta sauii Kamat SU gina jnasidinci JiuSa da wani Isdhon maialliici da
Julian laim i-. n addTni am ma da ni]J':Ti m raba jliina'^f MusillOii. kucna sun Sam: WUffeH da
73 SU lika tact) da bt'jye itayun ya£] da .diirin Kbarri pa Ma^ulm]. KaLU.^r mii'abilta .VJasjldLl
l>irar: wanda rtJsfl yi kusa dil masallaci tl If aba a Midma. AirtinHi] bai lnaya L|a lokacin
yaJiin Tab aka b^. ^abod^ huMa, aka <?c, da bagewa wanda ya yaks Allah a gabani, walaa
H gabaSlin bayVanar fallanar munafukai da yalcin Tab'Skii
S iira tut Tauba
aka yi harsashinsa a kan lakawa tun
larkon yini, shT ne mail cane an tar
ka tsaya a rikinsa. A cikinsa akwai
wucfansu maza suna son su tsar-
kaka. Cl) Kuma Allah Yatia son
masu neman tsarkakuwa,
i09. Sinn, wand a ya sanya
harsashln gininsa a kan takawa
daea Allah da yard a, shi nc mafi
alheri ko kuwa wanda ya sunya
harsashin gintnsa a kan gaftar rami
mai lusgawaV Sai ya rusa da shi a
akin wuiar Jahannama. Kuma Al-
lah ba Ya shiryar da mutant; az/a-
lumai.
//fr. Gininsu, wanda suka gina h
ba zai gushe ba yana a bin shakka a
cikin zukatansu s face; idan zuka-
tans u sun yanyanke. Kuma Allah ne
Masani, Mai Hikima,
///. Lallc ne, Allah Ya saya <2)
daga mutnmunai, rayukansu du
dukiyoyinsu, da cewa suna da Al-
janna, suna yin ya£i a rikin hanyar
Allah, s a bo da haka sun;j kashewa
ana kashe su. (Allah Ya yi) wa h ach a
kanSa, tabbacc, a cikin Attaura da
Linjila da Alkur'ani. Kuma wane nc
mafi cikawa da alkawarinsa daga
Allah? Saboda haka ku yi bu&hara
da cinikinku wanda kuka isulia da
H^£^J J^JI ^J^C ^
cut i j>+?jtt ^c^. J' j L jM-j^
, J/' ^ ^/ _^ . J ---J
. ■ J —
(.]) Sur.ii Son CStickaka ta 6oyc da la ti?iyyiiTi^, Ta fioyc nar.dnniya c^, Lla. lc ranhin
Jiumalurcj, kiuns m tiayyunc ita sL:na kimi nlwii a bavii:i sun karL:e kiihifiiii J;i dutss.
kanirir yartdd ya 7,0 & c\k.m Ha.d]ii. Allah ni: M.A.R iam.
(21 Bayan bayanin nau'ukan k»fini 4n alim^minKu da. yadd^ za a bi wajen yankSwa
da iu. dd bL-ifjj'i fagc .ea mimimAi na Jtw^T^.i, sui kutna Ya kiravi jnuiiiiriyi ;uwa ga
mu'biya"a ga Allah, wjnauciniki, jia^nnan Ya bayyacia. musu kudlti sajt dn a bin sayarwa.
V3 t:c: Allah Ya saya daga muTTLLnai...
S iira tut Tauba
Shi. Kuma wanean shi ne babban
ni bo , mai girma.
112. Masu {]) tuba, masu bau-
tawa, mas-u gddtjwa, masu Lafiya,
msl&u rukiu, miisu tawali*u t rnasu
umurni da alheri da masu hani daga
abin da aka Pi da masu tsyrcwa ga
iyakokin Allah. Kuma ka bayar da
bushara ga mum in hi
1 13. Ba ya kasnnccwa 12 h ga An-
na hi da Wiidanda $uka yilmani, su
yi is.ijgifa.rL ga mushirikai, kuma ko
da sun kasantx ma'abuta zumunta
nc daga bay an &un hayyana a gare
su, cewa Ealle ne, su, "yan Jahim ne.
114. Kuma istigifarin IbnlhTm
ga ubansa bai kasance ba face saho-
da wani wa'adi ne da ya fculla
ahtawarinsa da shi, sa'an nan a
lokarin da ya bay van a a gare shi
(Ibrahim J cewa la lie ne shi (ubansa)
maEiyj ga Allah, sai ya bar ran £a
daga gare shi. Lalk ne Ibrahim,
hakTka, mai yawan addu'a nc t mai
haituri.
115. Kuma Allah bai kasance
mat &atar da mutant a bay an Ya
sbiryar da su ba. sai Ya bay y ana
musu a bin <la za su yi taifawa da shi.
Lalle ne Allah, ga kome : Masani ne.
.1
O J>C^!H j^I.*" 1 * Ajt-jO i
(I) Sa'an nan kuma ya nayyan«t $ cikin wan nan aya La t\2 sifToflTl rTLUininai
wadanda aka t usk a near da kuan [iuman ci[iiki Ja su.
(21 Bayanin umumL da yanke Itafirai. kci da sun mull], ih barm yi ttilihi] h rldi] ' ar
alheri.
S iira tut Tauba
2y?
1J6 Lallc ne Allah Yana ,]) da
mulkin sumrnai da £asa, Yana ra-
yarwa kuma Yana matarwa. Kuma
ba ku da wani masoyi, kuma ba ku
da mataimaki, baicin Allah.
it?. Lallai ne, haki£a, Allah Ya
karfti tubar Annabi da' 23 Muha-
jirina da Ansar wutfanda Auk a bi
shi, a cikin sa'ar tsanani,, daga bayan
zukatan warn frangare daga gate su
sun yi kusa su karkata, Jia'an nan
(Allah) Ya karPsi tubarsu. Lalle, ShT
ne Mai Uusuyi, Mai jin £ai garc su,
/Jtf. Kuma (Allah) Ya karfM
luba a kan ukun° } nan wacfanda
Eika jinkirtar hat Jeasa da ya I wart a
la yi £und a kansu r kuma rayu-
k an si j suka yi It unci a kansu. kuma
suka yi zaton babu wata mafaka
daga Allah face (komawa) /uwa
eare Shi. Sa'an nan Allah Ya karbi
tubarsu, domin su tab bat a a kan
cftj G ijJH
(I ) Wan nan aya tatia tluna ccwa taklTfua rfa Allah Yake a/a **4i MyuiSl JUT. valCL da
waninSa. ba dbmiti ya wahalar da su ba nc. Yana yd nc Jamtii alheri a gare su. Sin Allah
Mawadaei ne, Yana da liasa da narnmai, kuma Sin tic Mai yin halmur kenie.
(2) Ya t'ara |.aMtat da ccwa "Allah Ya karfci Labar Antiabj da watfandfl. Va Ambuta
tare da shi" ddman ya hiyar ayar da kc zUVtii ta til bar waditnda ?i|kfi yz /amanHiJ, ba da watl:
i]/uri ha. kuma ba munafmlui ba, aka jinkiriar d^ maganar tiibarau har a bayan horon
kwaaia bamiin babu mai yi Jn^sn majrana. bisa hanin ALLan. Kurna dJ an iimhacL kar&ar
Lu.l'iaTSu kjL^vjL ba da tin gabalar cJa 1iYb; j .r waifanda Huka fita ba. da saL h ce sun f] warfanda
^Llk^ (iU, domin an yi n.HK(ii a kan Liibarsu. Wiitlda aka yi rtassj a kan tub;irsa. ya fi wandu
aka hail a cikin duhu.
(3) Su mulane nka waifanda aka iLJlkinCar da al'anui msu . a aya La J Ob, sii cle Ka'abu
hn Maliki da Muraiatu bn RabT'a cl Am ry, da Hililu bti Untax ya el Wa(cify: sun Jti frta,
ba da wani UiUn ba, kuma a loka^m da Annabi ya kottlo daga Tabuka. wacfgndaba fi'.a
ba :>Li. lafi suka fudi ui?ar(iTLnsa rta iStibui fita. Annabi ya karna muHU kuma ya ueraa
musu ^afarii. Acnma su ukun. suka tad! gaskiya cewa sun. zauna tie ba donnin munafunci
bii. ini da^ a bin ya kasancc baka k;iwai ba da wani ai^uri ba. To, Annabi ya su dakaLa sai
abm da Allah Ya cc a kannu. Aka hana kt'j^'a ya yi tnusu magann a dkin MadTna, har
jlial.-msiL Tin a nrc. Saka yi kwana banisitl a dkm matsuwa. 5a "an ran Allah Ya sauku da
lubarsu.
S iira tut Tauha
298
tuba. Lalk Allah nc Mai karfrar
tuba. Mai jin Rai.
} 1 9. Ya ku wa danda &u ka y i Tm a-
ni' Ku bi Allah da la£awa t kuma ku
kasant-e I arc da masu gaskiya.
Ba ya kasanct:wa {1) ga
mulanen Madvna da wan J a yak^ a
gcfcnsu, daga tfauyawa, su safta
dag j bin M art/on Allah, kuma
kada su yi gudu da rayukansu daga
ransa. Wancan, saboda Jcishirwa ba
ta sarnun su, haka kuma wata wa-
ll ala, haka kuma wata yunwa, a
cikin hanyar Allah H kuma ba su
tHkin w r ani mataki wand a yakt ia-
kaitar da kafirai kuma ba s n sarnun
ward samu daga maJtiyi laci: an
ruhuia musu da shi, ladar aikt na
£wurai. l.aNai nu Allah ha Ya tnzar-
ta ladar masu kyautatawa.
121 ■ Kuma ba s.u ciyar da wata
ciyar wa. It a ram a kd babba„ kuma
ba su kcta want rafl sai an rubula
tnusu, dotnin Allah Ya saka musu
da mafi kvawon a bin da suka ka-
sance suna aikaLawa.
122. Kuma ba ya kasancewa ga
muminai su fita zuwa yaki gaba
daya. i2} Saboda haka, don me ne
(]> H;.iyiinjn J'oualar mutant da Vt, swuwz j M&dirui iLire da Aciuiibi. j. l^kuc-jtisi ku
bgyansa.
(2) Bayan y* J?»rc b^ya ni a kan faiaLar da Allah Ya mTui. mazauna M admit da tta,
Kabodii haka ba' ya La La t La a gare Sa iHbti Wd AJinub: da JiUlia a bayan f]la ^uwij vi'sCi.
Sii'all »ajl kuma ya yi iditaki da ]^harar ccwd fn;d zuwa yaki r"arLj]ar kifayn c-l-: wuiu 5aJla
Ja like: w;a K ama ba ya kyai]l uwa a koWa >'i ^a:na sojau yflKl, a baf sauran ayyuka
r.a InluTiT rayjwa kamar Ula nrman ilcni, nha cna farj]]ir kilaya nt tilili waill SW J':1 9 ?'JWii
ncmariia Lionin] idaa sail koma ta jnUtiillensu Ha: i'J kiirantar dii Hikimai ayar tii Lara
da maganar fita ruwa yakL k^ima ta karc cJa ^ibkriniakLui kpmowa aapa makaraa'.a aomic]
nunuwuj" fita zi]wa garc su duka wajibi nc: wa]]dii wani kc iyn Jauke *a warn. AILah.
MaLi nani
S iira tut Tauba
2g9
wata jama "a daga kowane fiangarc
daga ^lare su ba la fila (/uwa tic man
ilimi ba) domin su nami ilimi ga
faKtmtar addTrti kuma domin su yi
gargadi ga mutantmm idan sun
koma 7uwa garc; su. tsammaninsu,
suna yin sauna?
J Z?. Ya ku wada nd a suka y r i Im a-
ni! Ku yaJci wadanda sufce kusan-
tar <]) ku daga kafirai. Kuma su
sami tsanani daga jzare ku. Kuma
ku sani ccwa Allah Yantl tare da
masu takawa.
J 24. Kuma idan aka 5aukar C3)
da wata sura, to^ daga garc su akwai
wada n da sukectwa, "Wane a cikin-
ku wan nan sura ta Para masa
Tmani'? ,, Tw amma wadanda suka yi
fm&ni, to, ta £ara musu imani. kuma
su 1 suna yin bushara (da iia).
/ 2.5. Amma k uma wad~a nda sukc
a c i k in 7ukar.au su akwai cuta, to. ta
kara musu kazanta zuwa ga £azan-
tarsu n kuma su mutu alhalin kuwa
suna kafirai.
126. Shin, ba su ganin cewa ana
liunar su a cikin kowaee shekara"
sau day a ko kuwa sau bivu, sa'an
nan kuma ba su luba. kuma ba su
zama suna iunani ba?
127. Kuma idan hakTlca. aka
saukar da wata sum, sai sashensu ya
yi dubi /uwa ga wani sashc, (su cc).
"Shin, wani mutum yatia ganin
ku? 11 . Sa'an nan kuma sai su juya.
- if
-If i-i t-r / — i . ^- J il
( 1} Bayarun yaddu iikc yin yi£i nc; ba a is cf.^ w ( i dukkan ju^Giya jf^tij cJaya, na kiq.^j
n ncKA Sai an fara da na kusa tukuna :^i'n;in nan i diciuja fad"acfa wa .
S iira tut Tauba
Allah Yajuyar da zukatansu, do-
miri, ha£i£a, su mutanc lie. ba su
fahimta.
128. Litlk nu, hafijEa, Mm]7tV :i '
daga cikinku ya je muku. A bin da
kuka wahala da shi mai nauyi ne a
kansa, Mai kwadayi ne sab o da ku.
Ga muminai Mai tausayi ne, Mai
jin kai.
129. To. idan sunjuya, sai kace'
Ma'iihina Ailahne. Babu abin bau-
lawa face Shi, A gare Shi nake
dogara. Kuma Shi ne Ubangijin
ATarsh[ mai girmii.
Tana karantar da tauhidin Ubangiji game da jan hankali zuwa
ga abubuwan halitta wadanda suka shafi mutanc wajen amfani da
■in.
Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai.
1. A. L R. Wadancan ayoyin
littafi ne kyautatacce.
0 ^Ji^l^ii&ji
[ l ) Hay;,inLTi : a h-H-m : j - 1" AJJwh game da &ik<> Ma.ri<ruda^a akin mutanc, ccwa i^ata Mala
Li: ii jzart s-u. Kum:i stii Mim^on nan rt\i[i'ijw;iii';ij ne \vanc3a bid ya son su da warn
allied, sun £atle lLlL Sm] bi sbi. kuma idan b=L su uihjc 1m.. [l:, Allah Ya Lsarc shi daga
HkSflmtu Vunus
301
2. Shin, ya za ma abi n in am aki ga
mutane domin Mun yc wahayi zuwa
ga wani nEimiji daga gare su cewa,
"Ka yi gargadi ga in u Lane kuma ka
vi bushara ga wadanda suka yi
imani da cewa ; la lie ne sun a da ah in
gab alar war gaskiya. a wurin
Ubangijinsu.' 1 Kafirai suka ce,
: 'l,allc ne wanna n, ha.£T*ta. masi-
hirci ne bayyanannc"'
J r l.alle Allah tie TJbangijinku
Wanda Va halicci sammai da fcasa a
cikin kwana shida, sa'an nan kuma
Ya daidaita a kan AVarshi Yana
gudanar da aTaman. Babu wani
maceci face a bayan izninSa. Wan-
nan nt: Allah.. Ubangijinku, sui ku
bauU Ma.sa, Shin fa, bu ku tunani?
4. Zuwa gare Shi makomarku
take gaba day a, wa'adan Allah gas-
kiya nc, Ha£i£a< Shi nc VakC fara
haliua, sa'ati nan kuma Ya mayar
da ita domin Ya saka wa wadanda
suka yi Titian i kuma suka aikata
ayyukan Kwarai da Adalci. kuma
wadanda suka kafirta suna da abin
sha daga ruwan zafi, da azaba mai
radacfi. saboda abin da suka kasan-
ce suna yi na kafirci.
5. Shine Wanda Va sanya muku
rami, babban haskc, da walii mai
haske. kuma Ya £addara shi ga
Manziloli, domin ku san kidayar
stick aru da lissafi. Allah bai halitta
wan nan ha, lace da gaskiya, Yana
bayyana ayoyi daki-daki domin
mutane wadanda suke sani.
6. Lalle ne a cikin safiawar dare
da yini, da abin da Allah Ya halitta a
cikin sammai da kasa, hafcika akwai
'1
At J. M JiL'T'-'-Si
__ _-" a _
J . ■ - - , - -r .■ .- £ ! ,.- 1,
■ _H lT T At*' 1
i- 1 - i ■
HkSflmtu Yunus
Mil
aynyi gy mutane wadanda suke yin
takawa.
7. La He ne wadanda ba su Kau-
ri ar gamnwa da Mu h kuma suka
yard a da rayuwar duniya kuma
suka natsu da ita. da wadanda sukc
ffifalallu ne daga ayoyinMti L
8. Wadannan ma la tiara rsu
Jahannarna ce saboda a bin da suka
kasance suna tsirfatawa.
9. T.allc- ne wadanda suka yi ima-
ni kuma suka aikata ayyukan £wa-
rai, Lbangijinsu Yana sbiryar da su
sabodaTmaninsu, koramu suna gu-
dana daga farkashinsu, a cikin
gidajen Aljannar nfima.
10. Kiransu a cikinta, L Tsar-
kinKa va Allah!" kuma eaisuwarsu
a cikin la, "Salamun" kuma fear sh en
kiransu* eewa* ll G6ctiya la labbata
ga Allah Uhangijin halilla."
//. Kuma da Allah Yana gag-
gawa mulane da sham kamar
yadda Yake jiiigjzaut-n musu da albe-
d, fmEiEa. da an hukunla ajahnsu
zuwa garc *u. Sab 5 da haka Mima
bar in wadanda ba su Eaunar gamu-
Wa da Mu, a cikin kangararsu suna
ta dimuwa.
12. Kuma id an euta ta shafi mu-
tum, sai ya kiraye Mu. yana (kwan-
ce) ga sashensa ko kuwa zaunc, ko
kuwa a isaye. To : a lokacin da
Muk a kuranye eiilar dajia gare shi :
sai ya shudc kamar dai bai kiraye
Mu ba /.uwa ga wala tula wadda la
shaft shi. Kamar wannan ne aka
fiawata ga maftannata, a bin da suka
kasa nee suna aikatawa.
*1 t-" i ki^^ tf- f - sir ^"fiv
. - ■
lO.SOratn Yumis
303
IS. Kuma, hafafea, Mun halakar
da al uirunomi daga gabaninku. a
lokacin da suka yi zalunri, kuma
manzanninsu suka .je rnusu da
hujjoji bayyanannu, amtna ha su
kasance suna imani ba. Kamar
warm an nc L Make sakawa ga muta-
nt masu ]yifi.
M Sa'an nan k uma Muka sanya
ku masu maycwa a cikin kasa dag a
bayansu, diimin \fu ga yaya kuke
ackalawa.
/ J . K u m a id an an a k ara tun ay a -
yinMu bayyanannu a kansu, sai
wadanda ba su R aunar gamuwa da
Mu. su ue v "Ka zo da wani Alku-
r'ani, wan in wan nan, ko kuwa ka
musanya shi." a> K,a ce, il Ba ya
kasancewa a gare ni in mu sanya shi
da kaina. Ba ni biyar komu fate
abin da aka yiwo wahayi zuwa gar^
ni. Kuma, haklka. ni ina tsoro idati
na sab a wa Ubangijina. ga azabar
wani yini mai girmtt "
16 Ka ce. LL Da Ailah Ya so da
ban karanta shi ba a kanku, kurna
da ban sanar da ku game, da shi,
domm talk nc na /.auna a cikinku a
zamani mai tsawo daga gabanin
( tit ra sHiikar) sa. Shin fa, ba ku
hankalta?
J 7. "Sabdda haka wane ne mafi
zalunci daga wand a ya kirRira Ra-
rya ga Alia}), ko kuwa ya karyala
ayOyinSa? HakTka, masu laifl ba in
cin nasara! 1 '
i ,^>5t liuJJo
-1
1',; *<S£fcil -
(]> Suna nufiTi idan ya mu.\anya :ihi. i.^. ""f'ci. .ea it 1 .] bnyyana v-f-wa ltd,] ng n.n
(Jirltira shL.. kana j LiijzLnit shi ^a Alia]].''
10. Sttrata Yumis
304
18. Kuma sun a bauta wa, baicin
Allah, abin da ba ya cutar da su
kuma ba ya amfaninsu, kuma suna
cewa, LL Wadannan ne macetanmu a
wurin Allah." Ka ce ? " Shin, kuna
bai wa Allah labari ne ga a bin da ba]
sani ba, a cikin &ammai ko a cikin
Rasa? TsarkinSa ya lahbata kuma
Ya tfaukaka daga ahin da duksuke
yin shirki da Shi."
J9, Kuma muLane ba su kasance
ba face al'umTTia guda, sa'an nan
kuma suka &a6a wa juna L kuma ba
dfsmin wata kalma ba wadda ta
gabata daga Ubangijinka, da an yi
hukunci a tsakaninsu a kan abin da
yake a d kins a suke safiii wa juna.
20, Kuma suna cewa, * Don me
ba a saukar da wata ay a ba a gare
ihi, daga Ubangijinsa? 1 ' To, ka ce,
"Abin sani kawai. gaibi jza Allah
yakt:. Syi ku yijira. Lalle ne m, tare
da ku, ina daga masu jira,"
21, Kuma idan Muka dantfana
wa mutant: wala rahama, a bay an
wata cut a ta shafc su, sai ga m da
makird a Li kin aydyinMu. Ka cc,
"Allah ne maf'i gaggawar (saka-
makon) ma k i rc i . 1 ' Lalle n e M anzan-
ninMu suna rubula abin da kuke yi
na makird.
22, LShTn^ wanda Yake lafiyar da
ku a cikin tudu da (kuma) teku f ^ai
idan kun kasancc a dkmjirage, su
gudana tare da su da iska mai daifi,
kuma su yi farin ciki da ita. sai wata
guguwa taje wajiragen, kuma lagu-
war ruwa ta je musu daga k 6 wane
wuri, kuma su tabbata cewa su, an
kcwayv su, sai su kirayi Allah,
lO.SOratn Yumis
305
sun a masu tsarkake addini garc Ski .,
(sun a cewa) : La I le ne id an K a k u fiu-
tar da mu daga wanna n, hakika
rtmna kasanccwa daga masu godi-
ya.
2.1 To, a lokadn da Ya kufrutar
da sii, sai ga su iunii /alunci a cikin
kasa, ha da wani hakki ba. Ya ku
mutane! A bin iatii kawai, zalun-
einku a kanku yaki;. a bisa rayuwar
duniya Sa'an nati kuma zuwa garc
Mu rnakdmarku take, sa'an nan
Mu ba ku labari game dy a bin da
kukii ka sauce kuna aikalawa,
24. A bin sani kawai, misalm
rayuwar duniya kamar ruwa nc
Muka saukar da shi daga sama,
sa'an nan tsiron Ecasa ya gar Way a da
sbi: daga abin da mutane da dabbo-
bi suke ci h har idan Rasa ta riki
zinariyarta kuma la yi kawa, kuma
mutanenla suka zuci cewa su ne
masu Ikon yi a kanla. sai umurn-
inMn yu ic mata da dare ko kuma
da nin a, sai Mu maishc ta girbabba
kamar ba ta wadata ba a jiya, Ka-
mar wan nan ne Muke rarrabc
ayoyi, daki-daki, ga mutant; wa-
danda suke tunani.
25. Kuma Allah Yana kira /uwa
gjj gidan arninci, kuma Yana shiryar
da wanda Yake so zuwa ga tafarki
madaidaici.
26. Wadanda suka kyaulala yi,
s una da abu mai kyawo kuma da
kari fl \. wata kura ba ta rule fuskn-
T X. —ml \m.t . . V-
.- j
(]} Masu ft i It in Gwar.TL wiitfanda iiila kurBii tirafl Allah suiia" <ln SLikaJTLulcrm dh-Li nidi
kyrtu, watai] Aljanna. turna. da Jtail. watiu giinin TJbangl.iin.su n cikin AljaTina. Jlnka.
10. Sttrata Yumis
kinsu, kuma haka. wani kaskanci.
Wadanean ne a bo k an Atjanna,
suna madawwama a cikinta.
27. Kuma wadanda suka yi tsir-
f'ar mimanan ayyuka, sakamakon
mummuna da kamarsa yake. kuma
kasJcanci van it rule su. Ba su da
wani ma I sari daga Allah, k a mar an
rufe fuskokinsu da gumayen £irS-
ruwa daga dare mai duhu. Wadan-
nan rtc abokan wuta. -sun a madaw-
wama a cikinta.
28. Kuma a ranar da Make tara
su gaba daya, sa'an nan kuma Mu
ce wa wadanda suka yi shirku ,: Ku
kama mat say in ku, ku da abubuwan
shirkinku. Sa'an nan Mn rarrabe a
tsakaninsu, kuma abubuwan shir-
kinsu su ce, "Ba mu kuka kasante
kuna bauta wa ba,
29 h To, kuma Allah Yi isa
/am a Shaida a tsakaninmu da
tsakaninku. HaJciica ttmn k as a nee
ba mu san kome ba na bautaw r arku
a gare mu! 11
30. A tan ne k 6 wane rai yake
jarraba abin da ya bayar bashi,
kuma aka mayar da su zuwa ga
Allah, Majitiincinsu Tabbatac«.
kuma abin da suka kasance sunii
fiirfarawa ya frace musu.
31. Ka ce/^Wane ne Yake arzuta
ku daga sama da fiasa? Shin, ko
kuma Wane nc Yakc mallakar jlda
gan" kuma Wane nc Yakc fitar da
mai rai daga mamaci, kuma Ya fitar
da mamaci daga mai rai n kuma
Wane ne Yake shirya al'amari? 11
To, za su ce, "Allah ne. 1 ' To, ka ce,
"Shin fa, ba za ku yi takawa ba? 1 '
i
^4
*i Aft- T-"s *" * £^ - **■
10. Sttrata Yunus
.?Z To. wyntan ne Allah, Uban-
u Tabbataece. To, me tie ne a
bay an ga.sk iya face frata? To, yaya
ake karkatar da ku?
S3. Kamar wancan ne kalmar
Ubangumka. la tabbata a kan w^-
ifanda suka yi fasift ynci, cewa haJii-
£a su, ha. ?A su yi imani ba.
34. Ka ec, "Shin, daga abiibu-
wan ahirkiitku akwai wanda yake
fara halitta, sa'an nan kuina ya
mayar da ita?" Ka ce, "Allah ne
Yake Fara halitta, sa'an nan kuma
Ya mayar da ila. To, yaya akejuyar
da ku? TT
35. ce ? Ll &him daga abu-
buwan shirkinkuakwai wanda yake
s h i ryarwa zu wa ga gas k i y a '.' ' * K a ee .
"Allah ne Yake shi ryarwa zuwa ga
gaskiya. Shm fa, wanda Yake shir-
yarwa ne mafi caneatuar a hi Shi, ka
kuwa wand u ba ya shiryarwa face
da i a shiryar da shi? To : mene ne a
garc ku? Yaya kuke yin hukuneiT 1
36. Kuma mafi yawansu ba su
biyar Home face /ato La He ne /a Co
ba ya wadatar da kome daga gas-
kiya. Lalle Allah ne Masani ga a bin
da sukc aikatawa.
37. Kuma wannan AlJcur'ani bai
kasance ga a kirJcira shi ba daga
wanin Allah, kuma amma she
gas k at a war wannan ne da yake a
gabanmsa da bayanm hukuncinl.it-
laffan Allah, babu shakka acikinsa,
daga L'bangijin haliUu yake.
38. Ko suna cewa, l Ya Rirkira
shi "7 Ka ce "Ku zo da sura guda
misalinsa, kuma ku kirayi wanda
i
&£X£&S& its** 1 i***+A
r~ <-r
V. ■ - 1
IlLSttratu Yuaus
50S
kuka iya duka, bakin Allah, id an
kun kasance masu gaskiya."
39. A 'a, sun karyata game da
a bin da ba su kewaye da saninsa ba.
kuma fasssararsa ba ta riga la jc
musu ba, Kamar wadancun nc
wadanda suke a gabaninsu. Sai ka
duba, yaya akibar azzalumai ta
kasance" 7
40. Kuma daga cikinsu akwai
wanda yake ytnTmani da Shi, kuma
daga cikinsu akwai wanda ba ya yin
Imani da Shi. Kuma Ubangijinka ne
Mat! sani ga ma barn at a.
41. Kuma idan sun karyala ka,
to, ka ce> ll Ina da aikina kuma kuna
da atkinku, ku kubutattu ne daga
a bin da nake aikalawa, kuma ni
ku&utarce ne daga abin da kukg
aikaiawa,"
42. Kuma daga cikinsu akwai
wacfanda sukc saurare zuwa gare
ka. Shin fa, kai kana jiyar da kur-
ma, kuma ko da sun kasance ba su
hankalta?
43. Kuma daga cikinsu akwai
wanda yake tsykaci zuwa gare ka.
Shin fa t kai kana shiryar da makafi,
kuma ko da sun kasance ba su gani 7
44. Lalle ne AD ah ba Ya zaluntar
mutane da kome, amma mulanen
ne ke zaluntar kansu.
45. Kuma ranar da Yake tara su,
kamar ba su zauna ba face sa'a guda
daga yini. Suna gane juna a tsaka-
ninsu. HaEiRa, watfanda suka £ar-
yata game da gamuwa da Allah sun
yi hasara. Kuma ba su kasance
masu shiryuwa ba.
__ , _j j "E --
0: Jr-V i^ 1 6 l* j 4,0. ^lau
lO.SOratn Yumis
46. Kuma imma dai, htsfilfca. Mu
nun a ma kit sashen a bin da Mukc yi
musu alkawari. ko kuwa Mu karfii
rank a, to, zuwa gare Mu mako-
marsu take. Sa'an nan kuma Allah
ne Shaida a kan abin da suke aika-
[awa.
47. Kuma ga ktjwace al'uttitua
akwai TVlanzo. Cl3 Sa'an nan idan
Manzonsu ya je, sai a yi hukunci a
tsakaninsu da adalci. kuma sii 7 ba a
zaluntar su.
48. Kuma sun a cewa, ' l A yaushe
wan nan wa'adi *ai auku, idan kun
ka sauce masu gaskiya? 1 '
49. Ka ce ? " Ba na mallaka wa
kaina wata cut a. haka kuma wani
amfant, sai abin da Allah Ya so. Ga
kowacc al'umma akwai ajaJi, idan
ajahnsu ya to, ba /.a su yi jinkiri
daga gare shi ba, ko da Fia'a guda,
kuma ba za su gabata ba."
.10, Ka tx-, "Shin, kiin gatti. idan
azabarSa ta so muku da dare ku da
rana? Mcnc no daga gare shi masu
latH suke neman gaggawarsa?"
51. Shin, sa'an nan kuma idan
bar ya auku, kun yi Tmani da shi?
A she 7 Yanzu kuwa, alhali kun ka-
li a nee game da shi kuna neman
gagga wa r auku wa i sa '!
52. Sa'an nan kuma aka ce ga
wadanda suka yi zalunci, "Ku cfan-
dani azabar dawwama! Shin, ana
saka muku face da abin da kuka
kasantc kuna aikalawa?"
Vr'^rr" F,'5 :\ ','
J 1 - -! r-X^
{I) Man^n na fartfi shi nc m:n >huydnla si], YJdn/n na hivu s h i nc ajitlinHU
310
53. Kuma suna tatnbayar ka:
Shin gaskiya ne? Ka cc, U T P ina
rartisuwa da L'hangijina. Lallegas-
kiya nc, kuma ba ku zama masu
buwaya ba."
J4. Kuma da kowane rai wanda
ya yi 7al unci ya mallaki duka abin
da yake a cikin kasa, to, da ya yi
fansa da shi. Kuma suka dinga
nadama a lokacin da suka ga azaba,
Sa^an nan aka yi hukunei a tsaka-
ninsu da adald, kuma ba za a /.alun-
ce su ba.
55. To! Haklka Allah Yanutllaki
abin da yake a cikin sammai da
kaaa. To! flaiaka wa'adin Allah
gaskiya tic. Am ma kuma mafi
yawatisu ba su sani ba.
56 Shi nc Yake rayarwa kuma
Yake: matarwa. Kuma 7uwa gare
Shi ne ake mayar da ku.
57 Ya ku mutant! Lalle wa'azi
ya je muku daga Ubangijinku, da
war aka ga abin da yake a cikin
kiraza, da shiriya da rahama ga
muminai.
5H. Ka cc, l Da falalar Allah da
rahamarSa. Sai su yi Farm ciki da
warm an. 11 Shi ne ma IT alheri daga
abin da sukc tarawa.
59. Ka ce. ll Shm . kun ga abin da
Allah Ya sauktir saboda ku na ar?i-
ki, sai kuka sanya hukunrin ha ram -
ci da halaeci a garc %\\\ r> '" Ka ce,
"Shim Allah no Ya yi muku izm\ ko
ga Allah kukc (cirEirawar karya?"
60. Kuma mene ne /.a tun wadan-
da sukc CirEira (carya ga. Allah, a
Ranar Kiyama? Lalle haki£a< Allah
j •■ , ------ i , ^ -- ' < 1 C J '- " ,
i ■ # .- — * y I -Y ,
©5j
^ > j***^ '
.... J'.- > ^ , : :
V 1
.- . -i.
311
Ma'abucin falala ne a kan mulane*
am ma kuma mall yawansu ba su
godewa.
61. Kuma ba ka kasanee a cikin
wani sha'ani ba. kuma ba ka karan-
ta wani abin karatu daga gare .shi
ba, kuma ba ku aikaia wani aiki ba.
face Mun kasanee H a laice a lokacin
da kuku /ubuwa a cikinsa. Kuma
warn ma'aunin /.ami ba zai yi nisa
ba daga Ubangijinka a cikin kasa,
haka kutua a cikin sama, kuma
babu wanda yake mail £aranci daga
haka, kuma babu mail girma, fitce
yana a cikin lit la fi bayyananrie.
62. To, Lalle nc masoyan 1 " Al-
lah babu tsoro a kansu f kuma ba /a
su kasance suna yin bakin tiki ba,
63. Wacfanda suka yi Tmani ku-
ma suka kasance sun a yin takawa.
64. Suna da bushara a cikin
rayuwar duniya da [a Lahira. Babu
musanyawa ga kalmomin Allah.
Wancan sbi nc bahban rabo mai
girma.
65 Kada maganarsu* 23 la sanya
ka a cikin bafciri ciki. Lalle nc al far-
ma ga Allah lake gaba (fay a. Shi nc
Mai jT, Maseru.
If* fx*""* ■ ? * A ?u* 1
-7 j-j i.
! I) Walivyin Allah. *Li rid inas-uyi a Allah da sharatfii] ya zama mainiin Jnui lafcawa
watau yaha aiki da abm da Allith Ya umurce shi, kuma ynjiu banc abin da Allah Ya hana
jhj. h i harsh-cn Annabinsa wanda yakc h:ya Rpbu firm kijmc nAby npi. fti.]!* h a ra rsu J ta
i _ s yabiMj mutant: J gal? Su, ku kuma a Lokiiuin ftLuluwarSu mala Lku Su nta yi ttlliSu
b'ustiata du gainuwa da Ubangjjin.su. ko kuma a cikin kaban wajen tambaya Allah r.u
Mafi sa:nj
P) Maganariiu 1a izgili a gare- ka ld;in AUah Va daukaka ka, babu ruai iya hanawa
d<>r[un Shi kauai ne MaL ysjm. kuma. sai inda Ya sanya la vvand-U Ya SO.
10. Sttrata Yumis
M2
66. To! HaEiJta Allah Yana da
mu]kin wand a kc a cikin fsammai da
wand a kc a cikin £asa kuma warfa n-
da sukc kirati wan in Allah, ha su
biyar wadansu abokan tarewa (ga
Allah a Mulkinsa). Ba su biyar
kome face zato. Kuma ba su zama
ba face ssu.ua £iri Katfi kawai.
(57. ShT nc Wanda Ya sanya
muku dare, domin ku natsu a cikin-
sa, da yini mai sanya a yi gani. Lalle
ne a cikin wan nan akwai ayoyi ga
mulanc wadanda sukc ji
6£. Suka ce, "Allah Ya riJo da"
Tsarkinsa ya labbaia ! Shi ne Wada-
taLCC, Yana da mallakar a bin da
yake a cikin satnmai da abin da
yake a cikin kasa. A wurinku babu
wani dalili game da wanna n ! Shin,
kuna fadar abin da ba ku sani ba
game da Allah?
69. Ka ce, "Hakilca wadanda
suke £ir£ira deary a ga Allah, ba za
su ci nasara ba. 1,
70. Jin dadfi ne a cikin duniya,
sa T an nan kuma makomarsu zuwa
gare Mu take : sa'an nan Mu dan-
dana musu azaba mai Isanani ;sa bo-
da abin da suka kassancc suna yi na
k Li : i rtii .
71. Kuma ka karanla musu laba-
rin Nuhu. a lokacin da ya ce wa
mutanensa, Lt Ya mutanena! Tdan
matsayTna da tunatarwala game da
ayoym Allah sun kasancc sun yi
nauyi a kanku, to. ga. Allah na
do&ara. Sai ku lara al'amarinku, ku
da abubuwan shirkinku. sa'an nan
kuma kada aTamarmku ya kasance
J£j$^
*l 11- J
10. jfrata Yutjus
313
rufaffc a kanku, sa'an nan kuma ku
kashe ni H kada y\ mini jitikin.
72 . L L K. u ma i d an k uka j u y a bay a,
to, ban tambaye ku wala ljara Ha,
Ijarata ba la zama ha fi\ct daga
Allah, kuma an umurcc tti da in
kasancc daga miisu sallamawa. Cl5 "
7J. Sai suka fcaryata shi, sa'an
nan Muka kubutar da shi, da wan-
da yakt uirc da shi, a cikin jirgi,
kuma Muka sanya m masu maye-
wii , kuma Muka nutsar da wadanda
suka Karyata ayoyinMu. Sai ka
duba yadda ale i bar wadanda aka yi
wa gargatfi ta kasance,
74. Sa'an nan kuma Muka aika
wadansu Manzanni daga bayansa
zuwa ga mutanensu, suka jc jtiunu
da hujjoji bayyanannu, to. ba *u
kasance za su yi Tmatii ba saboda
sun (caryata sbi a gahani. Kamar
wannan Muks rufewa a kan
/.ukatan masu ta'adi.
75. Sa*an nan kuma a bayansu
Muka aika Mika da llaruna zuwa
ga Firauna da mashawartansa, tare
da aydyinMu. Sai suka kangara
kuma sun kasance mutane masu
laifl
76. Sa'an nan a lokacin da gas-
kiya ta je musu daga j;are Mu, suka
ce, "Wannan haJMa sihiri ni:
bayyananne."
77. Musa ya ue, "Shin, kuna
Ltwa ga gaskiya a lokacin da ta zo
■ ' ■;>■■■ ."]*.- t .t\. - ,?
J/ -jV H„ , - .- t * * f
f I ) WiiLau dukiHl i3 bin d H ti n ?o miiku L3a shi clj umurjji luni. CO, m ma nn umurcc
ui da y:\Mii kn banr.sa. Kuma bii m neman wata ijaiii karar4arwj ckpa gare ki; domirj
ALah Va uma^c: ni da iyaz rcLiiniiirt^mSa iuwa gfl,r^ sarioda tiakd Shi ck 1 .?aL biya J1J
HkSflmtu Vunus
.U4
muku? Shin, sihiri ne wanna n? Lal-
]e masthirci ha ya cin nasara."
78. Suka ce, "Shin, ka zo mana
ne domin ka juyar da mil daga a bin
da mufca iske ubanninmu a kansa,
kuma girma ya kasance gare ku. ku
biyu a cikin tiasa? Ba z-u mu yxuxmx
masu miani ba saboda ku.* ;
79. Kuma Fir 'anna ya ce, "Ku
zo mini da dukan masihirci,
m:is;ir:i."
50. To, a lokadn da ma.sih.irta
suka je t Musa ya ce musu, ,U K u jtfa
a bin da kuke jEfawa.^
SI To, 3. lokacin da suka jefa,
Musa ya ce, "Abin da kuka zo da
shi sihiri Jic, La lie ne Allah zai foata
shi. HafiTka Allah ba Ya gyara aikin
ma 6a mat a.
82. "Kuma Allah Yana tabbafar
da gaskiyu da kalmominSa, ko da
masu laifi sun Gi, ,J
S3. Sa'an nan babu wand a ya yi
Tmatii da Musa face zuriya daga
mutanensa, a kan tsar on kada Fi-
r'auna da shugiibanninsu su fuine
su. T.allc, baJtitfa, Fir'auna marin-
jayi ne a cikin Easa, kuma lalk shi,
hakiica, yana daga masu barn a.
84. Kuma Musa ya ce, l Ya ku
mutanena ! ldan kun kasance kun yi
Tmani da Allah, to, a garc Shi ml ku
dogara, idan kun kasance Musul-
■ ++
mi.
85. Sai suka ce, ll Ga Allah muka
dogara Ya Ubangijinmu! Kada Ka
sanya mu fitina ga mutane azzalu-
mai.
- , £
UkSuratu Yunus
lis
86. "Kuma Ka kuLiutar da rail
do min RahatnarKa, daga mulane
kafirai"
#7. K uma M uka yi wahayi zuwa
ga M usa da dan 'uw ansa, cewa: Ku
biyu. ku zaunar da mutanenku a
Masar a cikin wasu gidaje. Kuma
ku sanya gidajenku su fuskanci Al-
kibla Cl) . kuma ku Isayar da salla.
Kuma ka bayar da bu&hara ga masu
Tmani.
S8. Sai Musa ya oe, 11 Ya Ubangi-
jinmu! Ha£l£a Kai ne Ka bai wa
Kir *a una da majalisarsa it aw a da
dukiyoyi a cikin rayuwar duniya, ya
Ubangijinmu, domin &u batar (da
mutane) daga hanyarKa. Ya
Ubangijinmu! Ka shafe a kari du-
kiyarsu kuma Ka yi dauri (2) a. kan
zukatansu yadda ba /a su yi imani
ba bar su ga a? aba mai radadi."
(Allah) Ya ce: s "Ulle ne au
kar6i addu'arku. Sai ku daidaitu,
kuma kada ku hi hanyar wadanda
ba su sani ba ."
90. Kuma Muka (c^tarar da Bani
l^ra'ila teku, sai Fir'auna da rundu-
narsa suka hi su bisa ga zalunci da
Jtciarc haddi, bar a lokacin da
nutsewa. ta riske shi ya ce, Ll Na yi
Tmani cewa, ha£]£a. babu abin bau-
lawa face Wan nan da Banu Isra'il
it i \^ f- 1 < - - i- i -\\
(1) Sli sanya nidajenKij .mini I'uifkanlar ALiiibLa [a Ku'aba tluillltl tu. ilka ^ill salla a
cikm tiidajL^L, a a. bud a [sorcm uj Sua latL masallati Zli a fatfa SU da dijku 511 a cikin s;illa.
WatLr.nrj ku;m4 >i jjina. yadda ate sun sidiijen Musulmi sn kasancc a ko 4a yaushc
(2 | Miisa ya yi addu'a ii kanMi, tiar Lia raahin TmacLi iabtiJii \a sanu libancl bit 7A SU yi
irriacL: ba, kamar mutagen NQh.u.
1 3) Tmar]] a biyan ManKdn m ulawd ya isa ^a kai'LU ba ^aL yi juasa atrtlutll bn.
HkSilratu Yunus
suka yi lmani da Shi. kuma m. ina
daga MusulmT'
91. Ashe! A yanzu ! Alhali kuwa,
baklka ka sa&a a gabani, kuma ka
kasance dap masu frama?
92. To, a yau Muna kuftutar cl)
da kai game da jikinka. do mm ka
kasance ay a ga wadanda sukc a
bayanka. Kuma la lie nc masu yawa
daga muhlne, halsiEa, gafalallu ne
ga ayoyinMu.
93. Kuma lallc tit, haEika Mun
za u nar 12 * d a Ban i T sra 1 i ] a maz a unar
gaskiya k q ma Muka arzula su daga
abubuwa miyu dadl, Sa'an nan ha
su safta ba har ilmi ya je mu&u. T.allc
nc Uhangijinka Yanii yitt hukuiiri a
Lsakaninsu a Ranar K'iyama a cikin
abin da suka kasanec suria sana wa
juna.
94. To. idan ka k a sauce a cikiu
shakka daga abin da Muka saukar
zuwa gare ka n sai ka tambayi wa-
danda sukc karatun Littafi daga
gabam'nka. Lallc nc, hakTka h gas-
kiya ta jt maka daga Uhangijinka
domiti haka kada ka kasance daga
rmlsLi kdkanto.
^J. K uma kada ka kasance daga
wadanda suke karyalawa same da
ayoyin Allah, har ka kasance daga
masu hasara.
96. Lallc tie wadanda kalmar
Ubatigijinka ta wajaba a kansu 1 ba
/a su yi itnani ba.
(0 KuGutar da jikLn Firauna: buida riUmisu domm u tabbatir da yi miitu.
(21 Allah Yi wa. Badi JsraMa mu]Jiin Misar da Fala^cCmu. jjahii day* a Inayan
halaka Fit auna da mutanensa.
HkSflmtu Yunus
M7
97. Kumu k5 dakowidcc aya taje
musu, sai sun ga azaba mai radadl.
Ptf. To, domin me wata allcarya
ba ta kasance ta yi (1> Imani ba har
Tmaninta ya am fane ta, face muta-
nc n Yunus'' A lokacin da suka yi
TmanL Munjanye azabai wutakanci
daga gare su a cikin ray u war du-
niya. Kuma Muka iivar da su dad!
zuwa wani 15k aci,
PV. Kuma da Ubangijinka Ya
so, da wadanda sukc a cikin £asa
sun yi imani dukansu gaba day a
Shin, kai kana illasta mutanc nc har
so kasance masu Imani?
100. Kuma ba ya kasancewa ga
wani rai ya yi imani Face da iznin
Allah, kuma (Allah) Yana sanya
kazanta a kan wadanda ba su yin
hankali.
101. Ka uc, "Ku dubi abin da
yakc cikin sammai da Easa" 1 Kuma
ayoyi da gargadl ba su wadatarwa
ga mutanc wadanda ba su yin
imani.
102. To . sh in sun ajiran wa n i a bu
face kamar misalin kwanukan wa-
danda suka shude daga gabiininsu?
Kace. "Ku yi jira ! Lalk uT tart da
ku. ina daga masti jira. 11
103. Sa'an nan kuma Muni ku-
6urar da manzanninMu da wadan-
da suka yi Tmani, kamar wannan nc.
, > - 7--..- t ' * * --i -- -i-
-"
* --
■ J - "
1 1) Alfiaryun da ak^ aika da Miiclziiri]5i Ctkinsu. ba iU y] TniiinL duka fact: mutum
daya, kij bi^iii gabatHn haLaka sami niiJCitncTisij, Sai ctai alRarj-'ar Yunusi, ila kam li jt
t?oro, HhI VI Hliani i &AtiitTiin s^wJc^r azpba, aabuda hata Kuka Injiu, ba Li Mkka |adfl bil ,
walau Nuiawa Walau babu mai Lya Samufijmarn sai A]]ah Ya aut'c Shi hakpi. Kod^ Tmai
yin gacgadin yakan yiwut ya kaikatc, sai da tsarin Allah.
HkSflmtu Yunus
3 IS
tahhaiaccn; Tin a gate Mu, Mu ku&u-
tar da masu imam.
104. K a (x ,n Va ku mutane ! Id an
kun kasance a cikin kokanto daga
addmina, tu, ba ni bauta wa wa dan-
da kuke bauta wa, baicin Allah,
kuma a mm a in a baula wa Allah
Wanda Yake karBar rayukanku.
Kuma an umurte ni da in kasano-
daga ma su Imam,
105. "Kuma (an ce mini): Ka
bay ar da fuskaika ga addim, kana
karkala zuwa ga guskiya, kuma
kada ka kassancc daga masu shir ka.
106. "Kuma kada ka kirayi, bai-
cin Allah, a bin da ba ya amfantn ka
kuma ba ya cutar ka. Ta, idan ka
aikata haka, sa'an nan Jalle kah a
15 kacin, kana daga masu zaJunci."
107. Kuma idan Allah Ya shafe
ka da wata cuta, in, habu mai yaye
ta face Shi, kuma idan Yana nulm
ka da wani alheri, to, babu mai
mayar da falalarSa. Yana samun
wan da Yake sa daga rikin baymSa
da shi. Kuma Shi nc Mai gaiara,
Mai jin kai,
)08. Kace/'Yaku mutant; n.afle
ne gaskiya La zo muku daga
Ubangijinku. To, wand a ya shiryu,
ya shiryu ne domin kansa kawai.
kuma wanda ya ftacc yana ftacewa
ne a kansa kawai. Kuma ban zama
waklli a kanku ba."
109. Kuma ka bi a bin da ake yin
wahaymsa /tjwa garc ka, kuma ka
yi ha£uri bar Allah Ya yi hukunci.
Kuma Sh" ncj Mafi a I hen n mam
hukunci
5? t^fi' 1 lii
! ^-y* ^ ill' 1
Tana karanlarda tewa Mati/annin Allah sun kirityi mutancnsu
zuwa ga tauhldi da nau'in kira guda. kuma mutanen sun fuskance su
da hali guda a musu da Raryatawa, sai lea ce a zamani guda sukc s ko
a cikin harshc guda suka yt magana.
Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai.
/, A. L. R. LittaCi nean kyautata
ayoyinsa, xa L an nan an bayyana au
daki-daki, daga wurin Mai hikimu,
Mai kididdigewa.
2 Kada ku ban (a wa kowa face
Allah. Lalle ne ni a garc ku mai
gargadi ne kuma niai bushara daga
gare Shi.
J, Kuma ku nemi gafara gun
Ubangijinku. Saan nan ku tuba
zuwa gare Shi, Yy jiyar da ku dacft,
jiyarwa mai kyau zuwa ga ajah
am bat a etc, kuma Ya bai wa dukan
ma s abudn girma girmansa. Amma
idan kun juya, to, lalle ni, in a tsoron
u/abar yini mai girma a kanku.
4 7uwa ga Allah makomarku
lake, kuma ShT a lean kome Mai
Tkoti yi ne.
ll.Suraha Hiid
J. To, lalle su, suna karkatar nj
da Jtirjinsu domin yu ftoyc rlaga gare
shi. To, h lokacin da sukt lullufiewa
da tufafinsu Yana sanin abin da
suke ftoyewa da abindasuke bayya-
riawa. Lalle Shi Masani ne ga abin
da yake a cikin £iraza\
6. Kuma babu wata dabba a ci-
kin Efasa face ga Allah arzikmta
yake, kuma Yana sanin ma \ abba-
tar la* 21 da ma*azarta. duka is una
cikin littafi bayyanannc.
7. Kuma Shi ne Wanda Ya halic-
ci sammai da £asa a cikin kwanaki
shida, kuma Al'arshinSa y-a kasancc
a kan ruwn, i3i domin Yajarrahaku,
wantic nc daga cikinku mafi kya-
won aiki. Kuma halcTita idan kace,
"Lalle ku wadknda ake tayarwa ne
a bay an mutuwa, 11 halcTica, wadan-
da suka kaflrta sun a cewa: ''Wan-
nan bai zama ba face sihiri bayya-
nannc. 11
Kuma lalle ne idan Mun jin-
kirta da azaba gare su zuwa ga wani
lokaci IcidEiyayye, ha£7£a sun a ccwa
mc yakc tsarc l4h ta? To, a ranar da
/a la jc musu, ba la /ama abin
-- i *\^f\S vi-n-a -- J f r -- .-- / |T
Jk,3T t
[['} Bii kij son su jra mai y] muau wa'ii/i, siibtidu. baka id a u sun islnkayi Annabi daga.
ne&a, sai su 6-Qya, do mm kada ya gan su. ballc ma har ya yi musu w.i',i/: K un-.^j har id;*n ya
■>.^ nri'r; su da w-i 'af'iri&rt. siji si] mnyn lyf;irinKU nife idimunHU da kunnuwan.su kamar
yadds mulancn Nuhu suka yi ma.5a a lok^cin da yakc yi musu w\t ' li^j . Ka dliba Suratll
NuK, Sura La 7] .
(2) Malabbala shi nc wha, kuma maW-a ila ce uwa.
{ 3') Turk on hall i la. A] 'arshi ruwa. Ruwa da Alarshi sunt ga ba da sa mmai da £asa .
Sa'iici nan akahaliu^L ka5a daea ruwa Jaitna aka tr.ayarda ruwa KayiJci, aba tialiLci sama.
Sa'an nan kuma alta mulmula A cikin siir:J.r tt'wjLi Allah ne \4afi sani.
1 4) Mi: kc isarc La, walau azihar ~ ms ke hana ta ta zo yauzu'. 1
U.Suratu Hiid
321
karkatarwa ba daga gare su, Kuma
a bin da suka kasancc sun a yin izgili
da shi, ya wajaba a kansu.
9. Kuma lalle nc idan Mun dan-
dan a wd mutum wata rahama daga
fiarc Mu, sa'an nan kuma Muka
zarc la daga gare shi, lalle nc shi
haJaJta, rnai yanke tsammani ne,
rnai yawan kaTirci.
JO. Kuma lalle ne idan Mun dan-
tfana masa nt'ima a bay tin cilia ta
shaft shi, yana cewa munanan ha-
laye sun tafi daga wurina. La He shi
mai farin tiki ne, mai alfahari.
//. Sai wadanda suka yi hakun
ku ma s uka a i k a t a ay y u ka na £ warai .
Wadannan suna da gafara da lada
mai girma.
12. Saboda haka tsammaninka,
kai mai barin saahen a bin da aka yi
wahayi zuwa gare ka ne, kuma mai
Jcuntata Eirjinka da shi nc domin
sun ce, "Domin mc ba a saukar
masa da wata taska ba, ko kuma
Mala'ika ya zo larc dc shi? 11 fl) Kai
mai gargadl nc kawai. Kuma Allah
nc Wakili a kan kome.
IS. Kd s una cewa "Ya kirkira fl)
shi nc." Ka ce, ''Sai ku zo da surori
go ma misalinsa fciiikirarru, kuma
(]} Sabodi ^muii muLlne bH in gjctwama mutum sai id^n yanii da wiita dukL^Li
kuma akwai w^ili Jiaifl bayyatliSTine late da shi, 10, tai kumiiea ^aturi. ka dj. dukiya to
watu karJm da za kfl iy^ uLasla si] da Hhi a kan wai]i abu. Subuda haka ktinA (SoICin iyar da
dukil a Km d.i : vkd unfiuncc ka, dtimm kada a kilryata ki lo, kadh kaji isfjron iyarwa, ALLa.lL
nc Wakili a kan kt'imc.
f2} Ktj kuwa tia 7^ ka iyar da nhm da aka nikt ka ba d-jmin tscimn su cc, "Kai ae ka
RirRira Alfur'arii, sa'an tia.ti ka jiji^jiia shi Allah," To, sai ka. ce, "Ni mucut]] nc
kamarku, LdatinTna fcLlkLJa Al£ar'lTii,tci, ha/ai i;iRartkukukJr6iira iiinsa ba, sai kuzoda
mtcti goma irinsi."
ll.Suraha Hud
322
\ 1 i j* ijj-
ku kirayi wand a kukc iyawa, baiein
Allah, idan kun kasance masu gas-
kiya. L '
14. To, idan ba su amsa mukn
ha, lo ku sani c£waan saukar da shi
kawai neda sanin Allah, kumacewa
habn a bin bauta wa face Shi. To,
shin, ku masu sail a ma wa neV
75. Wanda ya kasance ya yi nu-
fin ray u war duniya da kawarta,,
Muna cika musu ayyukansu zuwa
gare su a ctkinLa h kuma a dkmla ba
za a rage su ba.
1 6. W ada n n an ne watfanda ba s u
da kome a cikin Lahira face wuiu,
kuma a bin da suka sanaanla a
cikinta (duniya) ya 5aci, kuma a bin
da suka kasarux sun a aikatawa fia-
laeuc nc,
17. Shin, wanda ya kasancc a
kan hujja hay y an anna daga
Ubangijinsa, kuma wata shaida
Lana biyar sa daga gare Shi, kuma a
gabaninsa akwai littarin Musa abin
kuyi da rahama? Wadannan sun a"
yin Tmani da shi, kuma wanda ya
kafuta da shi daga Jtungiyoyi, to.
wuta qc makomarsa. Sabdda hyka
kada ka kasance a cikin shakka
daga gare shi. La lie shi nc gaskiya
daga Ubangijinka, amma kuma
mafi yawan muiant: ha su yin Tmani.
I ft. Kuma wane ne mafi /.a 1 unci
daga wanda ya fiirRira fcarya ga
Allah? Wadannan ana gitta su ga
L'banimmsu* kuma masu shaida su
cc, "'Wadannan nc &uka yi Jcarya ga
Ubangijinsu. To, la'anar Allah La
tabhata a kan azzalumai."
^ - *-
* ■*■ i ■. «i j ■
, I X * ~~ 1 1 J--I I T _
U.Suratu Hiid
19. Wadanda sukc katigcwa
daga hanyar Allah kuma suna tic-
man ta karkaee, kuma su ga I.ahira
suna kafiri.ii.
20. Wadannan nt ba an kasancc
mabuwaya ba a ctkin £asa, kuma
wadansu masoya ba su kasance ba a
garc su. baicin Allah. Ana ninka
musu azaba, ba su kasance suna lya
ji ba, kuma ba su kasance suna gani
ba.
21. Wadannari ne wadanda suka
yi basarar rayukansu, kuma abin da
suka kasance suna £ir£irawa ya
Fiace musu.
22. Babu makawacewa, halcifea,
su a Lahira, su ne mati htisara
23. Lalle ne wadanda suka yi
Tmani kuma suka aikaca ayyukan
Ewarai, kuma suka yi tawalu 1 ! zuwa
ga L'bangijinsu, wadannan ne aH6-
kan Aljanna. sun^i madawwama a
cikinth .
24. Mi sal in Gangaren biyu ka-
mar ma k a ho ne da kurma. da mai
gani da mai ji. Shm h suna daidaita
ga misaii? Ashe, ha ku yin lunani?
25. Kuma. hakika. Mun aika
ftuhu 'iuwd ga mu (aliens a, (ya ce):
"Lallc nc ni, a gare ku mai gargadL
bayyanannc nc.
26. ( " K a da k u h a uta wa k o iva fa ce
Allah. I.4*]]c nT, inajin isoron azabar
yini mai radadl a kanku."
27. Sai mashawarta wadanda
suka k a fir la h daga mutanensa, suka
ce. "Ha mu ganin ka face mutum
kakc kamarmu. kuma ba mu ganin
^^e*^ ij^i jS
Jet -"" Jl-fT I --" - v t ~-\f
lLSuratu Hud
324
* 1 ij* 5 jj^
wani ya bi ka face wadanda sukc su
£as£antattunmu nc suma ba tare da
tunani ba, Kuma ba mu ganin wata
talala a gare ku a kanmu. X'a, muni
/a(on ku malcaryata ni:."
28. Ya cc, "Ya muiancna! Shin,
kun gyni id an na ka.sa.ncc a kan
wata. hujja bayyananna daga
Ubangijina, kuma Ya ba ni wata
R aba ma daga wurinSa, sa'an nan
aka rufe ta (ila Rahamar) daga gan;
ku, shin, za mu tilusta muku ita,
alhali kuwa ku masu £i garc la nc'.'
2S>. "Kuma ya rnutanena ! Ba /.m
tambaye ku wala dukiya ba a k an-
sa, ijarata ba ta /ama ba, fact daga
Allah, kuma ban zama mai korar
watfandii suka yiTmani ba. Hakiica
su, ma$u haduwa da Ubangijinsu
ne, kuma amma ni. ina ganin ku
mutant; nc jahilai.
30. "Kuma ya mutanenaf Wane
ne yakc taimakona daga Allah id an
na kort; su? Ashe, ba ku tunani
J/. "Kurnabanice mukua wurT-
na (askokin Allah suke, kuma ba
ina sanin gaibi ba ne. Kuma ba ina
t£wa ni Mala'ika ba ne. Kuma ba ni
cewa ga wadanda idanunku suke
wulakantawa, Allah ba zai ba su
alhen ba, Allah nc Mafi sani ga a bin
da yakecikinzukatan&u- Lallenc ni,
idan (na yi haka) da ina daga cikin
a/./alutnai.
32. Suka ct\ <% Ya Nu.hu, talle ne
ka yi jayayya da mu, sa'an nan ka
yawaita yi mana jidali, to, ka zo
mana da abin da kake yi mana
wa'adi idan ka ka&ance daga miisu
gaskiya/'
f 7 _- --■
i-r
1 "te*
ILSuratu Hud
325
33. Ya ce, "Allah kawai nu Yake
zo, imiku da shi idan Ya so Kuma
hu ku zama mabuwaya ba.
J4. "Kuma nasi hata baza ta an>
fane ku ba. id an na yi nufin in yi
muku nasTha, idan Allah Ya kasan-
ee Yana nulm Ya halaka ku. Shine
L'bangijinku, kuma zuwa gare Shi
akc mayar da ku."'
iJ. Ko suna ecwa: (Nuhu) ya
kirtira shi. Ka cc, "Idan nT(Nuhu)
na £ir£ira shi, to, laifina a kaina
yake, kuma mmai barranta nedaga
a bin da kuke yi na laifi. 1 '
3ft, K uma aka yi wahayi zuwa ga
Nuhu cewa: Lalle ne babu mai yin
Tmani daga mutanenka face wanda
ya riga ya yi imanin, saboda, haka
kada ka yi ba£in ciki da a bin da
suka kasance suna aikalawa.
37. Kuma ka sassaEa jirgi da
kyau bisa idanunMu da wahayinMu,
kuma kada ka yi Mini magana a
cikin sha anin wadanda suka kafir-
ta, lalle ne su. wadanda akc nutaar-
Wci ne.
38. Kuma yana sassaka jirgin
cikin natsuwa, kuma a koyaushe
wadansu shugabanni daga muta-
nensa suka shude a gabansa, sai su
yi i/gili gare she. Ya ce, "ldan kun yi
izgili gare mu, to, hat it a mii ma /a
mu yi izgili gare ku, kamar yadda
kuke yin izgili.
39 "5 a 1 an nan da sannu za ku
san wand a azaba za ta zo mas a., ta
wulakanta shi (a duniya), kuma
wata azaba zaunanna (a Sauk a a
kansa (a LahiraV
, ' -7-- Jj> -"h 4 i " "A^*<
A..
}> -r
0 ^J^^w-tjRl?
ILSuratu Hud
32 ft
40. II ar a lokacin da mnLirnm-
Mu ya je. kuma tanda ta fiulfiula.
Muka ce, Ka dank a. a cikinta,
daga kome. ma'aura hiyu, da kuma
iyalanka. face wanda magana ta
gabsila a k ansa/ 15 da wanda ya yi
imani ,s Amma kuma babu wadan-
da suka yi imam tare da shi face
kadan.
41. Kuma ya ce, ^Ku hau a d-
kinta, da sutiati Allah magudanarta
da matiibbatarta. Lalle ne Ubangi-
jlna, halcTEa, Vfai gafarane, Mai j in
Jtai."
42. Kuma ila tana gudana da Su
a Likin Uguwar ruwa kamar du-
watsu, sai Nuhu ya kirayi dansa
jilliali kuwa ya kasance can wuri
tnai niaa. ' l Ya karamin dan a! Zt> ka
hau tare da mu, kuma kada ka
kasance tare da kafirai!"
43. Ya ce, Lt 2an tattara zuwa ga
wan i dulse ya tsarc ni daga ruwan."
(Nuhu) ya ce, "Babu mai t&arewa a
yau daga urn urn in Allah face wan-
da Ya yi wa rahama 11 Sai taguwar
ruwa la shamakace a tsakitninsu.
sai ya kasance daga wadanda aka
nuLsar
44. Kuma aka ce, lL Ya Jtasa' Ki
hadiye ruwanki, kuma yii sama ! Ki
kiime." Kuma aka takar da ruwan,
kuma aka hukunta al'amarin,
kuma jirgin ya da id a it a a kan Judiy-
■ ■■ -■
£ * * L f *1 ■ "Ml'" r>i ii
^ * * ^ Lf* ' o -5
_-» __-
(1) Jyalan Niihu syn yi immi bpnrf.i d^nsn Yao, da matarsa fi^da kafira. W'acfiinda
suka >'] una Hi. C-SgU .saiir;in niLilijnfnsH larnaciin til 1 rna^a da maLi. AinEtia kujlia an c.c
tnut^nc Kaba^in da hiyu nc, kumu uri fu goniii fie. Allah UP Mat] san:
11. Sura tu Hfid
327
* 1 ij* 5 jj^
yi, ,: ] 3 kuma aka ce, L; lS"7sa ya t abba la
ga rnutane azzalumai."
45. Kuma Nuhu ya kira Ubangi-
jinsa, sa'an nan ya ce, "Ya Ubangi-
jinaf La]]e ne dana na daga iyafinal
Kuma haJciJca wa'admKa gaskiya
ne. kuma Kai nc Mafi hukuncin
masu yin hukunci."
46. Yace/Ya Nuhu ! Lalle neshi
ba ya a cikm iyalanka, la lit no shi,
aiki ne wanda ba na fwarai ha,
saboda haka kada ka tambaye Ni
abin da ba ka da ilmi a kansa.
HaftTfa, NT Itia yi maka gargadi
kada ka kasance daga jahilai. 11
47. Ya ce, <s Ya Ubangijina! Lalle
nc nT. iria ncman i.sari gare Ka da in
tan i have K a abin da ba m da warn
ilmi a kansa. I dan ba K.a gafarta
mini ba, kuma Ka yi mini rahama,
zan kasance daga masu hasira.-"
48. Aka ce, ll Ya Nuhu ! Ka sauka
da aminci daga gare Mil da albarka
a kanka, kuma rahama la labbata a
kan wadansu arummumi daga wa-
tfanda sukc tare da kai . Da wadansu
arummomi da za Mu jiyar da su
dadL sa'an mm kuma a/.aba mai
radadi ta shafe su daga gare Mu."
49. Waccan Jcissa tana daga la-
banm gaibi, Muna yin wahayinsu
ziiwa gare k a (Muhammad u) Baka
kasance kana sanin su ba. haka
kuma mutinenka ba su sani ba
daga gabanin wan nan. Sai ka yi
hakiiri. Lalle ne a£iba cana ga masu
tufiawa.
(]) Jiqd i y>Tl sunjtii wyni diitsf nc .'i tit in
mLilaricrj farko na wsruiiin il'umniB huh yau
JuvTrLi. Jirj^in Nuhu ya ^aucjii a katisa, ]jar
iba, Sa'tui nan ya halaka.
ILSuratu Hud
328
1 > >J* *^
50. Kuma ?uwa ga Adawa,
(Mun aika) dan'uwansu Hudu. Ya
ce, 11 Ya ku rnutanena! Ku bauta wa
Allah. Ba ku da warn" abin bautawa
face Shi, Ba ku kasanec ba fate
kuna masu fiirEirfhva.
51. "Ya ku mutation a! Ba ni tam-
bayar ku wata ijaraa kansa : ijarata
ha ta /ama ba, lace ga Wanda Ya
Eaga balit.1 ata. Shin fa : ba ku
hankaltaT"
52. "Kuma, ya mutanena! K.u
ncmi Ubangijinku gafara, sa'an nan
kuma ku tuha zuwa gare Sm\ zai
saki sama a kanku, tana mai yawan
/.ubarda ruwa, kuma Ya ftara muku
wani Karll ga £arfinku. Kuma kada
ku juya kuna masu Laifl.
53. Suka ce, LL Ya Hudu 1 Ba ka zo
man a da wata hujja bavyanauna ba.
kuma ba mu /ama masu barm
abubuwan bauiawarmu ha domin
magatiarka, kuma ha mu /.ama
masu yin Tmani da ku: ba.
54. '"Ba mu cewa, sai dai kurum
sashen abubuwan bautawarmu ya
same ku dc^cutar hauka." Ya ce.
"Lalle ne ni, ina shaida wa Allah,
kuma ku yi shaidar cewa. "lallc nc
ni mai barranla ne daga abin da
kukc yin shirki da shi„
55. "Baicin Allah : Sai ku yi mini
kaidi gaba day a, sa'an nan kuma
kada ku yi m.itii jink ari,
56. ' l IIaJtiica. ni na dtigaraga Al-
lah A ; ban gijTtia kuma Ubangijinku.
Rabu wata dabba fate Shi ne Mai
WIS 1 ,. 7 .
^.ii ^ ^, ■ H f' j _ <■ ; ,
11. Sura tu Hfid
32g
riJso ga kwarkwadarta. m HaETfca,
Ubangijma Yana (kan) a tafarki ma-
daidaicL
57. ll To! Idan kun juya, haflica,
na iyar muku abin da yka aiko niida
shi zuwa garcku. Kurria Ubangijina
Yana mtisanya wadansu mulyne,
wadans-unku su ma ye muku. Kuma
ba ku cutar Sa da kome. Laltc
Ubangijina a kan dukan kome,
Matsari ne.""
58. Kuma a lokacin da umur-
ninmu ya je, Muka ku&utar da
lludu da wadanda suka yi imam
tare da shi, saboda wata rah am a
daga gare Mu. Kuma Muka kufiu-
tar da su daga a^aba mai kauri.
59. Haka Adawa suka kasancc,
sun yi musun ayoyin Uba.ngjjinsu,
kuma sun safta wa ManzanninSa,
kuma sun hi urn urn in dukan mai
girman kai, makangari.
60. Kuma an biyar musu da
la 'ana a tikin wanna n duniva da
RamjrKiyiima. To! Lallc neXdawa
sun kafirta da Ubangijinsu. To,
Nlsa ya tabbata ga Adawa, mul li-
nen ITudu!
61. Kuma zuwa ga Samftdawa
fan aika) da.n'uwansu Salihu, Ya cc,
*'Ya mutanena! Ku bauta wa Allah.
Ba ku da warn a bin bairtawa face
Shi. Shine Ya Caga halittarku daga
kasa. kuma Ya sanya ku masu yin
kyarkyara a cikinta. Sai ku neme
Shi gaTara, sa an nan kuma ku luba
/.uwa garc Shi. Lalle Ubangijina
MakusancL ne Mai kar6awa. '
' I ' ^ -- Tf I X
0 4y i 1 ^.' -^4^' ' j'^o^
|_r
ill Gishm poshin el abba.
ILSuratu Hud
62. Sukaec : ' l YaSalihumaRiEa,
ka kasance a uikinmu^ wanda akc
fa tan wanj alhtri da shi a gab an in
wanna ri. Shin kana hana mu bauta
wa abin da ubanninmu suke bauta
wa? Kuma haklEa nru, muna cikin
shakka daga abin da kake kiran mu
gar? shi. mai sanya kokanto/'
63. Ya ce, Ll Ya mulanena! Kun
gani? Jdan na kasance a kan hujja
bayyananna daga Ubangijina.
kuma Ya ba hi rahama daga gate
Shi, to, wane ne zai taimake ni daga
Allah id an na safra Masa? Sa'an
nan ba za ku kare ni da kome ba
face hasara.
64. "Kuma ya mulanefla! Wan-
nan ra£ lima r Allah ee. Ian a ay a a
garc ku. Sai ku bar ta ta ci a cikin
kasar Allah, kuma kada ku shafe ta
da wata cuta, kat azaba makus-
anciya ta kania ku."
65. Sai suka soke ta. Sai ya ce,
"Kuji dadi a cikin gidajenku kwana
uku. Wan nan vva'adi ne ba abin
karyalawiL ba."
66. To, a lokacin da umurninVfu
ya je, Muka kufrutar da Salihu da
wadanda suka yi Imani tare da shi,
saboda wata rahama daga garc Mu,
kuma daga wulakancin ranar nan,
l.ade ne, Ubangijinka ShT ne Mai
(carfi T Mabuwayi.
67. Sai isawa ta kama wadanda
suka yi zalunci, sai suka wayi gari
sun a guggurfine a cikin gidajensu.
68. Kamar dai ba su /a una a
cikinta ba. To! La lie ne Samudawa
sun kaftrcc wa Uhangijinsu. To,
Nlsa ya tabbala ga Samudawa,
\ t i f -V 1 " - . * 'Si-'- r :
+ H
^ J* "* ■~ 1 " r J i~"
11. Sura tu Hud
Ml
69. Kuma hakilca., manzan-
ninMu sun je wa Ibrahim da bu$-
hara, suka ce, "Aminci' 1 . Ya ce,
"Aminci (ya tabbata a gare leu).*'
Sa n an nan bin yi jinkiri ba ya je da
maralti Jtawatacce.
7#. Sa'an nan a lokadft da ya ga
hannayensu ba su saduwa zuwa
gare shi (maraEm), sai ya yi (cya-
nwsm kuma ya ji tsoronsu. Suka
ce s ,4 Kada ka ji isoro, lallenemu. an
aikomu nt; zuwa gamutanen Ludu"
7 A Kuma matarsa tana tsaye £l \
Ta yi dariya. Sai Muka yi mata
bushara (da haibuwar) Is'hafia,
kuma a bay an Ishaka, Yafiubu.
72. Sai ta ce, ; 'Ya kaitonaf Shin,
/.an haihu ne alhali kuwa ma tsohu-
wa, kuma ga mijlna tsoho nc? Lallc
wannan, ha£T£a. abu nc mat ban
mamaki.* 1
7 J, Suka ce : "Shin kin a mamaki
ne daga aLa inarm Allah? Rah am at
Allah da albarkarSa su tabbata a
kanku r ya mutancn habban gida!
La lie ne Shi a bin godewa ne, Mai
girma."
74. To. a lokacin da firgita ta tafi
daga Ibrahim, kuma bushara ta je
masa, yana mai jayayya a garc Mu
saboda mutancn Lutfu!
75. Lallc Ibrahim, hakifca mai
ha^uri nc T mai yawan addiTa T mai
tawakkali.
_ is
^ ^ to i: ^-
(]j MalLtf lbnlhLni Sat all tana tsayc ga yi mg?u hidimu. Krdi yi dariyai rnimaki,
dtf[]]]Ji bclicjii MiJi kJ cm a bind. Wacfansu na fa.^arawa - la yi haik. WiintLan liai dace ba.
lLSuratu Hud
76. Ya lbrahiml Ka bijira daga
wanna n. Lalle she, haiSGTEa, urn urn in
Uhangijinka ne ya zo, kuma la Ik no
su, a bin da yakc: mai jc musu a/aba
ce wad da ba a iya hanawa.
77. Kuma a tokacin da man-
zanninMu suka je wa Ludu, aka
nata mas a rai game da su, ya £un-
tata rai saboda su. Ya ce, "Wannan
yini ne mai tsananin m as i fa. 11
78. Kurna mutations a suka je
masa suna gaggawa zuwa gare shi,
kuma a gabani, sun kasance suna
aikatawar munanan ayyuka. Ya ce,
~ L Ya mutanena! Wacfannan 'ya T -
yana. 11 'su ne rnafiya Uarki a garc
ku. Sai ku bi Allah da tafias a, kuma
kada ku wuhlkama ni a akin bafii-
na. Shin, babu wani namiji shiryay-
yc daga garc ku'. 11 "
79. Suka ce, "Lalle, bajaica ka
satu. hi mu da wani hakki a cikin
"ya'yanka, kuma lalle kai hafuka,
kana sane da abin da muke nufi/ 1
#0, Ya cc, <h Da dai ina da wani
Rarfi game da ku, ko kiiwa ina da
goyon haya daga wani rukuni Ci)
mai Earfr. J "
SL (Manzannin) Suka ce, lL Ya
Ludii 1 Lalle mu 1 manzannin Ubangi-
jinka ne. Ba za su iya saduwa zuwa
gate ka ba. Sai ka yi lafiyarka a
-; _
J _z-* j4P Si}
^^^^
( I] 'Yi^yariKa-yitni rmfin ttlhCaii aurciiKU, dumiiL kuwaiLB AnJiubi ubiili aTummarSid IW
Bi va k 1 i]nata ii ce waL k]ran muMJi g&ti ?:uwa ? ya'.yaniia nku. domui babu wata
shari'a ta Allah, gn saninmu, wadds ta halatta h^duwgr mnza lmyy tc live <U b:yu :i kan
aLLrtin mice ^udd.
(?0 Va fatfj hat? domin ba ahi da dangL a ci kms« TJaga garc ski hfi ^ kuma aibo
wani Ann.ih] ba mi a cikin wadaLar tLiici^in:^.
ILSuratu Hud
warn yank in dare da ivalinka, kuma
kada wani daga gare ku ya waiwaya
face maiarka. Lalle ne a bin da ya
same su mai samunta ne. La lie
waadinsu lokaein safiya nc. Shin
Uikacin saTiya hi" kusa ha neT
52. S a *un nana! okat i n da urn ur-
nmMu ya je, Muka sanya na sa-
mania ya zama na icasanla, kuma
Muka yi ruwan duwitsu a katiia
(Gcasar T.udyj) daga la5o curarrc.
53. Alamlaece a wurin Uban-
gijirika. Kuma ita(£asarLud"u)bata
zama mai nisa ha daga azzalumai
(tCuraiihawa).
84. Kuma /uwa ga Madyana
(Mun uika) dan'uwansu a> Shu-
aibu. Ya cc, "Ya Mutanena! Ku
bauta wa Allah. Ba ku da wani abin
bautawa Face ■Shi > kuma kada ku
raiic mudu da sikcli. Talle n7. mi
ganin ku da wadala. m Kuma laltc
uia jT muku tsoron a/a bar yitii mai
kewayewa.
85. "Ya mutanena" Ku eika
mudu da sikcli da adaki, kuma
kada ku natota wa mutane
kiiyansu, kuma kada ku yi fiarna a
tikin Easa kuna masu fasadi.
R 6 . ' Ta la 1 ar A 11 ah mai wa nzuw r a
ita cc mail allied a gare ku [dan kun
kasance muminai, kuma ni ba
mai tsaro ne a kanku ba."
(1) Larabiwa ne, suna iawh a tsakintn Hyaz da StMm.
(21 I llu. giJUIL ku. j CLkitL WtidiLa: ha ku. Ad bukAdr nipt wa muLine kayanMi. Sahnda
hiika ku yi atkle] muUHnc wajen -ratiiki ya J'l muku allien da^a diikivar lLaFacn rim karEwa
koine yawanla.
ILSuratu Hud
M4
87. Suka cc, "YaShu'aibu? Shin
sallarka take umurtar ka ga mu
bar ah in da ubanninmu suke bau-
tawa, ko kuwa mu bar aikata abin
da muke so a cikin dukiyoyinmu' 7
LalJe, hakiita kai ne mai haicuri.
shiryayyeP*
8$. Ya ce, Ya mutaneua! Kun
gani idan na kasanee a kan hujja
bayyananmya d<\$* Ubangijina,
kuma Ya arziita m da arziki mai
kyawo daga gare Shi'.' Kuma ba ni
nut in in safta muku zuwa ga abin da
nakc bana ku daga gare shi. Ba ni
nufin koine face gyara\ gwarg-
wadon da na sami da ma. Kuma
muwafafcata ba la zama ba face
daga Allah. A pare Shi na d5gara,
kuma /uwa gare Shi na wakkala.
89. "Kuma ya mutancna! Kada
saba mini ya da tike ku ga mi sal in
abin da ya sami mutanen Nuhu ko
kuwa mutanen Hudu ko kuwa mu-
tanen Salihu ya same ku Mutanen
Lucfu ba su zama a wuri mai nisa ba
daga gare ku.
90. '"Kuma ku nemi Ubangi-
jinku gaTara, sa'an nan kuma ku
tuba /.uwa gare Shi. Lalle Ubangi-
jina Mai jin Kai ne. Mai nun a suy-
ayya. 11
9!. Suka ce, "Ya Shu'aibu! Ra
mu fahimtar da yawadaga abin da
kake iadi, kuma mutia ganin ka mai
muni a eikinmu, Kuma ba domin
jama'arka ha da muti jefe ka, sabo-
da ba ka zama mai daraja a gunmu
bid "
- r ■■ ■■ .■ ,
1
11. Sura tu Hud
335
92. Ya ce, 'Ya mutanena ! Ashe,
jama a La ce mail da raj a a garc ku
daga Allah, kuma kun ri££ Shi a
bayanku ah in jefarwa? Lalle ne
Lbangijlna Mai kewayewa ne ga
abin J a kukc aikatawa.
93. l 'Kuma ya mulancna! Ku yi
aiki a kan halinku. Lalle nTmai aiki
ne. Da sannu za ku san wane ne
a/.aba 7a ta zo tnasa, ta uvula kanta
shi, kuma wane nc maEaryaei.
Kuma ku yi u'ran dako. lalle rii mai
dako ne tare da ku. 1 "
94. Kuma a lokacin da umur-
ninMu ya je. Muka kubuUr da
Shu'aibu da warfanda suka yi imani
tare da shi, 5 a ho da w r ata r aha ma
daga gare Mu. Kuma taawa ta
kama wadanda suka yi zalunci, Sai
suka wayi gari guggurianc a cikin
gidajensu.
£5. Kamar ha su zauna ba a
dkinsu. To, halaka ta tabbala ga
Madyana kamar yadda Samudawa
suka halaka.
96. Kuma haJcTfca Mun aiki
Musa da ayoyinMu. da dalili
bayyanannc
97. Zuwa ga Fir'auna da maja-
lisarsa. Sai suka bi umurnin Fir'au-
na, amma al'amarin Fir/'auna bai
zama shiryayyc ba
98. Yana shu^abanUr muia-
nensa a Ranar TCiyama, bar ya tuz-
gar da *u a wuta. Kuma tir da inn
luzgawarsu.
99. Kuma aka biyar musu da
la 1 ana a gikin wan nan duniya da
.'• , . -
Vgi J^J"
— ■ - <■ -t
J - - -
.pJi ij j L3 J^Ljl* Vjij * J^JJ
lLSuratu Hud
Ranar ICiyama. Tir da kyautar (l)
da ake yi musu.
100. Wane an yana daga la bar an
alkaryoyi. Muna ba ka labarinsu,
daga garc su akwai wanda ke tsaye
da kuma girbabbe. u *
101. Kuma ba Mu zaluncc su ba,
dm it] a sun zalunci kaniu, sa'an nan
abubuwan bautawarsu wacfanda
suke bran su, baicin Allah, ba su
wadatar musu komc ba a 16k act n da
umurtiiJi Ubatigijinka ya jc, kuma
(gumakan) ba su kara musu wani
abu ba face hasara.
102. Kuma kamar wancan nc
kamun Ubangijinka, id an Ya kama
alEarydyi alhali kuwa sun a masu
/alunci. La Me kamunSa mai radadi
ne, mai tsanani.
W3. I. a Hi: ne a cikin wancan
akwai ay a ga wanda ya ji tsoron
azabar Lahira. Wancan yini ne
wanda ake tara mutane a cikinsa,
kuma wancan yini ne abin ha I aria.
J 04. Ba Mu jtnkirta shi ba face
domm ajaJi £idayayye.
W5. Ranar da za ta zo wani rai
b;i ya iya magana Face da izninSa.
Sa'an nan daga cikinsu akwai s ha-
le iyyi da mai arzikL
i06. To, am ma wadanda suka yi
shafcawa, to, suna a cikin wula.
Sun a masu £ara da stick a a cikin la.
k / -^j- |^ j ji * ^ 1 1 jj +. ^ ~ r -~ r y ■"" T 1 7^
_-
a* 1 - . $
I, L) Kyaular k'ana iLa. hj wadda aite la'anLar sj dn a diiniys dti t.ahir;i.
nat] t£u.ye, iiliiniurr^nLd h?. Rate ba. kuma aiwa; wadanda sijky hrnlaka t^nriAJ k t iran da
Lika girbe.
lLSuratu Hud
317
* 1 sj* 5 jj^
107. Suna madawwama a ci-
kinta, maluJcEir sammai da fcasa sun
dawwama, fate a bin da L'bangi-
jinfca Ya so, I alio Uhangijinka Mai
aikatawa nc ga ah in da Yake nufi.
108. Amma wacfanda suka yi ar-
ziki. to, suny ei ukin Aljanna suna
madawwama, a cikinta, maluJtar
samrnai da J£asa sun dawwama, lace
abin da Ubangijinka Ya so. Kyauta
wadda ba ta yankewa.
109 Saboda haka kada ku ka-
sancc a cikin shakka daga abin da
watfannan suke bautawa. Ba su
wata ibada late kamar yadda uban-
ninsu kc aikatawa a gabani. Kuma
hakika Mil, Masu cika musu rabon-
su n<? h ba lart da nakasawa ba.
HO. Kuma hafiTfia, Mun bai wa
Musa liuafuaai aka safta' 0 wajuna
a dkinssa, Kuma ha donun wata
kalma wadda ta ^abata daga
Ubangijinka ba : hakifia, da an yi
hukunci a tsakaninsu. Kuma haki-
f a, Minj a cikin wata shakka, game
da shi, mai sanya kokanto.
111. Kuma lalli;, hakifca,
Ubangijinka Mai cika wa ktiwa
(sakamakoTi) ayyukansa ne. Lalle
ShT, Mai Eididdigewa ne ga abin da
suke aikatawa.
112, Sai ka daidaitu 115 kamar
yadda aka immrce ka : kai da wa-
©4? A
■- . ,
(1) Yabadawa nun siL&H. wa jima a akin, li Lint Lilian da aka bai wa Mu.sa. Tn. ku
MlisuIicll kada ku. bi hanyarsu. h^iT ku saba wa Allah, bar ubiti du ya iiiri;- su ya saim: ku
(2) Wj.njia.ii dya ha.na dukan hidi'a a dkhs add i tll. Tun da ba a yurda AcLciatu ya
icara ra'iiyinsa ba sat dsi ya bi unmnim Allah kamai yadda Ya yi umimnin, kunia baka ne
umarci wancia ya b[ Annnhi Sabcida baltA mai satiii wn unnHnin AJluh da kar: Jfu in pi,
ba ya Likin mabiyan Annabi, 'sira da amintin Allah ■iu LabbaLa a jrare shi.
ILSuratu Hud
3? 8
danda suka tuba tare da kai, kuna
hi masu Retara haddi ba. Lalle ShT,
Mai gani ne ga abtn da kuke aika-
tawa.
113. Kada ku karkata (1> zuwaga
wadanda suka yi zalunci har wuta
ta shafe ku. Kuma ba ku <Jei wa-
tfansu majibinta baian Allah, sa'an
nan kuma ba m a laimake ku ba,
1 14. Kuma ka tsai da salla a
gefe guda biyu na yini da wani yanki
daga dare. Lalle no ayyukan fiwarai
suna kore munanan ayyuka Wan-
can CZI nc tunatarwa rnasu tuna-
wa,
7/5. Kuma ka yi hakuri. Allah
ba Ya tozartar da ladar masu
116. To, don me masu hankafi
ba su kasantc daga mutancn Ear-
nonin da sukt a gabaninku ba, sunt
hani daga fiama a ejkin £a^a? Face
kadun daga wan da Muka kufiutar
daga garc su (sun yi hanin). Kuma
wadanda suka yi zalunci suka bi
a bin da aka nnmtarda suacikinsa,
smka kasance masu laifi.
117, Kuma Ubangijtnka bai ka-
Santc Yana halakar da alJcarvu sa-
^j^j jjju^j '<^i*Q m
^^JJ^I^J *jV^J ijj'j
(L) Ha ya halatta p.a Musi] I mi ya karkaLa /uwi 13a kafliai kamar yadda hi ya lialaltii
ya karkala a uikin addinmsa. Warm an shi tie babbaca makariLL a kan inakjya
(2) TsayHT da ialloJ] fariUai tare da I.Trnan .1 akin muKallaL^i shTnc ^.i kiri j^a mai. ±,on
7ikirin g.;iskiya Ayyukan Jcwarai suna shaft mLyijju
(3] Ha Eur] a It. 'in ihada wajihi nc, hafca kuma kyauCalawa. walau shTile yitl kuWaite
aiki na ibMa isant&a kamui salla. ko tia rna'amala kamar dniki da aure. domm Allah
bawiaj. A yi wa wannan fanni na biyu suna da "Tasawwuf ' t bidi'a nc domin bai tahv dapa
^Linriii ba Asijlinsa "theosophy" d;^a Liijj.n A jam ma'unnrKa ntiman bikima ia Allah a
hiiliTi kctimict: ka^ a li«iti kadailadbi wasu aikace-aikaLC na ihida. kamar glrka ga yanbOii.
ILSuratu Hud
* 1 sj* 5 jj^
b6da wani zalunci ba, alhali muta-
ncnsu suna masu gyarawa. '°
JiS. Kuma da Ubangijinka Ya
so, da Ya sanya mutanc al'umma
guda, Kuma ba 7a su gushe ba suna
rriiisii safia wa juna.
7/9. Sui wanda Ubangijinka Ya
yi wa rahama, kuma domin wan-
nan^ 1 ne Ya halicce su. Kuma kal-
mar Ubangijinka LL Lalle ne za Ni
cika Jahannama da aljannu da mu-
tane gaba daya T1 ta cika.
120. Kuma dubi dai Muna ba da
libari a gare ka daga labarun Man-
zanni, abin da Muke tabbalar da
zuciyarka da shi. Kuma gaskiya ta
zo maka a cikin wan nun, da w ; a'a7.i
da lunatarwa ga masu imani
J 2 1. Ku ma ka tc wa tfa tida ba
su yin Tmani, "Ku yi aiki a kan
ha link u, lalk mil masu aiki nc,
122. 1 Kuma ku yi jiran dako,
lalle mu masu jiran dako (3? nc,"
123. Kuma ga Allah gaibin sam-
mai da Rasa yykc, Kuma zuwa garc
Shi ake mayar da dukan al s Hmari.
Saboda haka ku bauta Masa kuma
ku dogara a kanSa, Kuma Ubangi-
jinka ba] zama Mai gala.] a. daga
abin da kukt arkatawa ba.
Si
(.3) Wanna tl Jiya del ta s^raa da, ila sum* mina muhimmiiACift wa'aji Li cikin kowaiiit
liali Pa al'umma, dbrnin marc-war ziimunla aL'urnma.
(21 Allah ya lulioci mutanc da hilayt dabam-diirjiim damm su safla v-a jQna
(31 Ku. yi j ira. ku gam wane n-c ZJl] Cl riasara; mu da muka hi umurnici A Hah, kii kuwa
ku da kukc bin zuciyoyinku Altib.i dai cnna j:a -maau uiEiiwa. Allah >'bi tabbatar da mu a
kan binSa a kan tatcawa. Amin.
12. Sura tu Yfisuf
340
Tana karaiuar da halayen rayuwar mutum a cikjn duniya tare
da abokan zama a kowanc matsayi,
^
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin fcai.
1. A L, R. Watfatican ayoyin
LiUafi mai bayyanawa ne,
2. Lalle ne Mu, Mun saukar da
shi, yana a bin karanUwa n<j Larab-
u: isammamnku, kutia hankalta
3. Mu. Muna bayar da labari a
garc ka, mad kyawon Labari ga abin
da Muka yi wahayin watman Alku-
r'ani /u wa gare ka. Kuma lalle ne ka
k as a nee a gabanmsa. ha (cilia, daga
gafalallu.
4. A lokacin <la Yusufu ya ce
vva ubarisa, "Ya baba! Lalle ne nT,
nil ga taurari go ma sha daya, da
ran a da wata. Na gan su suna masu
sujada a gare ni."
J, Ya ce, ' Ya (caramin dana 1
Kada ka facfi mafarkinka ga s ya-
tfuwanka, har su kulla maka wani
kaidi. Lalle ne Mia id an ga mutum,
haklJca, mafayi nc bayyananne. (c >
(]) Tarbiyyar uba ga cfanKa. Yurfi fcLirami ana rcmm :*a ilii jiiwibi thlll liiu&tu a Fahjmtlir
n: ; . I - . 1 1 y:>n:i.
ll.Suratu Yfimf
341
6. lL Kuma kamar wancan ne,
Ubangijinka Yakc /aben k.a, kuma
Ya sanar da kai daga fassarar laba-
rai, kuma ya cika ni h im6minSa a
kanka : kuma a kan gidari YaEuba
kamar yadda ya tika su a kan uban-
ninka biyu, a gabani, Ibrahim da
b'hMa, La lie Uhangijinka ne Ma-
sani, Mai hikima."
7. Lallc nc. halt ilea, ayoyi' 15 sun
kasancc ga Yusufu da 1 yan'uw an-
sa 12 h dnmin miisu tambaya.
8. A lokacin da suka a? 4 - 11 , lalle
ne Yusufu da dan'uwansa ne ma-
fiya sSyuwa ga ubanmu daga garc
mu alhali kuwamujama'a guda
Lalle ubanmu. ha£ika h van a cikin
ftata bayyananmya.
9. Ku kashe Yusufu, ko kuwa ku
j£ fa shi a wata tfasa. fuskar ubanku
ta wofinia saboda ku, kuma ku
kasance a bayansa mutant salihai.
10. Wani mai magana daga ci-
kinsu ya « t "Kada ku kashe Yusu-
fu. Ku jefa shi a cikin duhun rljiya,
wasu matafiya &u tsincc shi, id an
kun k a Sana: miisu aikatawa nc."
SjLJ AJpiit v*-J '■ s^i^t
(.] ] Ajmi a ij iiji. ana nuj'in tialaye waLfarida suka /am a d.uussa na. kiWarwa ga mut-^
dnmiti '.arbiyya pa vara da many a na kriwane matsayi ^a rayuwar Jan Adam,
(2) VilsuCu da dHn'uwucLia illLiJiTK]. BiJiySminu. jJLunii. Biibbiinsil gu
ihekaru, shi r.c Rnubilu, ku:na &ai Lawiy.i. A cikir. j^ansa p Alltiabawa. S^i Yahiiya
kumii shT fic shup^tiansu a raayi, shi nc uban sirakunan?u, sabW^ baka mnaAsa ya
nnjiiALi a kna k;tbilar, Akn muHu YatLiidu.
(3) llTriir ya^a d -sat^'riinKu. ?sijna LuniitLLi] sfiyayyat ijbLiaEU ga tf^yansu wiicida ba ya
cikinsu yan?:u Sunt tuninin yadda. 2l su sami idalcin daidaitiwar sfi daga ubansu bsiki
cfayansw. "Dan'tiwanm wanda uban3u yoke m, wai^.a Yusufu, ya s&mi baicinjini daga s«.rc
hu dmuin ubajjdu yana sonsa Saboda liaka Shiiidan yana sanya thmsm mnanin m yi
iuimbin rabuwa da h h i ^ sn'an nan tuba ga Allah.
12. Suratu Yiisuf
342
Suka ce, "Ya babanmu ! u '
Mijnc ne a gare ka ba ka amince
man a ba a kan Yusufu, alhali kuwa
lalle ne mu, ha£7£a. masu naslha
muke ne a gare shi?
12. "Ka bar shi tare da mu a
gobe, ya ji dadu kuma ya yi wasa.
Kuma lalle ne mu, a gare shi. masu
tsaro ne."
IS Ya ce, "Lalle ne m., haloKa,
yana 6ata mini rai ku rafi da shi.
Kuma in a isoroii kerkcci ya cinye
shi, alhali ku kuwa kuna masu sha-
gala daga gate shi."
14 Suka cc, "Hakokra, idan ker-
kcci ya cinye shi., alhali kuwa muna
darigin juna, lalle ne mu, a sa'an
nan s haJeTtfa. mun zama masu ha-
sara."
/5, To, a !okacin C25 da suka tali
da shi, kuma sukayi niyyar su sanya
shi a cikin duhun rijiya 1 Muka yi
wahayi zuwa gare shi, "Lit lie nc,
kana ba su labari game da wanna n
al'amari nasu. kuma su ba su Sam
ba."
16. Kuma suka je wa ubansu da
dare suna kiika.
17. Suka ce T "Ya babanmu ! C3)
Lalle ne, mun tafi muna tscrc n kuma
( L) Sun Jar;j tartar da. ahin da iuka shirya, waLau uauke Yusufu daga gaban ubansa.
Sua lara da maganar da u bans a yakc su game da su lattara da dan'uwansu £arami Sun*
muhawara da llbariFU sima. ncman yardarsa don ya bar .m su taJl da Yusufu.
{2) Suka cire rifrirsa. suka jel'a sbj da guga a cikin rTjiya. Sa'an nan suka sanya wa
ngafsa jinin wata dabba da suka yanka, domin ya zama alimar ccwa kerkiid ya drive
Yii.iufu. Ga ngarsa ta Fiaci da jinin jikinKa. Walau iinin sin nc atamar ya multl. Sal suka
mania cewa kafitL kerkeci ya duye yarn a cikin. ]i^a]5a. Sa] ya kckktita. rTgar tukua.
(3) Muhawararsu Earc da ub&nHU. Ya niiim bahiti tiki, atnma kkim a ya rtiayar da
aramar] g^i Allali.
12. Suratu Yiisuf
343
muka bar Yusufu a wurin k ayari -
mu, &ai kerkeci ya einyc shi, kuma
kas, ba mai amincewa da mu Ha n-c,
kuma ko da mun k usance masu
gaskiyaT*
Kuma suka je, a iikin rigarsa
akwai wani jinin karya. Yace, "A'a,
zukalanku suka fawata muku wani
airman. Sai haEuri mai kyauf
Kuma Allah al: Wanda ake neman
taimako (a gunSa) a kan abin da
kukc sifantawa/*
Kuma wani ayari 111 ya je, sai
suka aika mai neman musu ruwa,
sai ya zura gugansa, ya te. "Ya
busharata! Wan nan yaro nc/ :
Kuma suka boyc shi yana abin
sayarwa. Kuma Allah ne Masani ga
abin da suke aikatawa,
20. Kuma suka sayar a) da shi da
'van kucTi kadan, dirhamomi £ida-
yayyu. Kuma sun feasance;, awurin-
sa, daga masu isuwa da abu kadan.
21. Kuma wand a ya save: shi
daga Masar CiJ ya wg mitarsa,
4 'Ki girmama mavauninsa, akwai
tsammanin ya am Hint; mu, ko kuwa
mu nice shi da "Kuma kamar wan-
can ne Muka tabbatar ga Yusufu, a
rikin kasa, kuma dtlmin Mu sanar
da shi daea fassarai labaru, kuma
(I } Ayari ya jc kusa nj;iyir YukuFu. hiii iuka kiccia shj ya zama bawa abin gayarwg
a hanrvuTi.su.
(2) Ayanm. syn ufi dn shi. sun .-ayiii da ihi d kan kutf] katfan, eomiri sun_^anu shi bl
hswunsu h^ nc, tsicilo shi iukii yi. Saliuda liaka kollicsuka ^amii p^mi;da shi. tlIjlujc u ^ure
.Hu. Kuma gudun kada iyayensa su gane shi, su r&H& kcimc da|4 gare sh] gab€ daya.
f 3- ^ YllhuFu j jriLia]] siirautu, kuuid U Cl^kirj tiahn p.irmii da daukaka. Ciid;:ji A^LZ:.
Vfiinar, wulliu Firiiyim Minisla. habtian, wii/irin Ma gar
ll.Suratu Yfimf
344
Allah ne Marinjayi a kan al'amar-
inSa, kuma am ma mafi yawan rou-
tine ba su sani ba.
22. Kuma a lokacin da ya isa
mafi karflnsa, Muka ba shi hukunci
da jlmi, Kuma kamar wancan ne
Muke saka wa masu kyautatawa.
23. Kuma wadda yake* 11 a cikin
dakinta> ta neme shi ga kansa.
kuma Vd kukkullc £6fofi, kuma ta cc,
"Ya rage a gare ka!" Ya cc, lL Ina
nemart I sarin Allah! Lallc ShT nc
Ubangijina. Ya kyautata mazau-
nina. I.alle ne shi, masu zalunci ba
su cm nasara
24. Kuma la.llc nt n ta himmantu
da shi. Kuma ya himmantu da Eta in
ha domiti ya ga dalilin Ubangijinsa
ba. Kamar haka dai, domin Mu
karkatar da mummunan aiki da
alfasha daga gare shi. Lallc ne shi h
daga baymMu za5a56u yakc.
25. Kuma suka yi tycre t25 /uwa
ga Is of a. Sai la I sage rigarsa daga
biiya. kuma suka iske mijinta a
wunn kofar. Ta ce, "Mene ne saka-
makon wanda ya yi nufin cuta game
»-r ^ ^
{I) VlisuiU yi slug-l Cikm fitilibr Liwar dakinsa, ZalTba Ya mai da aTainaTinsa ga,
Ubanpijinsa wan da ya filar da. sh: da^a njiya gufan kafHiLLtaf Masaf , ktiJlla Ya ba 5b]
]3 u.k Lin-L-i . walau Annabel da iLmi da Yd saukar maM na ibada da mn' amain Y,i sanar da sbj
bate: da ha ram kuma ya saliva rr^isa isam daga /ainubi.
\2) Idjh namiji da maia s un hitfu, Li, ba ya kalaMs ga rumijin ya dogaia f j llmin^i
tih amitnarsa. ya ZiHICia ciiJ-C da Jit;]laT Sbaidad Sabt?da haka YLLiiufu va j.^udu, la hT shL dii
balin kasawar rnutum pa halm so bar ha.kin kofa i>aka ]iad"u da mijinta Ta niayar da-
]]ia£anar mwdha (karya) a ka3] Y'LiKiifu. Shi] kuma ya kan- kjinsa da ima^andr ^flskiy.i .S i
S ha ida ^a a ncnia. Ta hjirJliatitu Ca Jdkaiia damin ya fci ya yi mula da 'a ^a. abi[] da lake kq
da^a pare shi alhiili yanii bawania. shTkuma. ya lujumanlu cia duikarta dcsnuji ya lunku^e
maiik-i. Alfanbiir ila cc zim, ci"]lar kuwa ira, ccdillka, d;il]Jin L- b&npijinsa. sllTnf bm ihan'ar
Allah
12. Suratu Yiisuf
345
da iyalinka? Face a tfaurc shi s ko
kuwa a yi masa wata azaba mai
radacfi."
26 Ya ce, "Ita ce ta ncrnc ni a
kajna. in Kuma wani niai shaida
daga mutanenia ya bayar da shai-
da: a> ll Idan rigar&a (a kasante an
l!>age la daga gaba, to, ta yi gaskiya.
kuma shl ne daga maJtaryata.
27. ll Kuma idan rigarsa ta kasan-
ce an tsagc la daga bay a, to. ta yi
karya, kuma shi nc daga masu gas-
kiya."
28. Sa'an nan a lokaun da ya ga
rigarsa an tsagc la daga bay a, ya ce,
'Talk nc shi, daga kaidinku ne,
mala! La lie ne kaidinku mai girma
m: !
29. "Yusufiil Ka kau da kai daga
wan nan. Kuma ki nemi gafara L2)
domin laifinki. Lalle ne ke, km
kasariuc daga masu kuskure."
30. Kuma wadansu mata l3) a
akin TJirnin suka ce r ll Matar A/I/
tana neman ha di mini a daga kansat
IfakikcL, ya rule zudyarta da sy.
Lalle ne mu, munii gatiiti ta a cikin
ha la bayyananna.'"
--- -- j
^ i «. .-- ^
[ L ) BiVLlr iJ ll :d'iajd a u kan aladu, :nai bayar c!a itiaidar } u ilac da ita da ItUtearia
a kan YusilEij. CQTmn a jjaniriKa Labuma a kanta, la fx kaiJi, kuma /umvimjiTSH da Ha ba La
da ukc Khi ba ^a kn^kaliir da jnajfatlLi doitun va luLmake ta
(?: M.i: .r.:c:.i --.I yi hiikunLi d:. y±h;r.: g:rmatl Vusui'u dia k^llia n^m^Ti kanht
rnajfanar a ciaiL.
(3) TsejiuTTun mata a cakin gart da yadda ma tar Azj7. ta yt maH^ain LsHegumin, ta
]]a]]yar yj Wa matan layilfli- M^CC ba 1a kunyar ma La 'yan'awaaLu .ta irin wannan fiLina idan
L li iLLlnfi L i. ita katfil I bfl ■•• mat^ ga v.i cJij^li kuii ki.rr: a i :k.n t^j k i"i y.i k.inu La. Sli La
gaya masu L-aiikiyar abm da yi aaku a tSilk&mnta da Yiisufu. n biynn la rama ^ai^iJ] da
suka yi ma'ai.
12.Suratu Ytisuf
i/. Sa'an nan a lokarin da ta ji
labari game da makirtinsu, sai ta
aika kiran liyafa /uwa gare su,
kuma la yi tattalin abmein da akc
dogara wajen cinsa, kuma ta bai wa
kowacc daya daga cikinsu wuRa,
kuma ct-, ht Ka fito a kan&u. 11 To, a
lukacin da suka gan shi. liuka gir-
mama shi, kuma suka yanyanke
hannayensu, kuma suka te, "Tsarki
yana ga Allah f Wannan ba. mutum
ba ne! Wannan bai za ma ba face
Malaika ne mat darajaf"
32. Ta ce, "To wannan ne fa
wanda kuka zargc 111 ni a dkinsa!
Kuma lalle ne, ha£i£a, na nemcshi
daga kansa, sai ya tsare gi da, kuma
ni in a rantsuwa, id an bai aikata
abindu nakeumurnin sa ba, hakTka :
ana diiurc shi. HatfTtfa, yanakasan-
cewa daga kasKanttittu."
33. Ya lc, ++ Ya Ubangijina! Kur-
kuku ne mafi soyuwa a gare ni daga
abin da suke kirii na zuwa gare shi,
KuEtia id an ba Ka karkatar da k ai-
ding u daga gare ni ba, /an karkata
zuwa gare su. kuma m k usance daga
34. Sai U ban giims a Ya karfta
mas a, saboda haka Ya karkatar^da
kaidinsu daga gare shi. Italic Shi ne
Mai ji, MasarsL
i5. Sa'an nan kuma ya bayyana
a gare su a bayan sun ga alamomin,
rJLM<Z? fr'Jtt "iin^i^r <' r-
- -■ ' ^"i I----
(t 1 A dkm m acinar inatai Aj:]>: ii tuakacnc] mili babu wata. kunya, dii-mi]] la CluIili
kas5wa.;3u,. Kuma akwai tsi>rd[Lirifca. ca YQiufu idan bai yi timta tfa'a ba ga bukatarta gait
shi.
12. Suratu Yiisuf
347
lalle ne dai su daure shi har zuwa
wani lokaci.
,fd Kuma wadansu samari biyu
xukd shiga kurkuku tare da shi. UJ
'Dayansu ya ce, Ll Lalle ne m, na yi
ma far kin pi ni ina ma tsar gi^a.'*
Kuma dayan ya tc/ Lallc ttc tic „ na
yi mafarkin ga ni ina cfaukc da
waina a bisa kaimj. isu tits aye suna
ci dagy gare ia. Ka ha mu labari
game da fassararsu. Lalle ne mu,
muni ganin ka daga masu kyaula-
tawa/'
37. Ya ce/ L Wam a bind ha /ai 70
muku ba wan da ake ar/.uta ku da
shi face na ba ku labari n Tassarar-
sa {2 \ kafm ya zo muku. Wannan
kuwa yana daga abin da UbangijTna
Ya sanar da ni. Lalle ne ni, na bar
addinin mutane wadanda ba su yi
irnariL da Allah ba, kuma game da
Lahira, ill kafirai ne.
3H. :: Kuma na bi addinin iya-
yena, fbiahim dti Js'hak\* da Yaku-
ba. Ba ya yivvuwa a gare mu mu yi
shirka da Allah da koine Wannan
yana daga falalar Allah a kanmu da
mi] lane, amma mafi yawan mutane
ba su godewa.
39, 'Ya ahokaina biyu na kur-
kuku f Shin iyayen giji dabamnia-
bam nc: mafiya alheri ko kuwa Allah
Makadaici Mai tankwasawa'.'
J&i. S F >lf
(1) Yu&ufu a cikirt kurkaku tare da abokan sh^rs* kurkukjn. Kuma yana i'assaja
:nal'arki a bayo ku'a riw. 7ijwa pa addmi.
(2) Kowacie inn abin kail cl in gull shi t3a itltma. ?:yn lya ^hva miiku nau icjia, kacciar
viiddiilsaya -Ina tii ku ]abann alnn dakukena ,^idiic]]kL.'' A Sim A] liutana ay5 t«
4-9
12. Suratu Yiisiif
MS
40. "Ba ku bauta kome 1 bai-
rinSa, face wacfansu sunayt; wacfan-
da kuka umbact su, ku da uban-
ninku. Allah bai saukar da wani
dafili ba game da su. Babu hukunci
face na A Huh. Ya yi urnurtun kada
ku bauta wa kowa face Shi. Wan-
can ne addini madaidaid, kuma
amma ma.fi yawan mulane ha su
sani ha.
41. "Ya ab^kaina blyu, na kur-
kuku! Amma dTayanku, to, zai sha-
yar da uban gidansa giya, kuma
gudan, to, s& a tsTrc shi, sa'an nan
tsuntsaye su ci daga kansa. An hu-
kunta al amarin, wanda a dkinsa
kukc yin fatawa."
42. Kuma ya w da wanda ya
lahbatar da cewa shi inai kuftuta ne
daga gare su, "Ka ambace ni a
wurin uban gidanka/' Sai Shaidan
ya man tar da shi tun a war ubangi-
jinsa, saboda haka ya zauna a rikin
kurkuku 'yan shekaru.
43. K.uma sarki ya ce, "Lalle nc t
na yi mafarki^ JJ na ga shanu bak-
wai masu iciha, wacfansu bakwai
ramammu, suna cin su h da zangarku
bakwai kore-korc da wadansu Uc-
kasaxsu. Ya kujama'af Ku yi mini
fatawa a cikin mafarkina, idan kun
kasance ga mafarki kuna fassa-
- - .-■ -:-
j-- 1
P" ^ l«* ■"" ■*"
(I) Mafdrkiii Surki wandu zaj ZLuna sanadi]] filar YusuI'li dii^a. kurkuku. WiintLaci
yarji tLullii bi a keGii]]kt? yirt UiaJ'arki gi MuSulmi kawaL, kaJUi rna yyn;i yin mafarki. HiL
Li lvh fiiiuarii malurkL ^ai ck il[[]]Jl ALkLir'iUL! da fluJiiL da kuruu ^Lilliri al'iidutL ruulatlC.
V1.il.hk: hi h m jj :i -..hi idan wiini .;in n .l hi v;L r^-iuFJ >h;
12. Sura tu Yfisuf
44. Suka ce, "Yaye-yayen ma-
farki ne, kuma ba mu zamo masana
ga fassarar yayc-yayen mafarki
ba."
45. Kuma wan nan da ya kufiuta
daga eikinsu ya ce, a bay an ^ r a yi
tunani a lokaci mai tsawo, "Ni, ina
ba ku labari game da fassararsa Sai
ku aike ni."
46. L 'Ya Yusufu! Ya kac mai ya-
wan gaskiyaJ Ka yi mana ralawa a
cikin shanu bakwai masu Riba, wa-
dansu bakwai ramammu suna tin
su„ da zangarku bakwai koiayc da
wadansu (tckasassu, isammanma in
koma ga mulanc, isammaninsu za
su sani."
47. Ya ce, kS Kgna shuka, shekara
bakwai tutur, sa'an nan abin da
kuka girbc, ^ai ku bar shi, a cikin
zanganniyarsa, (1) sai kadan. daga
abin da kuke ci.
48. "Sa'an nan kuma wadansu
bakwai masu tsanani su zo daga
bay an wane am su ciriyc abin da
kuka gabalar dominsu, fact kadan
daga abin da kukc adanawa.
49. l 'Sa'an nan kuma wata she-
kara ta zo daga bay an. wancan, a
cikin t a akc yi wa mulano ruwa mai
aJbarka, kuma a cikinia sijke mat-
sar abin sha/'
50. Kutua sarkin ya ce, "Ku zo
mini da shi." To, a lokaci n da man-
/o ya je ma&a (Yusufu), ya ce, "Ka
koma ?.uwa ga uban eidanka, sa'an
^- vr it 4 - -ifr^ t ' j
u jfi y i! .v—- ^ j£ >■
Ja sukf ci el sa.
12. Sura tu Yfisuf
350
titin ka tambaye shi : Mene ne ha] in
matayen nan wadanda suka ya-
nyanke hannayensu? Lalle ne
UbangijTna ne Masani game da
kaidinsu."
51. Ya ce, lL Mene ne babban
aFamarinkiL a lokacin da kuka
nemi Yusufu daga kansa?'' Suka ce.
"Tsarki ga Allah yake! Ba mu san
wani mummunati aiki a kansa ba.' 5
Matar Aziz ta ce, "Yanzu fa gas-
kiya (1> ta bay y ana. Ni ce na neme
shi daga kansa. Kum<t lalle ne shi.
haJcl£a s yana daga masu gaskiya.
52. J Wancan ne, domin ya san
cewa lalle ne ni ban yaudaure shi ba
a ftoye, kuma lalle Allah ba Ya
sbiryar da k a id in mayaudura.
53. "Kuma ba ni kuGmar da kai-
na. Lalle ne rai, haJuKa. mai yawan
umurni ne da mummunan aiki, face
abin da Ubangijina Ya yi na raha-
ma. Lalle Ufcmgijina Mai gafara
lie. Mai jin Jtai."
54. Kuma sarVitt ya cc, "Ku zo
mini da shi in ke&e shi ga kaina."
To, a lokacin da Yusufu ya yi masa
magana sai ya ce, "Lalle ne kai a
yau, a gunmu. mai da raja ne,
amintacce." cl>
55. Ya ce, "Ka sanya ni a kan
task ok in kasa. Lalle ne nT, mai tsa-
rewa ne, kuma masani."
0 .^^-^ i.
{ I) Da warm an majraciu. Ld imAur A/L 1 Z^t iTh ^ una fahiml^r it si t:i mU-SUlll n ^ 5 t& tianmill
VilsuTu kafin a eta are shi.
(2) MiiEaniir daYu^uf ya j^aya wa xarki Irskairm tia ya lcmaKa bii a fade la br,, >a i da. an
r"]na ta Jjaymar da fmr ya yabt ihl da iiwii shi mai durnja tli: Linnmticcc.
12.Suratu Yiisuf
351
56. Kuma kurnur wancan ne
Muka hiiyar da iko ga Yusuf'u a
cikin £asa m yatia sauka a inda duk
yakc so. Muna samun wanda Muke
so da rahamarMu, kuma ba Mu
to/artar da ladar masu kyautatawa.
57. Kuma lalle ladar Lahira cc
mafi albcri ga wadanda suka yi
imam, kuma suka kasancc masu
tafcawa.
58. Kuma 'yan'uwan 12 ' Yusui'u
sukajc. sa'an nan suka shiga a garc
shi, sai ya gane su, alhali kuwa su,
suna masu musunsa.
59. Kuma a lokacin da ya yi
musu tattali da tattalinsu, ya en,
"Ku zo mini da wani cfan'uwa naku
daga ubanku. Ba ku gani ba cewa
lalle ne nL in a dka ma'auni, kuma
nl ne mafi alherin masu saukarwa?
60. lt Sa'an nan idan ha ku zo
mini da shlba, lo, babu a wo a gare
ku a wunna, kuma kada ku kasance
r.i."
61. Suka ce, "Za mu neme shi
daga ubansa. Kuma lalle ne mi
ha£l£a. masu aikatawa ne."
62 Kuma ya cc wa yaransa, Ll Ku
sanya hajjiumj a cikin kayansu,
tsammaninsu sun a gane ta idan sun
juya. /.uwa ga mutanensu, tsamma-
ninsu, za su komo. ,s
(1) LdkacLn da Yusufu yiina aikin [alLslitl a fZLkJil kasa a cikirs shekarar widata,.
rnaLlake EbHar Miliar duka d lokaCLn <J;i wahalu da yunwa auka. auku.
(":) "Yari'iiwatl Yusufu iull zo sutli Jliman awoA piir.HH, yn jriinti ku dtimin bafca'jyc ko
mataUuti bai fayu canja kamanninsa ba, amma si, hasu pane shi ba, sabuda haibar mulki
da kwarjirtin hulitta:&a a bayan ya zama babban malum ga. lJotisu a s 1 1 cL ^ hi sn ?h,1oti
I2.Suratu Yuauf
352
6jf. Tt>. a lokacin da suka Iconic
zuwii ga ubansu, suka ce r ll Ya ba-
banmu! An hana mu awo r sai ka
uika dan'uwanmu care da mu. Za
mu yi awo. Kuraa lalk ne. ha£i£a
mil, masu lura da shi ne.* 1
64 Ya ce, "Ashe, za ni amincc
muku a k ansa 9 Face dai kamar
yadda na amincc muku a kan dati-
'uwansa daga gabani. sai dai Allah
ne MafTflrin m^u tsari, kuma Shi
ne Mafi rahamar masu rahama/ 1
65. Kuma a lokarin da suka
budc kayansu, suka sami hajjarsu
an mayar musu da ita, suka ce, l 'Ya
babanmu! Ba mu zalunci! Wanna n
hajjarmu ce an mayar man a da ila,
kuma mu nemo wa iyalinmu a bind,
kuma mu kiyaye (fan'uwanmu,
kuma mu kara a won kayan rakumi
guda, want an a wo nc mai sauki."
66. Ya ce, 'Ba /an sake shi tare
da ku by. f>ni kun kawo mini alka-
wannku daga Allah, haklka, kuna
daw a mini da shi, sai t'a i&an an
kcwaye ku." To„ a lokacin da suka
yi masa alkawaru ya. ce, <h Allah ne
WakTli a kan abin da muke fada. 11
67. Kuma ya ce. "Ya tfiyatial
Kada ku slu'ga la koi'a guda, ku
shiga ta Jeofail dabam-dabam, fl i
I L - J ~T
3*
(J} YaKubu. ya hiilujcl dlyansa su ?hi^ garin. la £ u-fi>t"i datiam-dabam.. yana nana
tcwa yana gadun kyawutlSU da yawansu ja HankaLm [[iuLa:le ^U^a garc SU- A cikin
rciulicLC ukwai masii kannhun bakada mugiicL iluJl k6da yakc Ya^ubg acikin hal:n hakajfLi
r;iw-akkLiLi])SLi ^a. Alia.]]. Ya yi atnil dnl yfilfC alhen nc. w^nda bai safti: wa sharl : l
ba A JUKI a. kuma yi h^ks a kan wani dmi da Allal'i Ya Sanai da shj ccwa H, wann.^n
filar iJisu Allah ;rai yi aanadin sike aid'jW-aiSu da YflSllf'lL Sii^odi.i h a k :i ya umurui: sada
F5ii Hhi|2a La Rbi'oi'i dabiim-dabatl], (iomLri rtltituni shi kacTai ya ft :dmLLn damar la'artinUliJl
^ariLU mlLliiLle da iibubliwa. Kuma la ym haka, yarta. LiammanitL wumntu 7.\A\ ga YusuMl
i2.Suratu Yiisuf
353
kuma ba na wadatar muku knme
daga Allah. Babu hukunci face
daga Allah, a gare Shi na dogara,
kuma a gare Shi masu dogara sai su
ddgara."
(5#, Kuma a lokacin da suka Shi-
ga daga in da uhansu ya umurce su
wani abu bai kasance yana
wadatarwa a kansu daga All all da
komai ba face wata bukata ce a ran
Ya£ubu, ya bayyana ta, Kuma lalle
nc shi„ hakika, ma'abucin wani ilniL
nc ga ah in da Muka sanar da shi,
kuma mafi yaw an mutant ba su sani
ba.
69. Kuma a lokaein da suka Shi-
ga wajen Yusufu, ya tattara dan-
"uwansa zuwa gare shi, ya ce, ll La[le
nT ne tfan'uwanka. saboda haka
kada ka yi baJcin ciki da abin da
suka kasance suna aikaluwa,"
70. Sa'an nan a lokacin da ya yi
musu I at tali da tattalinsu, sai ya
sanya ma T auni a cikin kayan dan-
'uwansa sa^an nan kuma mai yeku-
wa. ya yi yekuwa, "Ya ku ayari I
Lalle ne, haklka ku Barayi nc."
71. Suka ce, kuma suka fuskanta
/.uwa gare su, 4 'Metie ne kuke
nema?"
72. Suka ce, "Muna neman
ma'aunin sarki, Kuma wanda ya zo
da shi, yana da kayan rakumi daya<
kuma ni tic lamuni game da shi/ 7
73. Suka ce. Tallahi! Lalle ne,
hakiku, kun sani, ba mu zo don mu
yi barna a rikin kasa ba, kuma ba
mu kasance barayi ba."
i i Jjjf* j jI^j ^ J^j ^
<v)QjjLt^ b 1 ^ jo
ilk- jjljjiO^L*
i2.Suratu Yiisuf
354
74. Suka cc, "To, mene ne saka-
makonsa idan kun kasance ma£ar-
75. Suka ce, "Sakamakonsa,
wanda aka same shi a tiki ft k ay an-
sa, to, shi ne 5akamakoni>a/ ]> kti-
mar wancan ne muke saka wa nwa-
lumai. 11
76 To, sai ya tar a (bincikc) da
jikunansu a ga ban-in jakar dan'-
uwansa. Sa'an nan ya. filar da ita
daga jakar tfan'uwansa. Kamar
waixan muka shirya wa Yiisufu.
Bai kasance ya kama danuwansa
a cikin add in in (dokokin) sarki ba,
face idan Allah Ya su. Mima cfau-
kaka darajoji ga wanda Muka so,
kuma a saurian kywanc ma'abucin
iJmi akwat vvani raasani.
77. Suka ce, "Idan ya yi sata, lu,
la lie ne wani dan'uwansa ya tafia
yin sata a gabaninia." Sai Yusufu
ya boye C23 ta a cikin ransa. Kuma
bai bay van a la ba a garc su, ya ce,
Ll Ku ne mafi sharri ga wuri. Kuma
Allah nc Mafi sani daga abin da
kuku sifaucawa. h '
i-r ' " tkfr-r
(l) Shuriar Bail] Ya'afcubu an ce aria baiuarda Baiawf* >hikara j^nda. Wannan. shi jic
shan'ar dp, Turawa saka dauka suka mayar da Lla daunti kurkuku da bamar da tiarawc a
tin mudda ayyananna
if) "Yaii'uWiiJi Y'jsuj'u &u.n lacfi ecwa tfan'uwan Binyamum ya laBa ym saia. doirau
su niir.u ccwa a ivaien bsm mi CKmrkELkakku ne dan;a. yin si" a Shi kuma wan da ya yi saLan ya
trade 1 Ili ne daga wii/jen. uwari-;:, diirmn u'Liiii shinfifc^ia (Yllsu^u) yA lubd. yin i-alLi. Til. i-ni
Yu^niU ^a cc # raasa "K^l nc cm mall sluirin nunanc, Allah n.c Mafi sanL daga abjn da
kukc sif-antiw^ "
Asa I in wannan magana wata goggonsa ce (Shi Yusufu) diys r Ts'hafca, Ta ri£c shi, yana
yaro, ha.r a lokicin da ubariHa fYa^ubu) ya so ya karbc shi da^a garc ta, Nai la yi kaidin
sa]]ya kayan \iild a uikic; riguTHa (YuiiifLi) di'irr.in [a hana nhm daDkiirsa.
A wala ruwaya kurna an cc shi lYiisufu) ya Jauke warn m u C uniTn ul urn i tk l na /:ina:i
(t2U[iki) ya kurairaya shi. I>(UL haki 'ya[l'uwan.b.-i iukc |i[ijiL[]a iala a jiure shi
12. Sura tu Yiisuf
355
7£. Suka ce : Ll Ya kai A/mi!
le nc yana da wani uba\ Lsoho mai
daraja, saboda haka, ka kama
(fay a ti mu a matsa ym sa . I ,alk n e mu %
muna ganin ka daga rnasu kyauta-
tawa.
7?. Ya ee, "Allah Ya tsare mu
daga mu kama wani face wanda
muka sami kayanmu a wurinsa.
Lalle ne mu, a lijkacin nan, haklka,
azzalumai nc,"
HO. Saboda haka, a lokacin da
suka yankc isammani daga gare shi s
sai suka fit a suna rnasu ganawa. cn
Bab ha Hsu ya ce, li Shin, ba ku aani
ba cewa lalle ne ubanku ya riki
alkawari daga Allah a kanku n kuma
daga gabanin haka akwEii a bin da
kuka yi na sakaei game da Yusufu?
Saboda haka, ba /an gushc daga
kasar nan ba fate ubana ya yi mini
izni, ko kuwa Allah Ya yi hukunci a
gare ni, kuma Sbi ne Mafi alhenn
mahukunta.
SI. "Ku koma zuwa g.a ubanku.
ku gay a ma&a: Ya babanmu, lallc ne
dank a ya yi sata. kuma ba mu yi
shaida ba Face da abin da muka
sani, kuma ba mu k as a nee mun san
gaibu ba.
82. Lt Kiima ka lam bay i alJcarya
wadda muka katsanec a cikinta, da
ay an wanda muka gahato a cikinsa,
kuma lalle ne, haSTtfa, mu rnasu
gaskiya ne."
IV.- 1"*, ,T * !., " » I
— ■ J J _H - J J~
(1) 'Yan'uwan Yiisufu sucl yatlke l&ammarun s^Tll'-in Rinviminu ilagu. &han"a. £Un
knmii nun a giniwii :l tSakatnn.SU .Stsl dm vradariTi an diyaciiLi jil dtfctim SU, Simu M.js c
12.Suratu YQauf
&?. Ya oc t "A'a, zukalanku sun
kawata wani aTamart a gars; ku. Sai
ha£uri mai kyawo, akwai isam-
manin Allah Ya do mini da su gaba
day a (Yusufu da yanuwansa). Lal-
le ne Shine Masani, Mai hikima. 11
84. Kuma ya juya daga gare su,
kuma ya ce, ll Ya ba£in eikina a kan
Yusufu! 11 Kuma idanunsa suka yi
fari saboda huznu sa'an nan yana ta
hade war ha u sin.
85. Suka ce> "Tallahi! Ba za ka
gusheba, kana ambaton Yusufu/ 11
har ka kasancc mai raum £waraL
ko kuwa ka kasance daga masu
halaka/'*
86. Ya cc, hL Abin sani kawai, ina
kai karar baKin cikina da sunona
■mwd ga Allah, kuma na san abin da
ba ku sani ba daga Allah.
87. "Ya diyanaf Sai ku tafl ku
nemo labarin Yusufu £i) da dan-
'uwansa. Kada ku yanke Lsarnmani
daga raha mar Allah, I. a lie nc, babu
mai yankc tsammani daga rahamar
Allah fate mutant; kafirai."
88. Sa'an nan a lokacin da suka
shija gare shi suka ce, "Ya kai
Azizu! Cuta La shaft mu, mi da
iyalinmu, kuma rnun /o da wata
haja maras kima, Sai ka cika man a
ma'auni, kurna ka yi sadaka a gare
< / J* .T'' *T \ T-- "fl<** r7" .I'*''
.-- --■ .'. -i" ^ , - ■-:
^1
: j s .-T^
{I) Mat tsohun laifa ha ya son ya js ana ^Tnhsiiioijsa, iiahoda hnka {'.ytin'uwan Yusufu)
siik^ /arjj]n bdb.ir.MU &a sm baton (lucia) Yusufu.
(2) A tiati Ya£ubu ya bayyana inn ilmin Allah Y* nanar dn shi, c£wa Ydsuru yana
na:i da ransa. k-ujna 51 in >■] ku>a v.] sauu d;j iuiih.
i2.Suratu Yuauf
357
mu. Lalle ne Allah Yana saka wa
masu yin sadaka u ) ."
89. Ya ce, "Shin, kun 21 san
abin da kuka aiktita ga Yusufu da
tfanuwansa a lokacin da kuke
jihilai'f !
90 Suka oc> "Shin ko, lalle ne,
kai ne Yusufu? 11 Ya ce, *\VT nc
Yusufu, kuma wannan shl ne dan-
'uwana. Ha£i£a Allah Ya yi fata-
la a gare mu. Lalle ne, shl wanda
ya bi, Allah da ta£awa, kuma ya yi
hakuri, to, lalle ne Allah ba Ya
tozarta ladar masu kyautatawa. 11
9L Suka ce s "TaUaM! Lalle ne
hakTfca, Allah Ya zafie ka a kanmu,
kuma lalle ncmun kasance, haJcTka,
masu kuskurc "
92. Ya ce, "Babu /argi a kanku a
yau t Allah Yana gafarta muku,
kuma Shi ne Mafi rahamar masu
rahama.
9Jt. ' Ku tafi da rigata wanna n,
stTan nan ku jefa ta a kan t'uskar
mahaifina, zai koma mai gani.
Kuma ku zo mini da iyalinku baki
day a. 11
94. Kuma, a lokacin da ayari (3>
ya bar (Masar) u bans a ya ce, "Lalle
ne. ni in a sha£ar iskar Yusufu, ba
domin kuna Earyata ni ba."
jit j^-i v J > 1
(I) Wannar. ya niln.4 ba a haramLa sadaka ba Annahawajj da buLu gilutn. SiiJ .ga
AnnalnLnmu Muhammiidu. Lilrd da iimitluii] Allah su '.abhatu agurt fin. sbTda clanging no
kusa aka hara wa cin sadaka
(2j Yusul'u ya bayyatia ga 'yarTuwaiisa, kuma sun yafe wa juna laid.
(3 J Ya£uba d^ jikakmsa. Yani gaya rausu, cewa yana sliaJtar ianshin Yusufu, &u
fcuma suna jisigrna Hhi ^a. mdewar isCLfa Jditiin rabutisa da Yu&ufu shekara talslin da biyar
/.uwa arha'in.
12. Sura tu Yuauf
35 S
95. Suka cc, "Tallahi, lalle ne,
kai, hakiJca, kan a a cikin ftatarka
dadadda."
96. 5a 'an nan a lokacin da mai
bayarda bushara ya jc, sai yajefa ta
a kan fuskarsa, sai ya koma mai
gam. Ya «. "Shin, ban gay a muku
ba. la He ne t ni ina sanin abin da ba
ku sani ba daga Allah?"
V7. Sukace. Ll Ya ubanmu! <]) Ra
nema mana gafara ga zunubanmu,
lalle nc mu, mun kasano: masu
kuskure/'
98 Ya ce. "Da sannu za ni ncma
muku gafara daga Ubangijina. Shi
ne Mai gafara, Mai jin £ai."
PP. Sa'an nan a !6kacin U) da
suka shiga gun YusufiK ya tattara
mahaifansa biyu a jrare shi, kuma
ya cc, 'Ku shiga Masar in Allah Ya
so, kuna amintattu."
100. Kuma ya daukaka iyayensa
biyu a kan karaga, sa'an nan suka
fatfi a garc shi, sun a masu sujada. j> J
Kuma ya cc, "Ya babana! Wan nan
ita ce t'assarar mafarkin nan nawa
Lalle ne Ubangijina Ya sanya shi ya
tabbaLa sosai, kuma lalle ne Ya
-Mil *Ui Oljya*y^J>\ Ju>
:H 1*4-^ win a^4-^0£
(1) T>iyan Ya£aba sana iffraii dn Uifin.su, sana nil-man Allah Ya gafarta musH gaba
Jay Li. Ubama yaaa jinkirCi nemj mlisu pifara pui: Allah har a Inkatin j.suba kfi kuwn
darejl JuilLcria'Li d^rtiiJl ya yi ruku a IfjkauL]] karBar addu a. Wiinnan >i iliicm aili iva nema:]
mji a:hnrka ko wan: my turn ya yi wa wanj mutimi add a' a.
(2) Yusufu ya sad u dn ubaiua da uwarsa. A L-arab<:i mi utLjaynr da uha d kan u^a. a
iihHTini h-iya. kuma ga Hrtusa ana riniaya]' da uwjh a kan uba, a cc uwayc biyu
Pi Sajada id an Cd 7.ania da umurnLi] ALLalL ns Ba kowa, U\ ba la dj laifi dak yadda
take, amina sdiin an yi ta bn mda AUab Ya ajiyc ta ba, to, ti Ziima kaTtrd A Musuluftci
taLiUWa d a. -duJiawar kai ]]aram lc, waifansa Walamai <;i]n cc ittan ba la kai gn i~ijki,l ! i ha.
niakarulli CC. amma ]dan [a kai sa ruku'i ta /arna tiaramun daka malama], walaa
i|mJ'm rr.alamai fun haramta duftawar da [a kai £a ruka 'i.
i2.Suratu Yuauf
3= 9
kyau tata game da ni a I nkacin d a Ya
fitar da ni daga kurkuku. Kuma Ya
so da ku daga Jcauye, a bay an Shai-
cfan ya yi flsgar 6a ma a tsakanina
da tsakanin ^an'uwana, Lallc nc
Ubangijina Mai lausasawa ne ga
abin da Yakc so. Lallc ne ShT, Shine
MasanL Mai hikima.
101. lt Ya Ubangijina, £l> lalle ne
Ka ba ni daga tmilki, kuma Ka
sanar da ni daga fassarar labaru.
Ya Mahaliccin saminai da £asaf
Kai ne Majifiincina a duniya da
Lahira, Ka karfti raina ina Musui-
mi, kuma Ka nskar da ni ga sa-
lihai."
102. Wanna n daga U) labarun
gaibi ne, Muna yin wahayinsa zuwa
gare ka, kuma ba ka kasance a
wurinsu ba a lukacin da suke yin
niyyar zarUr da al'amarinsu, alhali
suna yin makirci.
103. Kuma mafi yawari mutane
ba su zama masuTmani ba, ko da ka
yi kwadayin haka.
104. Kuma ba ka tambayar su
wala lada a kansa. ShT bai zama ba
face am bat o dumin halittu.
105. Kuma da yawa, wata aya a
cikin samrnai da kasa, suna shu-
dtwa a kanta, kuma su, suna biji-
rewa daga gare ta.
Oi^ifL CAD ^Cr^ 1 f£ Jl
Cn*!" 4.1 7 *Tf ^ • ^T^V" ".TMt
t* J vlo^ ^ptj> wl*M $JL^1 jitUp
(1> Yuflwfu yan£ addu'a a (tarshtn Tiiyuwarsa. yaua ncman Allah. Ya inka ma±ii da
ini-uni
(21 ICarfafawa da Itarin lamhTht daGa abitl da suiar ta Icuma, daga nan har iU^a
kunihtnla.
12. Sura tu Yuauf
mi
JOrf. iCuma mafi yawansu ba su
yinTmani da Allah face kuma suna
masu shirki.
107. Shin fa, sun amin^c cewa
wata masifa daga azslbar Allah ta ?.a
mu-su ko kuwa Tashin Kiyamata zd
musu kwatsam, alhali su ba su satii
ba?
108. Ka cc, "Wannan ce han-
yata a) ; ina kira zuwa ga Allah a
kan basira, m da wadanda suka bi
ni^kuma tsarki ya Labbata ga Allah f
Ni kuma, ban /am a daga masu
shirki ba. 1
10V. K.uma ba Mu aika ba a
gab an ink a i?ux ma/ajc, Muni wa~
hayi zuwa gare su, daga mutancn
iiauyuka Shin fa, ba su yi tafiya a
eikin leas a ba, domin su dub a yadda
iJiibar wadanda suka kasance daga
gabaninsu ta zama? Kuma J alb ne
gidan La hi i a shT ne mafi albert ga
wadanda suka yi laRawa? Shin fa.
ba ku hankalla?
1 10. Har a lokacin da Man^annf
suka yanke tsammani, kuma suka
yi zaton cewa an j in gin a su ga
karya, sai laimakonMu ya jc masu,
sa an nan Mu tsetar da wand a
Muke so, kuma ba a mayar da
a/abarMu daga mutane masu laifi.
1IJ. Lallc nc, haJtiJca, ahin kula
ya kasance a dkin kissoshinsu
ga masu hankali. Bai kasance
ft • -J*- * ■• - j-J -a .1 H 111
^ fT-v - .* "~ hi . - -
- f ■ -- "7-Tf -df* ,1' , , ^
its*
n.sJ ! . I'.vJ 1--.
(]j Blcl bukwKiri AT la Pi kaniar yaddn Rissar Ymuiu rji^ns ccw^,^ kowaiif h^]i
nunum ya k^!i3.ricc Akw?.i yacWa Allah Va yi umurai & waticjuz] hilin Ja ti K Shi. w^ndn vn
hi umurrun Alliih, Lr., /ai cfaukiika d dulliVii kumia Allah, bii 7ii [Ci7arlar da l^iaiHai Lihira
13 T SuratuT Ra'ad
Ml
wiini ItirJtiran la ban ba, kuma
amma shi gaskatawa tic ga abin da
yake a gab a gare shi, da rarrabewar
dukan abubuwa. da shiriya da raha-
ma ga mutanc wadanda suka yi
imanL
Tana karantar da tauhidi, bisa jan hankaJi duba zuwa ga
ayoyin haliUa. da bayanin kiran Allah zuwa ga mulane, da tabbatar
da Matizancin Annabi Muhammadu, a cikm ma gall a mai zurfi
hank ali.
Do sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai
1. A, L. M. R. Wacfancan ayoyin
httafi ne. kuma abin da aka saukar
eure ka daga Ubangijinka ne gas-
kiya< kuma amraa mafi yawan mu-
tant; ba su yin imam.
2. Allah Shi ne Wanda Ya tfau-
kaka s am mai, ba da ginshikai ba
wadanda kuke ganin su. $a h an nan
kuma Ya daidaita a kan Al'arshi,
kuma Ya ho re ranu da wata, kywa-
ne yana gudana zuwa ga ajidi amba-
tacce. Yana shirya al'amari, Yana
rarrabe ayoyi daki-daki, mai yiwu-
wa tic ku yi yaftini da haduwa da
Ubangijinku.
13 Suratur Ra'ad
362
1 K uma S h i ft v Wanda Ya sh i m -
flcfa itasa, kuma Ya sanya duwatsu
da knguna a cikinta, kuma daga
dukan 'ya'yan itace Ya sanya
tna'aura biyu cikinsu Yana sanya
dare ya rufe yini. Lalle ne a cikin
wane an, haklka akwai ayoyi ga mu-
tane wadanda sukc yin tunam.
4. K u m a a c i ki n kasa a k wai y an-
kuna masu makwabtaka, da gonaki
na inabobi da shtika, da dabinai iri
guda, da wadanda ba iri guda ba>
ana shayar da su da ruwa guda.
Kuma Muna fTjTta sashensa a kan
sashe a wajen ci. Lalle ne, a cikin
wancan akwai ayoyi ga mutane wa-
danda suke hankalta.
5. Kuma idan ka yi mamaJci, to,
mamakin kam shi ne maganarsu,
"Shin, idan muka kasance turtiaya,
za mu zama a cikin wala hah (la
sabuwa? Wacfancan ne, wadanda
suka kafirta da Uhangijinsu* kuma
wadatitan akwai kuEumai a cikin
wuyoyinsu, kuma wadanuan tic
a ho kan wuta. SQ, a cikin ta, masu
dawwama ne.
6 K uma sun a neman ka da gag-
gawa da azaba a gabanin rahama,
alhali kuwa abubuwan misali sun
gabata a gabaninsu. Kuma lalle ne
Ubangijinka, haklka, Ma'abucin
gafara ne ga mutane a kan zaiun-
cinsu. kuma lalle ne Ubangijinka,
ha kill a. Mai banamn ukuba
7. Kuma wadanda suka kafirta
suna ccwa, dan mc ba a saukar da
wala aya a gate shi ba daga L'bangt-
jinsa? Ahin sani kawai, kai dai mai
(II'- \tf ■ ^
, L^T L"L
3S j j'^^iJ^ J
5 ji-Jij*ii
13 Siiratur Ra l ad
MS
gargadine kuma a eikm kowadannc
mutane akwai mai shiryarwa.
S. Allah Yana sanin a bin da ko-
wace mace take tfaukt; da shi a
cikinta, da a bin da mahaifu suke
ragewa tJ> da abin da suke £arawa.
Kuma dukkan komc : a wurinSa, da
gwargwadu yake.
9. Shi nc Masanin fake da bayya-
nc. Mai girma, Madaukaki.
M Daidainedaga gareku, wan-
da ya asirta magana da wanda ya
bay yana game da ita, da wanda
yake shi mai neman ESoyewa ne da
dare, da mai bay yana a cikm
tafiyarsa a lianya da rana.
11. (Kowannenku) Yana da wa-
dansu mala'iku masu mays wajuna
a gaba gare shi da bay a gare shi,
sun a tsare shi daga umumin Allah.
Lalle ne, Allah ba Ya canja ahin da
yakt ga mutant sai sun canja abin
da yake ga zukatansu. Kuma idan
Allah Ya yi nufin wata azaba game
da mutane, to, babu mai mayar da
it a, kuma ba su da warn maji6inei a)
baicin Shi.
12. ShT ne Wanda Yake nuna
muku walkiya domm isoru da
tsammani, kuma Ya £aga halittar
giragizai masu nauyi.
Kuma aradu tana tasblhi
game da gode Masa, da mala'iku
domin tsoronSa. Kuma Yana aiko
5^ *>^5lKj ^jJ^j^^^i^j
(2) Bshu wiini iniiji&ini:] baitir, Alldh. wundtf ?ai iya EHrrar da hu daei ii^ahLirS^
13 Suratur Ra l ad
tsawawwaki, sa'an nan Ya sami
wanda Yakc so da su, a lha]i kuwa
siL suna jayayya a cikin (al'aniarin)
Allah, kuma Shi ne mai Lsananin
tuk (1)
14. Ya n a da ki ran ga skiy a , k u ma
wadanda fkafiiai) suke kira bai-
cinSa, ba su karba musu J a komc,
face kamar mai shimficfa lafukansa
zuwa ga ruwa (na girgijc) ddmin
(ruwan) ya kai ga hakinsa, kuma shi
ba mai kaiwa garc shi ba. Kuma
kiran kaflrai (ga wan in Allah) bai
/ama <2) ba faue yana a cikin frata.
/5. Kuma sahuda Allah., wanda
yake a cikin sarnmai da icasa suke
_vi r i -ujuda, w da ki. kuma da
inuwnyinsu, a safe da maraice.
16. Ka cc, ,l Wane ne Ubangijin
jtamrnai da Easa?" Ka ce : "Allah 11 .
Ka ce, "Ashe fa, kun ri£i watfansu
ma soya bai c in Shi, warfanda ba su
rtiallaka wa kansu want amiani ba,
kuma haka ba su lure wata cuia?"
Ka ce, ll Shin makaho da mai gani
suna" daidaita? K6 shin, duhu da
haske suna daidaita? Ku sun sa-
nya ga Allah wadansu abokan ta-
rayya warfanda suka yi halitta ka-
mar halittarSa, sa'an nan halittar ta
yi kama da juna a gare su? 1 ' Ka ce,
'Allah ne Mai halitta komc, kuma
Shi ne Madaukaki, Marinjayi."
±- _ -i ■ r
6*
A.*:. 1 1 -■ N^V""' ^ iff *t2V*>£j?
( H Hila.. ila cc makirri, Allah Yadi a/^ibla rnas-u y\i\ hi I a .ea addiriulSa. da aZabfl ilia J
tsanuil, kuma Ya kama su da bilarsu la hanyar da ba su sain ba.
i'2) AIIuJl Ma[]imaLLakL3] ruiva, Yaiia kuan mutatie dimiJi Ya ha i\i niwan, su sha Sti
kuma kli[]"jjiii ilina kUilIl >*adaT]j;j abubliwg d^bajn w^(faTirta kn kdrfr^ miiKi] kiran ba ?a Ki]
iy; j . yi ba, kunn^ Kiina ncman ruwa ilajja ^a.rc: a I ha I i kama ba su mallaki ktjenu ba Watau
Wat jbu Yaui kiratl su domifi Ya ha Su. Sufi kl kbirlia aladS-a , Saj suntl kinm wpm wanda bin
m^ilaki komc ba, suna' nrilion Ka ruwa.
13 Suratur Ra l ad
17. Ya saukar da ruwa daga
sama <L \ sai magudanai suka gu-
d an a da gwargwadonsu. Sa'an nan
kogi ya dauki kumfa mai karuwa,
kuma daga a bin da suke zuga a
kansa (azurfa ko zinari ko Earfc) a
cikin wula. do mm nemari ado ko
kuwa kayun daki akvvai kumfa mi-
salin&a (kumfar ruwa). Ka mar wan-
uan nc Allah Yake hayyana gaskiya
da karya. To, amma kumfa, sai ya
tall (cc£asasshe, kuma amma abin
da yake amfanin mutine sai ya
zauna a cikin kasa. Kamar wane an
ne Allah Yake bayyana misalai.
18. Ga wadanda^ suka kar&a
wa L'bangijinsu akwai abu mafi
kyau a gare su s kuma wadanda sukc
ba su kar&a Mass ha, to, lalle da
sun a da abin da yake a cikin Jcasa
gaba day a da. misalittia tare da shi,
hafafca. da sun yi fansa da shi.
Wadancan mna da mummunan
bincike, kuma matabbalarsu
Jahannama ce, kuma tir da it a [a
zama shimfida.
Jk .t| .-- M ,i ■» * '-' -rf \ L ^ 1 I
{]} Idan ruwa ya sanka daga sama sa'an nan ya gudutia a eikir. rafiina zai yL kumfa.
Sai ruwa mai amfanin mutine ya tiutse a Icasa ya zauna, sa'an nan kumfan knma ya
EekaHhe ya 13 1 ace. I iaka kuma id »n an Ranya karfe na zinari ko nn azurf'a ha km Jtarfc a
Ciku: wnca, aka iU^a la d kaUSa, zai filar da kuTTL["n, walau tsakij) Lama watldu sii li J:tar
domirv rashm amlaninsa, domin zmariyar Icwarai mai aml^ni ta wanzii. To haka ga komc
akwai kuni^a rnHranhin am fan i da mai kyawp mai am him.
(21 Bsyan ifl ya facfi ccwa Allah Yanii ktra. kiran gaskiya a cikin ay a la N. kuma
wad'anKiJ mutant: Him Si karfiar kiran Allah, Knna" kiran wadansu ^.bilbuwa tlarjam, sat
ya bayyana. a nan, sa k am :ikr-r. ^t^|^l^^a ya karfSi kLran Allah samun niwan sha, .sabnda Mai
abu Ya kkawu &hi. Ya kucna ba shi. ya sha a hankali kwanuu, iu'aii nun kimia Allali ^ai
bi shi abin da ya fi rywan kyau, watau Aljanna, Ammsi wanda ya Sl karbavi'a, to, ya yi
hasilra biyu, hn\ .;irni ruwan da ya yi kiran wani ya ba shi ba sa'an nan kuma ya hadu. da
azibar da lake m\ iya bayur da dukaJi ah in da ya malLaka domir. ya yi fansar kansa da ita.
13 T Suxatur Ra'ad
19. Shin, fa. warida yake samn
ttwa lalk a bin da aka saukar zuwa
garc ka daga Ubungijinka nc gas-
fciya yana 7a ma kamar wanda yake
makaho? Abm sani kawai, masu
hankali su kt yin lunani.
20. Su ne wacfanda sukc cikawg
da a Ik a war in Allah, kuma bi su
war ware alkawari.
2L Kuma &u nc wadanda sukc
sadarda abm da Allah Ya yi umurni
da shi domin a sadar da shi. kuma
suna tsoron Ubangijinsu, kuma
sunii tsoron mummunan bincike.
22. Kuma wadanda suka yi ha-
Jcuri domin neman yardar Ubangi-
jinsu, kuma suka tsayar da sal la,
kuma suka ciyar da abin da Muka
arzilta su da shi, a asirce da bay-
yanc, kuma suna lunkudb mummu-
nan tiiki da mai kyau. Wadancan
suna da afibar gida mai kyau.
2j, Gidajcn Aljannarzama, suna
shigarsu. su da wadanda suka kyau-
tatu daga iyaycnsu, da matansu da
zuriyarsu. Kuma malsTiku sun a
shiga zuwa gunsu ta kowace kofa.
24. "Amine! C1) ya tabbata a kan-
ku saboda abin da kuka yi wa haku-
ri. Saboda haka madalla da nfimar
afiibar gida. 11
25. Kuma wadanda (:i> suka war-
ware alkawatin Allah daga bay an
<Jf\£j ML?
- * - -tf
\1
4^±*J jm^,. j is4f&s$
I ]) SiiLkcniir [nali"Lkua kansLi idan sun shnga £) garc SU. it a ce £>u ['[susu" Acmnci yi
labbwta a gare kiT".
(2) BiyiliLLn sifTafin watfantig suka in kgrfijir kiTfin A 1 1 q h Wjnau dJ^Liiir. ft'Litfallijii alii
13,SuTatuT Ra'ad
3f>7
ft ijlla shi, kuma suna yankc iibin da
Allah Ya yi umurni da shi domin a
sadar da shi kuma suna &arna a
cikin kasar, Wadaiu-an suna da
wata la ana, kuma s una da munin
gida.
26. Allah nc Yakt a> shimfida
arziki ga wand a Yakc so, kuma
Yana kimtatawa. Kuma sun yi tarin
ciki da rayuwar diiniya, alhali kuwa
rayuwar duniya ba ta zama ba dan*
gane ga. ta Liihira face jin tlacfi
kadan,
27. Kuma wandanda suka ka-
firta, suna cewa, "Don mc ba a
saukar da wata aya ba a kansa daga
Ubangijinsa?" Ka cc, "Lalle ne
Allah Yana 6a lar da wanda Yake so
kuma Yana shiryar da wanda ya
luba /uwa gare Shi.'''
28. Wadanda suka yi Tmani
kuma zukatansu sukan natsu da
ambaton Allah. ( 25 To, da am baton
Allah zukaia &uke natsu wa.
29. Wadanda suka yi imani,
kuma suka aikala aiki nagari, farin
ciki ya cabbala a gare su, da kyak-
kyawar makdma.
SO. Kamar wancun nc Muka aika
ka a cikin a 1' urn ma wanda take wei-
dansu aPummai sun shude daga
gaba mm: a, domin ka karanta musu
^ V2A> ■ "^-Tf-
(1) Ta"a(tThi da Lamblm ne da fcarii) bayatlL^a mai hankali cinmin yazabiirLL |5.a karliar
kit an Alhh.
(2) Ambatpn Allah, .nhlae h uk u rice-hukuncenSa ga kom: Umir (fan KhaLlab yace.
"Mafilkin anibaUjn Alkh. *b] ne WJinda yi ^ wunn uTnunitijSa ku hafiiJlSa. Wbtiuj
vakc yir. Z'ikJiici bil^L ba yana iuki da huka[]Lc:-]]uku]Kcn r\]JiJl]i bn a cjkir. ibadarux cla
mu'amakTsa. to h &hi mai i^giJi kasvai r.c da siinati Ubangijinsa, ba mai yin zikiri ba ne.
13 Suratur Ra'ad
abin da Muka yi wahayi zuwa a
gare ka n alhali kuwa su, suna k a firm
da Rahamam tr) K.a te, "Shi ne
UbangijTna, babu a bin baulawa
face Shi h a gare Shi na dogara, kuma
zuwa garc Shi lubala take,"
31. Kuma da lalk an saukar da
wani lilla.fi a bin karaiu wanda ake
ufiyar da duwaisu game da shi, kfj
k u m a aka yanyanke Easa da shi, ko
kuwa aka yi magana da matattu da
shi (da ba su yi imani ba). A 'a ga
Allah al'amari yake gaba daya!
Shin fa, wadanda suka vi imani ba
su yanke isammani ba da cewa> da
Allah Ya so, da Ya shiryarda mul li-
ne gaba day a "?Kuma wadanda suka
yi kafirri ha za su gu$he ba wata
raasTfa lan a samun su sabdda abin
da suka aika(a,kokuwa ka sauka {2J
kusa da gidajensu, har wa'adin Al-
lah Ya 7o. Kuma lalle ne Allah ba ya
safia wa lukacin alkawari.
32. Kuma iallc nc n hakika, an yi
izgili da Manzanni kafinka, sai Na
yi jinkirt ga wadanda suka kafirta.
sa'an nan Na kama su. To., yaya
ukuba'Ta take?
33 Shin fa, Wanda Shi Yake
tsaye a kan k 6 wane rai game da
abin da ya tan ad a (zai zama kamar
wanda ba haka ba)? Kuma suka
*\ ^< -1 ■ 1 H *y . -if -4- AA i* -
®
(L) SuJ]liji AlLalL Rahuiii]]. diis.nt iahajua, watiu Mai Rahama wadtta yskc dukan
alheri vana stiigit a cikin ma'anarta a wsjen halitta da rayuwa da bavar dn Ljfiyii da
Khirysrwa. Mat! jjumisn n i \m;irS-!3 nhi nc itikftwiir MaiL/.o:i Alkh daga gii? Slli ^uwa garc
□ u. KaHrai vi tuiiiwi ba ii kati v+adannan [ahamotr.L. tia]]c su yi gOcliya. saboda hzkn
sai kafirei &uku yi.
f2) Aafiab] >a Sauka kusa da gjdajetl KlItiilsMwj -A r^n H ij bucfi: M^.kks_ Kltirm
wanr^Ti Kukunci yana nan yani diki fa miisu Eiyavya da acLdini, kaLLum masifu auni
aukuwa a kgnna har riinar da Masalanci ya rir<jay4. L su.
13 Siiratur Ra l ad
sanya abokan larayya ga Allah ! Ka
ce h "Ku ambaei sunayensu. 11 K.o
kuna bai wa Allah labari ne game
da abin da bai sani ba a cikin kitsa?
K.6 da bayyananniyaf magana kukc
vin shirka, (banda a dkin zudya) 7
A 'a, an dai kawala wa warfanda
suka kafirta rmlkiransu, kuma an
kange su daga hanya. Kuma wan da
Allah Ya batar, to, babu wani mai
shiryarwa a sari; shi f
34. Suna da wala a/aba_a elktn
ray u war duniyu, kuma hakika aza-
bar Lahira cu mafi tsanani, kuma
babu wani mai tsare su daga Allah
35. Misaliti Aljanna wadda aka
yi alkawarinta ga masu takawa,
koramu Sun a gudana daga karka-
shinla, Ahindnta yana madaw-
wami da inuwarta. Waccan cc
akibar watfanda suka yi takawa,
kuma akibar kafiraL ka ec wuta.
36. Kuma wadanda Muka ba su
T.iuafi suna farm ciki da a bin da aka
saukar zuwa gare ka t kuma daga
kungiyoyi akwai mai musun sas-
htmsa. Ka ce, 'Abin $ani kawai, an
umurce ni da in bauta wa Allah,
kuma kada in yi shirka da Shi.
Zuwa jjaru Shi nake kira, kuma
zuwa garc Shi ma k 5 ma I a take, 1 '
37. Kuma kamar wancan ne
Muka saukar da shi, tl! Hukund a
dkin T.lrabci. Kuma lalle ne uian
ka bi son zuciypyinsu a bayan a bin
da ya zt> maka na ilmi, babu wani
(1) Kani&r yadda liltaltafan farko suke, haka A] (cur in i yaku daga Allah, hi dai shi
Alii "ran i .in Kaukar lia itu j CI Ian L.irjhci
13 Suratur Ra'ad
37 0
rnasoyi a gare ka tnai kare ka daga
ANah, kuma babu matsari.
38. Kuma la lie ne, hatfiira, Mun
aika wadansu manzanni daga
gabaninka, kuma Muka sanya ma-
tan aure a gare su da zuriyya, kuma
ba ya kasancewa ga wani Manzo ya
zo da wata ay a, *ai da iznin Atlah.
Ga kowarit ajali tA * akwai latlafi.
39. Allah Yana shafc a bin da
Yakc so, kuma Yana labbatarwa,
kuma a wurinSa aaalin LiUafin
yakc.
40. Kuma imrna lalle Mu
nun a (z? maka sashen abin da Muke
yi musu wu'adi, k6 kuwa telle Mu
karfii rank a, to, abin sani kawai,
iyarwa ce a kanka, kuma hisabi
vana eare Mu.
41. Shin, kuma ba su gani ba
cewa, lalle ne, Muna je wa £asar
(su) T Muna rage ta daga gefunanta?
Kuma Allah ne Yake yin hukun-
cinSa. Babu mai bindkc ga hukun-
rinSa. Kuma Shi ne Mai gaggawar
sakamako. (3J
. ^ ^-^-Wllt }
J 1 jP+^'S-X. Ja*. ^y^jjj
If < r* .fp^^ .V
{I) Aikowai ManyannLda ILltatlafai bayahana Allah Ya aiko wara Maun daga baya
da wiici; LlILuJ] v-acida \a shafe abifi da yake cLkm LitLattrtEail t"=:i rk P AJln.h Ya Tabhalar tly
abin da Yakc so no buktsntc-hijkiinccn da suka gabita ddmin dogtiwar aiktnsui ga miitane
har y&nsu, kaima Ya sihafc abin da Yakc so sabodn amfaninHU d;i hukLmciTisi] ya shi^i:,
saboda wala }Likimii da AILaK Ya *ani, amma asalin I i L Latt i fan duka wanda hi 1 , /ai canj-i ba,
a ci kin sanin Allah, yana wurinSa.
(2) Idan Mun hi> Mll vi musu a/aba a uabacL idmika Ka yi muia, kuma Ldacl Muci
so Mu jinkuta musu nai a bayitn ka mutu, wannan ba aLkinka ba ne. rAM. j ne. Abin. da
yakc- aikinka shT nc iyar da m unzaTit i kaw:ii Ym hisabi a kansu alhakir. Allah tfaj nc,
(3) Gaggawai sakamako ga wanda ya £L bin utnufnin Allah wanda AnnabinSa ya iyar
zuwa pa,rc stu Asabn hi^ahi, shi r.c hincike doTnin. a sitmi rthm da aka yi n.j alhcn ko ra
sharri, amma ahid da akc nuEi a nan, ma£a.^LiLlin biciuikc, nhi rm Hakamako da alhiri ko d:-L
aZaba ewLLrgw adpcl aufijjSa.
13 Suratur Ra'ad
371
42, Kuma la lie tic, wadanda sukc
a gabaninsu sun yi makirci, To, ga
Allah makircin yakegaba daya. Ya
san ahin da kowane rai yakc tana-
da. Kuma kafirai za sani, ga
vvaiic at i bar gida lake.
4Jf. Kuma wadanda suka kafirta
suina cewa, LL Ba a aiko ka ba. L1 Ka
cc, "Allah Ya isa zama Shaida a
tsakanma da isakanitiku, da wanda
yake a wurinsa akwai ilmin n> Lit-
tafi/*
1 1
^J-**^^ J 1 ^^^^ VijL^^
Tana karant.ar da yadda ake yin wa s azi da shtryarwa a game da
abin da ya auku ga arummomin da suka shutfe, na kwarai da
miyagu.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
/, A. 1.. R. Littaf] ne, mun sau-
kar da *hi ^uwa gare ka do in in ka
filar da mutans daga duhunhuna
/uwa ga haske, da iznin Ubangi-
jinsu, zuwa ga tafarkin Mabuwayi,
Abin godewa.
([) Allah Yii isa mnw Sh-iida, haka watida^yake a kan wan: ilmi dii^iL Allah Irani it
Yahudll da Nasara Aura ina *ama shaida 1 tsak^nind da ku h kan gasfciyar da awilla cgwa hi
abin aikdwa nc dag* Allah zuwa gajr ku, domic: akwai wannan magana a cikin
liLtaltafanku
U.Suratu Ibrahim
372
2. Alliih, Wanda Yakt Yana da
abin da kc akin sarnmai da cikin
£asa. Kuma bunt ya tahbata ga
kafirai daga a/.aha mai tsanani.
I, Wadanda Auk a fi sun ray u war
duniya fiyt; da la Lahira, kuma suna
kangcwa daga hanyar Allah, kuma
suna iii-man ta karkace. Wadancan
na a cikin ftata mai niia.
4, Kuma ha \fu aika wani Man-
io ba face da harshen mutanensa,
ddmin ya bay yana musu. Sa'an nan
Allah Ya oatar da wanda Yakc so,
kuma Ya shiryar da wanda Yakt so.
Kuma Shine Mabuwayi, Mai hiki-
ma.
5. Kuma lalle ne, ha£l£a, JVIun
aika Musa game da ayoyinMu
cewa, 'Ka filar da mulancnka daga
duhu zuwa ga haste. Kuma ka
Umar musu da kwanukan (musT-
fun) Allah." I.allc tic a cikin wan can
akwai ayoyi dornin dukan mai ya-
wan ha£m-i, mai giidiya.
6 . K n ma a lokati n da \\u sa ya ce
wa muiam;nsa n <h Ku tuna ni imar
Allah a kanku : a lokacin da Ya
isirar da ku daga mutanen Fir-
auna, suna yi muku mummunar
azaba, kuma suna yanyanka diyan-
ku, kuma suna rayar da malanku.
Kuma a cikin wancan akwai jarra-
bawa mai girma daga Ubangi-
fkfcktl."
7, Kuma a lokacin da Uban-
gijinku Ya sanar, ,L Lallc nc idan
kun godc, haiuka. In a kara muku,
kuma la lie nc idan kun kafirta,
haiuEa a/.abaTa, tabbas, mai tsana-
ni ce."
j„ + j (J *f — > -T ^
U.Suratu Ibrahim
$73
8. Kumi Musa ya ct. h idan kun
kaftrta^ ku da wadanda suke a cikin
kasa, gaba daya/tn, lalle ne Allah,
hakiKa Ma wad act ne, Mai yawan
godiya."
9. Shin, labarin watfanda suke a
gabaninku, mutanen Nuhu da
Adawa da Samudawa, bai zo muku
ba? Kuma da wadanda suke daga
bityansu babu wanda yake sanin su
fticc Allah? Manzanninsu sun jc
musu d;j hujjoji mabayyana^ am
suka mayar da bannayensu a cikin
hakunansu, kuma suka cc, "Lallc
no mu> mun kafirta da abm da aka
aiko ku da shi. Kuma lalle ne mu,
hakika, muna a cikin shakka da
abin da kuke kiran mu zuwa gare
shL mai sanya kokanto." 1
JO. Manzanninsu suka ce,
"Ashe, akwai shakka a cikin (sha-
anin.) Allah, Mai £aga halittar sam-
mai da kasa. Yana kiran kit domin
Ya gafaria muku zunubank u, k uma
Ya jinkirta muku /uwa ga ajali
ambatacce' 1 " Suka cc, "Ba ku zama
ba face mutant misalinmu, kuma
nufinku ku kange mu daga abm da
iyayenmu suka kasance suna bau-
tawa, sai ku zo mana da dalili
mabayyani.* 1
11. Manzanninsu suka ce musu,
"Ba mu zama ba face mutane misa-
linku. kuma amma Allah Yana yin
i'alala a kan wanda Yakc so daga
bayinSa, kuma ba ya kasance wa^a
garc mu, mu w muku da wani dalili
face da i/nin Allah, Kuma £a Allah
sai muminai su dtjgara.
U.Sumtu Ibrahim
174
12. " l Kuma mene ne a gare mu,
ba za mu dogara ga Allah ba, alhali
kuwa ha£7£a Ya shiryar da mu ga
hanyoyinmu? Kum;i la 11c ne muna
yin hakuri a kan abm titi kuka cular
da mu. kuma ga Allah sai masu
doga.ro su dogara."
/i Kuma wadanda suka k afire a
suka cc iva Man/anninsu. h 'LaIlc nc
muni fitar da ku daga kasarrnu,, ko
kuwa hakika, kuna komowa a cikin
addininmu." Sai Ubangijinsu Ya yi
wahayi zuwa gare su, "'La lie ne,
Muna halakar da azzalumai."
14. Kuma haJaka, M una zaunar
da ku ga tfasa a bayansu. Wancan
nc abin gargadfi ga wand a ya ji
tso r on matsayiNa 1 kuma ya ji tso-
ron fyatxwaTa.
J 5, Kuma suka vi addu'ar a If a-
nu. m Kuma kowanc kangararre
mai Isaurin kai ya ta6e.
16. Daga bay ansa akwai Ja-
hannama. kuma ana shayar da shi
djiga warn ruwa, surkin jini.
17, Yana kwankwadarsa> kuma
ba ya jm saukin hadiyarsa, kuma
mutuwa ta j£ masa daga kowanc
wuri, kuma bai /ama mai muluwa
ba, kuma daga bay ansa akwai a/a-
ba mai kauri.
18 Misalin wadanda suka ka-
firta da Ubangijinsu, ayyukansu
sun yi kama da t oka wadda iska ta
yi Uananin bugawa da ita a cikin
ymi mai guguwa. Ba su iya amf'ani
0 i*U=*J^'' J^i^ ^'
5 .So^SM^
_,V-- J Jl •-" i j i-^^-
*^ V ' .11
f J'
{ L j Ko wiLllc Biiri|2dre ya yi sddu'aT dlfanu pa nbjn. da yakc pani fiBHltiyiirsa. Annahiwa
siikis yL ii I fan u da Allah. Isuma muuj i^tisu suka yi db ahiii da iukc ziito alki/ii a E^irt. 1 iu.
U.Suratu Ibrahim
375
daga abm da suka yi Isirfu a kan
kdme. Wancan ila ec fcata mai nTsa.
19. Shin, ba ka gani ba cewa la lie
nc Allah Ya halicei sammai bakwai
da fas li da mallakarSa. 03 I dan Ya
so zai tafiyar da ku, kuma Ya zo da
wata halitta sabuwa.
20. Kuma wancan bai zama
mabuwayi ba ga Allah.
2). Kuma suka bayyana ga Al-
lah gaba cfaya. sai masu rauni suka
ce wa wadanda suka kan gara, LH Lal-
lc no raO, mun kasance masu hi a
gare ku s lo s shin, ku masu kar£wa
ga bantlmu ne daga azabar Allah
daga warn abu:'"^ 1 Suka ce, "Da
Allah Ya shiryar da mu, da mun
nhiryas 1 da ku, daidai n-e a kanmu,
mun yi raki ko mun yi haicuri ba
mu da wata ma'faka."
22. Kuma Shatdan ya ce a 16k a -
cin da aka It are aFamariii, Lt Lallene
Allah Ya yi muku wa'adi, wa'adin
gaskiya, kuma na yi muku wa'adi,
sa'an nan na slfia muku. Kuma
babu wani dallli a gare ni a kanku.
fikv na kira ku, sa'an nan kun karba
mini. Saboda haka kada ku zarge
tii, kuma ku zargi kanku. Ban zama
mai amfaninku ba, kuma ba ku
/.am a masu amfanina ba. LaiJe na
barranta da a bin da kuka hada ni
da shi gabanin wannan (matsayi).
A,
*■ -1 -f , ^ .1 *£
__- I n _ l_
-J"*" ^ i,_J 1
{ i t DalTli uc a kai] JuJlrcLn katl^r tu ya ra^c miilkin Allah da kame. domin oa su iyJl
fitu dapLi halitta r sdinrnai dn Ua^a. w^ifaddii A]kb Ya ha Luc a da al?m da y^Jcc mallakarSi.
{2") Muhiwiirar 'van wma a [lukanm mab^ya d-i ihujiatiatUlin kiJ'LK:i.
U.Suratu Jbrailm
37 ft
La lie u/.zalunnai sun a da a /ah a mai
ratfadi. 11 * 1 '
Kumid aka shigar da wa-
danda suka yi 7mani h kuma suka
aikata ayyuka na £wanm< a gidajen
Alj anna j itoramii yuna jmdana daga
£ar£ashmsu. suna rnadawwama a
cikimiii da ianin Ubangiiinyu. Kflisu-
warsu a cikinia "Salam", (watau
Amina),
24, Shin t ba ka gam ba n yadda
Allah Ya buga wani misali, kalma
mai kyau m kamar itaciya ce mai
kyau, asalinta van a tabbatacce,
kuma reshenta yana cikin sama (>
25. Tana bayar da abindnta a
kowane lokaci da iznin Ubangijin-
ta! Kuma Allah Yana buga mi sail
ga mutane, mai yiwuwa tie, sun a
tunawa.
26. Kuma misahn kalma mu-
mmuna !3) kamar iliiciya mummuna
ce, an lumftuke la daga bisa ga Rasa,
ba la da wata tabbaia.
27, Allah Yana 1 abba la r dti wa-
tfanda suka yi Imani da magana
tabbatacdya a cikin rayuwar du-
niya. da cikin l.ahira. Kuma Allah
Yana fiatar da a/zarumai, kuma
Allah Yana aikata abin da Yake so.
^ ^i^'i^j
(J) Hudiibar Shaitfan ga mabiyansa. a cikin wuta. a biyan an yi muhawara a tsakauin
mabiya da sfrugabannsn kafirci,, sashc yana la'arUar sashc hai abu ya kai ga Shawfan,
waEau lh!i.<; Shi kunna ya lastii ya yi wannan hurfuba drrniTi ya Eara musu bakir. uik] a kan
ivacii
(:■] Kalma mai kyau la addiru tana da asali, kamar itaciyar dabmo cc
(3) Kalma ta kafirci ba ta da iisali. kamar gunar shanu ce.
U.Suratu Ibrahim
377
28. Shin, ba ka lura ba da wa-
danda suka mu$anya Cl) niimar Al-
lah da kalirti. kuma suka saukarda
niulanciTisu a gidan halaka?
29 Sun a Erfmuwa a wular Jaha-
nnama. kuma tir da malabbalarsu.
30.. Kuma auk a sanya wa Allah
kTshiyoyi. domin ftatarwa daga ha-
nyarSa, Ka cc, "Ku ji datfu sa'an
nan, la lie ne, makoniarku wutar
ce,"
,?/. Ka ce wa baylfsa wadanda
suka yi imani su tsayar da salla
kuma su ciyar daga a bin da Muka
ar/iita su n a asirceda bay vane, daga
gabanin wani wum ya /o, babu
ciniki a ciki, kuma bahu abntaka.
32. Allah ne Wanda Ya halicci
mammal da kasa, kuma Ya saukar
da ruwa daga sama, sa'an nan Ya
fitar garni; da shi. daga 'ya'yan ita-
ce, arziki dominku, kuma Ya hort;
jirgin ruwa domin ya yi gudu a rikin
teku da umummSa, kuma Ya horc
muku kyguna.
33. Kuma Ya he re muk u rana da
wata sun a madawwama biyu, kuma
Ya hfjre muku dare da wuni.
34. Kuma Ya ba ku dukan abin
da kuka rdtfc Shi, kuma idan kuti
£idaya, ni'imar Allah ba *a ku lissa-
fc la ha. Lalle ne mutum, hakika,
mai yawan zaiunci ne, mai yawan
kaTirci.
b*j ft- -i ■< » f i
(1) Pfuowhawa watfamja AllaK Va yi UjuSu Jll'iniaf ^um^ ^ cikm hurumL]] ALLa.tL da.
amines da Ya ™ha a kansu da albarku, sun musanya ppdiya da Jiafiivi a ]i3kaf:m dn MiJra
Garyala MatLtun A] lull Jjun .?aii.lfar da mutaHtniiu a yidiMl halaka a Hnct.-ir
14. Sural u Ibrahtrn
*7S
1 * *i*'^J ^
J5. Kuma a ] oka tin da Ibrahim
ya ce, *'Ya Ubangijina ! Ka sanya
wannau £ari (L) aminlaccc, kuma
Ka msanla nL m tin tfiyana daga
bauta wa gum 5k a
-Vrl "Ya Ubangijina! Lalle ne su,
sun Baiar da miisu yawa daga rrju(a-
ne, sa'an nan wan da ya bi ni, to,
leille shi, yana daga gare ni, kuma
wand a ya &a&a mini, to, lalle ne Kai
Mai gafara ne h Mai jin fiaL
37. 'Ya Ubangijinmu! Lalle ne
ni, na zaunar da zuriyyata ga rafi
wanda ba ma'abucin shuka ba, a
wurin 'Dakinka, mai a] farm a. Ya
Ubangijinmu! Domin su Uayar da
salla. Sa] Ka sanya zukata daga
mutatic sun a gaggawar begen zuwa
gare su, kuma ka arzuta su daga
'ya'yan itace, mai yiwuwa ne suna
godewa.
38. "Ya Ubangijinmu! Lalle tie
Kai, Kana satiin a bin tla tnuke
ftoyewa. da abin da tnuke bayyana-
wa. Kuma babu abin da yake 66 ye-
wa ga Allah t daga wani abu a eikin
£asa f kuma babu a eikin sama.
39. "Gndiya ta tabbata ga Allah
Wanda Yake Ya ba ni, ina a cikin
tsura h IsrmTila da Is'haka. Lalle ne
Ubangijimt, haltlJta, Mai j in addu'a
ne,
4tt. "Ya Ubangijina f Ka sanya ni
mai tsayar da salla. Kuma daga
/ u ri y y a la . Ya I ) ba ngij i n mi j ! K uma
Ka karfii addu'ala.
"TT J
^-ij^ O-SJ Lg^' ^
(11 Wajitian &ari walau Makka, Ana" rungrar da Jlj-ahiiwH kakansu. [brahmi. da
iUld : -.j'or rt.l yi sabods garin Makka da rn-ulac.cn Eaiin da diyail ImtllVlLli dOJnm iU
14.Suratu Ibrahim
:V7»j
4f. "Ya Ubangijinmu! Ka yi ga-
Pa ra gare ni, kuma ga mahaifana,
kuma da muminai, a ranar da hisabi
yake tsayawa.
42. "Kuma kada ka yizaton Al-
lah Mai shagala ne daga a bin da
a/zalumai suke aikatawa. Abm sani
kawai, Yana jinkiria musu nczuwa
ga wani wuni, wand a idanuwa suke
fita tum-luru a cikmsa.
43. "Suna masu gaggawa, masu
daukaka kawunaruu zuwa sama,
kiftawar ganinsu ba ta komawa
cart iu. Kuma zukatansu wofin-
tattu." Q)
44. Kuma ka yi gargadi ga muta-
nc ga ranitr da azaba take je musu,
sai wadanda suka yi zalunci su ce,
th Ya Ubangijinmu ! Ka yi mana jin-
kiri zuwa ga wani ajali makusanci,
mu kar6a wa kiranKa, kuma mu bi
Manzanni." (Allah Ya ce musu)
"Ashe, ba ku kasancekun yi rantsu-
wa ba daga gabam\ ccwa ba ku da
wata gushcwa?
45. "Kuma kuka /.auna a eikin
jiidajcn waifanda suka zalunci kan-
su n kuma ya bay yana a gare ku
yadda Muka aikata game da su h
kuma Muka huga muku misiilai/ 1
46. Kuma la lie sun yi makirci
irin makircmsu, kuma a wurin Al-
lah makircinsu yake. kuma la lie nc
tnakircinsu ya kasance, haklka, du-
watsu sun a gushewa saboda shi.
(I) A nad Lyakar niai;ii[iiir sdmjjabanmLi Ibrahim da addu'arsd.
14.Sura.Lu Ibrahim
1 i ^a\j>\ 1^
47. Saboda haka, kada ku kar-
fafu /akm A I la J) Mai saftawa adin-
Sa nc ga Man/anninSa. Lallc ne
Allah nc MabuwayL Ma'abucin
a7abar ramuwa.
48. A ranar da ake musanya
(casa°\ bikasar nan ba, da sammai
kuma su bay y ana ga Allah Maka-
daicL Mai taniicwasawa.
4 P. K um a kan a gani n masu la ifi >
a ranar nan. suna wadanda aka yi
wa ciri daidai a cikin maruiuwa.
Ml Riguriansu daga farar wuta
nc. kuma wuta ta ruf'c fuskukinsu.
51. Domin Allah Ya yaka wa
kowane rai da a bin da ya tsuwur-
wurla. Lalle ne, Allah. Mai gag-
gawar hisabi ne.
52. Wan nan iyarwa cc ga muta-
ne, kuma domin a yi musu gargacfi
da shi, kuma domin su sani cewa,
an m. ^ini kawai. Shi nc a bin haul a -
wa guda. Kuma domin masu han-
kali su riJca tuniwa.
^ riUn \'\"* < 9 A\'\.\*"^
(1) A Ranar KtySrna ALlnh /a; musany-a ilcasa da sama a kawo wadaiisu a lokudn da
muline iiAe u ktm siradi karnar yadda ya ™ a TH ji cdi si
Tana ka ran tar da wa'azi da umurnin masu waazi da hakunda
j;ir.irriMiki-i. sahoda Allah Yjj yi alkawarm nakika masu izgilJ ga
masu wa'azi na gaskiya, kuma masu gyara su ne tsayuwar al*umma;
dukan musun gaskiya izgih ne.
Da sitnan Allah, Mai rahama , Mai jirt ka\.
J A.E.R. Wadancan ayoyin Itt-
taTi nc da abin katantawa mai
bayyanawa.
2. Da yawa wadanda suka ka-
flrta suke gurin da dai sun kasanex
Musulmi. n)
3. Ka bar su, su ci kuma su ji
datfi, kuma guri ya shagaltar dn su,
saan nan da sannu zii su sarii.
4. K um a ba M u ha lak ar da wa ta
allcarya ba face I ana da lilt aft
sananne.
H. Wata arum ma ba ta gabalar
ajalinta, kuma ba za su jinkirla ba.
1 jh^ij 'yi^oj *>j j
I-
(]) Kiwjcll kafiri y^im £Urm ya zama Mlisulnu dOTTiin a h i n da yjikv ^am na nhinya.
da lndubbiiJi Musulutiu. wadatuta ya tahbata. MHu. zama. lafiya [ja nullum face Ldati! ya
same su, amma Shairfan yjiiia hana ski muiu'ijm a. nabddu wao~a:i*.u dahlai d-n ya.k<" sanya wa.
a ^arjjnsa.
lS.Suratul ftijr
5&2
6. Suka ce, "Ya kai wanda aka
saukar da Ambato (Alicur'ani) a
kansa ! Lalle ne kai. hakhta, mahau-
knti nc.
7, lL Domin me ba za ka zo man a
da maliuku ba id an ka kasance
daga niilyu gaskiya?"
<ff. Ba Mu sassaukar da mala'iku
fate da gaskiya, Q) ba za su kasance,
a wannan ] 6 kauri, wadanda akc yi
wa jmkin ba,
9, Liille Mu ne, Muka saukar da
Am halo jyUEur'am). kuma lalle
Mu, hakifta, Masu kiyayewa ne
gare $hi r
tO. Kuma lalle ne, halu£a 5 Mim
dika man/anni a dkin £ungiyoyin
farko, gabaninka.
//. Kuma warn Mart/o ba ya
zuwa gare su Tact: sun kasance suna
masu i/gili a garc shi.
/ 2 . K am ar wa nca n ne \luke s h i -
gar da shi (21 a cikin /uk atari masu
]aifi.
/.?. Ra su yin imtini da shi, tA1
kuma halcika, hanyar mutancn far-
ko ta shige.
14. Kuma da Mun bude wata
kola daga sama a kansu har suka
mini a ciki suna takawa.
15. Lalle ne da sun ce, ' l Abinsani
kawai, an rule Idanuwanmu ne.
>? ;tf -T"V
Jit '"" .3 F»** ■*
j»L^ '■ ^H^- ckii >j
(] 1 Ciaskjya n Tian ana mifin a/iha dcjtnin zuwanta labbalaccc tic Dukar, ahiu da yaku
'.a bba r .ac«: sill nt ria££un, waLau j^askiva.
(2) Shirki da kaTirri da faiyatSwa, *u dufca kzgili ne da addini.
(3) Annabu tsira da acnindn AlJah su labbaUt a ^arc shi. Hanyar muUitcn farko ta
Garyala Mai]/.ann l liar a Lok^cjn cU Allah ^ai lialaka SU dii a^abarSa.
lS.Suratul ftijr
3*3
A 'a' full mutanc ne wadanda aka
ftihirce."
M. Kuma lallc nc, haicilca, Mun
sanya wadansu masaukai a cikin
sama, kuma Muka kawata ta £a
masu kallo.
17. Kuma Muka kiyaye ta daga
dukan shaidani wanda ake jifa.
18. Face wanda ya saci saurare^
sai wutar yula bayyananniya ta bi
shi.
19. Kuma Jcasa Mun mike la,
kuma Mun jefa duwatsu labbatauu
a riktiua^ kuma Mun tsirar, a rikin-
la, daga dukan abu wanda akc
aunavva da sikcli.
20. Kuma Muka sanya muku. a
cikin ta, a bub u wan rayuwa 111 da
wanda ba ku zama masu ciyarwa
garc shi ba.
21. Kuma babu vvani ahu fate, a
wurinMu. akwai laskokinsa, kuma
ba Mu saukar da shi ba face a lean
gwargwado sanannc.
22. Kuma Muka aika iskoki
masu barbarar juna, sa'an nan
Muka saukar da ruwa daga sama„
sa'an nan Muka shayar da ku shi.
kuma ba kuzama masu taskacewa a
gart; shi ba.
23. Kuma la lie ne Mu Muke
rayarwa, kuma Mukc kashewa,
kuma Mu nc magada.
--- JF-
I ^ J J i -H _,J — -T . j
! 1} MuJta s-anya TTUnkLi abiibuwan rayuwa a tikLTiLa. kuina Muka mallaka mnku hayi
wiidiilula suki; ba k ll nr kuks: d};ar daMiba, Miim: kc uyarda su Biimt: (3a ku duka. Walau
aza abiibuwa a kan ma'auni shi nc ma slaha rashin yarda da tsar on ma'aunln nan shi ne
i/jjili.
lS.Suratnl tfijr
3S4
2<. Kuma lalle ne. hnJc7£a. Mun
san masu gabata daga cikinku,
kuma Mun san masu jinkiri,
25. Kuma lalle ne Ubangijinka
Shi ne Yake tara su, la lie Shine Mai
hikima, Masani,
26. Kuma lalle ne h Mun halicrei
milium daga Jtdtasasshiyar laka,
daga bakin yumftu watida ya canja.
27. Kuma aljani, Mun ha licet?
shi daga gabam. daga wutar m hkar
/ah.
28. Kuma a lokacin da Ubangi-
jinka ya cc wa mala'iku "Lalle >fu
mai halittar wani jiki ik- daga
tfekasasshen yumfiu wan da ya
eanja.
29. 'To, idan Na daidaiu shi,
kuma Na hura daga RuhTWa t2) a
cikirisa, to, ku fadT a garc: shi, kuna
masu yin sujada.' 1
if?. Sai mala'iku suka yi sujada
dukansu gab a daya.
31. Face I hi is, ya pi kasanct-wa
daga masu yin sujadar.
32. Ya cc, "Ya lb lis, mine nc a
garu ka, ba ka kasaiiu; larc da masu
yin sujuda ha?"
f l") HaliUar Adamu dLtLg.il yumBu JfcEasassht. ya f] dara;a biHa, baliUar Shaidan daga
]j-l:iben wutbi. domill wnt^i Unci mini pa sHssaSdn hiintjih lLj. raihi]] uatSufra.
('2) Wannan va [Lunu. Adamu ail >'i halLCtarsa rn; da lair* da H.u.hi dajja Allan kurnar
yaddu ilia babtta [sa. amtnWTl A]Jah ya lahhala a pa^ *hi ^abiiiia haka haliltur AdiifciU la
fi £»ma abiTi mamaki da pa habiiar Isa, dflmin T*a axaj gudu kawaL ya rasa da^a Kah'f^r
diyan Adam la al'ada, amma haliclar Adarmi ta caia dukuJl dsal-in biyiL na liwa da na uba.
Haka kuma llalittar Ha*-wa'u, JtiaUf Adamu ta [1 U IkJ hail ma'rr.aki domin rastLLCi a^alijj
uwa da tl yi mds cfa yakc danltar loitacin ALLranlawa. va ll tiin [[lacnaki daea lashm aia]]Tl
uba.
1 S. Sural ul tfijr
M5
33. Ya ce : "Ban kasance ina yin
sujada ba gEi mulum wand a Ka
halicce shi daga busasshen yum-
6un laka wad da ta canja."
J4. ce, "To. ka Hta daga garc
ta, domin lalle kai abin jTfa ne.
35. "Kuma lallc ne akwai la 'ana
a kanka hat" ya zuwa ranar saka-
mako."
36. Ya ce, "Ya LbangijTna! 5ai
Ka yi mini jinkiri zuwa ranar da ake
tashe su. 11
37. Ya ce, 'To, lallc ne kana daga
wadanda ake yi wa jinkiri.
38. ll Zuwa ga yinin lokacin nan
sananne/ 1
39. Ya ce, b Ya UbangijinaT Ina
rantsuwa da abin da Ka fiarar da ni
da shu hakika. ina kawata musu
(rayuwa) a cikin Jcasa kuma hakika
ina 6a tar da su gaba daya,
40. 11 Face bayinKa daga gare su,
wadanda Ka Isarkake."
41. Ya ce, "Wannan tafarki ne a
garc Ni, madaidaici.
42. . Ll Lalle ne bayiNa, ba ka da
Tko a kansu, face wanda ya bi ka
daga balattu."
43. Kuma lalle J ah anna ma ce,
hakika, ma'alkawarlarsu gaba
day a.
44. Tana da liEofofi bakwai, Cl 5 ga
kowace (cofa akwai wani juz\i daga
garc su rababbc.
(.]) KoJ'oJIn Jahannuina bakwai ne. watau tfaLsaELuJcitHii. ta. farka ita ce Jahiiimama.
ia'an nan Laz^a. sa'ar. nan Alhudama. sa'an nan Aisa'ua, sa'lir. nsn Saltat. sa'an Jian
lS.Suratul tfijr
45. Lalle masu takawa suna a
cikin gidajim Aljanna mai idan-
dunan ruwa.
46 . " ' Ku shige ta da a mi nti, kuna
amintattu."
47. Kuma Muka cfehe abin da ke
a cikin zukatansu na daga IculLin
ztici, suka 7a ma 'yan'uwa a kan
gadajc. suna masu fuskantar juna,
48. Wata wahala ba za ta sshafc
su ba a cikinta. kuma ba su /.ama
masu fit a daga cikinta ba.
49. Ka bai wa bayiNa labari
cewa lalle ne Ni.. Mai gafara nc, Mai
jin kai
50. Kuma azabaTu ita cc a7ahd
mai radatfi.
J / . K uma k a ba s u ] a ba ri n bakin
Ibrahim.
52. A lokacin da suka shiga gun-
sa, sai suka ce, "Sallama.** Ya ce s
ll LalLc mil, daga gare ku, masu
firgila ne, 11
53. Suka ce, "Kada ka Urgita,
Lalle ne mu, muna yi maka bushara
game da wani yam masamV'
54. Ya ce, "Shin, kun ba ni bu-
sbar a" '' ne a kan tsufa ya shafe ni?
To, da rac kukc ba ni bushara?"
00
Aljubmi. ia'iiu iiui] Alhixvjya. K.uwacc ilabaRa tana da juz'j sananne, watau fofa ga
YahGdu. wala ea Nasara. wnta Sahaawa. wata vjajusHw*, wa^a Mushinkai. waia .na
TnunifUkai , wala £a MukhItti] w-ndATicU aka yi musu hushi fmummur.,ar. aiki). Ana iiitaci fila.
i*a masu Lii'.jhTili da^a _i;a:t; In. Bli jl fuliin kimie jta iauraci, iu.:li daWA-Uina a Cikilim hai
I' J I [brahlriL yaua yi musu liiinbayni dunlin yifli eiiam kam<i] S'jJia ys masa
magana ta izgili ne a kan samun da a biyan tsufansa da na mitarea. Saboda haka sub a
yaya ma.sa ■tzewa si maso j^askiyu nc.
1 S. Sural ul tfijr
55. Suka ce, Muna yi maka
bushara da gy.sk iya ne, saboda
haka, kada da kasancc daga misu
yankc isammani. 1 '
56. Ya cc, "'Kuma wane ne yake
yankg tsammani daga rahamar
Ubangijinsa, face rVatattu r r
57. Ya cc, "To, mene ne babban
itl'atnarinku? Ya ku manzanni!"
58. Suka ce, "I-alli; ne mu, an
aika mu /uwa ga wasu mutane
masu latH.
J9. l *Facc inuiancn I,Mu< lalle
ne mu, haETfia, mam tslrar da su
ne gab a day a.
60. "Face matarsa, mun icaddara
cOwa la lie ne ita, hakuca. tana daga
masu halaka."
61. To, a lokacin da manzanmn
suka jC wy mutancn Ludu,
62. Ya ce, st Lalle ne kit mutane
ne wadanda ba a sani ba."
r5j. Suka ce. "A'a, mun maka
saboda abin da suka kasance isuna
shakka a cikinsa.
64. "Kuma mun ?.p maka da
gaskiya, Kuma lalle nc mu, haicTlta,
masu gaskiya ne.
65. "Sai ka yi tally a da iyalinka.
a warn yanki na dare, kuma ka bi
bayansu. kuma kada wani daga
cikinku ya yi waiwaye. kuma ku bi
ta inda aka aumurce ku."
66. Kuma Muka hukunla wan-
can aFamarin zuwa gare shi tewa
lalle ne £arshen wadantan abin
yankewa ne a lokacin da suke masu
shiga asuba.
^ . - ...
lS.Suratul yijr
t57. Kurn a mutanen alkaryar
suka je suna masu bushara.
67? . Ya cc, "Lalle: ne watfannan
bat ina ne, sabnda haka kada ku
kunyata ni.
69. "Kuma ku bi Allah da ly-
Eawa, kuma kada ku sanya ni a
ba£in tiki."
70. Suka ce. l *Ashc ba mu hana
ka daga lalikai ba?
71. Ya ce, " Ga watfannan 'ya^ya.-
na' 1 * idan kun kasance masu aiky-
tawa ne. 1 "
72. Rantsuwa da (2) rayuwarka!
La lie ne su a cikin mayunsu sun a ta
dTmuwa,
7J. 5a 'an. nan tsawa la kama su,
sun a masu shiga lokaein hudowar
ran a.
74. Sa'an nan Muka sari y a sa-
manta ya koma Jtasanta, kuma
Muka yi ruwan duwat&u na lakar
wiua a kansu.
75. Lalle ne a cikin wancan ak-
wai ayoyi pa masu tsokati da
hankali
76. Kuma lalle nc ila, hakTlta*
sun a a gtfen waia hanya tabba-
tacdya. (ii
77. Lalle ne a cikin wane an ak-
wai aya" ga masu imani.
® jj*.-^-' '.Hr-U,^ J
■j w±?J
52f
I l) Yiicii hueiel niatiin giiriEL, do[]iJEL Ammbift cnLiLiirte s]jl ijc ufriifiiUi.
[?.) Allah V.i yi THTir.mjwa. Jd rSyuwar AnnabL Muhammiidu. IsTrada iiminon Allah
t abba La a jriine nhi . Wannan stu malj£ar iiLE-mami!. wa wadda Allah Yale >■] *va iliUIUttl.
Kuma. vana tiuna cewa rayuwar Aanahi tana da muhimmancL fiwarai.
(:V| HaEiya tabbatacri ya la mUtanctL Maltka zuwa Synu (Shaiuj.
15, Suratu] yijr
3§S
?<fi. Kuma lalle ne ma'abula AF-
aika* 11 sun kasance, ha£i£a, masu
zalunci !
79. Sai Muka yi a^Eibar ramuwa
a garc su, kuma. lalle !iu biyum
haJcTka, suna a ^Ofbn wani tafarki
mabayyani.
80. Ruma lalle nc, hafnEa,
ma'abula Hijin Cl) sun Earyata
Manzaruii.
HI. Kuma Muka kai musu
ayoyiriMu, sai suka kasance masu
bijiruwa daga garc su.
82. Kuma sun, kasance suna sas-
saka gidajc daga duwatsu, a] ha II
suna amintattu.
83. Sai tsawa u kama su, suna
masu, shiga asuba.
84. Sa'an nan abin da suka ka-
sance suna tsirfantawa bai wadatar
ga barmsu ha.
#J. K uma ba Mu halicci sammai
da kasa da abin da yake a Isaka-
ninsu ba face da gaskiya. Kuma
lalk_ nc Sa'a (Ranar Alkiyama)
hakTfta, mui zuwa ce. Saboda haka
ka yl ran g warn e, rangwame mai
kyau.
86. Lalle ne Ubangijinka, Shi ne
Mai yawan halitla, Ma&ani.
87. Kuma lalle ne h haklka, Man
ba ka bakwai wadanda akc mai-
maitawa^ da Al£ur 3 ani mai giima.
< -Tr^^ 5| ^tf rl" a4T vh
■J.'
iO*J ! *- Jui^y
A l, '■ti'' i' 1
(1) Ma'ahuia Alalia, fiii ftfi mulafLirn Shj'a:bu.
(2} Ma'abuta Hi-jiri, SU nc SamiidaWfl.
(3) Bakwai watfaTirla akc Hiaimaitawa ku ncT-iilihii [cm 5>ciVL biikWiii A nil k.ii'anlM sll ii
c:]kin. kowdcc mkA'A la ialla.
lS.Suratul yijr
88, Kcida lalie ka milta idanunka
biyu zuwa ga abin da Muka jiyar da
diufi j/amc da sbi, nau'i-nau 'i a
gare su, kuma kada ka yi baEin ciki
a kansu. kuma sa&sauia fikafikanka
ga masu imani.
#9- Kuma ka ce, "La Ik m, m ne
mai gargacfi bayyanarmt;/*
Vfl. Kamar yadda Muka saukar
a kan masu yin rants uwa, m
9/. Wadanda suka sanya Al£u-
r'ani tatsuniyoyi.
92. To, rantsuwa da L'bangi-
)mka' n) Ha£lEa h Muna lambayar
su gaba days.
9?. Daga abin da suka kasance
suna aikaliiwa.
94. Sai ka tsage gaskiya game da
abin da akt umurnin ka, kuma ka
kau da kai daga masu shirki,
95. Lalle ne Mu, Mun isar maka
daga masu OJ izgili.
96. Wadanda suke sanyawar
wani abin bautawa na dabam tare
'I
(1 ) MuBu riinlyuwa. a kan saba wa Annabawa. watiiu kliir.ar £ucl >i laJiLxLiwa L'iwa ba
?i SiLl h] ahin in An.iiaha*a Mika da ^Kl ha Waihu sii nc masn tsarjamn izgili da addiju,
(2) Allah Yu vi ra ru.su wa da 7£linSa a kan SJlT ne UbangLlu) Amratx Muhammad u
isira da aminei su tabbata a pure- shi, damin Yi n-atsar da rans-a daga Tsoron mam yi masa
ixjiili, kuma dornin Ya kartai'a shi ga zartar dn ^LkitL da Ya sanya shi na iyar da Man7N.iKl.
ba dLi wiiCii faipaha ha.
f.n Masu. l.<ananin i/pjli p Annabi wadanda Allah Ya rsai rnasa dajja pure hu. Sij
b i >\h c TlC, dagj. Biicii Aiiid b[] Abdul'uK^a hn KxiKay>n altwai Aswadu bra el Miutahb. Ahu
7;imah, ifiama daga tfajn j£nLiEa!i iikw-ii] e] Aswad bn Abdu Yagtiith D^^a Ham Makhamu
akwiii el Waliif bn Mugira J 3aga Barii Saht:ii akwai lM As bci Wi'il. D^^a Hani Khu7a'a
ak^'Liitl ]]iiril]i hn el TuUlikh. St.1 Ticmasu daiajac aiUCiilccisLi A liikad^ da .s^ka dapc da
sJ'iai'ci, A]]ah Yll hiitar da Annahi dafia_Nh.a.rnnsu ^au'l-naiu £la [Jlasifu. suka hulaka..
l^ybi ^arin bayajii duga taj'sTrin hn KaLhir. T.^arc Annabi dagu gsic 'un yaria shi kadai a
Makka isa >a sanya shl ya dogara gii A3Lali bayan ahuhuwa sun Jtara yawa da *anlti
lS.Suratul yijr
391
da Allah, sa an nan da sannu za su
sani.
97. Kuraa lalk nt, haCiEa, Muna
sanin cxwa lalk kai, Eirjinka yana
yin kunri game da a bin da suke fada
(na ixgili).
P#. Saboda haka ka yi tasblhi
game da godc wa IJbangijinka,
kuma ka kasance daga masu
sujada.
99. Kuma ka bauta wa Ubangi-
jinka, bar mutirwa ta zo maka.
v
Tana karantar da numomin da Allah Ya bai wa mutum daga
haliltarsa, da abinrinsa da shiryarwar da Ya yi masa, da hankaliii da
Ya ba stii, dotnin ya kadaita Shi da baularSa, har 211 wa ga nhmSmin
Lahira ga wand a ya shiryu.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
I. Aramarin Allah ya zo, saboda
haka kada ku neurit hanzartawarsa.
Tsarkin Allah ya iabbaui, kuma Ya
daukaka daga a bin da suke yi na
shirky .
Ifi.SumLuu Nahl
392
S 1 J^Jl Ejj^
2 Yana sassaukar da mala'iku
da Ruhi CL3 daga umurninSa a kan
wanda Yake so daga bayinSa, cewa
ku yi gargatfi txwa : Lalk ne shT,
babu abin bail la wa face Ni. sahcida
haka ku bTMi da laJtawa.
3, Ya hcilicd sammai da Rasa da
gaskiya. Ya tfaukaka daga ahin da
Alike vi na shirks.
4. Ya halicd mulum daga ma-
rl ivy i, sai ga sht van a mai bus urn a
bayyananniya.
J. Da dabhobin ni'ima, Ya halio
su dominku. A cikinsu akwai
a bin yin dimi da wacfafi&u am fan u-
ni, kuma daga gare su kuke ci.
fi. Kuma kuni da kyau a cikinsu
a Igkacin da sukc; komowa daga
kiwo da maraicc da lokacin da suke
sakuwa.
7. Kuma suna daukar kayanku
masu nauyi zuwa ga wani gari : ba
ku kasance masu isa gare shi ba,
face da tsananin wahalar rayuka.
Lalle ne L'bangijinka ne, hakitta,
Mai tausayi, Mai jin icai.
8. Kuma da dawaki C2> da alfa-
darai dajakuna, domin ku hau su %
1- 4 - ■- -\ --'1 V'j
- r ■■■ .- -•
0 ^J^^^^^^p>J
(1) Saukur da mala'iku da Rubi waLau ALkufani a xamaniu Aunabri k(i kurt:a
faliimui dakarftn zuciya wadanda Allah kejanyawa gu wanda Yanui'a dajaddada addlm a
lean kdwanc Rami Aiko masu gargaefi shT ne mafi firman nfrniar Allah □ kan mutanr.
(2) Ha da dawaki da alfadarai zuwa ga jakuna kuma aka ce domin "hawansu da yin
kawa" yanA nuna cewa. ha a cm dawakt da alfadarai, domin an sail cewa an hana cm
jakuna a lukadn yakm Khaibara, kuma ayoyin tla ke p:aba tiy wannacL aya sun aaiia ana
llii ilabliL^bjjj tij'ima kutna ana liawauiu, kuina cltL nama va f] hawa iani4L tu'ima, sabodii
haka, shine ya kamata a ambata mda ya" halatla. Wajinan ne mazhabaj 1 MaLifci da Abu
ITanTfa kuma shT mapanar AhdulUli hn Abbas, A I tab Va yardj Ah su Wasu syn « una
dawaki da alfadaiai dnmin uiwa ana "bawanm dnmin £awa'' ba ya hana a yi warn abn
da su. wain cin r.amaniu. dcrnun a cLkin Bukhari da Muslim an ru'waito halaccin urn
16 r &uratun Nahl
393
s 1 Jwjl
kuma da Eawa. Kuma Yana haliita
abin da ha ku sani ba.
9. Kuma ga Allah madaidaiciyar
hanya lake kuma daga gare ta ak-
wai mai karkautwa. Kuma da Ya
so* da Ya shiryur da ku gaba day a.
10. Shi ue Wanda Ya saukar da
ruwa daga sama do in in ku, daga
gare shi akwai abin sha, kuma daga
gare shi itace yake, a cikinsa kuke
yin kiwo.
11. Yana tsirar dash uka game da
shi, dominku, da iaituni da dabinai da
in a bai, kuma daga dukan 1 ya'yan
ilitce. Laik a rikin wancan. hala-
£;j L akwai aya ga mutant; wadanda
sukc yin lunani.
12. Kuma Ya horc muku dare da
wijni, da rana da vvala, kuma cau-
rari Warm neda urnurmnSa. Lallc
ne a cikin wancan. lialoKa. akwai
ayoyi ga mutane wadanda su ku-
hankalta.
13. Kuma abin da Ya halitta
muku a cikin Rasa, yana mai sa-
ftanin launukansa. Lalle ne a cikin
wancan, ha£i£a, akwai ay a ga mu-
tant; wacfanda suke tunawa.
_
^ olf *j >j 1
dawaki. W^rtjianihi ncniaganarAl- Hasan da Shu raih da 'ALfa"a daSa'idbti Jubair K.uma
itu ne mazhabar Shall'] da Is 'hale. Sun yi buija dm balarcui tianjan dawakj d^ nbjn da
Asm a' u binl AbT llakar Aa-SJdd]Ji ta ce, "Mim soke watfl porfiya muka ri, a /amanin
Manzon ALLatl, a Miidi.n.a.' n Kumn a t ikm KukharL d» Muslim daga Jaiiir. Allah Ya jraida
du shi, "Mlltl Ct dawiiki da jakunrin jeji a Khuibara, kuma AfLuabi. LS:ri!. da Lilmnci sun
tabbata a gar* shi. ya ban a jaJtunau ty'da". A dkill AbTDawiid, "Mun \ankc djwaki da
alfadarat dajiikana albali yunwa ta kama fflu, amma saL Atinab] ya hana mucin jakunada
alfadarai, bai baJia mu fail dawakL ba". Nl. a gariina, ra'ayin cm dawaki ya j"L karll, dCicnijl
surar la sauka a Makka. amrna badisin yankan ycidlyar, a Madiua akayi shi. Subiida Liaka
S'jrar ba la sbafe ubi ba. Dubi Riidd AI-ArhJn.
Ifi.SuraLuu Nahl
394
Kuma Shi m: Ya hone teku
domin ku ci wani nama sahu daga
garc shj, kuma kuna fitarwa, daga
gart- shi.. fcawa wad da kuke yin ado
da ita. Kuma kuna ganin jirage
auna yankan ruwa a cikinsa kuma
domin ku yj neman (fatauci) daga
falalarSa. Kuma mai yiwuwa ne
kuna godcwa.
15. Kuma Ya jefa, a cikin kasa,
labbutattun duwatsu domin kada ta
karkata da ku, da koguna da hany-
yoyi, (fammaninku kuna shiryuwa.
16. Kuma da wadansu alamo mi,
kuma da taurari sun a masu ncmiin
shiryuwa (ga tafiyar&u ta fatauu).
17. Shim Wanda Yakt yin halitta
yana yin kama da wanda ha ya yin
halitta? Shin fa. ba ku lunavva ?
18. Kuma idan kun £idaya
ni'imar Allah, ba ku iya lissafa ta.
La lie nc Allah. ha£l£a, Mai gafara
nc. Mai jin Pai.
19 Kuma Allah Yana" sanin abin
da Itukc asirtawa da abin da kuke
bayyanawa,
20. Kuma wadanda sukc kira,
baicin. Allah, ba su halitci k6mc ba,
kuma sii nc akc halitta wa.
2L Malattu nc, ha su da rai,
kuma ba su &an a wane ldkaci ake
tayar da su ba.
22. Abin bauiawarku, abin hau-
tawa nt guda . to, wadanda ba *<i yin
imam da T.ahira, zukatansu masu
musu nc, kuma su makangara ne.
23, HakiEa. lalle ne, Allah Yana
«min abin da suke asirtawa da abin
' r*» , j m s*f .. n , -- -r- -
-: » li
Ifi.SuraLuu Nahl
da suke bayyanawa. I.allt; nc Shi, ba
Ya son masu firman kai.
24. Tdan aka rnusu "Mcnc nc
Ubangijinku Ya saukur?" Sai su a-,
"Tatsuniyoyin mutanen farko."
25. Domin su dauki ?.unuban$u
cikakku a Ranar fCtyama, kuma
daga zunuban wacfanda suke ftatar-
wa ba da wani ilmi ba. To, a bin da
sukc da uka na zunubi ya munana.
26. T.allc tie wacfanda suke a
gabaninsu sun yi makirci, sat Allah
Ya je wa gininsu daga harsa-
shensa/ n sai rufi ya fada a kansu
daga bisansu, kuma azaba ta je
musu daga inda by su sani ba.
27. Sa'an nan a Ranar Kiyama
(Allah) Yana kunyala su, kuma
Yana ecwa, "Ina abokan laray-
yaTa. wadimda kuka kasance kuna
l?aba a cikin tfaukaka sha'anhmi?"
Wadanda aka bai wa ilmi suka cc,
ll Lalle ne wulakanct a yau da cut a
sun labbata a kan kaflrai."
28. Wadanda mala'iku suke kar-
ftar rayukansu suna masu za jun-
ta r kansu. Sai suka j eta neman sul-
hu (suka ce)"Bamu kasance muna
aikata wani mummunan aiki ba."
Kayya! Lalk Allah ne Masani ga
abin da kuka kasantt kuna aika-
tawa,
29. Sai ku shiga Eofofin Jahan-
nama. kuna madawwama acikinta.
Sa'an nan [ir da nwaunin masu
girman kai.
3 fy$>£j£j\ ^^j^^jJiJL
jc$.&. r^y^k i^''J±>j< 5*5
-^7
-J" I *S^v*J j^S^fr™ (J^-Ai i
(]) Kainar yudilii A3kh Yli ha]aka Bulthr Nas&r. Akn halaka shi dm pJnin |iditnsa.
Alliih, Vi^niJ htlLaka JtaJ'tiai da abil) dii sukc linaiiii k^.nKi] tlomtn nL^man rayuwarHU
16. Sura I un Nahl
S 1 Ejj^
30. Kuma aka ce wa wadanda
suka yi takawa, lL Mene ne Ubangi-
jinku Ya saukar? 1 ' Suka cc, 4, Alh£ri
Ya saukar. Ga wadanda suka kyau-
lala a eikin wannan duniya akwai
wain abu mai kyau. kuma ha£i£a,
Lahira c^rnafi amen," Kuma hatfi-
Jta, rnadalla da gidari masu takawa.
SL Gtdajcn Aljannarzama, sun a
shigarsu, £oramu suna gudana
dag a tfarkashinsu, sun a da abtn da
suke so a cikinsu. Kamar haka Al-
lah ke saka wa masu taltawa,
32. Wadanda mala'iku suke
karftar rayukansu suna masu jin
dadin rat, malalkun suna ccwa
ll Aminci ya t abba la a kanku. Ku
shiga Aljanna saboda a bin da kuka
kasance kuna aikatawa."
33. Shin, suna jiran wani abu 7
Face mala'iku su jc musu ko kuwa
umurnin Ubangijinka. Kamar
wane an ne wadanda suke a gaba-
ninsu, suka aikata. Kuma Allah
bai zaluncc su ba. kuma amma
kansu suka kasance suna zalunta.
34 Sai mGnanan abubuwan da
sukji aikata ya same su T kuma a bin
da suka kasance suna yi na izgili ya
wajaba a kaniiu.
35. Kuma watfanda suka yi shir-
ki suka ee, L 'Da Aliah Ya so, da ba
mu bauta wa k ome ba , baici nSa, mu,
ko ubannimmu kuma da ba mu
haramta kome ba. baicin a bin da Ya
haramta." Kamar wan tan nc wa-
tfanda *uke a gubbtninsu suka aika-
ta, To. shin, akwai warn' abu a kan
Man/armi\ fate iyarwa bayya-
nanniya?
Sri" \L T"
— 4
*3 jft-J'
16, Sura tun Nahl
397
S 1 j^Jl * JjN ,
id. Kuma la lie ne, hair lit a, Mdii
aika a cikin kowace al'umma da
wani Manzo (ya cc), ' l Kli bauLa wa
Allnh, kuma ku nlsanci "Dagutu."
To, daga garc su akwai wanda Al-
lah Ya shuyar, kuma daga tikinsu
akwai wand a fiata ta wajaba a kan-
sa. Sai ku yi tafiya a cikin Easa,
sa'an nan ku duba yadda alcibar
masu karyatawa La kasance.
37. Idan ka yi kwadayi a kan
shiryuwarsu, to, lalle nc, Allah ba
Ya shiryar da wanda yake Satarwa,
kuma ba su da wadTansu matai-
maka.
J*. Kuma suka rantse da Allah
iyakar rantsuwarsu (cewa) Allah ba
ya tayar da wanda yake muluwa!
IN a" am, Yana layarwa. Wa'adi ne
(Allah J Ya yi a kanSa labbaiaecc,
kumu a mm a mafi yawan mutant ba
su sani ba.
39. Domin Ya bay yana musu
a ban da sukc sa6a wa juna a eikinsa,
kuma domin waifanda suka kafirta
su sani cewa lalle su tie suka kasance
maKaryata.
40. A bin sani kawai, Maganar-
Mu ga wani abu idan Mun nufe shi,
Mu ce masa. L Ka kasance," sai
yana kasancewa.
41. Kuma wadatida suka yi hiji-
ra a cikin sha'anin Allah daga
bay an an zalunce su, haki£a Muna
zaunar da su a cikin duniya da
alhrri, kuma lalle ladar Lahira cc
mali girma, da sun kasance suna
sani.
16, Sura tun Nahl
42. Wadanda suka yi haSuri,
kuma ga Ubangijinsu suke dogara.
43. Kuma ha Mu aika daga
gabaninka ba, face wadansu mazaje
Muna yin wahayi zuwa gare su. Sai
ku lambayi mutanen Ambato id an
kun kasantx ba ku sani ba.
44. Da hujjqji bayyanannu da
liltaltafai, kuma Mun saukar da
Ambato zuwa pare ka. domin ka
bay y an a wa mutarjc a bin da aka
sassaukar /uwa gare su, kuma don
cfammaninjiu su yi tunani.
45. Shin fa, wadanda suka yi
makirein muna nan ayyuka sun
amince da Allah, ba *ai shaft Icasa
da su ba> ko kuwa azaba ba za ta
je musu daga in da ha su sani ba* 1
46", Ko kuwa Ya kama su a cikin
jujjuyawarsuV Saboda haka ba
zama masu buwaya ba.
47. Ko kuwa Ya kama su a kan
nakasa? To, lalle ne Lbangijinka
haklka Mai tausayi ne, Mai jinJtai.
48. Shin, ba su lurabadaabin da
Allah Ya halitta, ko rnene ne, inu-
woyinsu suna karkala daga dama
da wajajen hagu, suna masu sujada
ga Allah, alhali suna masu kas-
£ an tar da kai?
49. Kuma ga Allah, a bin da yake
a cikin sammai da kasa na dabba da
mala'iku, sukcyin fiujada, kuma ba
su kangara.
50. Sun a [soron Ubangijinsu
daga bisatisu, kuma suns aikata
a bin da ake umurnin su.
P ' , -i I - ls| ~"
tl |l - I jJ 1 ^ (-""I r l L --* t f ■> __
Ifi.SuraLuu Nahl
J/. KumaAllahYace/Kadaku
riki abubuwan bautawa biyu. A bin
sani kawui, Wanda akc kniLilwa
guda ne, sa'an nan sai kijji tsuroNa,
Ni kawai."
.52. Kuma Yana da abin. da yake
acikin sammai da (casa, kutna Yana
da addini wanda. yakc dawwa-
mamme. Shin fa, wanin Allah kukc
hi da takawa ,?
53. K um a ah in da y ak e a gar e k u
na ni'ima, to, daga Allah ne. Sa'an
nan kuma idan cula ta shafe km to,
zuwa garc Shi kuke hargowa.
54. Sa'an nan idan Ya kuranye
cutar daga gare ku. sai ga wani
Sangare daga gare ku game da
Libangijinsu suna shirki.
55. Domin su kafirta da abin da
Muka ba su. To, ku ji dacfL sa'an
nan da sannu za ku sani.
56. Kuma sun a sanya rabo a> ga
it bin da ba su sani ba daga abin da
Muka ar7uta su. Ranstuwa da Al-
lah ! Lalle tie za a tambaye ku daga
abin da kuka kasanee kuna Jcir-
kirawa.
57. Kuma sun a danganta 'yu'ya
m at a ga Allah. TsarkinSa ya Uibba-
taE K.uma su ne da abin da sukr;
sha'awa.
i ' if i*^ n . -
(1) SuJjiI Saciyuwir rabu da^ja dabb fhh: da hatsi pa gurnaka ki) aljannu, ulhili ba mu saci
smf Unm da gumakan ko aljatinuti s-jkc ]>-a jawo musu ba kci &ukc Lunkutfewa daga l i
A k wa L daga ci k in ni'irnamm Allah. Ya shiryarda mutinc gfl g^ric i:cwa wads man gLLrn.ika
da abartnn K^iiii mabalufu bi \a iya cllLl ko jLtwn wani arrifacd Face da t/rtin Allah.
Siibada tiaka babu wind a ya cancarici a bauta. masa face Allah. Mai tumbuke tuta kuma
Midi jiiwn amfani Watan wannan h;iyar da ni'imar 'yancill diin Adam kami]an, sti duka
ba\i [ic, babj da raj a pa kowa sai da Lakaiva. Sanin haka waLa ni Ltna tx dapa Allah.
Iti.SuraLuu Nahl
400
S 1 j^i Ejj^
JtV. Kuma idan aka yi wa da-
van su bushani da mace (l) sai fus-
karsa ca wuni baKa £irin, alhah
kuvva yana mm tike da bait in tiki.
J^. Van a 6nyewa daga mutant
domin munin abin da aka yi masa
bushara da shi. Shin, zai rific shi a
kan wulakangi, ko j:ai lurbudc fchi a
cikin turpaya 1 To, abin da suke
hukuntawa ya munana.
60 Ga wadanda ba su yi inia-
ni <31 da Lahira ba akwai sifar cuta,
kuma ga Allah akwai sifa mafi dau-
kaka. Kuma Shi ne Mabuwayi, Mai
hikima.
61. Kuma da Allah Yatiii kama
mutant; da zaluncinsu, c -" da bai
bar wata dabba ba a kan £asa.
Kuma amniii Yana jmkirta musu
y.wwa ga ajali ambataece. Sa'an nan
idan ajalinsu ya /o, ba *a a yi musu
jinkiri ba ko da 3a 'a guda, kuma ba
£i\ su gabala ba
f)2. Kuma a una sanya wa Allah
abjn da .suite k7i t kuma harsufiansu
na siffanta Jcarya tew a lalle ncsuna
da abubuwa masu kyau. Babu
shakka, lalle ne suna da wuta, kuma
lalle su : wadanda ake Jcyalewa ne (a
cikinta).
63. Ranlsuwar Allah! Lalle ne
haEifca M»n aika /uwa ga alum-
■ "-'-5 ^ J
f ] ) [-'Lihinlar cfwa aamiji J-' a nn^ce diAa rfaya sukc, c]^ hana kiislj^ su kf* I jrbudie
ii.;. w:ila ni'irna lc habinn da 'i'ancin mili hiihbii, u tiki]] riyuwaF tTatl AdaiU
(21 K'ann hriyani sbm dn j'^ p^hilH kuma na hay a da shi ya ratavu. da shi.
Sh;ryaTwa yuwa ga halaye madaukaka nL'ima babba.
(!) Rash in halafca dllnjyy ?abod:i h\fm mmknc da rabbin kama su da dukau Laifiriiu.
Tii'ima cc bahba-
Iti.SuraLuu Nahl
401
mo mi daga gabaninka, sai S Haitian
ya kawaccjnusu ayyukansu, sabo-
da haka shi majifiiticinsu, a yau,
karri a sun a da azaba mai radadi .
<54. Lalle ba M u saukar Ja Littafi
ba a kanka, face domm ka bayyana
musu abin Ja auk a sapa wa juna a
dkinsa, kurna domm shiriya da
rahama ga mutane wadanda suke
yin Imam.
65. Kuma Allah Ya saukar da
ruwadaga sama, sa'an nan Ya rayar
da fiasa da shi a bay an mutuwarta.
T.alle ne a elk in wanna n, hit£l£a
akwai ay a ga mutane wadanda sukc
s aurti re.
66. Kuma lalle ne, kuna da abin
lura a cikin dabbobin ni'ima; Mutia
shay sir da ku daga abin da yake a
cikin cikunanau, daga tsakanin m-
kar lumbi da jini. mono tsunisan,
mai aauftin hacfiya ga masu sha.
67. Kuma daga *ya'yan itacen
da bin o da inabai. Kuna slmu daga
garc s hi. abin mayc' :i> da abinci mai
kyau. Lalle a cikin w*mnan, ha£i£a,
akwai ayaga mutane wadanda suke
hankalta.
68. Ku ma Ubangijinka Ya yi
wahayi <3) zuwa ga Jsudan zuma
if t * *xf3\*Sf* "ill
(L) Ya ambari bibili ttiayc a cikin, aitt'lbuwan m'-ma a p^hinin a haran:la giva. Kumi*
haiiUJlta Id l,Xi hana Ta 7nma h dkin ni'imnrnin A hah ea mulatLb domm an ha rami a nc
HahiMa r*»rcm hankalmmu. a kin ncuiau watf&ElSU J1L Lmdrtlin &A Slika fTla a Aljanna a mda
hi j^a a h'dn-d [ii Siihfula Karewar lakfrtl a can Sahoda haka n,L L yi fci^ iyur tl£i teWi ;
"Akftai ayi ga mutane wacfanda sukc hankalia."
f2) Wihii>L v.a ihiacna, watau Allah Ya Cli5rf wa lindan /a ma ilrnin ym iukar ^iduJM
j?uma daganc hanynyjn t^ifiyq 1a komsi cjidinnla. ilaticL kCmiineki i'urcn Ltice doman d fitar
da ni imar ahm Rh.i mai darfi mutane, kuccia watida ya Jcutnsa dultan migani ga
^iwarw-a tonsil. Wannin ni'ima l~u bubba.
16, Sura tun Nahl
402
ccwa; "Ki ri£i gidaje daga duwat5u>
kuma daga ilacc, kuma daga abin
da suke gituiwa.
<S5>. "Sa an nan ki ci daga dukan
"ysTyan itaec, saboda haka ki shiga
Many oy in L T bangi jinki, suna
horarru." Wani abin sha yana fita
daga cikunanta, mai sa&awar
iuunukansa, a cikinsa akwai wata
warkewa ga mutane. Lalle ne, a
cikin wannan. h.a£l£a, akwai ayoyi
ga mutant watfanda suke yin
tuttani.
70. Kuma Allah ne Ya halicce
ku, saan nan Yana kar&ar rayu-
kanku, kuma daga gare ku akwai
wan da akc mavarwa /uwa ga maf]
kasJtancin rayuwa, domm kada ya
san kome a bay an da ya 7a ma mai
ilmi. Lalle Allah ne Masani, Mai
Tkon yi,
71. Kuma Allah Ya fifita s&shen-
ku n> a kan s ashe a arziki. Sa'an nan
wadanda aka fifita. ba su 7a ma
masu rnayar da arzikinsu a kan abin
da hannayensu na dama suka mai-
laka ba, har su *ama daidai a cikin-
sa. Shin fa, da ni'imar Allah suke
musu?
72. Kuma Allah Ya sanya muku
matan an re daga kawunanku,
kuma Ya sanya muku daga matan
aurenku dlya da jTkuki, kuma Ya
arzuta ku daga abubuwa masu
1 Sri J 1 6^=^
( 1} ArzikL dai^a AL'db yalte, yana {Tula wacfanHU baymKa da arziki a kari waLfansLi.
Sa Ail ijliTi ■A-aiida aka bui wa amki daga tLkinsu ba ya iya mayai da ariditi a tiakanLti&a da
wa.ru Mwa riasa har su zama daidai a kan arzikm To. ]dan hdka nc. yaya kuke sanya
watCan.HU biyin AJlah daidai da Allah wajrn banUrki] paic su ''
Ifi.SuraLuu Nah]
403
dad~i. Shin fa, da karya suke yin
Tmani, kuma da ni'imar Allah su,
suke kafiria?
7i. Kuma suna bauUi wa 4 by. it in
Allah, a bin da yake ha ya tnallukar
wani iimki dominsu, daga sarumai
da kasa game da kome : kuma ba su
iyawa. (ga aikata kome).
74. Sa'an nan kada ku bayar da
wadatULi miittlji ga Allah. Talk nc
Allah Yana sani, kuma ku, ba ku
sani ba.
7.1 Allah Ya buga want misali da
wani bawa wandu ba ya iya samun
iko a kan yin kftmc. da (wani bawa)
wan da Muka arzuta shi daga garc
Mu da arziki mai kyau. Sa'un nan
shi yana ciyarwa daga arzikin, a
asiree da bayyane. Shin suna dai-
daita? Godiya la tabbata ga Allah.
A 'a niaf] yawansu ba su sani ba.
76. Kuma Allah Ya buga wani
misalt, nwa biyu h cfayan.su be be ne.
ba ya iya samun ikon ytn kome.
kuma shi nauyi ne a kan mai malla-
karsa, inda duk ya fuskantar da shi ,
ha ya /uwa da wani a I hen. Shin,
yatia daidaita, shi da (namiji na
biyu) wan da yake umurni da a yi
adalci kuma yana a kan tafarki
madaidaici ,?
77. Kuma ga Allah gaibin' 11
sammai da kasa yake, kuma
id 'am Linn Sa'a bai Lancia ba face
kamar walkawar gani h ko kuwa shT
ne mail kusa!
S 'i^AS *
r — - .
1 ^
(]) "Bfiyt lr>J(.aL:m ECivimn a biiyan b;iyiinin mbbatfll aukuwaila yana daga i:Lk]l)
Jji'LrtiijmL]] A1Ili}l. dun]in mai ^Lankali vli yi tattali \nbcjd:i ila
16rSuratun Nuhl
404
Lalle Allah, a kan dukan kome, Mai
ikon yi ne.
78. Kuma Allah ne Ya filar da ku
daga cikunan iyayenku, ba da kuna
sanin kome ba, kuma Ya sanya
muku ji da gatinai da /ukaia, tsam-
maninku z\\ ku gock\
79. Shin ba su ga tsuntsaye 11 J ba
suna horarru a eikin sararin sama,
babu abin da yakc rikt; su face
Allah? Lalle ne a ctkin wancan,
hale ilea, akwai ayoyi ga mutane wa-
tfanda suke yin Tmani.
SO. Kuma Allah ne Ya sanya
muku daga gidajenku wurin natsu-
wa, kuma Ya sanya muku daga
fa tun dabbobin ni'ima wasu gidaje
kuna cfitukar su dn saufi a ranar
tafiyarku da ranar zamanku, kuma
daga sufmsu <2> da gashinsu dy gc-
/arsu (Allah) Ya sanya muku
kayan cfaki da na jin dadi zuwa ga
warn lokaci.
8i. Kuma Allah ne Yy sanya
muku itHLxwa daga abin da Ya halit-
ta, kuma Ya sanya muku dakuna
daga duwatsu 1 kuma Ya sanya
f]> Tmn.!Naye Horarru a cikin suraim sama, aiia nufi da. su, a gatlil:ia. Alkali nc Ya san
Kij^Ltiia, s*j [iu jirigetL aarrji, sabudLi aiabaton tkuewa tfuc da id a cikin saiarm sarnamya,
domlci ill in da aka hrilC, ATlit hoicmsa tic d^nim a ci grnfanm^a a IrSiaa da wurin hortin.
THUnlRaycn aParta ba hu da wuni arnfani a Bare mu altikudn da sakt: a cikin aariirin sacciu.
5ahoda haka hkbu. wa]li abu. sai jirgici satria. Ba a cc ana nufjn sliaho ba a Lokadri
tarauta. domia wan nan amtans y;i yi kad^n bisa a ban cja Siiiar take £idayiwa na
rii'Emriimin Allah a kan ninlanc ^^bH daya. Paraula kefiirjSiya te ^a mulaarn Jiauye kawal.
{2} SuH, -ill! nt gashiji (umaki maL kama da audita, w^b^r ^ h i nr. ^Jshir. T^unii mai
laushi, sKii'ar, shi nf .[fa-jhin awaki tla i;c/;ar dnwaki. Bai amhaci aaJujia da kaCLani ba,
domin a wajen shilka Huke.
ltirSuratun Nahl
405
muku watfansu riguna" h suna tsare
muku zafi, da wadansu rTguna suna
tsare muku makaminku. Kit mar
wanean nc( Allah) Yake rika m'im-
arSa akanku, isammanin ku. kuna
sallamawa.
82. To, idan sun jiiya, to. abin da
ya wajaba a kaflka, shi ne iyarwa
kawai, bayyananniya.
H'S. Suna sanin ni'imar Allah,
sit' an nan kuma suna musunta,
kuma mafi yawansu kaflrai ne,
£4, Ft uma a ranar d a M u kc t e1 y a r
da mai shaida daga kowacc aTum-
ma, sa'an nati kuma ha 7a a yi izni
ba ga wacfanda suka kafirta, kuma
ba su zama ana neman komawarsu
ba.
85. Ku ma i d a n watfa n d a suka yi
zalunei suka ga a:/£ba> sa'an nan M
za a sauEaRc (a daga gare su ba,
kuma ba su zama ana yi musu jin-
kiri ba.
86. kuma idan wacfanda suka yi
shirk a suka ga abubuwan shirkarsu
sai su ce, "Ya L'bangijinmu!
Wadannan ne abubuwan shirkar-
mu wacfanda muka kasanec; muna
kira baicinKa s \ Sai su jefa magana
zuwa gare su, "Lalle ne ku, hafoRa,
makaryata ne."
H7. Kuma su shiga neman sulhu
zuw r a ga Allah a ranar nan : kuma
abiu da suka kasancc suna Eir-
Eirawa ya oace daga gare su.
f ----- - J -
(.3 ) Riga dorcilll zafi d-u Sai]>'[ daga siifi da wabar da ^aiibi d;i au-duRa da kit 1 tarn da r i£ li
domain makami shl lie Slilke. domicl taakatni dajfa biiJtin Garfc yake kamar Laknbi, mas hi
da kabiya.
16 r Siiriituii Nahi
4(>fi
S 1 J^l i JjN ,
88. Wacfanda suka kafirta, kiirnit
suka kangc daga hanyur A Huh,
Mun fara musu wala a/aba bis a ga
a /a bar, sahuda abin da suka kasan-
ce suna yi na fasadi.
dif P. K um a a ra nar da M u kc tayar
da shaidu a cikin kowace aTumma.
a kansu daga kawunansu. kuma
Muka zo da kai kana mai bayar da
shaida a kan wadannan, kuma Mun
saussaukar da Littafi a kanka do-
min yin bayani dukan Itomc da
shiriysi da rahama da hushara ga
triasu imEa wuya (Musubni).
90. La] ] e A J 1 ah na y i n umu mi da
adalci da kyautatawa. da hai wa
ma'abijcin zumunta, kuma yana
hani ga a] fas ha da abin da aka tii da
rarrabe jama'a. Yana yi muku gar-
gadl dammanin ku, kuml Lunawa,
91. Kuma ku rika da alka-
warin Cl> Allah [dan kmi yi alkawari,
kuma kada ku war ware rantsu-
wdyinku a bay an Icarrafa su. alhali
kuma hakika kun sanya Allah Mai
lamuncewa a kanku. Kuma lalk
A]]ah ne Yake sanin abin da kukc
aikatawa.
92. Kuma kada ku kaiancc ka-
mar wadda La war wan: zartnla a
__ , t i *
4jy
"C r - r --■ ^ > " J < ■» J >
ljSxaj s^^^J.
{1} Wanda yake rantsuwar a]kawan da wani. sa"an nan ya warwaic ra ni.su war domin
ticman ya Sulla wau rantsuwa. da wan i mulun^ ^lih^dj wani .iTinriTiinK-i. ko ldnnd'arsA a
cikiti wala JtiibTla wa.c3da la. ft la. mulinetL farko fcarfi. to, sifaria ka.ni lit innCi.'! Cc
matiaukiieiya. yLd iiic. l. ba.yai] ui v^ki if-, v li vi fc'f.i N:i':in nun ta warfare shi
fiahotia h;it-i idan ta 50 m^yarda S^i wgni ?gr^, tO^ >L kyau kimiHr zanjr., r^rko lJj
m yi kurna nniliinc; Kun pAnt hai]kar[a, ha /J, hu >l wata ma^mala da ila ba. Wa.nil;j >j yi
rac:1 s uwa da Allan a kan ahu. Ki. ya sanya Allan lamuni kc-nan. Ba ya balatLa ga wattda ya
shugahajitai da Allah ea wani aim. sa'an nan ya kojna bijya ya ki clka wannan alkawarin,
domin bai kiyayc girman Allah ba, Wanda ya sanya a tsakanmsa da abokin ma'amalarsa.
T-sarori alkawan nfima nc.
lfrSuratim Nah!
407
bayan tukka, ya zama warwararku.,
kuna ri£un rarHAuwoyinku domin
yandara a isakarrinku, domin ka-
sanccwar wata al'umma ta fj rlba
dwga wata al'umma ! A bin sani ka-
wai Allah Yana jarrabar ku da shi.
kuma lalle ne yana bayyana muku,
a Ranar Kiyama, abin da kuka. ka-
sance, a rikinsu, kuna safia wa juna.
93. Kuma da Allah Ya s*>, hakT-
ka, da Ya sanya ku al'umrna guda,
kuma Yana batar da wanda Ya so,
kuma Yana shiryar da wanda Ya so.
La lk nu ana tambayarku abin da
kuka k avarice kuna aikatawa.
94. Kada ku riki rantsuwoyinku
domin yaudara a tsakaninku, har
kafa la yi sulfii a bayan tabbalarta,
kuma ku dandani azaba sab 6 da
abin da kuka kange daga hanyar
Allah. Kuma kuna da wala a /aba
tnai ffirma. m
95. Kada ku sayi 'yan kuc.fi ka-
dan da alkawarin Allah- Lalle ne
abin da yakc a w lit in Allah shi ne
mafi alheri a garc ku. idan kun
kasance kuna sani.
96. A bin d a y a k u n wur i n k u y an a
karewa, kuma abm da yake a wurin
Allah ne nmi wanzuwa. Kuma lalle
ne. Mutia saka wa wadanda suka yi
haJEuri da ladarsu da mafi kyawun
ah in da suka kasance suna aika-
tawa.
f-j-^l 1£? Jjj f-JO <J>J
l i# .- ... .■
^ JjiiJS J iiT^ .^^JJ
1. 1 | Wanda yake yin ranis uwii da Allii>i d-Gcnift ya yLaudar] watli. :o. yaJlS rilSn taasa nt
da kansii, kuina Allah. Yana dehcjUrumci dsn nutiuwA dogA yuciyarsji, 53 'an nun kinnii yani
ds wti r L!, iizahn maL £inna a l.rihira, idijn Allah bui gitfarlid rn.isa ha. da n"jb:i ko da wani
sah:ihi. Sanin hata ni"ima ne.
lfrSuratun Nuhl
408
97. Wanda ya aikata aiki na
kwarai daga. namiji ko kuwa mace,
alhah yana miimini, to, hataita,
Muna rayar da ^hi, rayuwa mai
dacfi. Kumu ha£iRa, Muna sakcl
musu ladarsu da mafi kyawun abin
da sukii ka&Btit;c Mm a aikatawa.
0$, Sa'an nan id an ka karanla 11 h
AUcur'ani, sai ka nemi I sari ga Allah
daga Shaidan jeTajTe.
99. I a He no shi> ha shi da warn
kVfi a kan wadanda suka yi Tmani,
kuma sun a dogara ga Ubangijinsu.
100. Abin sani kawai. k'arfinsa
yana a kan wadanda suke ji Bin tar
sa, kuma wacfanda sukc game da
shi, masu shirk i ne.
10 f. Kuma idan Muka musanya
wata aya a matsayin wata aya,
kuma Allah ne Mafi sani ga abin da
Yakc saukarwa, sai su ce. "Abin
sani kawai, kai maJcir£iri ne. 1 ' A'a
mail yawansu ba sa sani.
102. Race, Ruhul ICudusi £2 > ne
ya sassaukar da shi, daga Ubangi-
jinka da gaskiya. domin ya tabbatar
da wadanda suka yi Tmanj, kuma
(domin) shiriya da hushara ga
Musu] mi.
103. Kuma lalk ne h ha£llsa,
Muna sam'n (ccwa) lalk ne sCU suna
{1} An yi satis ru zaman Jsli'iLca a satjaHiii karam ka a ha.yan.sa Malik ya. /anu a yi
Istiaza li hiyati karala, k5 a bay an. an £art yin ±;alla. domin kada SlJajda]] ya rinjayi
my mm a tiayanTmiiLiin^a da sa3]a. Sulwda haka ya kaitiatitu shi a ejJaei su]la. Wasu kuma
<;[.]Ti[i iWj/.j q p^biiTiiri karatu ko a pahanin sal la.
(2) Kuhul K'udusi, ^atau rai mai tsarkL, ana nufin Jibrilu, amuiciti Allah, ya labbata a
j^arr shi.
Iti.SfiraLun Nahi
409
S 1 J^l ijjM
cewa, "Ahin sani kawai, want mu-
tum ne yake ka ran tar da shi. " I lars-
hen wanda suke karkatar da maga-
nar ziiwa gare shi. Ba~ajamc- n] ne.
It Lima wannan (Alltufani) harsht;
ne Halarabe bayyananne.
104. La lie ne wadanda ba su yin
7niani da ay 5 y in Allah, Allah ba zai
shiryar da su ba, kuma a una da
azaba mai nufjitfi.
/fJJ. Abin sani kawai. wadanda
ba su yinlmam da ayuyin Allah, su
tic Suki; JtirCira Jtarya. Kuma
watfatinjifi su tic maJtaryata.
]f)&. Wanda ya kafixia da Allah
daga bay an Ima-mrm,* 23 fate wan-
da aka Ulasta ajhali kiawa ?uuyafsa
tana nalsc da imani, kuma wanda
ya yi farm eiki da kafirci, to r akwai
fushi a kansa daga Allah, kuma
sun a da wata azaba mai girma,
/ 0 7. Wada nca n ne kaft ra i domin
sun flfita son duniya a kan Lahira,
kuma lalle ne Allah ba Ya shirvai da
mutane kaTirai.
108. Wadancan ne wadanda Al-
lah Ya bice hasken zukal.ansu da
*3 ^t^H^j >^$^Mi
■?V I- t , '1- Sf . - - "1
(J) A 'aid mi £H asaU. wanda ba ya ]>a ill alalia da Larabci ko da jia asaLin jzni sh?
BaLarabe nc. A\alin ma.uanar akwai warn Rawa Harfimc Nasarant, w&tau iUiibiyin adamm
Jsa ytmil kaj-atun LLlLaTtafamia kuma yan.a /uwa yana Hauraron Anr.abl. sai malaya fillka cc
wai shT n; yakegaya wa Atinab] AlkLir'ani. Domic; haka Allah ya. yi raddin ma^s n a rsy da
rasliin siinin Lara ban wnnnan rnntumm Suilinsa Jtainu ko Jabra.
1,2] Ridda ita Cf kouiaWLi ga kariru] a hayan Hhipa Mu-iulunri. Tin a ym hnk jnci da
ridda ^a MusulmL. sai idqn y» kAJlrta da kansa, babu wala TilakLiwa. kaina ya nuna ya
yafda da tiifircLc;. kumaj.'ana fariri tikin da ^hi. To, hi]kuncjlisa kisa tic, dfimm Vn /.a ma
dan taw«yc Warm in &ht ne ma'anar ciwa akwai tushi a kansa daga Allah, Kuma ba a
kashc shi sa i an ni-mc shi dg tuba a CI kill kwana uku. babu yunwa. habu tiiihirw-a. Koi a
yi Jnaaia^ara da ahi ka /.ai kumLJ. Bayan kwanji uku n kashc sl'U idan ya ki Tuba.
16. SuYatun Nahl
410
\ 1 ^ Sjj-
jinsii da gannansu.
tan su ne galalallu.
Kuma wadan*
109. Babu shakka, In lie ne, a
Lahira su ne masu haiiara-
JJfl. Sa'an rum kuma Lallc nc
Ubangijinka ga wadanda suka yi
hijira daga bay an an fitine su> sa'an
nan kuma suka yi jihadk kuma
suka yi halcuri, lallc tie Ubangi-
jinka, daga bayarUa C]1 hakika Mai
gafara ne. Mai jin kai.
ItL A rauar da kowane rai zai je
yana jayayyar tunkudewa daga
kansa, kuma a cika wa kowane rai
(sakamakon) a bin da ya aikata,
kuma su ba m m a ^rtluncc su ha.
112. Kuma Allah Ya buga misa-
li, (;1 Wdta alkarya ta kasance amin-
tacciya, natsattsiya, arzikmla yana
je mata a wadace da.ua kowane
wuii r sai la kafirla da ni'imomin
Allah, saboda htika Allah ya dantfa-
na ma [a tufa fin yunwa da isoro,
saboda a bin da suka kasanct suna
sana'tuilawa.
1 13. Kuma lallc nc, hakika, wani
Man/.o daga gare su, ya je musu, sai
suka Earyata shi, sahoda haka aza-
ba ta kama su, nlhali kuwa su ne
masu zalunci.
1 1 i
dj; jc^* Jj^,' y**^^r ^*Jj
(1) B£yan fitin*, yana nufin wnnda ya sIilkli Musuiunci, sa'an nan firinar ndda la
simeshL, kjmii ALLati Ya iaJiya Via Jt6m.fi kukin MLtsilLunci. >'i3 yi iih-ir. da Musuiunci yiikc
]]eiiLa daga gaiesh], na ayyuican Jfwurai gwargwaclan hfilins^.. Ln. Alliili YacLa salary jiilsSlI
.i : !;'.,k ; :'K:i ".I ntic!. :<-..m;: \.\r \ ; n k.m:i.i r.ih.i-:iJ.iS:j.
(2) Kildnar Makka Atinabl Muharnmsdn yn jl l rniisu Min fiaryaLa shL, sa] Allalj Ya
]]iusan>'fj flmincirisu da isijro. kuma wndaLarsa da yaciwa Wjmjaji shL lie sakaJrlakou ndda
;i kowane Inkaci
16. Sura tun Nahl
411
J/4. Su'annan kuoi daga C]) abin
da Allah Ya ar/uta ku da shi, halas,
kuma mai dadi, kurna ku gode wa
nTimar Allah idan kun kasance Shi
kuke bautawa.
J 15. Abiti sani kawai (Allah) Ya
haramta (71 muku mussai da jini da
nam an alade da a bin da aka ambaci
sunan wan in Allah game da shi.
Sa an nan wand a aka lllasta a kan
lariSra, baicin mai raba jama' a,
kuma baicin mai zalunci, to, laJle.
Allah ne Mai gafara, Mai jin Raj.
116. Kuma kada ku cc, domin
abin da harsunanku suke Mi lan I a-
wa da Jtarya. "Wan nan halas ne,
kuma wan nan haramun ne. 1 " Do-
min ku Eirkira Karya ga Allah. Lalle
ne, wadanda suke kirJcira Rarya ga
Allah ba za su ci nasara ba.
//7. Jin dacfi ne kadan. Kuma
suna da wata azaba mai racfadL
IIS. Kuma kan wadanda auk a
luba (Yah iid u) VI un haramta abin
da Muka bayar da labari a gare ka
daga gabani, U) kuma ba Mu zalun-
A ■£ If J !
55 J
> j^js-'i Ali^' Xl± lJ^=^ I
- *- v £ IT *f 1 1 ^ t^S
(1 ) Rayan bayani a kan hukuncin ridda sabiida HaciyaWar satin.':! iLMJhuniill Allah gc
wasu eucnaka ki> aLjannu ku wadaniu: mutant sahhai, sa'an nan Ya yi umurn: d?- urn ah;n
da Allah Ya arzula mulum duka amina da sbaiutfda uku, watau ya /am a ha I a.* ya (ibari'a
kiim.i mai dScfin a, warn haffi wani TTiulum hai rata.ya ba a katLiia ya shiirL'a. kucna a bi
sKari'a wajen aikaLarda shi kacnar yadda Allah Ya ce waj*fi vatlka dn lUui kaJtlU da sJll. Shi
i i'j uMv wii Alk:i SahGda jj:ika n d s i. kama] hi>-o da kayan warn niurum sai fa .1 h>:i
yardarja.
(2) fiayanin abiibuwan da aka hatamla, idan Mbu Larfira. Ana cin abin da sKari a ;a
hana U ci a kan lanlia. sai idan laruiar ta xami muLum nc a izLkin halm saBuu ALlati, kamar
m;ii M La. du»a cfa'ar Sarkin M uiu] unci ya yi lasa kungiya dabarn, ko waada ya tlla domin
wajji zala]](.-i kartaar sata ga JtLiSnlh. to. ha 3U cm harani donnn ci gaba d;\ aikin^n
(3) Gabanin wanua a Siira, kama: a uLkin SiiraLa] Aji'altL aya la ] 46. Sabuda haka ba a
bivai dd Yahudu a wajen, Etaramrij] ah in da Allah Ya liaranr.Ta m«sn. su kadai sahdda
a! 'nil; in? i.i
16. Suratuit Nahl
412
cc sit ba, am ma .sun kasance kansu
suke zalunta.
U9. Ka'ati nan kuma lalle ne
Ubangijinka ga wadanda suka ai-
kata mummunan aiki CLS da jahilci,
sa'an nan suka tuba daga bfiyan
wancan, kuma suka gyara, lalle nc
Lbangiunka, daga bayanta haEciEa
Mai gafara ne, Mai jin Eai.
720. Lalle no Ibrahim m ya ka-
sance Shugaba, mai Easfiantar da
kai ga Allah, mat karkala zuwii ga
gaskiya, kuma bai kaiantc ilagii
masu shirki ba.
121. Mai godiya {3> ni'imo-
minSa (Allah), Ya /aftc shi, kuma
Ya sharyar da shi /uwa ga tafarki
madaidaiei.
/22 Kuma Muka ba shi alheri a
tikin dumya. Kuma lalle sh[, a La-
hira, van a daga salihai.
123. Sa'an nan kuma Muka yi
wahayj /uwa gam ka (ccwa), "Ka (4>
hi atcidar Ibrahim, mai karkala
/uwa ga gaskiya : kuma bai kasance
dasa masu shirki ba.' 1
^' \J=* l2.
(1) Wanda ya yi wani abu da Allah Ya hana wajeti nVimomi. ko wajeti warn abu
dabam na sa&nn Allah, lo. idan ya tuba a gabanin ya kai ga gargara, AlEah zai gffarta
majia. Wannim nMitiii <x.
(2) Akwai daga mi mo mm Allah. Ya iany;i mm urn mad'aukaki sandda addimniu da
imaiimsa (2d. Ubanjd |i risa, kuma Ya hi shi ik<m binSa da lafcawj Itamar yadda Ya yL wii
Ibjahjm. Kunid akwau daga. lli Lmumm Allah Ya ^anvii mutum a nJiicL /.unyysr 11] II til mm
kirki kamar yadda Ya yi An nab) Muh:imni:u1n V-i simy.i shi n cikin 7iiriyyaj EbrihTm
{3) Acl am bad Ibrahim subodu yu. gude wa m'immiiti Allah ddmm Musulmi ill yi
koyi da shi wajen godc wa Allah £a nfimomin da Ya yi ishara rnua garc &u a cifcin warm an
Sura da waUiriLa GodL wa ni'irr.a wala ni'ima re.
(4) Van a cikin m':ina ja [brihim db tam ma I & rt a a ^drc shi a limnTci mafTfTciTi lali'laL.
Muhamcnadu. 1s]ra da amimrLn Allah hu. tahbaLa a tare shi, da bici a£]dar Tbrabini.
16, Sura tun Nahl
413
124 Abin sani kawui, an sanya
Asa bar a kan wad"anda suka sat a
wa juna ei dkin sha'aninsa/ 11 Kuma
iaHu nc Uhangijinka, hakika, Yana
yin hukunci a tsakaninsu a liana r
JCiyama a cik in abin da suka k a sa ri-
ce a cikinsa suna safta wa jutta.
J 25, Ka yi kira zuwa ga hanyar
Ubangijinka da hifcima ' 23 da wa'a/.i
mai kyau kuma ka yi jayiayya da su
da magana wadda take mafi kyau.
Lalle ne Lbangijinka Shi ne Mafi
sani ga wanda ya Bice daga han-
yarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga
ma 5 u shiryuwa.
126. K Lima id a n k uk a <iak a u 3 wa
ukuba, to, ku saka wa ukuba da
misiilin abin da aka yi muku ulcubar
da shi. Kuma id an kun yi hakuri,
lallc shi ne mafi allien pa masu
riaJturi.
127. Kuma ka yi hakuri, kuma
hakuri nka ba zai zama ba face do-
mi n Allah, kuma kada ka yi ha kin
(]] Wadanda. mka salia wa j lLtl^i a dkitl sha'ar.m Ibrahim wanda yake ya kaxancc
yana firmama Junta a dumb] Lta CC Lanai; Cjton ni'imomiri Allah akar bayinSa. YahQdu
suka i-a&a ft a Ibrahim, sukil pirmama Asahar dduiin a ranir ilan nt babu wan I aiki.
Wurman ya doge har a bayan daukc Tsa. Nasara juka juvya domic Itin Yahudu zuwa, ^a
Labadl. dorr.m su vi claLdai da Kaisara, KuSCailtayLn, mai girmamji l.ahadi h rariar bauta wa
riua. Kafirs wa ni'ima azaba CC.
(2) Kira /uwa £a riauyar UbatLgjji. Allah, yana dapa cikin abubuwiin kdju data
IbTihim kuma kira zuwa ga Allah r.a daga cikin m'imumui A Huh £U JlliU karan dfl wanda
ake knan. sa'an nan 2a man kiran da hikima da wa'a/.i mat kyau, m'ima cc ga mai yi da
watfanda akc Inrs mwa pa ihiriyar duka. Abin iia aitc tcwa Hjkima shi a >;] rr.a|;ana a
kan hajja widda abtikia hasartna i^ai I y a. kailCC mala ba^
(J) Kuma ma i kiiran mafan? /.uwa ga A] lull 1a]k n^ Slii ya hadu. da ciuLarwa da^Li
mutancn. da ba ia siHli ^askiva To. Allah ba Va son 7:lhmd ko da a kan [nakiyatlSa, saboda
haka Ya yi amurnri da yin (ti.?asi da mmalm ufiuba,. ko a yi Eiafturi, amma yin ha£uri yt fi
raniawa domin ncman ni'imur Allah La kira kamiMala.
17.Suratul Isra*
414
ciki sabo da iu. kuma kada kit
k usance a cikin £ uneiri rai daga abin
da sukc yi na making
La lie Allah Yanl tare da
watfanda suka yi tajtawa da wadati-
da \ijki; sQ rnaMJ kvautatawa ne
Tana karantar da daidaitawa a tsakanin abubuwa masu
danganlaka da juna.
Da sunan Allah, Mai rakama, Mai jin fctii.
I. Tsarki ya tab bat a ga Wanda
Ya yi tally a r dare 11 J da bawanSa, da
dare daga Macallan mai alfarma
zliwu j?a Masallaei rnafi mw,'- 2}
w;mda Mukii sunya a 1 bark a a gc-
lcnsa d6m.]n Mu nun a masa daga
ayoyinMu. I .a lie nc Shi, Shi ne Mai
ji, Mai gam.
(1) Isra'i, &hj ne tafiyar dare da Aliah Ya yi da Annabi daga Makka ZUWa Haiti]
MaJcadis. Sa'an nan Muniji zuwa sama indu skit ba shi na!]f>li.
(2) Mulfarar.fi a tsflkaniTi Msiijidil Haram m'.aii l*ararrc da^a a j/afc] mutancTiHa da
Masjida] Afili Wanda ba Isararrc ba. Iira'i da Mi'Liaji sun ft Mifcacid Mllv-i da giuawaisa
da Ubacigiji u. J Dur Sina'a.
17.Suratul Isra*
415
2. Kuma Mun bai wa Musa 111
littafi, kuma Mun sanya shi shir y a
ga Bani IsnTila, cewa kada ku rik'i
wani waklli bairilNa.
i. Zuriyar wadanda Muka dau-
ka La re da Nuhu. La Ik nc shi ya
kasano; wani bawa mai gGdiya.
¥. Kuma Mun hukunla /uwa
BanT Israelii a akin Littafi, ccwa
I a lie ne, kun a ytn fiarna a eikin £asa
sau biyu, kuma telle nc kuna 7alun-
ci, /aland mai girma.
5. To idan wa'adin na Farkonim
ya.jc, za Mu aika, a kanku wadansu
b£yi m Namu, ma/ abut a yaCi mai
tsanani, har su yi yawo a taakanin
gidajcnku, kuma ya zama wa^adi
abin aikatawa.
£. Sa'an nan kuma Mu mayar da
dauki a gare ku a kansm kuma Mu
taimake ku da dfikiyoyi da dlya
kuma Mu sanya ku ma fry a yawan
masu fita yafti.
7. Idan kun kyautata, kun kyau-
tata domin kanku, kuma idan kun
munana, to, dominsu, Sa'an nan
tdan wa'adin na itarsric (3> ya je, (za
- ,-- ^1l e -"ii^
L-1
(1) THakarnTi Bawarj Allah MubaccHnadu. da Mu,Sa. kuma An a.J k i ■■ Mvxa ga ftanT
Tsra ik kawai, k^ma Niihiiii:]^ KiaSa bawa amma bu ii jmgma &h; kanw yadda ska jjanEiria
Bawatisa ba. 5a -an. nun kuma jingina Yahudu ga Nuhu ya daidaita da sauran miiLari*
wajen da'awar daukaka da nasaba
(2) Sun yi fasadi da barm aiki da Taurati, saboda haka aka aika Jalfita a kansu. Ya
kashe su tunri y.i L-;irna zuriyarsu
(3) Suka yi fasadi marfa (a b\yvi da kashr: /akdriyya da Yahaya h sai aka aika riL JSa da
Ji.ikh- N:»s.»r dajfti H^bii.T ya k.irk;;sl-.u ku kum^ ^a kiuTiL 1 ; ^uriyarid. k li n ii-r vis rushc Hnril
MaEadis. \VaiTacu3an lahiiru bi Vu. «a IVamar Bacu Is^'jJa Sima cikin bayar da labaru c:a
gaLtu. Id a II an lisidoma Sll da lab^r'JTi gaibi wacfanda Altur'ani ya fada, waifarma iuka auVll
kum: j , wad"a n ku Kuna tn auki]wa, j'.a a Kan. fa I alar Alkurani a kart Taurati katnar yadda ya
bayyana ccwa Aitaura la yi kora 2uwa ga tauhidi da shiriya. sa + an nan ya bayyana
abiihawan da AlJtur'ac]] yakc kiiratitarwa daga ay a ta * zuwa ga aya ta 35 inda ya lira
tiaiayen £warai kuma ya kore munlni,
17.Suratul Isra*
41*
\ v 6 >y ijj-
su je) dornin su bafianla fusko-
k ink u, kuma su shiga masullaci ka-
mar yadda ftuka shigc shi a farkon
lokari, kuma domin su halakar da
a hi n da suka rinjaya a kansa, hala-
karwa.
8. Akw»i (sammanin L'ban-
gijinku Ya yi tnuku rah am a. Kuma
idan kun sake, Mu sake. Kuma
Mun sanya Jahannama mats lira ga
kaf'j rai .
9. Lallc ne wannan Alkur'ani
yana shiryarwa ga ( ha I aye ) wa-
danda suke mat! daidaita, m kuma
yana bayar da bushara ga muminai
wadanda sukc aikata ayyuka na
tfwarai (cewa) 11 La Ik ne suna da
wtila ijara mai girrna,"
/ f ) , Kuma I a 1] c wada n da ba s u
yinTmani da Lahira, Mun yi musu
tattalin wala a^aba mai radadi.
11. Kuma mulum yana 12 - 1 yin
addifa da sharri kamar addu'arsa
da alhcri. kuma mulum ya kaaance
mai giiggawa.
12, Kuma Mun sanya dare da
ran a, ayoyi biyu, sa'an nan Muka
shaft ayar dare, kuma Muka sanya
ayar rana mai sanya wa a yi gani,
dumin ku tiemi falala daga Ubangi-
jinku, kuma domin ku san Eidiiyar
shekara da lissatr Kuma dukan
L 4- tj^
^;-s< r tti -- --
(11 Bayan ya lad] abubuwan da Auaura ca karanlar. ya a', "AlJiuranj yana shiryarwa
zuwrt halaycn da sulfa H dftidaita daga a bin da Aruura U karaniar " Sa'an nan ya ci
jrabii da biyanin abLibuwan da Alfiur : ini yak^ Ji. j.ian Larwii .
(2} Al^ur'am yana sisiryar d-a mutum har g4 yadda yakc yin pddu^ ddmin ka4a ya. yi
wa kanHa adda'a La. sbairi a3ha]i kuwa yacia nufin ya yi a]heri domid an haliia;L imiCLim du
&Dsi gaggawa.
17. Sura Ltd lira*
417
\ v *>y
kome Mun bay yana shi daki-dakin
bay y ana wa.
15. Kuma kowane rautum Mun
lazimta masa a bin rekodinsa a cikin
wuyatiiid, kuma Mu ilUir masa a
Ranar Kiyama da liUafi wanda /ai
hadu da shi budarfdc.
14. Ll Karanta Littafmka. Rank a
ya isa ya zama mai hisabi a kanka a
yau. ++
/ 5. Wa n d a y a nemi shi ry u wa , to,
ya nemi shiryuwa nt do mm kan$a
kawai kuma wanda ya face, tu, ya
6a ce nc a karisa kawai, kuma rai
mai cfaukar tiauyi ba ya tfaukar
na uyin warn ran, kuma ba Mu zama
masu yin azaba ba, sai Mun aika
wani Manzo.
16. Kuma id an Mun yi nufin Mu
hatikar da wata alkarya, sai Mu
umunci mawadatanta P bar su yi
lasikanci a cikinta, sa'an nan mag-
anar azaba ta wajaba a kanta, sa'an
nan Mu darkake ta, darkakewa,
17. Kuma da yawa Muka hala-
kar da alumni omi a bay an Nuhu.
Kurna I Jbatigijinka Ya isa ya zama
Mai Jcididdigewa ga zunubban
bayinSa, Mai gani.
15. Wanda ya kasance yana nu-
fin mai gaggawa, (1> sat Mu gag-
gaula ma&a a cikinta, abin da Muke
so ga watuia Muke nufi, sa r an nan
kutna Mu sanya masa Jahannama,
ya Econu da i La, yana abin zargi
kuma abin tunkudfewa.
=, •■
(J) Dui]jya, Ana kwatanta tLuniyii da \u*i i\m ta. Lalutis da imii son. ta.
17.Suratul Isra*
418
\ v 6 >y ijj-
J 9. Kuma wimda ya nufi T.ahira,
kuma ya yi aiki saboda ita irin
aikinla alhah kuwa yana mumini,
to. wa dan nan aikinsu ya kasance
godadde,
20. Dukansu Muna taimakon
wadannan da wadancati daga kyau-
lur L'bangijinka, kuma kyautar
Uban ai ji tika ba ta kasance haminna
ba.
21. Ka duba yadda Muka fiftlar
da sa&hcusu akan sashc! Kuma lalle
nt Lahira ce mafi girman darajoji,
kuma mafi girman fTiilawa.
22. Kada ka sanya wani a bin
bauta wa na dabam tare da Allah,
har ka zauna kana abin zargi, yar-
frabtie.
Kuma Ubangijinka Ya hu-
kunta kada ku baula wa kowa face
Shi, kuma game da mahaifa biyu ku
kyauLata kyaulalawa. ku dai
dayansu ya kai ga Uufu a wurinka
ko dukansu biyu, to, kada ka
musu 'tir 1 kuma kada ka tsawace su.
kuma ka fada musu magana mai
kadmci.
24. Kuma ka saasauta musu fi-
kafikaii tausa&awa na rahama.
Kuma ka ce ^Ya Ubangijma ! Ka yi
musu rahama, kamar yadda tsuka _yi
renona, ina karami.* 1
25. Ubangijinku nc Mafi sani ga
abin da yakc a tikin rayukanku.
Idan kun kasance salihai, to, lallc fit
Shi Ya kasance ga miisu komawa
gare Shi, Mai gafara.
■■i
17, Sura tul Isra*
419
\ V *>V 5^
26. Kuma ka bai wa ma'abucin
zumunta hakkinsa, u> da misklni
J Ei d*an hanya. Kuma kada kit baz-
zani diikiyarka. baz?arawa.
27. Lalle ne rnubaz/.arai sun ka-
sance 'yan'uwan Shaicfanu, Kuma
Shaidan ya kasance ga [Jbangijinsa.
mac yawan klfirci.
28. Ku dai ka kau da kai ttaga
garc su domin neman rahamadaga
L'bangijinka, wadda kake fatanta.
to sai ka gaya musu magana inai
29. Kuma kada ka sanya han-
nunka £u£untacce zuwa ga
wnyaflka. kuma kada ka shimflda
shi dukan srumf5eTawa H har ka zama
abin zargi, wanda akt yankc wa. (2)
30. T.a]]c ne Ubangijinka Yana
shimfida ar/iki ga wand a Yake so,
kuma Yana kuJtuntawa, Lalle Shi,
Ya kasance Masani ga hayinSa, Mai
gani.
31. Kuma kada ku kashe
'ya'yanku domin tsoron talauei.
Mu ne ke arzuta su, su da ku. La Ik
ne kashe su ya k as a nee kuskurc:
babba.
32. Kuma kada ku kusanci zina.
Lalle ne ita ta kasance alfasha ec
kuma ta m fin an a ga zama hanya.
33. Kuma kada ku kashe rai
wan da Allah Ya haramta face da
- " j ^ ->
(1) HiMm zumunta shi nc aShcri da .sadarda zumunta, H at (tin misfeinidii if an hany*
i^kka sihcLh k ;tr (licfuwr'wa'i da hyafar kwana i] k ll pa ba£a hi-ia alalia ibi Ahcn. ba bisa
ftiircLa da kalliifawa ha.
{2'3 Kada ka Kama maTtiwa-d a zar^c ka. ku:na kada ka ^ama aLEjmba^ufL ka rasa
mutLULL!. su. yauke daga gaie ka.
17. Sura Ltd lira*
420
\ V 6 >V
haltEi, kuma wand a aka k a she, yana
wan da aka /aiun(a, to., haiiika,
Mun sanya huija ga waliyyinsa, sai
dai kada ya kclare haddi a cikin
kashewar. I.alle shi ya kasance wan-
da ake taimako.
34. Kuma kada ku kusanci du-
kiyar maraya face dai da siia wad da
take ita ce mafi kyau, har ya isa ga
mafi KaiTinsa. Kuma ku dka alka-
wari. La lie alkawari ya k asantc
abin tambayawa ne.
35. Kuma ku cika mudu idan
kun yi awn. kuma ku a una nauyi da
sikeli madaidaici. Wancan nc tnafi
alheri, kuma mafi kyau ga fassara.
36. Kuma kada ka bi abin da ba
ka da ilmi game da shi. Lalk nc ji da
gani da zuriya, dukan wadancan,
(mutum) ya kasancu daga gane shi
wanda akc tambaya.
37. Kuma kada ka yi tafiya a
cikin kaisa da alfahari. La He kai, ba
/a ka hfida leas a ba, kuma ba za ka
kai ga duwatsu ba ga tsawo.
$8- Dukan wan can, mai mu-
ninsa ya ka sauce abin icyama a
wurin Ubangijinka.
39. Wanean yana daga abin da
Ubangijinka Ya yi wahayi zuwa
gare ka na hikrima. Kuma kada ka
sanya want abin bautawa na dabam
tare da Allah, liar a jeTa ka a cikin
Jahannama kana wand a akc ^argi,
wand a ake tunkudewa. ll>
(.]} Wannaro shine fiarshen multaracia ".Kiiiinin Hhirysrwui da. AlEur'ani ya kawo wa
Hiiniya lI :^ ,-iniTi lJh Atiaurd Lll kawo wa EJijni ]srii'ila. Kuma afcwal daidistawa a cikiniu a
L^.karid hal^^ masu kyau da kishiyoyinsu, watau hill aye mzw muni
17.Suratul Isra*
421
Shin fa. Uhangijinku Ya
7:1 be ku da ill y ^ maza ne, kuma Ya
riki 'ya'ya mat a daga mala'iku'? ,n
La]]e ne ku, hakika, kuna fadar
magana niai girmaf
41. Kuma lalle tie hakika, Mun
sarraf'a bayani a cikin wanna n Al-
kur'ani domin su yi lunani, kuma
ba ya kara musu komi; laci; gudu.
#2, Ka ce. Ll Da akwai wadansu
abubuwan baulawa tare da Shi.
kamar yadda suka fatfa, a tokatan,
da (abubuwan bauiawar) sun ntmi
wala hanya Q) /uwa ga Ma'abudn
Alarshi."'
43. TsarkinSa ya labbata kuma
Yatfaukaka daga abin da &uke fada,
daukaka mai girma.
44. Sammai bakwai cJa kasa da
wanda yakc a rikinsu suna yi Masa
tasbihi. Kuma babu wani abu face
yana tasbihi game da gode Masa,
kuma am ma ba ku fahimtar tasbi-
hinsu. Lalle ne ShT, Ya kasance Mai
haJturi ne, Mai gafara.
45. K uma id an ka ka ra nl a Alk u-
r'ani/- 11 sai Mu sanya a Lsakaninka
da Lsakanin wadanda ha $u yin
_ r"** _"j I Vtv-"_- jJ"bw*i _ I J- 1- .-" j- - [ __ ■ I I _- j j-^L >
id) Harkon nuifc'aj;™ a tsakaTiiLi ad'adun miishinkfii da shiryarwiu Alfcur'ani (lonuii
yyara Lunani nnu pa karfiaT imanin uhid i .
(2) DJ su iihdkan tarayyar sun ncmi hanya zuwa ga Allah domin su ya£e Shi saboda
Yli ut ATarshi. La^a ct. Shi kadai. dt*m]n su ^^.mi nasu raban, sabixLu ATarshi La hadiyc
k i" -- . Ki; >h. >u.
(3) Mushirikii jahiki nt. hit s-u. iya ifLijliar jiiyayyar magana, Jsaboda nun fi kuHinla
7Uwa dabbobi £u tunaniiliu, bjsa earo in iU\i'a 64i nmcihjt;. kd dii yake ^auii]] jikiEJiu cia
hi ui fine nc. S»bdvl^ ha If a a koyaushc suna kusj. ga facfan r»y;.u d;i hankak dii dokc-dokc
Saboda haka Aliab Ya sam-a t^ari j^a Ann^bir.Sa da wanda ya bi hanyar Anna bin., wajen
slliryair da muline ^me du karacL'.a A]£nr'ani. Bi/i ml tya faUa ma: kaianLa A I E u.r ' in i da
duka ba, kuma tsoronsa suke ji dSmin kwarjinin Allcur'am.
17.Suratul Isra*
422
\ V 6 >V ijj-
Tmani da Lahira wjini shamaki mai
suturccwa.
Kuma Mu sanva marutai a
IT
kan zukatansu, domin kada su fa-
himce shi, da wan] nauyi a cikin
kunnuwansu, kuma id an ka arnhaci
Ubangijinka, a cikin A]kur 4 ani, Shi
kadui, sai su jiiya a kan haya-
yyakinsu domin gudu.
47. Mu nt Mall sani game? din.
abin da suke saurare da shi, a loka-
cin da suke yin sauraren zuwa gare
ka, kuma a lokacin da suke masu
eanawa a tsakaninsu, a lokacin da
azzalumai suke cewa h li Bei ku biyar
kowa face wani namiji sihirtaece."
4ti. Ka duba yadda suka buga
maka misalai, sai suka ftacc, ba" su
iya samun hanya.
^ Kuma suka ee, "Shin, idan
mun kasance £asusuwa da nika-
kkun gafia&uvva, a she, la He ne mii.
ha£utu, wadanda ake tayarwa ne a
waia halim s&buwa?^
50. Ka ce, "Ku ka sauce duwatsu
ko kuwa bakin tfarfc.
51. * l Krj kuwa wata halitta daga
abm da yake da girma a eikin ftira-
zanku/ 1 To, za su ce, l "Wane ne zai
mayar da mu ?'* Ka ce J "Wanda Ya
Raga ha lilt ark u a lurk on lokaci."
To, za su gyada kansu zuwa gare ka,
kuma suna cewa. r "A yaushe ne
shi?" Ka ce> "Akwai tsarnmaninsa
ya k usance kusa.
$2. "A ranar da Yake kiran ku,
sa'ati nan ku rika karfrawa game da
gnde Masa. kuma kuna zaton ba ku
zauna ba face kadun."
-r -S
Si/ - -; \ ,- ------ ri?-' /*<• *• 1 ^ -
17.Suratul Isra*
423
\ V *>V 5 JjH
2\
' L'
I* ^ ^„ -Sis" ^ --Vi--
5.?. Kuma ka ce wa BayiNa, su
fadT kalma m wadda lake mafi
kyau. Lalle ne Shaidan yana sanya
barna a tsakiinmsu. Latlc Shai-
dfan ya kasancc ga mulum. maJEiyi
bayyanannc.
5^. Ubangijinku ne Mafi sani
game da ku. Idan Ya so, zai yi muku
raharna, kd kuwa idan Ya so zai
a/.abta ku. Rum a ba Mu aika ka
kana wakili a kaneu ba.
55. Kuma Ubangijinka ne
Mafi sani game da wand a yake a
cikin sammai da Jcasa. Kuma lallc
ne, ha£7£a, Mun (TlTta sashen Anna-
bawa a kan sa*hc kuma Mun bai wa
Dawuda 7,abura. f2)
56. K.a ce, lL Ku kirayi watfunda
kuka riya. baicinSa, To. ba su mal-
lakar kuranyewar euta daga gare
ku, kuma haka juyarwa."^
57. Wadancan, wadanda suke
kiran, (4> suna neman tsani zuwa ga
Ubangijinsu. Wadanne ne suke ma-
ttlTla a kusanta? Kuma suna titan
samun rahamarSa, kuma suna tso-
run azaharSa. Lal]e ne azabar
Ubangijinka ta kasance a bar t&oro
ce.
( 1 ) Kit a- wji tiayiXa, muLane, idan itirii magana su Amu kalmomin da nuke ranee da
su. sa'an »an. niia amfartj da kalma mail kyawo dcmiirj kadd Shn.idan ya. ^ uldhi i EnaihLga
daga ttiaganai'SU zuw,i j;a zukatansu, ya sailya Rama a Lsakanimu.
(2) MuSarauaa tsakatlin Atinaoawa Allah Ya ffcUa wadar.su a kau wadansu. Fulalai
Dawuda a kan wadansu Armabiwn da Zabiira cae. u>. :n0. ft/ikon wanda alt a t>ai wa
Alkur'ani mafTfTcin liLtafi da .lauran AfuiabawaV
(3) Ba za su, iya juyar cl-i uuta claga gare ku /uwa waui kit kuwii dagn wnni 7uwa
(4) Wadand a kafirai kc nc-man lawass-ulida su /uwa ga. Allah, su ma suna ncman abin
<ix 7n i saclar cla .<;Li kuwh pa AILhIl, sahodu haka hitiu haniba lia ii iwlramn mm 1awas>uli lLlj
wanLLa akc tawan^ulu] da shi ga kusanca Zliwa ga Alliih. ftXhu tua\ kusanta /.uwa ga AJJah
yai da tattawa ga ibadarSa kawai
j r J r*** .-- .Iff ' ,f £
^t^f s^9> >4ii A^y 1
^ 1 ^ -r
17.Suratul Isra*
424
58. Kuma habu wata alltarya
face. Ma ne masu halaka ta a gaba-
nin Ranar JCiyama ko kuwa Mu
masu azabta ta ne da azaba mai
isanani. Wancan ya kasance a cikin
littaFi rubutacce.
59. Kuma babu abin da ya hana
Mu, Mu aika da aycyi face saboda
mutanen farko sun Raryata game da
su Kumn Mun bm wa Samudawa
tacuwa. ay a bay van anna, sai suka
yi zalunci game 6a ila. Kuma ha Mu
aikawa da ayoyi face domin
tsoralarwa.
66". Kuma a lokacin da Muka ce
maka, "La 11^ ne Ubangijinka Va
k cwaye mutane 11 . Kuma ba Mu
sanya abin da ka gani wanda< L J
Muka nuna maka ba, faue domin fi-
tina ga murine, da itaciya wadda
aka Ia'anta a cikin Al£ur T ani. Kuma
Mun a Lsoratar da su, sa'an nan
(tsoratarwar) ba ta £ara su face da
kangara mai girma
61. Kuma a. lokarin l2> da Muka
ce wa mala'iku, "Ku yi sujada ga
Adamu" sue suka yi sujada, face
Ibitlsa. yace h "Shin, /.an yi sujada ga
wand 9 ka 1 - 11 halilta shi yana laka? 11
(I) Abubufturi da Annahi ya gani a darcn [aii'i da Mi'Lraji, watau lafiyacsa zuwa
sacna wadda aka >'i i&tiara da ira a faikcrn sGiai. Itaciyar da aka I a unt^ . .1a cc /a££um.,
abinan mu.tfl.ncn wu\a. Aicwai rr.i]EarHna, a. cikin wan nan, cewa ayfiyinda aka bid wa wani
Annabi snn fi wadanda aka hai wi wasu AnnabaWJ tyrma.
(2} \lLi£irana a LKakarun jinsin rciutacn da thala'iku da aljafljm. An JliTtar da jitiskl
mutum da ssnva wa saui an lznso&hi biyu su yi niasa sujada. sa'an nan aka daukaka jiciMn
mala'ika saboda da'a. kuma aka la'anci linsin Ihhs* da
(3) Rybuti "k^" da Eara-min "ka" tve kc"j da yaki; laihlrin AJLah lie, domin ya tldna
balin cna^alLar Snaidacj eu Mai gLrma. Vana ym iila^anar da hu&hs, ba da
gkmaniawa ba.
17. Suratul Isra T
42>
\ v 6 >y ijj-
62. Ya ce 5 "Shin, ka gan ka a >...!
Wanna n wan da ka girmama a kai-
na, la lie ne idan ka jinkiria mini
zuwa ga Ranar fCiyama lalle ne, zan
lumBukc zuriyarsa, face kadan..'"
<5.¥. Ya cc, "Ka taf] Sa'an nan
wan da ya hi ka daga garc su, 10,
Jahannama ce sakamakonku, (Vfu
ba ku shi) sakamako eikakke.
64. "Kuma ka rikilar da wand a
ka sami iko a kansa, daga gate su,
da sautinka H kuma ka yi hari a
kansuda dawakmka da dakarunka.
kuma ka yi tarewa da su a cikin
dukiyoyi da cfiyi, kuma ka yi musu
wa'adi- " Alhali kuwa Shaidan ba ya
yi musu wa'adin kome face da rucfi.
65. "T.alle tie bayiNa, ba ka da
tvani tfarfi a kansu. Kuma Uhangi-
jinka Ya isa Ya zama Wakili,"
66. L'batigijinku ne Yakc gu-
danar dajirgi a cikin teku, domin ku
ncma daga falalarSa. Laik nc lSHl.
Ya k a fiance a gare ku Mat jin teal.
67. Kuma idan cula ta shafe ku,
a cikin teku, sai wanda kuke kira yd
Aace, face Shi. To t a lokaein da Ya
tsirar da ku zuwa ga tudu sai kuka
nijire. Kuma mutum ya kasance
mai yawan butulci.
68. Shin fa. kuct ami nee cewa
(Allah) ba Ya shaft; gefen £ as a game
da ku, ka kuwa Ya aika da iska mai
tsakuwa a kanku. sa'an nan kuma
7
i ----- * * * ^ tfJtTf.-* i^*lTf ,
*1
1,1) Mni ndFin sabijda KaSiadu bri >ii aarijn girm^n Uban^jin^a. A cikL]] m*£ami [bin
jjiwdi rusiiin LiadabL dn nuna Kiyflyya ga A damn, bar /uwa ^.ii iuriyarsu, wadtiii ^a ^ haifi5
ba tukuna
17.Suratul Isra*
426
\ v 6 >y ijj-
ba za ku sami wani waktli ha
do mink u?
69. Ko kun am ante ga Ya mayar
da ku a tikin tekun, a wani lokaci na
dabam, sa'an nan Ya aika wata
giiguwa mai karya abubuwa daga
iska, bar ya nutsar da ku saboda
a bin da kuka yi na kafird? Sa'an
nan kuma ba ku saraun mai bin
hakki saboda ku, a kanMu, game
da Shi
70. Kuma lalJe lie Mun gir-
mama 'yan Adam/ ]) kuma Muka
dauke su a akin Easa da teku : kuma
Muka arzuNi su daga abubuwa
masu dadt, kuma Muka flfita su a
kan masu yawa daga wadanda
Muka ha lilt a, fifitawa.
71. A ranar da Muke kiran m
k 6 wane mutane da llmaminsu,, lu,
wanda aka bai wa lit la fin sa a da-
man sa, to, watfannan suna karatun
Uitafinsu, kuma ba a zaluntar su da
/aren bakin gurlsin dabmu.
72. K uma wa nd a y a ka sa ncc ma-
kaho C3) a cikin wannan, sabdda
baka shi a Lahira ma k a ho no, ku-
ma ma ft Data ga hanya
7^. Kuma la lie nc sun yi kusa,
haklka, su fitine ka daga abin da
Muka yi wahayi ^uwa gare ka, do-
min kaiurluTa waninsa a gare Mu, a
iokatin, ha(cika h da sun rikc ka
ma soy i.
^o^^^^o^ 5" IMS
(I) Mufcarana a tsakamn. Ji i lsjji mutum da sauran hatitlar Allah.
(21 MukaryrLLi a Latum i Lsakacur] n] ' ucnm inni kucna da [5a.ka.tlL]] rcununjr -d ; i
kajlrai.
(3) M Lilt irafLa ti Is^ikini cl makanUir hdxiTH lia. iniikalltilr giilUt] ido.
17.Suratul Isra*
427
\ v 6 >y ijj-
7^. Kuma ba domin" 1 Muri
Ubbaur da kai ha, lalle nc, hafiTfca.
da ka yi kusa ka karkata /uwa gare
su ta wani abu kadan.
75. A lokacin, la tic nc, da
Mun cfancfanti maka ninkiti azahar
ray uwa da n ink in azabar mutuwa,
sa'an nan kuma ba za Jca sami
mataimaki ba a kanMu.
If}. K urn a lalle ne, sun CI3 yi kusa,
hafTCa, su tayar da hankalinka
daga kasar, domin su fitar da k;u
daga gare ta. Kuma alokacim ba za
su zauna ba a kan sa&amiika fate
kadan.
77. Hanyar wadanda, haEilca,
Muka aika a gabamnka. daga Man-
zanninMu. kuma ba za ka sami
jiiyarwa ba ga hanyarMu.
7$. Ka tsayar da salla C3> a kar-
katar rana zuwa ga dub tin dare da
lokacin fitar alfijir, la lit ne karatun
filar alf]jir ,4) ya kasancc wanda ake
halarta.
(1] \1uiJcirH,Tiii a iNakanin sarauta da Mall/stiem Allah Shi km dtiniya yana La:na
rn.ir.ijf^n.a dnanm nimati. yurdar jnulinctisa Amman Man/cm AllatL hi yd iake abm da
Allii h umurcc &tlt da sbi domin ncman yardar muLafte.
(2) Mukaraha Li tsakatun mai aiki do" mm Allah, ba a iya jiiyar da itlt daga ajkinsa
domm Ilium tl wala kamiija. amma mai aikm duniya ana Lya CliJljli sill dOJULtl bakiA. Kunia
bambancm hijira da k^ra, wadanda Huka ki3n AimabL[]£Li sai a halaka stk umini wadanda
AnnabicisLi ya yi bijira gabatlui u,7ina. to, ba ?i\ 3 halaka *ll bs.
(3) Tsayar d? salla a akin Inkuiatrta. ibi ne yak* huna a yaudari mutum da maguna
har a sanya shi ya yi abin da liai kamata. by, ko kuma ya yi abin da nhaiT"a Lit nana.
H) Karatun fitar allijir, ana tiulln salLar as-jba. Saboda baka ana son dentin karatu a
cikinla, gwarKwadtm fara La a dull Lin date a bayan f]1.-3r alfijir.
17.Suratul Isra*
42S
75?. Kuma da dart;, sai ka yi
hira (1) da shi (AlEur am) a kan Eari
gare ka. Akwai tsammanin Ubangi-
jinka Ya tayar da kai a wani matsayi
godaddc.
SO. Kuma ka ce, "Ya Uban-
gijmar <2> Ka shigar da ni shigar
gaskiya, kurna Ka fctar da ni iltar
gaskiya. Kurtia Ka sanya mini;,
daga gunKa, wani Jcarfr mai taima-
k«." '
St. Kuma ka ce, 'Gaskiya ta zo,
k uma Jcarya ta la] ace. Lalle ne karya
ta kasance lalatacciya."
82. Kurna Muna sassaukarwa,
daga Alkur ani, abin da yakc wara-
ka ne da rahama ga mum mai
Kuma ba ya kara wa azzalumai
(kome) face hasara.
R3. Kuma idan Muka yi ni'ima a
kan mutum/ 33 sai ya hinjire, kurna
ya nisanta da gcfensa, kuma idan
sham ya shafc ahi, sai ya kasance
ma] yankc k"auna,
84. Ka ce, "Kowa ya yi aiki a
kan hanyarsa, Sa'an nan Ubyngi-
jinka ne Mail sani ga wanda yake
mafi shiryuwa ga hanya."
85. Suna tambayar ka ga ruhi.
Ka ce, "Ruhi daga al'amarin
>S 1 - "^V'i ^ -■:[ '-■ --'!-:■■-+--
5$ i±y^*LJ>
■■ i i
(]] EtTra da A Ui utr'ani . walaa a yi SiillC'Lu] TilKa na d<i.rf, ShdtVi. hibhiyi]. a tare da
WULfL. Ga Antubl tahajjudl da Wutnn wajib: ni\ Gari a kan atiin da aka dora Sam ail
mutan-e. A IfitAcin dayakc zaunc a pi da. Ga sauran malara.-. Wlj[A sunnace, ka mar sail SJin
Tdi da itifcun ruwa da tiusulln ratia. da c:a wi[a. A jUj! akwiiJ bamh;tTKi a Isakisnin Arninbi
da lama'ariia a wajuJJ Wutn
(2j Kama ka yi addu'a a Likia sallarka da bayanta da wannnan add u "a domin ta nuna
siUamawarka ga Ubatigijinka A]]ah.
(1) Mafcirana a LsakaiiLJ] hi IGye bi\a Jia jnUtum. lialill ISdfloini ciy h^]in c,]1a.
17.Suratul Isra*
\ v 6 >y ijj-
Ubarigijinn nc. kuma ba a ba ku
(koine) daga ilmi face kadan "
fltf. Kuma I a lie ne idsjn Muti so,
haklRa, Muna tally a da abin da
Muka yi wahayi 7uwa gare ka.
Sa'an nan kuma ba za ka sami warn
wakili ba dominka game da shi a
kanMu.
87. Face da rahama daga
Ubangijinka. Lalle ne falalarSa la
kasance mai girma a kanka.
88. K a ce, ' L La] I e ne idan m utane
da aljannu sun taru a kan sti zo da
mi sal in wannan AMcur'ani, ba /a &u
zo da misalinsa ba, kuma ko da
sashini-u ya kasance mataimaki ga
sushi.
89 Kuma lalle nc. ImJuJca* Mun
caccanza domin mutarii;. a cikin
wannan Alfcur'ann daga kmvane
mi sal i, sai mafi yawan m utane suka
Jti (kotric) face kafirci.
90. Kuma suka ce. "Ba za mu vi
imam ba dominka sai ka 6u66u-
gar fu da idan ruwa daga £asa.
9 /, "Ko kuma wata gona daga
dahinai da inabi ta kasance a garc
ka. Saan nan ka bub b agar da kora-
mu a tsakaninta bubbugarwa.
92. + *Ko kuwa ka kayar da sama
a kanmu, kabukka, kamar yadda ka
riya T ko kuwa ka zo da Allah, da
maJa'iku bangabanga.
Sail
■: ■
Ai*^ -Ah
^, .? ----- ^ 5
— ^ ** J- vT-> — ^
(1) KaTirt ya iya hangcn a bin da ba a lya fa&a shi da ^afio&in ji na jiki, domin haka
(iulca rccmi cfjyan wadannan ubuhuwa ya aukii kimin >u yi mam Mummi yacia k-iii^ da
ganiri basTiii, diicnin haka ya wadacudu zaman ALJcur'anj aya 33i ai lsjl £U >m yj ljj iad i i du shi.
17.Suratul Isra*
430
\ v 6 >y ijj-
9i. ' ( K6 kuwa wani gida na /ina-
riya ya kasaiiec a aare ka, ku kuwa
ka lakci a cikin sam.ii. Kuma ba ?.&
mu yi imam b&ga takawarka, sai ka
sassauko da wani littafi a kanmu,
tnuna karanta shi." Ka ce, Ll Tsarki
ya tabbata ga Libangijma' Ban ka-
sance ba face mulum. Man/o."
94. Kuma babu a bin da ya hana
mutane su yi imanri, a lokacin da
shiriya ta je musu, face sun ce,
l "£hin, Allah zai yiko mm urn ya
zamo yiwn Manzo v
95. Ka ce, "Da mala'iku sun
kaaancc a cikin £asa. kuma suna
tafiya, suna masu natsuwa, la lie ne
da mun saukar da mala'ika daga
sama ya 7a ma manzo a kansu."
96. Ka ec, 11 Allah Ya isa /ama
Shaida a tsakanina da ku. l.alle Shi
Ya kasance ga bayinSa, mai £idid-
digewa Mai gam."
97. Kuma wan da Allah Ya shi-
ryar, tn, shi ne shiryayye, kuma
wanda Ya 6atar, to, ba za ka sami
wadansu masoya a gare su ba bai-
cinSa. Kuma Muna tara su a Ranar
Kiyama a kan fuskokmsu, suna
makafi, kuma bebaye tte kuramc.
Matattararsu J ah anna ma ce, kri da
yaushe ta bice, sai Mu fiara musu
wata wuta mai tsanani.
98. Wan can ne sakamakotisu,
sahcjda lallc su, sun kaflrta da ayd-
yinMu, kuma suka ce, "Shin idan
muka kasance £asusuwa da ni£a Ji-
lt un ga&u&uwa, shin la He mu. haJiiJ-
£a, wadanda ake uyarwa ne a eikin
wata halitta sabuwa?"
i J
- >^^_i> Aft .1 ,i
i 7 ■' r~- .■
' J J "I— . _ri I -H- H _M_
17.Suratul Isra*
431
\ v 6 >y ijj-
9?. Shin! kuma ba su gan7 (n bf*
(cewa) hi 11c ne Allah. Wanda Ya
halitxi sammai da £a&a., Mai ikon yi
nc a kan Ya ha lied misalinsu?
Kuma Ya sanya wani ajali a gare. su
wanda babu kokwanto a cikinsa?
Sai azzalumai suka Ei face kaflrci.
/Otf. Ka ce, "Da dai ku, kuna
tnallakar^ taskokin rahamar
Ubangijina, a lokacin, hakika, da
kun kame, domin tsoron £ are war
taskokin. Kuma milium ya kasancc
mai kwauro ne."
/ 01 . Ku m a In 1 le ne . h a £i £ a . M un
bai wa Musa ayuyi'- 3? jiuda tara
bayyartannu, Sai ka Umbayi Ram
Israelii. :j lofciwiii da ya je musu, sai
Fir'auna ya cc masa, "T-allt; ni, ina
zaton ka, ya Miisa, sihirtacce."
102. Ya ec, "La Ik rig, haEtika, ka
sani bah tj wanda ya saukar da
wadannan, Face Ubangijin sammai
da kasa, domin su zama a bub u wan
litra. Kuma lalle ne ni h haklka, ina
zaton ka, ya Fir'auna, halakakkc."
103. Sai ya yi nufin Utar da su
daga kasar. sai Muka nuUar da shi.
shi da wanda yake tare da shi gaba
daya.
J 04. Kuma Muka cc, daga ba-
yansa ga Bani IsraTla, "Ku zauni
1 ^&M^o\$Jl?J'*
J-
{]) Mufcarana a tHakamn farkoil halltta fla mayarwEi da ita. idan fariwii ba la
bLLwaya ba. 3n;iya.rwa bii ta buwayn tia
(2) IMLLfrarana * tsaltanin kyamar [nututci da rowarsa ga dukiyjtr da mallaka.
(J) Muiiatana a t&akanin magsnsr makariffiiri Fir'autia da Mansoti Allah. Milsa
domin mlna liyar AnTmbawB ba hu L^[)r^^[l JutwiS Wiijen tyar da Man^iiricin Allah, tuma ba
5U jjanin wani Earfi a jiabailiii face ila AU^lh
17.Suratul Isra*
432
Easar, Sawn nan idan wa'adin
Ear she ya zo, 7a Mu je da ku
jama'a-jama'a. 11 n 1
/fl.5 Kumii da gaskiya Muka
saukar da shi, kuma da gaskiya ya
sauka. Kuma ba aike ka ba face
kana mai bayar da bushara, kuma
mai gargadl.
106. Kuma yana abin karatu,
Mun rarraba shi, domin ka karanta
shi ga mutane a kan jinkiri, kuma
Mi.cn sassaukar da shi sassau-
karwa. (2)
107. Ka ct\ "Ku yi Tmam 0> da
shi, ko kuwa kada ku yi imam\ lalk
nc wadanda aka bai wa ilmi daga
gabaninsa. idan ana karalunsa a
kansu. suna lathi wa ga hafififiinsu,
sun a masu sujada.
108. "Kuma sun a cewa: Tsarki
ya tahhata ga Ubangijinmu! Lalle
ne wa'adin Ubangijinmu ya kasan-
cc, hakiica, abin aikatawa."'
109. Kuma sun a faduwa ga
hafiofiinsu .sun a kuka, kuma yana
Kara musu tsoro.
(1) Wann*n mag^na [*n£ kami da da'afrU Yah lid U C&Wa yana rubllM a ciktn
Sitiallmmi za in kuma haduwa bayan rarraba a nan duniya, kuma H sad i sin krimawar
Yahudu a Falasdmu, bar Musu I mi su yi ya£f da 5u h 5uni a kan gaftar gaba.-;, kuma au
Va hri da wb sun a a k a.n g,i R ar vaimna daga K up n I , rii uti }-an u. k arfu la wat;naJ] ra "ayj
Kama an ruwaito urwa daga rikm alumomin TasJur. Kiyama akwai komawar Yahiidu a
FulaiJum. ALLaLi \\z Mai'L sam.
(2) Saukar da ALJEur'am j cikLu shekani aibiriti. ko ashitm da Llkll ya y: kamoi da
saukar ayivyLt: Musa tlia a ]C>kacm da yakc kuan L-'ir'auna tu-wh |>a. addini
(3) MuJiimrtar yin Tmani da rashin imamr^ mutane ga Al£ur n aiii ba zai rage
^askiyarsa da kurtic ba, -sai dai watfanda suka 1^ ■ imaTijn nc ?n sn cii'.u. S^'^n nan da
baimban-ti oi t!s-ik|i,nin mpi ilmi da jahili. Ma: ilrr.L yana da. ^aa£in jawuwu /uwd jla gaikLya
har ya rasa anin lLb /aL aikata fact >a fidi i i k ill 1 , a kai] ]]a&ar3a. yana tiiayar da a! "amah £a
ALla.lL kuina yana tawaLi'u.
IT.Suratul Isra*
433
110. Ka ce, ,l Ku kirayi Al-
lah 133 ko kuwa ku kirayi Mai raha-
ma. Itowanc kuka kira, to, Yana da
sunaye mafi kyau. Kuma kada ka
bayyana <2> ga sal lark a, kuma kada
ka boyc la, ncrni hanya a tsaka-
nin wanc-an
Kuma ka cc, ' Gc>diya 0> la
tabbata Allah Wanda bai riki da
ba. kuma abokin tarayya bai kasan-
ce a gare Shi ba a cikin mulkinSa,
kuma wani ma soy i sabcKla wula-
kancirt bai kasance a gare Shi ba. 11
Kuma ka girmuma Shi, girma-
mawa.
Tana karantar da ladubban ibada zuwa ga Allah da yin aiki da
zahirin shari 1 a da barin dukan abin da va sa6a wa shari'a.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
1. Godiya La tabbata ga Allah
wanda Ya saukar da LiLtafi a kan
bawanSa kuma bai sanya karkala
ba a garc shi.
(J) MuJiiaratia 3. tsakamn sun i5 yen Allah wadanda aku kuan Sa di\ su wajen rolJo da
wadanda hi -.i yin ratfo da ?su. Sana yen mafi^a kjim da ate kitaci Allah d.'H 5U HadiHi ya
kawn :nai a ncma daj^a Jalalaini.
(2) Kuma tsakaKawa wajen karalun sal I a ku addiTa kamar yadda aikm Annabi ya
mjna yadda ake yi, kada a bayyana kada a Go^C. Sal d^a Haka.
(3) Ka ce, "Allah ba shi da abokin. mufcama a kO^aee jiha- Shi kada] Ya cancand
ujirrn ama wa. Satidda haka ka girnwma Sin, drmaixia'war da la dai:e da Shi.
lS.Suratul Kahf
434
1 A ci4&' Ijj^
2. Madaidaie], domin Ya yi gar-
garfi da a^aba mai tsanani daga gare
Shi, kuma Ya yi bushara ga mumi-
nai, wadanda suke aikata ayyuka
na kwarai da (cewa) suna da wata
lada mai kyau.
i. Suna masu zama a eikinta har
abada,
4. Kuma Ya yi gar gaol ga wa-
danda' 11 suka ce > "Allah yana da
da/'
5. Ba su da wani ilmi game da
wannan magana, kuma iyayensu ba
su da shi, abin da ke tlta daga
bakunansu ya girma ga ya zama
kalmar fa da ! Ba su fa-dan kome lace
£arya,
6 . To, ka yi kusa ka hala ka ranka
a gurabbansu, wai domin ba su yi
imam dn warnum \iib\ir\ b\\, ^bodu
batfin tiki.
7. Lalle nc Mu. Vlun sanya abin
da kc kan £asa, wata £awa 12J
garc La, domin Mu.jarraba su; wan-
nc daga cikinsu zat zama mafi kyau
ga aiki.
8. Kuma I a lie Mil, Masu sanya
abin da ke a katiia (ya zama) tur-
ftaya ftekasasshiya nc.
> 'I -*+ _- x-
la. ■ yjJl
l *-w-
£y }jj=r> J^hv^ ^c^*-* slir*^ J i?
(15 Larahawa sun mjilii'iku 'ya'yan Allah n;. Yfthuddwa sun <:c U-rairu d"n,n Allah
[ic, Naxara nun lc Tsa dan .Allah nc. Ilj'bu Ladabi pa fziiJiri wan run macana. Siihodu haka
ArmabL Muhatnniadu. [sua da amindn Allah su cibbata a gaic tha, y_a ,tay<i musu, ccwa
wan nan nugana Gfarya en kuma rashin ludabi nc gn Allah. Da bn su yi imani bit, ya ji txcirij
kada ya ramj shi ne ya yi lcwai]Tcjn bait] pa \ndA inn mi gaskiya. Sai Allah Va u;a.ya rr.dHa,
ttwa kaJa ya biilakar da rania [lumin baKin tikin haka.
(?.} Sabcida hak^ fa war £asa, kamar fur cp itlccnts nc, ba &u iiwfin mai han^li
tiarcwar Ladabi [arc da UbanjyjiciHa, da bin jiban'ar litlafin da aeta daukar wa Artnabi.
kuma ba a sanya uia&a karkata ba.
lS.Suratul Kahf
435
9. Ko kuwa ka yi zaton cewa
ma'abuta kogo tL) da alio sun ka-
sance abin mamaki daga avoyin
Allah?
10. A lokacin da samarin suka
tattara zuwa ga kogon. sat suka ce,
l Ya Ubangijinmu ! L2> Ka ba mu
wata rahama daga gari 1 Ka, kuma
Ka sau£a£c man a (samun) shiriya
daga aramarirtmu/'
11. Sai Muka yi duka a kan kun-
mmwansu/'* 1 a cikin kogon, she-
karu ma^u yawa.
12. Sa'an nan Muka [ay ax da su,
domin Mu san wane day an Jumgi-
yoyin biyu suka 11 lissafi. ga abin da
suka /auna na Lokaon.
H. Mu nt ke jcranla maka la-
banns u da gaskiya. La Ik tic au,
watTansu saman nc. Sun yi imatii da
I7batigijiti.su, kuma Muka Sara
musu wata shiriya.
14. Kuma Muka tfaure a kan
/ukaiansu, a lokacin da *uka tsayu,
sa'an nan suka ec, "Ubangijinmu
Shi tic Ubangijin sammai da Easa.
Ba za mu kirayi waninSa abin bau-
tawa ba. (Tdan mun yi haka) lalle
nc, hakika, mun fadi abin da ya
£e[are haddi a sa'an nan."
•f.
Up y > *kty£* sir
(1 ) LoltaCLT] da Allah Ya kada A Tins hi ya. wahalar da katisa dumm bafc'iJ] cikin ba a
buhl maganarsa ha, sai Ya ba .s-hl labarin tna'abula kfjgi?, yadda AU\n yi gudnn hrtTa eta
aJJiiLL[]ia. Allah Ya isaie su daga wahala, a dkm halm abin al"a|nhi. Sa'an nan Jiissar la
lUttaJA a kan laduh^A warfanda .nke niiman mulim ya LsariJ ^tj tar^ da UbarlgLjtiilsa a dkin
hHnk^r. Tnominx.-i, k^.mar yadda bayani cltjtlh.
{2) Sun fara da addu'a ta ncman shiriya da^H Allah, UhanpiLnsu. Addu'a tun ftrko
ga komc la^iabi nc Kuma farawa tla riiina baalarsu Ka Uhan^iji. ladabl nt Hjjira da
addict, ^adabi ne. kuma acninuewa da iHmuj] JaJlanur Allah, ladabl r.c. pa Allah, sahhda
hilkii Allah ya JlBlnd tsaion kogon yn, 7j,mc mii^L.] maPi kyawjn wimn /^mi:.
{}') Duk«t a cikin k'jnituwa, .ibi tie Siiiiya musu bared.
IS. Sura tul Kahf
436
1 A ci4&' Ijj^
15. " G a wada n nan mutanen m u,
sun rikii waninSa ahin bautawa!
Don me bi su zuwa da wata bujja
bayyananna a kansu (wacfanda ake
bautawa r ) '• To, wane ne m afi zal un c i
daga wanda va £aga learva ga
Allah?
ifi. ll Kuma idan kun tii satire su,
su da abin da suke bautawa, fact
Allah, to, ku t attar a zuwa ga kogon,
sai Ubangijinku Ya watsa nmku
daga rahamarSa, kuma Ya sauicake
muku mad agar a daga al'ama-
rinku"
17 Kuma kana ganin rana idan
ta flu* tana karkata daga kogonsu
wajen da ma. kuma idan la fadi,
tana gurgurar su wajen hagu, kuma
su, suna a cikin wani fl 1 i daga garc
shi. Wannan abu yana dag a aydyin
Allah, Wanda Allah Ya shiryar, to,
shT ne mai shiryuwa, kuma wanda
Allah Ya batar, to, ba za ka samar
masa warn" majibinci mai shiryarwa
ba.
Kuma kana zaton su far-
kakku nc, alhali kuwa su masu barci
ne. Muna juya su wajen dama da
wajen hagu. kuma karensu yana
shimfide da zira'o'in Eafafuwan.sa
ga farfajiya (ta kogon). Da ka Icka
(a kan) su fda) lalle ne, ka juya daga
gare sua guje kuma (da) lalle ne ka
rika da tsoro daga gare su.
19 Kuma kamar wannan ne.
Muka tayar da su, d6min tl} su
.-■ Lr . *■
"V* [+t- JET " tf . ^
Hi > Mahfiwar^r mi]TnLnai hay»n hiinciTi shekara. cf^ri llJilx. ii[[]mb ddk da lliikti Suflii
cikin h jnkaizn.s'j sunn rcuvLir iil'iicilari y.4 Allili.
lS.Suratul Kahf
437
1 A ci4&' Ijj^
tanibayi juna a tsakaninsu. WEmi
m ai mag ana daga cikinsu ya cc.
"Mene nc lokauri da kuka zauna?"
Suka cc, ' l Mun zauna yini daya ko
sashctt yini.' h Suka cc n "Ubangi-
jinku nc Mafi sani ga abin da kuka
/anna. To, ku aika da dayanku,
game da azurfarku wannan, zuwa
ga birnim <n Sai ya diiba wanne ne
mafi Isarkiga abin dafawa, sai ya /o
muku da abinci daga garc shi.
kuma sai ya yi da hankali, kada ya
sanar da ku ga want mutum.
20. "La Me nc su, id an sun kama
ku : za su jcfc ku, ko kuwa su mayar
da ku a cikin addininsu, kuma baza
ku sami babhan rabo ba, a sa'an
nan har abada."
21. Kutrta karnar wancan ne t
Muka nuna su (gare su) domin su
san la Me wa'adin Allah gas key a nc,
kuma lalle ne Sa'a babu shakka \\
cikinta. A lokacin da suke jayayyar
aTEimarinsu a lsakaninsu, tI? sai
suka cc, "Ku £ina wanigini a kansu,
Ubangijinsu nc Mail sani game da
su." Wadanda suka rinjaya a kan
alamarinsu suka cc, "Lallc mu ri£i
masallaci a kansu."
22. Za su cc, "Uku nc da na
hudunsu, karensu," Kuma suna
ccwel "Biyar ne da ny shi dan su
kyrensu, 1 ' a kan jifa a cikin duhu.
Kuma iuna cewa, l Rakwai nc da
" i
Hi Hrnm sh: n- Tarssuv Siinar. sarkinsu Dafcaylnus
(.2] MiLliawaroir imirninpi da kafira], da yiiddu kal'iiiU ke zaxtai da a Tama n. hi da
iimbalon ya tlIht Allah UbanyijrtisiiJ ba. Da yadda sukcyin ^ari-faifi^amaLtalijl:]! lL[J]I daya
kamaia a. mayar da saninsu ga Allah,
lS.Suratul Kahf
4?S
1 A ci4&' Ijj^
na takwas dlnsu karcnsu," Ka cc,
cl Ubangijina 1]:i ne Mafi sani ga
£idayarsu s babu wanda ya san su
face kadan,." Kada ka yi jayayya
a cikin al'amarinsu. sai jayayya
bayyananna. Rum a kada ka yi
falawa r2> ga kowa daga garc su a
cikin aJ h amannssu.
2i. Kuma kada lalle ka ce ga
wani abu, "Lalle ni, mai aikaiawa
ne ga wancan a gobc."
24. Face idan Allah Ya so. Kuma
ka ambaci Ubangijinka idan ka
mama, kuma ka cc, '"Dammyni ga
UbangijTna, Ya shiryarda mi ga ahm
da yakc shi nc mafi kusa ga wanna n
na shiriya,"
25. Kuma suka /aufia a cikin
kogonsu shtikaru tfari uku, kuma
$uka dada tara,
26. Ka tc, Allah nc Mali sani ga
ribin da suka zauna. ShT nc da (sa-
nin) gaibin sammai da £asa. Mcne
nc ya yi ganinSa da jinSaf Ba su da
wani majifoinci baicinSa., kuma ba
Ya tarayya da kowa a cikin liukun-
cinSa.
27. Ka karanta abin da aka yi
wahayi zuwa gare ka, na littafin
Ubangijinka. Babu mai musan-
yawa ga kalmonunSa, kuma ba za
ka sami waTa madogara ba daga
waninSa,
j.-* **t_r ■£- pP " u y
til [ U^- i I »T .P-fl ,-■
.-■ ■-
{ J ) Rajanm La dn than ma g,a jia £a n ia [sal c l i n i I mi da n a a.i k i H.i hu wa nda y:i sa n ga i bij
siii Allah. Ea <i Ldmbayar malaman feala da von /uciya. dDrnin sari-facfi suke yi |ja jawabm
mai tambaya.
1 2) Di'hm:]] haka ba u yzn falaw-a a wunn malamici hidi "lj ko \h.h\\i tUimin /.ai Jadi abm
da yakc su, ko kuma ya yi kuddtir] f-nii . j Tla ti ukm duhu
lS.Suratul Kahf
4^
1 A ci4&' Ijj^
28. Ka ha £ u rt a r da ra nka t are J a
wacfanda ke kiran Ubangijinsu, safe
da maraicc, sun a nufin yardarSa.
Kuma kada [danunka su jay a daga
barinsu, kana nufin tfawar rayuwur
duniya. n ' Kuma kada ka bi wanda
Muka shagaltar da zuciyarsa daga
hukuncin\lu h kuma ya bi son zuci-
yarsa, alhiili kuwa aPamarinsa ya
k as ante yin. &arna.
Kuma ka ce. "Gaskiya daga
Ubangijiuku lake'' Saboda haka
wanda ya so, to, ya yi Tmani, kuma
wanda ya so. lo. ya feafirU. La lit; nc
Mil, Mun yi tattali do nun a/za-
lumai r wata wuta wadda shama-
kuntasun kewaye da su. Kuma id an
sun nemi taimako sai a taimake su
da wani ruwa Lunar dabzar mai,
yana soyt i'uskoki. Tirda abin shan-
SU, kuma wular ta yi rnnjnin zama
mahutarsu.
30. LalJe nc wadanda suka yi
imani kuma suka aikala ayyukan
EwaraL lailc nu Mu, ba Mu tozartar
da ladar wanda ya kyautata aiki.
31. Watfannan suni da gidajen
Aljannar /ama, koramu na gudana
daga karEashinsu, ani sanya. mu&u
(cawa, a cikinsu, daga mundaye na
zinariya, kuma sun a tufantar wa-
dansu tufafi kore, na alharini rakiki
da alharini mai kauri, suna kishin-
gidc a cikinsLi, a kan karagu. Ma-
J- "5 - -F" J V
-I - > /it _ i -j^T-"
(I) Aydyi Tin ashirin da b&kwai da ashiirin da takwas sima umurm da tin shsri'a
ALJtur'ani, kuiUa &u:iii bam daga. hiri son Tiiciya tlomin ncniiin i'awiir riyuwiir diiciLya
wflddrt nMn yi cldmin a jan^hi wawa da iLa, sa'aci ;ia[] ta kd]lia tlltfiaya kcKasasstliya. IXlfal
svfi ki]TTia, ta la.lt was da la Lara. Mun dai sani. L _ i;wa u:]]arni da bm &har:'a bayyanariTia ?>h s
nf kaci lubinci iirai.
lS.Suratul Kahf
440
1 A ci4&' Ijj^
da]] a da sakamakonsu. Kuma A I- ^il^JJjiJX^
janna ta kyautatu da zama wurin
hutawa.
32. Kuma ka buga mum misa-
da wadansu maza biyu. Mun
sanya wa dayansu gonaki biyu na
inabobi, kuma Muka kewaye s>u da
ilacen da bin a i, kuma Muka sanya
shuka a tsakaninsu (su gonakin).
33. Kowace gona daga biyuru ta
bayar da amfanmta. kuma ha (a yi
/alundn kdmc ba daga gart shi.
Kuma Muka 6u Fidugar da Jccjrama
a tsakaninsu.
34. Kuma dan iiace ya kasanct
gare %hi. f?ai ya ce wa abokmsa,
alhalt kuwayana muhawara da shL
"Ni ne mafifici daga gare kaa wajen
dukiya, kuma mall izza a wajen
jama 'a. 11
35. Kuma ya shlga gonarsa, al-
hali van a mai zalunci ga kansa, ya
ce., "Ba ni zaton wannan za ta hala-
ka har ab a da.
36. "Kuma ba ni zaton Sa'a
mai Isayuwa kuma lalle ne s id an
an mayarda ni zuwa ga LJbangijma.
lu, la lie nc, *an sami a bin da. yakc
mafi albiri daga gare la ya /ama
makoma."
37. Abokinsa ya ce masa. alhSli
ku wa yana muhawara da shi, "Asbc
ka kafirta da Wanda Ya halitta ka
daga mr&aya, sa'an nan daga digon
maniyi, sa'an nan Ya daidaita ka, ka
zama miitum ?"
{]) Misili 13a mai Hh*£a?a ck dumya da Jti^JiJrta, mai iuurm komiwi lurftaya
tfcltawsshiya, da tnai bin am urn in Allah,, mai kdabi Ha bi.ii sliarl'ii. Yaildu aEibar
kawanorisa /a la ItaFJiTicc
^o'*£' iy
1 ^,
lS.Suratul Kahf
1 A ci+^J' ijj~>
38. LL Amma ni, Shi nc Allah
UbangijTna, kuma ba zan lam kowa
da Lbangijmn ba.
39 "Kuma don me, a lokaein da
ka shiga gonarka, ka ec, 'A bin da
Allah ya so (shi km tabbata) babu
wani £arfi fate game da Allah.' I dan
ka gan nL ni nc rnafi karanci daga
gare ka a wajcti dukiya da tfiya.
40. l To, akwai fat an UbangijTna
Ya ba m abin da yake mat! alhen
daga gpnarka, kuma ya aika azaba
a kania (ita gonarka) daga yam a, sai
ta wayi gari turbaya mai santst.
41, "K6 kuma ruwanta ya wayt
gari fuJEaJRUcc, saboda haka, ba ka
iya nemo shi ba dominta."
42 Kuma aka halaka dukan
"ya'yan itaeensa, sai ya wayi gari
yana juyar da tafunansa biyu. sabo-
da abin da ya kashe a c-ikinla, albali
kuwa ita tana kwance a kan ras&an-
ta, kuma yana cewa. "Kaitona, da
dai ban tara u> wani da Ubangijina
ba! T '
43. Kuma wala jama 'a ba ta ka-
sance a garc shi ba, wadanda ke
laimakon sa, baicin Allah, kuma
bai k usance mai taitnakon kansa
ba,
44. A eafi laimako da jibrinta ga
Allah yake. ShT nc kawai Gaskiya.
ShTne MaiTlTci ga lada kuma MalT-
ffci ga akiba.
© 'J^w> ^-te^
,1 *%?
[ I) ¥ii yi niiJimiir iLiiliikar j^o Il4i± fcawaL a mm 3 h;ii yi nudamar JiiRrcicL slllckili da yu
yi ba, Hubuda liaku Allah tai mayar mas}* da Had din La ba. Dajja. Han kuma an.i fahimtaT
ccwa msbjn mai dit aPamari pa ALLah. Hhiritu []^, kllltu gumtm k^l .iFsboda cli^ k i shirliurtt:
Wanda fetiwar diiiiiya. ks saiiya wawiiye a ciki.
442
1 A Jl^"\ ijj^
45. Ka buga musu misahn nl-
yuwar dunjya, kamar ruvva nc wan-
da Muka saukar da s.hi daga sama
saan nan rsirm Rasa ya garwaya da
&hi, sjTan nan ya wayi gari dudduga,
iska tana shikar sa. Kuma Allah
Ya kasancc Mai yawan ikon yi ne a
kan dukan kome.
46. Dukiya da tfiya/ 15 su ne fa-
war ray u war duniya, kuma ayyuka
masu wanzuwa na Jtwarai sun fi
zama alheri a wunn Ubangijinka ga
lada kuma sun fi alhen ga burl
47. Kuma a ranar da Muke La-
fly a r <Jei duwatsu. kuma ka .ga kasa
bayyane. kuma Mu lara su har ba
Mu bar kowa ba daga garc su.
48. Kuma a gitia (Jf su ga Uban-
gijinka suna sahu guda, (Mu tt
musu), "Lalle ne, ha£i£a, kun zo
Mana kamar yadda Muka halitia
ku a farkon lokaci. A 'a, kun riya
c£wa ba za Mu sanya muku wani
lokacin haduwa ba."
49. Kuma aka aza littafin ayyu-
ka, sai ka ga masu la ill sun a masu
jin tsoro daga abin da ke cikinsa.
kuma suna cewa, lL Kaitonmu]
Mene ne ga wanna n lit tail, ba ya
bar in £arama, kuma ba ya barin
babba, fate y a kididdigt I a Kuma
suka sami abin da $uky aikata ha-
larcc. Kuma Ubangijinka ha Ya
/alunlar ktiwa.
L A 4"*"
&&&&&
!.-■
< ^ - J ■ j t ■:
(1) Dukiya da diya, kawar duniya ne, idan suka zama abin alfahan ga mai su, amma
idan an ciyar da dukiya ga, tafarkin Allah, kuma aka karancar da (Tiya ga bisa ufarkin
hanyiir Hhsn'rj sukij lashi MLLSulmin Jtwarii, In., iun /ama aikin shan'a Lj]]]ra nan.
{2) Buiyanin abubuwan da kc aukuwa a wunn hisabi kc nan ga misa bin son Zuciya,
Ki] bur \han'i.
lSSumlul Kahf
443
1 h Ut^ll SjjH
50. Kuma ei lokacin da Muka ce
wa mala 'iku r "Ku yi snjada ga
Adamu.'" Sai suka yi sujada. Face
lbllsa, ya ka;>antx daga aljannu sai
ya _yi fas iff and ga harin umurnin
Ubangijinsa. To fa, ashe, kuna ri-
le on sa, shi da zuriyarsa, su zama
majiESinta. baicin Ni, alhali kuwa su
makiya ne a gare ku? Tir da ya
/a ma musanya ga azzalumai/ 15
J/. Ban shaida musu haliuar
sammai da kasa ba. kuma ban
(shaida musu) tialucar rayukansu
ba, kuma ban k usance mai rikon
masu fratarwa (da wani) su zama
malaimaka ba.
52. Kuma da ranar da Allah
Yakc «wa, "K.u kirayi abokan ta-
rayyiTa, wadanda kuka riya.' 1 Sai
su kiraye su, sai ba za su kar&a
musu ba T kuma Mu sanya Mau-
bika u> (Mahalaka) a Isakaninsu.
53. Kuma masu ]aifi suka ga
Wuta, suka tabbata lalle ne. su
masu auka mata ne, kuma ba su
\ami majuya ba daga garc la.
54. Kuma lalle ne, haklka, Mun
jujjuya, a cikin wan nan A I Eu rani.
. "Nil-" -x 1 , 1 f '." - ^ I 1 1 ^
il) Allah ShT ric Ya h h li I L:j matin r. kuma Yi daukaka darajariU, d6min Yi vary*
mali'ika suyL sujada jja ubanKu Adauui. Saboda wanna n soyayyar kuma Ya hi su. slLiin'iir
da zi £ti bi iu shiryu har su shj^a Aljanna, amTna i&j Kuka £i, iutu koma ShaLtfan wanda
y H i k'-" ?hi nc fHJ'koTi maJtiyin nhansu, Adiimu., wdfida ya fci >'L WE SUjdCfl. h*f nks la'anc shi,
sunii hin su, shi da [fiyansa, aLlLiLL ku^a babu, wani at ill Sll iya yi musi] tlli aLEi^ri kn Jiii
sh:irn, diitniTi si mi hiiliua ite kamarsu Ba SU san koine bp a snma ko a Jia,HLi. kuma A]]dh
bii yin [iid'afimlai koiuc da su Wanft.i ya bi ShaiLfan har ALLbibL, 1<j. yS yi rnugunyar
nmsanya. kuma ya zalucci kans-x Kwarai
(2J Mauhiki iCiiin w-iini i at'j nc ^ wuiq, iisjilinKa daj^a 'TVabkii, witiHi yii tiaLaka. /a
a Sar.ya wannail ra't'i a isftkinin masLL hin Sbaida:] da iUidnn gumaki. da w^nda ya shirya
niUKU jiimakan, si]na baula musu..
ISrSumlul Kahf
444
1 h (jjH
dag a. kowane inn misali g_a mutane
(domin su ganc, su hi shari'a), kuma
mucum ya ka&ancc mafi yawan abu
ga jidali- Cl)
J J. Kuma babu a bin da ya hana
mularic su yi irnani a Inkacin da
shiriya i.a /.o musu, kuma su nemi
gafara daga Ubangijinsu, face han-
yar farko 125 La je musu ko kuma
azaba la je musu nau>nau 1.
5tf. Kuma ba \fu aika Manzanni
ba face suna masu bayar da bushara
kuma masu gargudi, kuma wn Jan-
da suk a kafjrta suna jidali da Gary a
domin su 6a la gaskiya da ita, kuma
suk a ri-Ei lyuyiNa da abin da aka yi
musu gargacfi da shi abin izgili.
57. Kuma wane nc mafi jsalutici
daga wanda aka tunatar game da
ay 6 y in Ubarigijinsa, sai ya bijire
daga barinsu. kuma ya manta abin
da hannayensa suka gabatar? Lallc
ne Mil, Mun sanya abubuwan ruil a
kan zukatansu domin kada su fa-
himce shi, kuma a cikin kunnu-
wansu (Mun sanya) warn nauyi,
kuma id an ka kirayc su y.uwa ga
shiriya t [o. ba /a su $hiryu ba n a
sa'an nan, har abada.
58. Kuma Ubangijinka Mai ga-
fara nc, Ma'anucin rahama. Da
Van a kama su saboda abin da suka
sana aula, lallc nc, da Ya gaggauta
■■■ :
(1) Jidali. stiT nc jayayybi, alhaLi Jiuwa filUtum, ya san VaM kail karya.
(2) Hany*r farkniu tc AlUh Ya haliika sahadii JaiJuisu, ko kuma azaba ta )c musu
nuLi''L-[iu.Li , i, d«min su M uiu]u[L J .Ll. iiu Jiii]^]lt idan Suri Rl, haktft su. W^dsnKu sun h:LSK.jr;d
'£^Jba]Li , k l>' Ji] bi: I l; ' dn Cu f'uskance su hayyam:. bisa kdr.i'un kulmaT 'fiLhala 1 d;i wn.saliri
fc'asa. da ma ujiiij' asLitMH
ISrSilraLiil Kahf
445
1 h (jjH
azaba a garc su. A' a, sun a da loka-
cin alien wad, (wanda) ba za su sami
wata makoma ba, baicinsa. <])
59. Kuma wadancan alJcaryu (J)
Mun halaka su, a lokacin da suka yi
zalunci, kuma Muka sanya lokacin
alkawarin, ga halaka u> su,
60. Kuma a lokacin da Musa* 4 '
ya cc wa yaronsa, " L Ba zan gushc ha
sai na isa ma ha da r Icku biyu, ko in
shude da lafiya shekara da
shekaru. 11
61. To. a lokacin da suka isa
mahadar tsakaninsu, sai suka man-
ta klfiiiHu, sai ya kama tafarkinsa a
cikin tcku kamar biga.
62. To, a lokacin da suka wee,
ya ce wa yaronsa, "Ka kawo mana
kalacinmu. Lallc ne hafcl£a n mun
badu da wahala daga lafiyarmu
wannan. 11
63 (Yaron) ya ce, 'Ka gani! A
lokauin da muka tattara zuwu ga
falalen nan, to, lalJe nl, na mania
kifin, kuma babu a bin da ya man tar
da nlshi. face Shaicfati, ddmin kada
lL** j
ei-'"'-- --■ - ---1 * . r " --■ " ""^f""
li "liiQ; £ji i^3» ££££
(1j Watiu l)a su dii wall JllaJcGma SU bar wannan Ifikann allEAwarini Kaukar azabar.
(2> AHEaryuH Adawa da SamQdawa da wadansumj.
(.1} Komi; Allah zai yi, sai Ya ianva mada lukacin iiukuwarsa. kuma h;T ?ai aulcun ha
sai ajalbi [Lari da ¥a auihiita maia ^a 70.
(4) Shine Mana bn [ruran Manzan Burti l£ra 'Ua SahahlLL wannan Jnssa, an (ambayc
shine. "Wane ne va il ilmi a sanjnsa'!'" Sai >'3 vc, sbT ne ya t\. Wiinn:iTi jaw iibi nasa Ea;*ki\a
nc, doJTlLn sill nc Man^on 7;iwms;i, shi re aka bai w:i AlLiiura. kaEni Allah Ya >'l ItLagaJlu
(In 5 hi. dai y.i muntc b.n AlJah Y'a fi nan: ba, dumm baka aka Ce jlUSa ya laf'l tiem^n
kmi j^ii wani rr.-jmm :i mnjjamar ^tku biyu. Walalluli hawall Allah . H H ilir\] YarntL
Musi kuwa, shT ne Yuslu'u bn N unin, ManzuDt Allah a bay an Must. Killn kuma
na euzurinsu ne wanda Allah Ya urnurcc shi ya dkulca, ^.yayye, kurtia. aka ce musu duka
LCJdii yai riii.. Ci\ a na:] nt Biwan Allah yak l. ma i shinn £ar;i w;i \lfj^a ilnu MiTVUr d-C*
i]mi Allah, shi nr. ladabin ^hari'a
lS Suralul Kahf
446
1 h (jjH
" j r i .-■ , .-- ^ 1 __T-"' i ^ - j i^ - ^i*" •s^jz
in tuna shi. sai ya kama t a larking a a
cikin teku, da jnamaki!"'
64 Ya ce, lL Wancan nc abm tia
muka kasance muna bkfa/ 1 Sai
suka koma a kan gurabunsu. sun a
bibiya.
65. Sai suka sami wani bjiwa
daga haymMu, Mun ba sht wata
rahama {lS daga wurinMu, kuma
Mun sanar da shi wani ilmi daga
gunMu.
66. Musa ya ce masa, "Ko in bi
ka a kan ka sanar da ni daga abin da
aka sanar da kai na shiriyaV
67. Ya ce > "Lalle ne kai, ba za ka
iya yin hakun tare da nl ba.
68. "Kuma yaya za ka yi ha lain
a kan abin da ba ka kewaye da shi
ba ga jarrabawa? 11
69. Ya ce, lt Za ka same ni, in
Allah Ya so, mai halcuri, kuma ba
zan sa6a maka ba ga wani umurmV
70. Ya ce, lL To, idan ka bi m\ to.
kada ka lambayc m daga komc sai
na lab aria maka amba(o a3 daga
gare shi."
71. Sai suka tafi, har a Jokadn da
suka hau a eikin jirgi, ya hilje shi, ya
ce, "Ka huje shi domin ya nutsar da
mutancnsa? Lallc nc L ha£i£a, ka zo
da wani babban abu! 11
(1) Rahama a nan ita ce Annabel saboda eiwa kuma an ba shi ilmi daga gun Allah,
kuma ya yi hukunci da shi 13min ilhama ba a yin hukunri da nhi domin Ann abu wa kawui
ALHah Ya tsa:s; du^a kuskure gume da wahayi Wannim nu bambanCL hayyaiMJim; a
tsakanm wafoayin Annanci da watiaym walkvi. Haka'mrj'ijiza d k karama, duka saLYiw.ir
aPada nt;. amma mu'ujizat Annabi an san za fa zo daga bakin wanda aka yi domino ,
annua karania habu mai saninla, sai ta aukn. Saboda waliyyi bi ya iya yin lakara. aenma
annabi yana iya ym takaru a ka!3 rnafeLyansia.
(2) WaTau na ^aya maka bukLmcinsa da kaina, rtnma na ambace nhi da kaina.
s% ----- i
lS.Siiralul Kahf
447
1 A (jjH
72. Ya cu, "Ashe L ban cc, lalle
kai, ba /a ka iya yin hakuri tare da
nl ba?*'
7J, Ya ce, "Kada ka kama ni da
a bin da ria mania, kuma kada ka
ka 1 1 af a m [ ni tsa nan i ga al 'amarina . 1 1
74, Sai suka tali, har suka hacfu
da wani yarn, sai ya kashe shi. Yace,
"Ashe, ka kashe rai tsarkakakke, ba
da wani rai ba? Lalle ne„ ha kite a, ka
zo da. wani abu na (cyama. 11
7.?. Ya cc, "Shin, ban ce maka ba,
lalle nc kai ba 7a ka iya yin hakuri
tare da ni ba?"
76. Ya ce, Lt Idan na tambaye 11 '
ka daga wani abu a bayanta. to,
kada ka abuce ni. Lalle ne. ka isa ga
iyakar uzuri daga gare ni."
77. Sai suka ta.fi, har a lokacin da
suka je wa mulanen wala alRarya,
suka nemi mutanenta da su ba su
abinci, sai suka (ci su yi musu hyafa
Sai suka sami wani bango a cikinta
yana tin Tin ya karye, sai (ITaliru) ya
tayar da shi mike. (Musa) ya ce,
"Da ka su, lalle ne da ka karbi ijara
a kansa."
78. Ya ce, "Wanna n shi ne rabu-
war tsakanina da tsakaninka. Za ni
gay a maka fassarar a bin da ba ka
iya yin hakuri ba a kansa.
K 1
©fit \,\ ^tf**'
i ,jr A ^ t-- fif
lS'C j'i
(1) Mtisa ya kasa n. ha^urt a bay/an ya yi aJJtawura. ^ewa yi. hafcari, saboda ba ya
halatta ga TTiLLtLLin ya ga a bin tla ya sifia wa shari'a., la'an itdV. ya yi S-l 1 1 r Xj Ha ?m halalta a yi
shim, da Musa bat yi [nagana l)a ga aikin maLarr.LTi t3;i Allah Yji iimLiiiLc shi da \\l Lull va
kar5o dags g&K shi. a KayHn Ya g»ya mas.ii tewa. ¥i ba. shi wani iLnii daga ,eare StiL
Dcmin sharadinda ya «£fia wa s.h.ari'a warwaurru J3e. Saboda haka ALLiih Kai 7Hrpi Musi
b.H a kiyan sun rabu. Sikt munjtaT wijibi ne a cdkm iadubbatJ shan'^ gWJ""f.w»d nn ha!!i,
Jtamar yadda yake a Lukin itadisi. Ana gabalat" d ii. hykuncin rfj ya fi lsanani.
ISrSfiralul Kahf
448
1 h (jjH
79. "Amma jirgin, to, ya zama
na wadansu matalauta ne, suna
aikr (il a cfkin teku, sai na yi niyyar
in aibanta shi, alhali kuwa warn
Sarki ya kasance a gab a gare su,
yana kar&ewar kowanc jirgi (lafi-
yayyc) da Jcwace.
80. 'Kuma am ma yaron, lo,
uwayensa sun kasane-e muminai, lo,
sai muka ji Isoron ya kaJlafa musu
kangara da kafireL
SI. ,n Sai muka yi nufm Ubaiigi-
jinsu Ya musanya musu mafl alheri
daga. garc shi ga tsarkakuwa, kuma
mafi kusantar tausayi.
82. "Kuma amma bangom lo, ya
kasance na wadansu yara biyu tie,
ma ray u acikin bimin, kuma akw&i
wata taska lain a EarCashinsa,
kuma ubartsu ya kasance satihin
mulum 121 nc. domin haka Ubangi-
jinka Ya yi nufm su isa iyakar (car-
finsu. kuma su, su fitar da taskarsu.
saboda rah am a ne daga Ubangi-
jinka. Kuma ban yi shi ba daga
umumina. Wancan shi ne fassarar
abin da ba ka iya yin hakTuri ba a
kansa."
- £t r- 1 1 '5 i --V *A1 *
1^ C-fri; L*4^^ri O' 1 bS^ij
= ■ _ ■ r- _- r- ~ P- — ^
- --'.^ 1- -. i- -
fl) Watau Wiin] karmfam nc. na irialalaaLa, nuna saua ar ifaukiir ka>'a a dkitL t^ku
Shanks wa&au kamfani a L-iniki ya balatla du &litlrtld"Jan^a.
(2) Wannan ya niina cfwa kirk in aba yana amf3mn diyan&a, haka gari daraja
^abdda sjTnun mu[ani:ri kirki & citmia, kamir yadda yakc Ecas£artta da ^astcancin
[ilazaunaciiLJ t)]iLi iJaLilill -d^ f'arky atl kira ^ariTi 'aLtar)^' caboda rfiwar raa/aiina, kacna aka
k]Ta shi Madmii sah^da darajar yaranjian bi^u da ulna^i-L. da taskiliS'U. AL£arysa lt3 CC
fcaramin gari walaii kaa\e. karna Maditlu Lra 4# Pabban gaii.
ISrSfiralul Kabf
449
1 h Jlj&I (jjH
83. Kuma suna tambayar ka
daga Zul£amaim/ 1J ka cu, "Zan
karanta muku nmb ( i[o daga. gare
shi.' 1
Lalle ne Mu, Mun ba shi
mulki a cikin kasa, kuma Muka ba
shi daga kowanc abu, hanya (zuwa
ga muradin^a)
85. Sai ya hi hanya.
86 Har a lokacin J a ya isa ga
matadar rainy;, kuma ya same ta
tana &atewa a cikin wani ruwa mai
bakar laka, kuma ya sami wadansu
mutane a wurinta. Muka ce, "Ya
ZulJcamaini, imma dai ka azabtar,
kuma imma ka nfti kyautacawa a
dkin.su. 1 '
87. Ya ce, "Anuria wanda ya yi
zalund, to, za mu azabta shi, sa'an
nan a mayar da shi zuwa ga Ubangi-
jinsa, sai kuma Ya yi masa a?.aba ?
azaba a bar kyama.
"Kuma amma wand a ya yi
imani kuma ya aikata aikin kwarai,
to, za mu yi Bakamako a gare shi
(watau kyauta) mai kyau, U) kuma
za mu gay a masa sauki daga umur-
nmmu. "
HP. Sa'an nan kuma ya bi hanya.
( I) Zulfc"arnaini an Sarki nc yana hm sharTar Ibrahim. j«a hannunjia ya muMiluma,
siinariSH Aikandar, Halim W^iTin^ nc yand tallya a ^aban yakinsa, kuma diiJi ijmjr^a.
waUu ifan KhdlarHa til 1 . Shi nc ya j^Tna Askandariyya. Sat dai ea inagatUu akwai wai^re
;una. Allah Ya sam. Abici da^ke u gaba nhi mu a nan, sh7 ne sanm ciwa Altah Yi ba shi
mulki, ya kci yi shi bisa shari'a, ya yi JEaxEj, da Jcurfin Allah-
(2) Kyauti mai kyau a nan ba Aljanna ba ce„ domin maganar ta ZulEamaim Ob, idan
ya CL kaii*. V-ail 5 lya sanya niasu, TmatllTltd a nkin hah m^i kyau Amma idan an Lfjaki
maganar. ta Muh cc. a c:ikin ms^anar ZLilbcurnaini i:a kafir], lo, a mJi 'tl:ai kyau 1 saL tu
^ama Al]anna kc nan.
ISrSumlul Kahf
450
1 A Jiffi^ (jjH
90. liar a lokaein da ya issa ga
tnafitar rana, ya same ta tana fita a
kan wadansu mutant (wad'anda) ba
Mu sanya musu wata kariya ba
daga barinta.
91. Kamar wancan, alhali kuwa h
haki£a h Mun klwayc da .jarrabawa
ga abiti da kc gunsa.
92. Sa'an nan kuma ya bl hanya.
93. Har a lokadn da ya isa a
tsakanin duwatsu biyu, ya SElmi
wa dans u muLane daga gabSninisu,
Ba su yi kusa su fahimd mugana ba.
94. Suka ce> "Ya Zul£arnair,i !
Lei lit: nc YajQ.ja da Majuja masu
ftarna ne a uikin Easa. To, ko za mu
sanya ha raj i saboda kaL a kan ka
sanya wani darmi a tsakaninmu da
tsukaninsu? 11
95. Ya cc, "'A bin da Ubangijina
Ya tnallaka mini, a cikinsa ya
zama alheri. Sai ku taimake m da
karfi. in sanya babbar kalanga a
tsakanin ku da Isakanmsu.
96. ll Ku kawo mini guntayen ha-
kin £arfe'\ (Suka kai masa) har a
lokaein da ya daidaila a Isakanin
duwatsun biyu (ya sanya wuta a
cikin Ear/en) ya ''Ku hura (da
/.ugazugai). 1 " Har a lokacin da ya
mayar da shi wuta, ya ce/ l Ku kawo
mini gaci fnarkakke) in zuba a
kansa."
97. Dnmin haka ba za su iya
hawansa ba, kuma ba l\\ su iya
hujewa gare a hi ba.
98. Ya ce, Ll Wannan wala raha-
rna ce daga Ubangiima. Sai idyn
— i^i
vi 1 ^
ISrSumlul Kahf
451
1 h (jjH
wa*adin (n UbangijTna ya zo ya
mayar da sshi ni£a££e r Kuma
wa^adin Ubangijvna ya kasatice
labbatafxc''
99. Kuma Mult a bar sashcnsu a
ranar nam yana garwaya a cikin
sashc. kuma aka Msa a cikin Raho,
sai muka tar a su : tarawa. <2)
WO. Kuma Muka .git la Jahan-
nama h a ranar nan 0a kaflrai git-
ta wa,
JOl. Wadaiida idanunsu suka
kasantc a cikin rufi daga tuna a) Ni,
kuma sun kasance ba su lya sau Ta-
rawa.
102. Shin fa, wadanda suka ka-
[irta sun yi zaton (daidai ne) su riRi
wadatisu bayiNa/ 45 majiftmla bai-
ciNa". 3 Lalle ne, Mun yi fattalin
Jahannama ta zama liyafa ga ka-
il rai.
J 03. Ka ce, "Ko mu pay a muku
game da maiTfita hasara ga ayyuka?
[1 1 W.iatiin I.'bsnjnVii da. rtLii-war Yajfij da Mrtjilj A yan/u h:ihu wauda ya San inda
sake yaimt. aii Allah.
(2) Allah Ya nuna yadda halin da ZulEamaini ya bar Yijir da Majuj, watau sun
garwaya a cikLu junansii, 'an nan kuma wannart naa'anar aka bayai dii ita ga mulane
wadanda bin son rjnsi], ha su bin shari^r Allah. Sunii har^ISC a 1 s-a k an i ns-u. har a yi
busai larko, -SU mun.], kuma a y: biiia la hiyu 3U UishJ a cik:n hargilHinKi], Kai kuma a eitla
.rahannama piiba fiarc: su.
(3) Zikr — lunawa - \hi tie Alkui'iliii da abtn da ya tara na ibada da taufan
ma'amnldli, dukausu ibada ne. matufcar an bi abir. <ta Allah Ya a|iy;j acikiiiju na bukimec-
hjkunue.
(4) Warfauda suka rllci wasu baym Allah, Huna hauta miisu, kamar Yaluidij mam]
baula wa Uzairu da Nas-iia masu hai]La wa La da wa&a Musulim h.milij wa wasu
sjalihai, sun i^ama kafirai. Ma'anar bauiawai shl SU Girlfira wasu hakanLC-hukuclCC ko
waHU s-ifrtfi wadanda iuka siifia wa maganar AlEuram da ] fadLi, na'atl nan. SU JLn|Lna ^
/.uvt-x i:a wddanjiLiil hilyi n Allah hi sn d-j >u.
ISrSumlul Kahf
452
1 h (jjH
104. Ll Wadanda aikinsu ya 6 act
a dkin ray u war duniya, alhali kuwa
sun a zaton lalle ne sCu a una kyau-
taLa (abin da sukc gani) aikin (cwa-
rai?"
J 05. Wadanean nc wadanda
suka kafirla da ayoyin i;batigijin&u,
da kuma haduwa da Shi. sai ayyu-
kansu suka 5aci. Saboda haka ba za
Mu tsayar tnusu da awo Cl) ba a
Ranar fCiyama.
106. Wan can ne, sakamakonsu
shT nt; Jahannama, saboda kaf'ir-
cinsu, kuma suka rilci ayoyiNa da
ManzanniNa a bin rigi\i.
107. Lalle ne, watfanda suka yi
imani kuma suka aikata ayyuka na
kwarai, Aljannar Firdausi ta ka-
sance ila ce liyafa a gare su
108. Sun a madawwama a Ct-
kinta, ba su neman makarkata daga.
barinta.
109. Race, "Da teku l2J ta kasan-
ce t a wad a ga frubuum) kalmomin
Ubangijina, lalle ne da tekun ta
Icare a gabanin kalmomin Ubatigi-
jTna su £arc. kuma ko da inun je da
misalmsa dcimin Pari."
110. Ka ec, "'NT, mutum ne ka-
wai kamarku, ana yin wahayi zuwa
gare ni cewa : Lalle ne, Abin bauta-
warku, Abin bautawa Guda ne.
£6
(t) WaLau ko sunawa ba 2i a yi ba balle a daidaics ma'au-n].
[?■) Mfl'anarayarnanita^e ALah ni: Mafi Hani I]m in Allah ha xhi daiyaka, ko kaLrt:ulTLL!l
da suka dauki ma'actcmiiisa, hi za a iya mbula su ba. balle ma'anonin da kc cifcinsu
Salnida baka abin da lit hattka^ ga milium, Shi AC Vii yi a]ki da dan urn in da Allab Ya
uinuice Shi da aikidn stlL Idiin yu no mi y.i wucc nan, 1n. ya balakarda karma domnL bai san
:nda i^Mn ba. Wan nan ilmm shi r.c sbari'a da aikL da ita.
lV.Suratu Mar yam
4=3
saboda haka wand a ya k asanas
yana fa tan haduwa da Ubanaijinsa,
to, sai ya yi aiki na Rwarai. Kuma
kada ya hatfa kowa ga bauta wa
Ubangijinsa
Tana karantar da hikimar samun ri'iya da ya'ya ga mutanc da
tsarkakc Allah daga haka.
Da sunan Allah r Mai rahama. Mai jin kai
1. ICH.Y/T.S.
2. A mb at o n raha mar U ba ngij i n-
ka ne ga BawanSa Zakanyya.
3. A lo It a tin da ya kirayi
Ubangijinsa, kira 66yayye.
4. Ya ce, "Ya Ubangijina! Lalle
tic ni. Kashi na da#A garc ni ya yi
rauni, kuma k&ina ya kunnu da
furfura, kuma bati kasanos maras-
hin arziki ba game da kiranKa, ya
Ubangiji !
( ] I Warm an aya. a dunEulc, la tara dukan sbir. Ha kc cikin Kurar. Allah Ya Khiryar rla
mu. ga, kadaLCa Shi ga iMda. da yiil ibadar, kuma yatlda Allah Ya «; a yi la, &a mai [Sartimariin
n >m a. t.iihira. Wand* h^. ya tSAmniamri rabnn Liihira. ya, csaya gn duriiyii mu.: gushcwa da
sa^ri, la, shi bli a shi^a h^Lirisa b<i.
lV.Suratu Mar yam
454
5. "Kuma lalle ni, na ji Isoron 1 1 y
dangi a bay ana, kuma ma la la ta
kasance bakarariyai Sai ka ba ni
want mataimaki daga wajttiKu.
6. "Ya gaje ni, kuma ya yi gado
daga gidan YaJcuba. Kuma Ka
sanya shi yardajje, ya Ubangiji! h '
7. (Allah Ya kar6a) 'Ya
Zakariyya! La Ik ne Mil, Muna yi
maka bushara da wani y&ro, &un an-
sa Yahaya. Ba Mu sanya masa warn
la k warn ba a gabam."
H. Ya cc, "Ya 1,'bangijinal Yaya
wani yam zai kasance a gare ni t
alhali kuwa matata ta kasance ba-
karariya, kuma ga shi na kai ga
matuka ta tsiifa'?"
9. Ya ce, Ll Kamar wancan Uban-
gijinka Ya ce. Shi a gare Ni mai
sauJci ne, kuma hakiRa Na hatitia
ka a gabanin haka h alhali ba ka
kasance komi; ha."
10. Ya ce, "Ya Ubangijinal Ka
sanya mini alama. :t Ya cc, "Ala-
mark a i La cc ka kasa _yi wa mutant
magana a darLiru.vwa uku daidai."
11. Sai ya Pita a kan mutanensa
daga masa I lad, sa'an nan ya yi
ishara zuwa gare su da cewa, ' l Ku yi
tasbihi safe da yamma,"
12 Ya Yahaya! Ka kama liuafi
da Jcarfi. Kuma Muka ba shi hu-
kunci van a yaru. (2)
0 l^-rSJsy
( ! j Amtar.il) silKlu]] dl gu mummm kirlci shi nc dym;n ya piji ksrkm «cum» ya Umiak i
s^uran d:iTi.Rinsg, ya rayar da gLda Ku[])ii wandii ba muLumin kirki \.\ yana yiwtiwa ya
Lfii!] kirki m-ai ihiryar da shi juwti ga hanyar kwarai.
p} Y.ihays Zakariyya. shi nc AnrubL dii aka b^i wa h ult unci tun yana yaro.
Kurcia siu nc mai bayar da tntshara da Tsii, amincin. Altah ya Ubbaia a g#rc su.
19.SQralu Mar yam
4s 5
13. K uma (Muka sanya shi) ahin
girmamawa daga gunMu, kuma
mai albarka, kuma ya kasance mai
daM da taEawa.
14. Kuma mai biyayya ga
mahaifansa biyu, kuma.bai kasancti
mai girman kai mai Aafrf) ba.
15. Kuma aminti ya tabhata a
gare shi a rfmar da aka haife sbi da
ranar da yakc mutuwa da ranar da
ake tayar da shi yana mai rai.
16. K urn ei ka ambaci Mar-
yamu (n a cikin Litiafi, a lokacin da
ta tsallakc daga nmtinenta a wani
wuii, a gcfcn gabas.
17. Safari nan ta rifci wani sha-
maki dap barinsu. Sai Muka aika
ruhinMu zuwa gare ta. Sai ya bay-
yatia a gare ta da silTar mulum
madaidaci.
IS. Ta ct, :i l,a]]e ni, ina neman
tsari ga Mai rahama daga gare ka.
id an ka kasam'e mai Isaron
addmi!"
19. Ya ce, "A bin sani kawai, ni
Manzon Ubangijinki nc domin in
bayar da warn yaro Isarkakke garc
ki"
20. Ta ce n "A ina yaro zai kasan-
ce a gare ni alhali kuwa wani mutum
bai shafe ni ba. kuma ban kasanct
karuwa ba?"
21. Ya ctj. "Katnar wancan
Ubangijinki Ya lc, l Shi a gare Ni
1-* I -"-J
Si
(1> An lira du Jiistai Miuyamu domin a niitia sukamiAkLsti da aka y: ma Va A& sannir:
dim kirki saboda kasanccwaita muiumiyar kirl:, kuma c3-l nuna dwd Aiimahi Tssa hi dan
All:! h h i n-j.
lV.Suralu Mar yam
45 fj
mai sauRi m ne. Kurna domin Mu
sanya shi wata alama ga mutant
kuniii wttt a nihil ma lc daga gare
Mu.' Kurna abin ya kasance warn
al'amari hukuntacce. 11
2Z Sat ta yi cikinsji, sai ta tsal la-
ke J a shi ga want wuri mai n7sa.
Z?. Sai na£uda la kai ta /uwa ga
wani kututiurun dabmiya, ta ci: h
"Kail an a, dadai na mutuagabanin
wan nan kurna tia kasance wani abu
wulakantacce wanda aka manta! :?
24 r Sai (yaron da ta haifa) ya m
kira ta daga kar£ashinta t "Kada ki
yi bafuti dki! H alalia Lbangijinki
Ya sanya want marmaro a fiarita-
shinki
25. "Kuma ki girgiza zuwa gare
ki game da kututturun dablnon ya
zuba a kanki yana 'ya'yan dabino,
rutfabi nunannu.
26. "Sai kici, kurna kisha, kurna
ki ji sanyi ga idanunki." 1 To, idan
kin ga wani day a daga mutane, sai
ki cc, L Lalle ni, na yi al wash in azumi
domin Mai rahama, saboda haka
ba zan yi wa wani mulum magana
baV
'i ■ ■ iY ^
(J j ^tala'ikin da ya ea Maryaiaa a tiki]] siuac milium JLbfiiu nc. Ya ]ut:a a cikin
wuyaii ileacla, sai La yi ciki da Tsa.
(2) AntiabLTia. ammcm Allah ya tabbala a gaie shi, ya. ]'ura ItJasuJia ga UW&rsa [tin a
lokacm da aku harfc s]u yana a Jcarkashm uwarsa (judanar twnTi mam-wrc-a JfarEashinta
da j"i 1 :-a r da 'ya'yari dabLnodaga kulirflurLin dabino, ulamu nifmaKi] nana ctwa Allah naiya
halitta janri ha da aha ha, kuma Yana. tiyar da malatl a daira kabarinsu ha da w<ita wabula
ba..
{3} Jin sanyi ga idani] shi ne 1'ann tikin sabnda xamatL baihawa Ga Lhadai Baiit
Isruilii. mai azima ha ya yin magatia. nmma £a MuiuiuncL A Nab. Ya shaft wantwcL
hukiinc: Ma] :.izanu yanti magana sai dai ana" son y a k.iw.-.i hiikir.^ daga ma^.mar da ba ta
ibada na
lV.Suratu Mar yam
457
27. Sai ta je wa mutanenta tana
tfa.uk e da slii. Suka ce, lt Ya Marya-
mu! Lalle ne, haJcilca. kin zo da wani
abu mai girma !
28. "Ya 4 yar*uwar Haruna!
Ubanki bat kasance mulumin alfa-
sha ba, kuma uwarki ba ta kasance
karuwa ba.' !
29. Sai ta yi ishara iuw« gare shi,
suka ce, "Yaya za mu yi magana da
wand a ya kasance a rikin shimfidar
tsumma yana janri?"
30. Ya ce, **Lalle ne, m bawan
Allah ne, Allah Ya ba ni Litti.fi
kuma Ya sanya ni Annabi.. m
31. ll Kuma Ya sanya ni mai al-
barka a inda duk na kasance, kuma
Ya umurce ni da yin salla da zakka
mat u Ear ina da rai.
32. "Kuma mai biyayya ga uwa-
ta. kuma bai sanya ni mai kaushin
zucjya ba marashin alheri.
33 "Kama aminci ya tabbata a
gyre ni a ranar da aka haife ni da
ranar da nake mutuwa da ranar da
ake tayar da ni ina mai rai."
34. Wancan ne Tsa dan Marya-
mu, maganar gaskiya wadda suke
shakka a eikinta.
35. Ba ya ka sancewa ga Allah Ya
rifci wani da {i> Tsarki ya t abba la a
j^ydi y b j U
i
IT-
L£l (ili' ^ lS^'^jj
» -V "h iL- ft:
(1) WatiUiin ila cu ma^anar da Isa ya yi wa mutanen uwarsa domin ya harry mar da \ia
daga tuhmtlH, Jtllina ya mlna m^lsayinsa fia Allah da mulcammsa na AnnatK.-L.
[2) Bi ya ka^iicewa A]]n]i Va aifu da. doiniji ba Va muiuwa hid If yi hykat^T
mai jado ga tsaron dulciya, Shi kadai ne h ba Ya bukatar warn d"a m^j i?.nron rtangi di>mm
kada ?u bur hanya-
lV.Suratu Mar yam
45 S
gare shi! Tda.n Ya hukunta wani
aTaman, sai kawai Ya ce masa^
"K usance/' Sai ya dinga kasan-
tiwa.
"Kuma lallu Allah nu Uban-
gijina' :]) kuma Ubangijiriku, sai ku
bauta M asa. Wan nan shi nc tafarki
madaidaiei."
3 7, Sai fungiyoyin 12 ' suka sa&a"
wa juna a tsakaninsu. Ty, hone ya
tabbata ga wadanda suka kafirta
daga halartar yini mai girma.
3ft. M ene ne y a y i j i n su, 1 * 1 kuma
mene ne ya yi ganinsu a ranar da
suke zo Mana ! Amma azzalumai
sun a a cikin ftata bayyananna.
39. Kuma ka yi musu gargatfi da
ranar nadama a lokacin da aka
hukunta al'aman, alhali kuwa suna
a cikin Gata, kuma sii ba su ym
imam.
40. Lalle nc Mu, Mu ne kc ga-
don Rasa W) da wand a yake a kanta,
kuma zuwa gars; Mu akc mayar da
(]> TatLa li i;:km ma^ariar Jsa a hTkauin dm ya eirma yaaa wa'a/i jja [natiinenKa.
Sabdda haka aka raba ta da maganar farkc a lokacm di yake ]arTn.
(2) Bayan daukc Atuiabm Allah Tsa dan Maj-yama (tungiyuyiti [[rulacit: sua naba
junansu a nkin sha'anmsa Yahiidu suna sukar su, Nflsara suka kasu uku, Nastunyya suka
'j-s. "Shi din A]]ab ne". Malakaniyya Kuka nc, "Shi nena ukurfin uku," Waltijbiyya, suJt.'i
oe. "Slii ne ALLah." Sabi^da haka Na^ara ^uka baibaye kuma iuka /unfa fa. hh 'an nan Yahudi]
syka tatfaita kuma sukn yL sukii ^tue shi.
(j) A rinar Laliiia a lokada da akc yi ma^Li hisabi a paban Ahah j^acuniLi da \\ny-u.
5nnj da kyau Ewatai, annua a nan. diltiiya suiia a tikin []iaka]]ta da kumtiic: iabuda Balar
da s«k4 yi K s-uka Earyala Tsa, aminci yn tabb;itJi a garc sh;
(4> f mi da yakt MQ kc ga'ckjii kasa da wajida yakc a cjkinta. ba. ^a Ma yi bakalar
samun nani magajj ba.
lV.Suratu Mar yam
45<$
41. Kuma ambaei Ibrahim C1) a
gikin Litiafi. Lalle shi ya kasanee
mai yawan gaskatawa, Annabi.
42. A lokacin da ya ce wa uhan-
sa. "Ya baba! Don me kakc bauta
wa ahin da ba ya ji< kuma ba ya ga
ni, kuma ba ya wadatar da kfmie
dag a barinka'. 3
43. li Ya baba! Lalle ni, halaka,
a bin da bai jc maka ba na ilmi ya zo
mini, saboda haka ka bi ni in shiryar
da kai warn tafarki madaidaici.
44. 11 Ya baba \ Kada ka bauta wa
Shaitfan. La lie Shaitfan ya kasanee
ma i sa&ywa ga Mai rahama.
45. ""Ya baba! Lalle ne ni ina
tsoron wata a/ aba daga Mai raha-
ma ta shafc ka, har ka zama masoyi
ga Shaidan,"
46. Ya ce, "Ashe, mai gudu^ne
kai daga gumak aria? Ya Ibrahim !
Lalle nc, klan ba ka harm ba, ha£l-
£a, zan jtife ka Kuma ka £auracc
mini tun kana mai rmnunci "
47. Ya ce, "Aminci lZ5 ya labbata
a gare ka! Zan nemi Ubangijina Ya
gafarta maka. Lalle Shi Ya kasanee
Mai girmamawa gare ni.
48. "Kuma ina msanlar ku da
a bin da kuke kira, baidn Allah,
kuma ina kiran Ubangijina,
(I) Ibrahim ja yi fcoJiLLjrto stitryar da ubansa h sai dai Allah bai nufj sliiryuwaraa ba.
Daea C:kitL artiJamn haibuwa akwai abm haihuwa ya. shirjur da maliaiHusa, ya yi maHa
nastiaa gwajgw^dem hiJi,
(21 Ibr-Shlm >^ rn^ynr da m^aria mil kyju da lau&tk da amino, magaiw ubaTiNa
null muni da gautsi da Inora'larwa. Wan dad yafia ktiy^r da yadda ake kira /uwa jetx Allah da
k'.]TTia yadda ya kamjLa li tauaana Wa aba ko (hi shl t;ifiri nc
lV.Suratu Mar yam
tsammanin kada in zama marashin
atziki game da kinm Ubangijina "
4V. To j sa'ad da ya nTsacice su
da abin da suke hautawa, baicin
Allah, Muka ba shi Is'haJca da
Ya'aJtuba, alhiili kuwa kowanensu
Mun mayar da &hi annahi,
50. Kuma Muka yi musu kyaula
daga RahamarMu, kuma Muka
sanya musu harsh en ga.skiya Cl1
madaukaki
51. Kuma ka ambaei Musa a ei-
kin Liu aft, Lallc tie shi, ya kasanee
^a&aG6c n kuma ya k a sauce Man/.u.
Annabi.
52. Kuma Muka kira shi daga
gefen dutse na dama, kuma Muka
kusanta shi van a a b ok in ganawa.
53. Kuma Muka yi mas a kyauta
daga RahamarMu da dan'uwansa
ITaruna, ya zama Annabi.
54. Kuma ka ambuti I stria' i la a
eikin Litlafi, Lallc shi, ya Is a sa net
mai gaskiyar alkawari, kuma ya
kasance Matizo, Anna hi.
55. Kuma ya kasance yana
umurnin mutanensa u> da salta da
zakka. Kuma ya kasance yardajje
a wurin Ubangijinsa.
56. Kuma ka arnbaci Iddsa a
cikin Littafi. La lie shi, ya kasance
mai yawari gaskatawa, Annabi.
#3
1.
(1) Uarshcu gaiktya. sin nc yabo mat kyau daga Allah da mutant. Wanda ya yankc
wa minaJlCLlsa domin AL]ah, to. ?ai salsa ma fa da wadansu mutanen kirki. dumm diibe
masa kcwa .
Q,) Mat»Tsa da 'ya'yanna da Jurhuin, yana ucnuminsu da saHa da zakka. YaJla
wajaba pa muLum ya umLirui i\alinaa da tfciirfi hdEkij JqjI ALlatl.
lV.Suralu Mar yam
4ft 1
1 * &J* 5 JJ^
57. Muka daukaka shi a wun
rniitfaukaki.
58. Watfancan su nc wadanda
Allah Ya yi wa ni'ima daga Anna-
bawa daga y.uxiyar Adamu, kuma
daga wadanda rrmka cfauka tare da
Nuhu, kuma daga zuriyar Ibrahim
da IsraVila, kuma daga wadanda
Muka shiryar kuma Muka zarjc su.
[dan ana kara(un ay 6 y in Mai raha-
ma a kaimu sai su fadi sun a masu
sujada kuma ma.su kuka.
59. Sai wadansu 'van baya £l)
suka maye a bayansu suka to/arta
salla, kuma Suka bi sha'awowimiu.
To. da sannu /a $« harfu da wani
sharri.
tffl. Fact; wand a ya tuba, kuma
ya yiTmani, kuma ya aikataaiki na
fiwarai. To, wadannan suna shiga
Aljanna, kuma ha a 7aluntar su da
komc.
6 f. Gida jcn Aljatmar 7am a wad-
da Mai rah am a ya yi alkawarin
bayarwa ga bayinSa (masu aikin
imani) a fake. Lalle ne ShT. alka-
warin ya ka&ance a bin riskuwa.
62, Ra ah jin yasassar magana a
cikinia, face salla ma. Kuma suna da
ahinci, a cikinta, safe da maraicc.
63, Wane an Aljatmar ce wadda
Muke gadar da wand a ya kasauce
mai aiki da taJcawa daga bayiNa.
7 • ... I ?i 1 I V J'r ill 5 Il
i. L) An ruwaito ccwa wanna n ?ai juiku a
Siilihan wnniwi iil'uinrna [a Muhammad u. Zi
ifrkHcin Ti^hm Kivima m ^ bayaji laMyar
su djiLUiL barhufdi jiilMnsli it nikm hmvovi.
dukan aban da aka hana su, su tufam-i dbir
lV.Suratu Mar yam
4*2
64. (Suna masu cewa) ll Kuraa ba
mu sauka cn face da umurnin
L'baninjinka (Muhammad). ShT nc
da m u] kin a bin da kc a gaba garc
mu da ah in da kc a bayattmu da
abin da kc a tsakauin wan nan
Kuma 111 Ubangijinka bai ka fiance
Wanda ake mantawa ba.
65. Shi ne Ubangijin sammat da
kasa da abin da yake a t&akaninsu.
Sai ka bauta Masa, kuma ka yi
haituri ga bauta] Sa. Shin, ka san
wani takwara a gare Shi 7
66. Kuma mutum yana cewa,
"Shin, id an na mutu, laile ne> hakT-
£a, da sannu za a filar da ni ma. mai
rai
67. Shin, kuma mutum ba zai
tuna ba cewa lalk ne Mun haluta
shi a gabam\ alhali kuwa bai kasan-
cc kyme hi?
6H. To, Mima ranisuwa da
Ubangijinka, lalle nc, Muna tayar
da au da kuma &haid"amm, sa'an
nan, kuma, lalle Muna halartar da
a gcfcn jahannama suna gurfane.
69. Sa"an nan kuma, lalle, Muna
r'izge wan da yake mati tsananin
girman kai ga Mai rah a ma daga
kowaee kungiya.
^fj^.'J vi>*-^ ' vjJ
#S l£ -- ft V 7.- \ * p #fc
[Lj 'Van AjjaTina Kijn;i CL ; wa ha mu sauka a ftaduiman glditji; ha sai da umumi]]
I, humgijinka, kai mai karatu. Allah Mai maUakar konic kuma komraya nc mai ciuJii zuwa
gare Shi, sabSda tuka bi a [iiantawa da Shi. A -wala fassarar, waimm ma^anar ta Jibrilu
cc, saboda ibn Abhas yi ruwailo c«wa Manj.oci Allah, tsira da amincin Allah iu tabbala a
gare sht, yi ccwa Jibrdlu: *Mc kc hana ka ka ziyjuxe mu da yawa?» Sai a.ka saukar c!a
wannart ayaf. Buldiari ya mwaito Shi,
(?.) Maganar Allah tea bayan maj;attar 'yail Alcanna domiTi fa'a^i'bi Ja k'arin hayimi
j"d majiar.arsu.
lV.Suratu Mar yam
463
70. Sa'an nan kuma, la]]e Mu ne
Mafi s&ni ga wadanda suke su ne
ma ft y a cancan tar konuwa da ila.
71. Kuma babu kowa daga gare
ku sai mai tuzga mata. M * Ya ka-
sance wajibi ga Ubangijinka,
bukuntacce.
71. Sa'an tian kuma, Mu tserar
da wadanda suka yi aiki da takawa,
kuma Mu bar azzalumai a dkinla
gurfane,
73. Kuma idan ana karalun ayo-
yinMu, bayyanannu a kansu, sai
wadanda suka kaiirta su cc wa wa-
danda suka yi Tmani, "Want; daga
kungiyoyin biyu ya zama ma.fi alhe-
ri matsayi, kuma mafi kyaun
maja]isa ?"
74. Kuma da yawa daga muta-
nen karnj Muka halakar a gaba-
ninsu, su (wadanda Muka halakar)
din nc maH kyaun kayan daki da
mafiana <2> .
75. Ka tx, "Wanda ya kasance a
cikin Gata, sai Mai rahama Ya yal-
vvata ma>a yarwatawa, har id an sun
ga abin da ake yi musu wa'adi,
imma azaba ko Sa'a, to, *a su sani,
wane ne yake shi ne mafi sharri ga
wm~i : kuma mat! rauniga rundutia!"
©4^
-['''-"1
fl ) Idan iin \arn ttiliIbtic: dfirmn hisilji, a^i ajLye wuta a tsakamn lUUtiinc da Aljar,na,
sa'an nan h j^iua Hiradi a kai] wlitar doman rmitanc SU tii ii kansa ju Eelare wutar zuwa
Al| anna, kuma. Wud"atUU SU fada. a akin wutar cltimin azaba dawivarnasnma kci kllttla til
cTiidl lokuri gw&rgwsdnn laifi.
(21 Kigali diki najm dad"] bamar gad-iieda kujLTida kayacLciELaliiELd. Magulia" kuwa
Lla CC vtvim da dkc gam mulum kamar ■Liifafiiiaa da iQ] ilr jikiJlSa. da nkm f!Am
d.H^a garc Hhi.
lV.Suratu Mar yam
4f>4
76. Runici Allah na £ara wii wa-
cfanda suka ncmi shiryuwu da shir-
jya. Kuma ayyuka rtiiisii wanzuwa
na kwarai nc matt alheri a wurin
Ubangljinka ga lada, kuma mafi
alheri ga makoma.
77. Shin, ka ga wanda ya kaflrta
da ayoyinMu, kuma ya ce. Ll Lalle ne
za a ba ni dukiya da diva?"
7$. Shin, ya tsinkayi gaibi ne. ko
kuwa ya dauki wtini alkawari daga
Mai rahama ne?
79. A'aha! 7Si mu. rubuta abin da
yakc facfa, kuma Mu yalwata masa,
dyga a/aba, yalwaiawa.
SO. Kuma Mu gadc shi ga abin
da yake fada. kuma ya m Mana
yatia shi kacfai.
SL Kuma suka riki gumaka/ 1 '
baicin Allah, domin su kasance
mataimaka a gare su.
82. A'aha! Za su kafirta da iba-
darsu, kuma su kasance makiya a
kansu.
iSJ. Shin, ba ka gani ba cewa
Mun saki shaidanu <Jh a kan kafirai
sun a shushuta su ga zunubi shushu-
tawa ?
R4. Sabdda haka kada ka yi gag-
paw a a kansu, Muna yi rausu £i-
dayar ajali ne kawai, kid ay a wa.
? .- S > \ -"--^ _- -----
"3 * ■< l -i
^ i f _
(]] Gunki. shj nc dukan ahin Tiauiawa wanda hii ALlah ha. Wanda ya nkj waiii sahhi
ko mala'iki kft aljani.. y^ni bay La rtiiiHa. td. ya rifce sli] eiitlki kc nan, KUTlfa, ma cv. h'm
ucciurni ilii hiinc] WiiJidil >'i bl Uttmmm da bii na Allah ba, kp bar abin bticiin Ja by
na Allah ba. to, tan tit wa mm umiimin ko nnai h^mn, ya rikc .ih] sunki baicici Allah.
{2) Idan ahiidiinu, tun t.a rnai wa'fizin gaskiya, sa] su dm^i shushiita mubiyaiiiu
doJtLif] £u yi J'ada da mai wa'aZ]Tl. domin kadu s^iqran: s,hi har p.anc ftataniu. StLaidan
shi nc mai fiaUr da wani, mutum nc kt'i aljani.
19.SQralu Mar yam
flJ. A ranar da Muka lara masu
tafcawa zuwa ga Mai rahama suna
bakin girma.
86. Kuma Muni kora masu laifi
zuwa Jahannama, gargadawa.
87, Ba su mallakar ttto, fate
wanda ya rifci alkawari a wurin Mai
rahama.
HH. Kumii *nk a cc, "Mai rahama
Ya riJci d"a! ,L
89, La]]e ne, ha£iJ£a 5 kun zo da
warn ahu mai girma n muni.
00, Sammai suna kusa su tsat-
Isagc saboda shi, kuma £asa la
ketc, kumu duwalsu su fatfi, suna
karyayyu.
9!, Ddmin sun yi da 'a war da ga
Mai rahama,
92, AlhaUi ba ya kamata ga Mai
rahama ya ri£i wani da.
93. Dukan wanda yake a rikin
sammai da £asa bai ^iniii bti face
mai j£ wa Mai rahama nc yana
bawa.
04. Lalle ne, ha Rika, Ya hssafe
su, kuma ya £ id aye su £iditya.
95. Kuma dukan kowanensu
mai je Mas a ne a Ranar K'iyama
yana shi kacfaL
V6. Lalle ne wacfanda suka yi
imanl kuma suka aikala ayyuka na
kwarau Mai rahama zai a any a
musu so
_ _- __ +-r _f _-
(1) Wanda ya hi Allah da gas-kcya, Allah zaL sanyii zutaV.an mulanu tu so ih:, karnar
prid.i yaltt a a km Hadisi wa.nda Imam 1 irrwi ya ruwaitn da pa Sia'ad da Ahu Hiiraird.
2lh Sura lu "D.H.
4f><!
97. Sa'an. nati ahin &ani kawai,
Mun saukakar da shi f AlJcur'ani) a
harshenka, domin ka yi bushara da
shi ga masu aiki da tafcawa, kuma
ka yi gargacfi da shi ga mutant masu
Isanamn husiima.
98. Kurnii da y&wa Muku ha-
iakar da mutanen Jtamoni a gaba-
ninsu. Shin, kana jin motsin wani
guda daga gare su, ko kuwa katia jin
wata duriya tasu'.'
Tana karanlar da i-cwa AlJtur'ani ku Musulunri, abu ne mai
saute i domin shiryar da mutane 7uwa ga sau£i, babu wahala a
eikinsa.
>-
Da sunan Allah. Mai rahama, Mai jin kai.
1. "D.H.
2. I4a Mu saukar da Ahtur'am a
gare ka domin ka wahala ba.
3. Faci; iin i Tim tunatarwa ga
wanda ke T.soron Allah.
4. (An saukar da shi) saukarwa
daga Wanda Ya halitta fcasa da
samrnai madaukaka.
0^
2lh Sura lii "D.H.
467
5. Mai raharna, Ya daidaita n) a
kun AFarshi.
6. Ah in da yake a cikin sammai
Masa, ne, da abut da yake a eikin
Easa da abin da yake a tsakaninsu
da abin da ke £ar Yashin mrbaya
7. Kuma tdan ka bay yana da
inagana, to, la Me Shi 1 Yana sanin
asiri da mafl ftoyuwa.
Allah, babu abin bau La wa fa
Shi. Yana da sun aye mafiya kyau.
9. K uma shin, labarin M usa y a. je
maka?
10. A lokaein da ya ga wata
wuta T sai ya ce wa iyalinsa, ll Ku
dakata. Lalle ne ni, na tsinkayi wata
wuta, tsammamna in zo muku da
makatnashi daga gare la, kci kuwa
in sarni wata shiriya a kan wutar. 11
/ / . Sa 7 an nan a lokadfi da ya jc
mata, aka kira shi, bl Ya Musa!
12. <l Lalle ne, N'T nc Ubangi-
jinka, sai ka debc lakalmanka. (2)
Lalle ne kana a rafin nan abin
tsarkakewa h "TXiwa.
IS. ' KumaNl, Na<rafkka. Sai ka
saui ara ga abin da a kg yin wahayi.
14. "Lalle Ni, Ni nc Allah. Rabu
abin bauiawa face Ni, Sai ka bauta
Mini s kuma ka tsayar da salla do-
min luna Ni.
A ' * -li jf*- i.'If - -" "ji
{]} A]] ah Vg daidsitu d kacl AL'atsht daidaila wadda La (3 ice tk Stu
(2) An ce wa Musi jli ilel* ca k a] ma 11 5ft dpmin. KL;na did iiajaiLi tco kuw^i ktj Icjijiku
najana ne d±>\zun. ya Shiga Willi mai rs-arki Wanda aku kira Duwa a akirt Sftharar Kir.ai a
isakaidn Masar da Mady^na
2lh Sura lii "D.H.
4f>8
15. Lt Lalle ne Sa'a mai zuwa cc,
lna kusa da In Goye ta domin a saka
wa dukan rai da abin da yake aika-
tawa.
16. "'Saboda haka, kada wand a
ha ya yinlmani da ita kuma ya bi
son zuciyarsa. ya taushe ka daga
gare ta Jnar ka halaka.
17. "Kuma wace ce waccan ga
damanka ya Musa! 1 '
IS. Ya uc, "Ita sanriata ct, ina
dogara a kanta, kunia ina kakkafrar
ganye da tea a kan £ananan bi^a-
shena, kunia ina da wadansu buka-
toci 11> na dab am a garc la. >r
19. Ya ce lL K.a yi jTfa da ita. ya
Musi!' 1
20. Sai ya jefa ta. Sai ga ta dab-
bar macijiva, tana Lafiya da gag-
gawa.
21. Ya ce, lt Ka kama ta, kuma
kada ka ji tsoro. Za Mu mayar da
ita ga halinla na farko.
22. ll Kuma ka liada hannunka
zuwa ga damtsenka, ya fila yana
fari, babu sofane, wata ay a la da-
bam.
23. "Domin Mu nuna maka
daga ayoyitiMu manya.
24. Ll Ka tafi zuwa ga Firauna.
LalJe shi, ya keiare haddi (da gir-
man kai). 11
— ■ %
4j I i. %y*J£>
{\) A-mfanonin sanJa,': ana rifon allciblfj a akin dap 1a 7a ma sitra, ani dogma a kanta
Kabtida gajiyii rauni. [.lmiimin JummLi'a. na dogara a l-anlii a Inltacin hiuTuhii, ana MLa
da ita a rikm ruwan Sacna ana diigiara a kanla. aim dakan iyfJi da ita du:nin Ladabtarwa. A
cLkjn want HadTst Amnabiya ce, "Ka ratayc sandarka inda iyalinka sukc eanin ta " Rjk'on
samda na sanya farkawa ^a barin duniya, watau mai ita ya zama a dkin halin tattya.
2lh Sura lii "D.H.
4<&
25. Ya cc, "Ya L'bangiji! Ka
butfa m mini Eirjma.
26. "Kuma ka sauEaJtc mini al 1 -
a marina,
27. "Kuma Ka war ware mini
wani Jcul]i daga harsh£na.
28. "Su fahimci maganata.
29. "Kuma Ka sanya mini wani
mataimaki dagEi mutanena.
JO. '*Hariina dan'uwana.
J/. 11 Ka Earfafa halittata da shi.
32. ll fCuma Ka shigar da shi a
cikin aFamarina-
33. "Domm mu Isarkake Ka da
yawa.
34. "Kuma mu tuna Ka da
yawa.
35. 11 La Ik Kai, Ka kasance Mai
gani gart; mu,"
36. Ya ce, "Lalle ne, an ba ka
rokonka, ya Musa!
37. "Kuma lalle ne r hakiica ^ M un
yi wata baiwa garc ka a wani loka-
cin na dabam.
38. ll A lokacin da Muka yi wa-
hayin abin dti aka yi wahayi /.uwa
z\i uwarka.
39. "Cewa. 'Ki jEfa shi a cikin
akwaim nan, sa an nan ki jefa shi a
cikin kogi, sa'an nan kogin ya jefa
shi agafra, wani makiyi Nawa kuma
maJciyi nasa ya dauke shi." Kuma
Na jefa warn so daga garc Ni a
kanka. Kuma domin a rife ka da
kyau a kan idoNa.
(1) Ma'anar budu Jtirji, shi ii Siinya muSu liafclm.
2lh Sura lii "D.H.
47U
40. ll A s a 'ad da 'yar'uwarka kc
tafiya har ta cq, 'Shin, in shiryar da
ku ga wand a kc rcnonsa ?' Sai Muka
mayiir da kai /uwa ga uwarka dt>
min idonta ya yi sa.nyr ]) kuma ba7a
ta yi bafciin ciki ba. Kuma ka kashe
wani rai, sa'an nan Muka tserar da
kai daga bakin ciki, kuma Muka
fitine ka da wadansu fllinom Sa*an
nan ka zauna shekaru a rikvn mula-
ncn Madyana. Sa\m nan kuma ka
zo a kan wata kaddara, ya Musi!
41. "Kuma Na /a 6c- ka d6min
K.airta.
l Ka lafi kai da daifuwanka
game da ayoyiNa. kuma kada ku yi
rauni ga ambatoNa.
43. "Ku lafi ku biyu /uwa ga
Fir' it una. Lalk shT, ya k£[arc haddi
(ga girman kai).
44. l 'Sai ku gay a masa magana
mai laushi/ 25 tsammaninsa yaua
Eunawa ko kuwa ya ji tsoru."
45. Su biyu suka cc, 11 Ya
Ubangijinmu! Lalk ne muna tsC-
ron y<a yi gaggavvu a kanmu, ku ya
Pttarc haddi-"
46. Ya ce, th Kada ku ji tsoro,
Lalle NT, Ina tare da kujna ji, kurna
47. "Sai ku jc masa, sa'an nan ku
<x. Lallc mu, Man/anni biyu nc na
Uhangijinka, sai ka saki Bani Ts-
ra'Tla tare da mu. Kuma kada ka vi
0
■ m ' .-
^ CSS* (j^'i Lsli£- ? J
(1) ]don1a ya yi saiiyi, watau ta |i datfi Kflhoda ganm danta
(2) Watinan :-hc d-aldlir. umur.ru da alhcri da bujji daga sbatn, kuma a yi foaka da
magsna mai lausni ga wan da yakc da iko da ftarfi Kp da wanda Allah Va ts^rc -Ha
tHtiiin Sii tic, ha lie j^a. wanda bai Liki kijmc ba. Tu tiaka nc mai wa'a/i uin naaara.
2lh Sura lii "D.H.
471
musti azaba. HakTfLa, mun zo rmika
da w^i a ay a daga Ubangijinka.
Kuma amu'rici ya tabbala ga wanda
ya hi shiriya.
"Talle mu, hafiafta. an yi
wahayi zuwa gare mu, c£wa azaba
tana a kan wand a ya ft a ry at a, kuma
ya juya bay a/ 1 '
4 P. Ya cd. "To. wane nt Ubatigi-
jinku? Ya Musa!"
50. Ya ce, "UbanKijinmu Shi
Wanda Ya bai wa dukan kotne ha-
littarsa, sa'an nan Ya shiryar."
5/. Ya tc h "To. mine halin £ar-
nonin farko?"
52. Ya ce. "Saninsu yana a wurin
UbangijTna, UbangijTna ba Yii Gace-
wa kuma ba Ya manluwa.
5 J. "Wanda Ya sanya muku
£asa shimficfa, kuma Ya shikar
muku da hanyoyi a cikinta, kuma
Ya sank a r da ruwa daga sama. 11
Sa'an nan game J a sM ul Muka filar
da naui-nau'i daga tsiruruwa
dabtim-dabam.
54. Kuci kumakuyi kiwnn dab-
bo bin niimarku. Lalie ne, a cikin
wannan akwai ayoyi ga masu
hankali.
55. Daga gate ta f2> Muka halitta
ku. kuma a cikin ta Make mayar da
km kuma daga gare ta Make fitar
da ku a warn lokad na dabam.
: < . _ i -j
(I J Ruwan.
(2) Kasa.
2lh Sura lii "D.H.
472
56. Kuma la lie, ha£7fia. Mun
nuna masa ayoyinMu dukansu, sai
ya £aryaia, kuma ya Jciya 1
57. Ya cc. lL Shm, ka zo mana
domin ka filar da mu daga Easarmu
game da sihirinka, ya Musa?
55. "To, la lie ne, muna zo maka
da warn sihiri irinsa. Sai ka sanya
warn wEi'adi a Isakaninmu da l.saka-
ninka., bil mu sa&a masa mu, kai
kuma ba ka sabawa. a wani wuri
mai datxwa."
59. Ya cc, ( Wii adintu shi ne
ranar kawa, kurna a tara mutane da
hantsi."
60. Sai Fir'auna ya. juya, sa'an
nan ya tara mugunyar <labararsa :
s-a'an nan kuma ya zo,
61. Musa ya ce musu, ll Kai-
lonku! Kada ky kirtcira katya ga
Allah, har Ya tumftuke ku da wala
a /aba. Kuma wanda ya kirkira Ita-
ly a, ya tabe. 11
62. Sai suka yi jayayya ga
al'arnarinsu a tsakaninsu, kuma
suka asiria ganawa.
63. Suka cc, "Lallc ne wadannan
biyun, hakiica, masihirta ne, suntl
nufin su fltar da ku daga kasarku Cl>
game da sihirinsu, kuma sli tafi da
tabT'a rku ma filTc i y a .
64. LL Sai ku hatfa dabararku. sa'-
an nan kuma ku tafi a sahu guda,
.it , n
(L) Ya tara da siyasa domin ya It a rkiiiar da haELkuhn rdUtar.e daga ayCiytn AlUh
Ccwdrsa ya >l mj["in ya fiur dd ku daLii tiiiaikL. shine Siyiisa, dnmrn idan mutine sulin ]i
miiganar fllarw^i daj;a J^asu. Siii Jlianta du kow^LC inn rna^ans La warn a.]]]in
2lh Sura lii "D.H.
473
kuma hafcifci % wanda ya rinjaya, a
yau> ya rabbarua/'
65. S u k a ce . 1 ' Ya M usa f Imma ka
jcfa, ku kuma rau k as ante fork on
mat jefawa."
66 Ya gc\ 'A'a, ku jefa." Sai ga
igiytjyinsu da sandunansu ana su-
ranta su a gare shi, daga sihirinsu.
lalle sun a Lafiya da sauri.
67. Sai Musa ya ji tsoro a cikin
ransa.
tffl. Mukij u\ "Kada ka ji tsoro.
Lalle ksi ric mafi daukaka,
tfP. "Kuma ka jefw ahin da ke a
akin hannun damanka, ta cafe abin
da suka aikata. Lalle nc abm dy
suka aikata, rnakircin masihird nc.
kuma machine] ba ya tin nasara a
duk inda ya je,"
70. Sai aka jefar da masihirtan
suna masu sujada, s>uka tc, "Mun yi
Tmani da Ubangijin flaruna da
Musa. tT
71. Yace, h 'Kun yi imam' saboda
shi a gabanin in yi muku izni '} T.alle
shi. haJtilta, babbanku ne wanda ya
sanar da ku sihirin ! To, lalle ne zan
kakkatsc hannayenku da Rafa-
funku a tarnaRi. kuma lalle zan tsire
ku a cikin k ututturan itaeen dabTno,
kuma lalle /a ku sani wanenmu ne
mafi tsananin azaba, kuma want; nc
mafi wan 7u war (azaba)."
72. Suka cc, ih Ba /I mu fTfTla ka
ba faufau a kan abin da ya /.o mana
na hujjoji. \funa ranisuwa da Wan-
da Ya Raga halittarrnu sai ka hu-
ktinla abin da kake mai hukuntawa,
21). Sura lii "D.H.
474
ai kana hukunci akan rayuwar du-
niya kttvvai ne.
7„f. ,h Lcn]lc mu, mun yi imam da
Uhangijinmu domin Ya jiaTarla
man a laiiufTfukanrnii da ahin da ka
tilasta mu a fcansa na sihLri. Kuma
Allah ne Matt albert, kurna Vtafi
wanzuwa."
74. La]]t fl> shi, wanda ya jc wa
Ubangijinsa yana mai 3aifi n (d, la lie
ne yana da Jahannama, ba ya mutu-
wa a cikinta kuma ba ya riyuwa.
75. Kuma wanda ya je Masa
yana mai Imam, alhali kuwa ya
aikata aikin £warai. to, wadannan
suna da darajqji matfaukaka.
76. Gidajen Aljannar zama, ko-
guna na gudana daga £ar£ashiniu h
suna madawwarna adkinsu. Kuma
wan nun ne sukamakon wanda ya
fsarkaku.
77. Kuma I a] It ne, ha£7Ra, Mun
yi wabayi /uwa ga Mfisa eewa, "Ka
yi tafiyar dart da bayiNa. Sa'an nan
ka doka musu hanya a cikin teku
tana Iceicasasshiya, ba ka tsoron
riskuwa, kuma ba ka fargabar nut-
sew a,"
78. Sal Fi r 'auna ya bi su game da
rundunarsa. Sai abin da ya rule su
daga teku ya rufe su,
79. Kuma Fir'auna ya 5atar da
mutiinensa. kuma bai shiryar (da
su) ba.
(1) Ayala 74 du. la. 75 ma^anar Allah cc domin JtaricL bayani a kan ma^anai iiiasi turta
a bayan sun musulunta.
2lh Sura lii "D.H
475
80. Ya Bani Israelii! Lalle Mun
Lserar da ku daga maJtiyinku, kuma
Mun yi muku wa'adi a gefcn Dursen
nan na dama> kuma Mun sassaukar
da dar&a da tattabaru dominku.
81. Ku ci daga ma.su dadm abin
da Muka insula ku, kuma kada kLi
fcetarc haddi a cikinsa har hushlNa
ya sauka a kanku Kuma wan da
hu&hiNa ya sauka a kansa, k\ lalk
ne, ya fadi.
82. Kuma 1 all t Ki, haJuJEa, Mai
gafara nc ga wanda ya luha kuma
ya yi Tmatii, kuma ya aikata aikiti
kwarai, sa'an nan kuma ya nemi
shiryuwa.
83. "Kuma mcne ne ya gag-
gautar' :i> da kai ga barm muta-
nenka'' Yii Musi!"
84. Ya ce, lL Su ne wadannan a
kan siwuna, kuma na >i gaggawa
zuwa garc: Ka< ya Ubangijif Domin
Ka yarda."
85. Ya ce, ll To, lalle ne, haltriita,
Mun fitini mulanenka daga ba-
yanka,kiima Samiri ya Bat a r da su."
86. Sai Musa ya kuma zuwa ga
mu lan cms a van a mai hushi, mai
hakin cifci, ya ce. LL Ya mutanena *
Shin, L'bangijinku bai yi muku
wa'adi ba, wa'adi mai kyau'? Shin,
lokarin .ya yi i$awu a kanku ne, ko
* j* ^ ~.
■.- ,,ir.-.-
>*Lf.L? J^CjSiu / ^ -AS Li u j J
j- B^, _-■
(I) Musi ya za6i miiUinsaba inda£a Bans Isra'TLa. dutntii sutafi warm MiJiih [are. sa
J] []]a i !UJLar Ubanjiijj. A l^k a l i n d.i ya yi k:isa, yn y] gaggawa do mm hC|C Ko itliWii a
bflyan a7UKliJ3 kftatia Lirba'in ya taH a wurin MtJta'in, Al!ah Ya fara yi Tnasa ma^jtna p^T]iic
da rniitancTiSii d&mjn debc masa kewa. Sai va karBa da Lcwa, "Sana nan a kan siwun a . "
Wataa sana nan a kan abm da ns cfora Sll a kuusa na addni] du iJiida la Luatadi. Sai Allah
Ya masa "A'aha! San miiAanya addininka rfii Hautar rna rtlJc] . " "
2lh Sura lii "D.H.
47 ft
kun yi nufi ne wani hushi ya sauka a
kanku daga Ubangijinku, saboda
ha hi kuka sa&a wa alkawarma'.'"
$7, Suka ce, ll Ba mu sa6a wa
alkawarinka m ha <Ja Ikonmu,
kuma am ma an cfora mana wa-
datisu kaya matsu nauyi daga a bin
kawar mutanen ne. sai muka jtlar
da su. Saan nan kamar haka ne
Samiri ya jefa.
88. l 'Sai ya fttar rrmsu da watii
maraJiL jikin mutane, yana ruri :
sa'an nan suka ce, l Wannan ne
gunkinku kuma gunkin Musa, sai
ya mantaV
Shin, to, ba su ganin cewa, ba
ya mayar musu da magana, kuma
ba ya mallakar waia eula a gare su,
kuma ba ya mallakar amfani'. J
90. K uma . ha £ i Ra , H arun a y a ee
mu.su daga gabani, "Ya mutancna!
T.allc an fitint ku da shi ne kawai.
Kuma I a lk Ubangijinku Mai raha-
:ti;i uc, saijtu bi ni, kuma kuyi da'a
ga umurnina."
91. Suka ce. "Ba /a mu gushc ba
faufau a karisa mutia masu la-
zimta,' 21 sai Musa ya komo zuwa
gare mu."
{I) Alokauin da BanTlsra'ila za su fita daga Masar sun yi aron mumLa^cn niutanen
Masiar dnmin su nulla te^a h]ki sake yi. ha gudu 7a su yi ba. dotliLli kada a tn mi da wuri.
Wadannun nvjndiycn ne Samiri ya tara u bayan lafiyar M ilj.il zuwa MTkiitm
Ubangijinsa ya Jitira musu maraJci raai jiki inn na mutane da snuti irin na shinu, domm ya
yi msua magwdanai iska a dkm cikmsa, id»n iskni ta fito, sat a j7ta da snuli kamar saulin
kulian .nhanu. Kun^ shi mara^m bS ya da wani rai, ba ya motsi, sai dai icu^iti kawai.
(i) La^Lmla a ka]j bauta wa murakin akwgi wahala a cikitlta, dficnin haka aka kiiwp
Willi nan (cimshj Haboda -i. nulla Cewa. hautar Allah babu U?imtS da waJiala a Likin'.a, duk abin
da yake da wahala n cikinsa, ba addiruo Allah ha nr. Akwai iliifcali a cikin MysLiLunci
wanda nmJ'i yawan.^a kwana /iotuh nc a Clkia musaJlusti. Matin rn Sdn^ri n ^ 1 i < i | iM ilxiilu
d:i kicfa da r:iwa da wlka ii <..ikin wurin ihadarKn.
2lh Sura lu "D.H
477
92 (Musa) ya cc, lt Ya Haruna!
Me; ya hane ka, sa'ad da ka gan su
sun ftace.
PJ. "Ba ka bTni ba! Shin, to, ka
sa"6a wa umurnina nc?' 1
54, (Haruna) ya ce, 11 Ya dan : u-
wana! Kada ka yi kanm ga gemu-
na kt> ga kaina. Lalle nL na ji Iso-
ron ka ce, 'Ka rarraba a IsakEinin
Bani Isra'Tla, kuma ba ka tsarc
maganala ba'."
9$, (Musa) ya ce, tl Mene nc bab-
ban al'aniarinka? Ya Samiri!"
96 (Sarnin) ya cc, hl Na ga a bin
da ba su ^an shi ba shi, sai na yi
da mica, damEa guda daga kufan
sawun Man/on, sa'an nan na jefa
ia, Kama haka dai raina ya kawata
mini,"
97. (Musa) ya ce, L To, ka (aft.,
saboda haka la]le ne kana da a cik in
rayuwarka, ka ce 'Babu shafa'.
kuma kan a da wani mu'alkawarta.
haza a sa&a maka gare t.a ba. Kuma
ka duba zuwa ga gunk ink a wanda
ka yini a kansa kani mai lazimta.
Lallc ncmunu Jtdnc shi,* ] 1 sa'an nan
kuma muna sheJte shi, a cikin Icku,
shcJccwa ."
* .--if • .- .-
I--
(1} Musi, ammcin Allah ya rabbata, a j^are s-his, ya Cotie marafcin ya shefce shi a cikin
ruwan li-ku dufniti ya tiilna rasJiin Ikon maraEin, ga karc Jcansa. daga waia cuia kuma
Ja (carancinsa, a cikicitiltu wadda lake day a cc daga c iki n. abubuwan. 7k lkl Allah da Mike
iya ganL da 13laccwar ib3dsr mist bay la wa wan in AlJah. a biyan watialarsu mai yaws
la I a? iima a kansa .
20. Sura lu "D.H.
47 S
98. A bin yam kavvai, abin bau-
l aw ark u Allah kawai nc, Wanda
babu wani a bin baulawa face; shi,
kuma Ya yalwaci ' 1 5 dukan kotne da
i]mi.
99. Kamar wancan ne Mukc 3a-
bartawa m a gare ka n daga labaran
a bin da ya gabata, alhali kuwa
ha£l£a. Mun ba ka zikiri (Alku-
ram) daga gunMii.
100. Wanda ya kau da kai daga
gare shi, to, 3al]e shi, yana daukar
wani nauyi a Ranar Kiyama.
10 L Suna madawwama a dkin-
ya. kuma ya munana ya zama a bin
dauka, a Ranar Kiyama.
102. A Ranar da ake hurawa a
cikin £aho, kuma Muna lara ma.su
laifl, a ranar nan, sun a masu shu-
dayen idanu,
103. Suna fioye magana a l.sa-
kanin&u, (Suna cc wa juna) "Ha ku
7auna ba (a cikin duniya) face kwa-
na go ma."
W. Mu nc mall sam ga a bin da
sukc fatfa a sa'ad da mafTfirinsu ga
hanya kt tcwa. "Ba ku zauna ba
face a yini guda."
{11 Allnh Yj yalwaci dukiin krjmc da Hani, watau. Yana a i Vara komc da ilminSa. kuma
Yana ljniJJ tlL da Km^a Mdsa da ilmi, wanda Ya aiki ManzanninSa da shi
(2} YI kiwL> Sarin bayacii pame da wan nan Snsxifl a qlnn ayoyjn da kc IMC daga lian,
yndda Hun addimn Allah yake da SauJii a cikm lukacL pliers na dgniya kawai, a cikin
[aEaitac-ccn Lok^ci, da kuma wjyar baula WUL watli gu daukar kava mas a nauyi a duniya. da
Lahira, a cikin dng-on lokaci-
20. Sura lu "D.H.
47g
105. Kuma sum! lambayar ka
daga duwalsu 1 1 \ sai ka ce, tl Ubaii-
gijina Yana shckc su shcEcwa,
ifttf, Sa'un nan Yana barin (wu-
rin&u) fa fa.) mai sari I si.
J ft 7. l 'Ha ka gamn karkala a ci-
kinsa, kuma ba ka ganin wani
ludu."
7ft#, A ranar nan suna biyar mai
kira, babu karkala a garc shi, kuma
sauluka suka yi kawaici ga Mai
rahama, hi ka sauraren kome fad;
sautin tafiya.
W 9. A y in in nan cuto ba ya yin
am fan i fate wanda Mai rahama Yu
yi masa m\i kuma Ya yarda da shi .
da magana. ,2i
110. Yana satiin' 3 ' abin Ja kc y
gaba gare su da abin da ke bayansu,
kuma ba su kewayewa da Shi ga
sani.
111. K um a fu skoki suk a Kan k an
da kai ga Rayayye, Tsayayye, alhali
kuwa wanda ya dauko wani zalunci
ya La be,
1 12. Kuma wanda ya aikata
wani abu daga ayyukan lewarai al-
hali kuwa yana maiimani, to, ha ya
a ^* i-^i^s i ^"f
-- .- ■-;
V|j I' 1 ^ / - ' r 1- +
(J) Ana silTanta ri-jwihm madauka ka da ayyukan diiroya wadanda ba ibadac Allah
ba, walau al'adu da ibadudu] da ba ibadar Allah ha, dukansi.] kqme yawansn 7.i ^ij lala\ea
ranar da Mni kira, watau IsraT]], Ziti b'jSil. kaho Ha kirart Jruilacu; xuwa jra Tadiiin Kiyama,
k.Lra wiirula baha makaritara daps pure shi. wstfau ba kamai kJiatlda Amiahawa suka >'i ba.
wanda wadansu. mul^tlc i-uka kisrkaue daj^a pair shi a ^^n dyniyii.
(2) liib-j dio kdwa ^ai wanda Allah Mai rabama Va yi masa iznin da yin celon. ja
wan-da aka VI Liinn satiila slii, kuma i/ni ana yin h;l ni L da rn^^iirifir A||a,h, ba da wata
i;haia ba
(3) Allah Vs san kornt gahalnlunSa. hu kuwa ha sn Lyaki>wayiwa d h i s^nm kOmt' game
dn Shi.
20. Sura lu "D.H.
4*0
Isonm wani zalunti ko wata na-
Easa.
//J. Kama haka Muky saukar
da shi, Alfcur'ani. yana abin karan-
tawa, da Larabci, kuma Muka juj-
juya misalai : a cikinsa. na tsoratar-
wa„ tsammaninsu, suna yin ta£awa
ko ya sabbaba musu wala wa"az-
tuwa.
114. Sa'an nan Allah, Mam alia-
ki, Tabbalacce, Ya daukaka. Kuma
kada ka yi gaggawa " i da AlJEur'ani
a gabanin a karc wahayinsa /uwa
garc ka. K uma ka ct. "Ya" Ubangiji !
Ka Kara m in j ilmi." L
1 15. Kuma lalle, hatfliEa, Mun yi
alkywari v.uwa ga Adamu a gabanin
wannan, sai ya man [a. kuma ba Mu
sarni £arfin /uciya a gare shi ba.
116. Kuma sa'ad da Muka cc
wa mala'iku, L "Ku yi sujada ga
A damn." 1 Sai suka yi sujada, face
IblTsa, ya fctya.
1 17. Sai Muka "Ya Adamu!
Lalk nc wan nan ma£iyi Q5 nc gare
ka da kuma ga inatarka, saboda
haka kada ya fitar da ku daga
Aljanna har ku wahala.
(1) Allah Yi urr.uri:L Annabi da ya Jiar ^aggawar karat an Alfcurarii a ^lkacin da akc
ym wahayinsa zuwa gare shL, dt>min kada ya wahala, ddmin sOfar tana Icaraotai da ctwa
adcumn ivtmulunt:] sauEi nc, bai ?o domm ya wrikUar ba Kuma isorun ym kuskurc yaria
sanya yin ku saute mai jawr? wahala kumar yadda Ailarr.u ya yi ^aggawa: ficiron
UiUunlitL Allah, ia] ja yi maaluwa, ya yi ab:n da aku tiaaa s>tu, bar masifa [a narua. aka filar
fj..i shi diigfi Aha una
(2) Atla" farkarda divan Adainu ^a makiyin uhansu -wandaya sabb-aba cnasu wahalar
ZLjwfl dumya da haduwa da taklifi a cjkmtii Kuma torn wajmari takhl': yatiii zainc tmisu
HaL]£i iaan sun b: nhi yadda AlUh Va cc, nmmti idan sun bi banyar Shmdan. rnafiyinsii, 10.
babu Libici da ^ai sama a ^are >u faci: Jiana wahula daya diaLya har I.ihira,
21). Sura lu "D.H.
4J41
/ /fl. "Lai k nc ka samu, ba /a ka
ji yunwa ba acikinta, kuma ba zaka
yi t si raid ha,
119, 1 ' Lalk ka i , b a za ka ji fiishir-
vva ba. kuma ba zH ka shiga hantsi
ba."
1 20, Sai ShaUfan ya 5 any a was-
wasi. zuwa gare shi, ya cc, "Ya
Adamu! Shin, in shiryar da kai ga
itadyar dawwama da mulki wanda
ba ya £ar£waT
/2A Sai suka ui daga gare ta,
sabuda haka aTaurunsu suku bay-
yana, kuma suka shiga sun a lullu-
F>awaa kansu daga ganyen A]janna.
Kuma Adamu ya saba wa Lbangj-
jinsa, saboda haka ya &acc>
122. Sa'an nan kuma Ubangijinsa
Ya zafte shi, Ya kar&i tuba gare shi,
kuma Ya shiryar (da shi).
123. Ya ce, "Ka sauka ku biyu
daga gare ta gaba day a, sashenku
yana ma£iyi ga sashe, To, imma dai
wala shiriya ta jc muku daga gare
Ni, k\ wanda ya bi Shiryar wala, to.
ba ya battwa, kuma by ya wahala.
124. "Kuma wanda ya bijire e 1 '
daga ambatoNa (AIRurMniJ, lo,
lallc nc rayuwa ma i S. unci ta tabbata
a gare shi. kuma Muni tayar da shi
a Ranar Kiyama yana makaho. 1 '
125. Ya ce, il Ya Ubangiji! Don
me nc K a tayar da ni makaho alhali
kuwa na kasance mai gani? 11
u+! ^ Jt^L^lXi^'j
A V T ■*" "* I'''" J - in* Ui
(I) Wanda ya bijire dajaa iynyin AHab, shTnc Icafirm d H, ^fU yjfda tk shigii MuSuLunci
h j
21). Sura lu "D.H.
482
126. Ya ce, "Kamar wancan ne
ayoyinMu suka je maka, sai ka
ma nee su, kuma kamar hakar a
yiiu akc mance ka. ,r
127. Kama kamar haka Muke
silk a wa wand a ya yawaita. " y kuma
bai yi imani da aydyin Ubangijinsa
hH. Kuma la lk ne azabar Lahira ec
mall tsanani, kuma mafi wan/uwa.
128. Shin s lo, bai shiryarda su ba
ccwa da yawa Muka halakar da
(kafirai) daga ft a muka, a gaba-
ninsu, suna tafiya a tikin masau-
kansu? La He ne, a eikin wancan
akwai ayoyi ga masu hankula.
729. Kuma ba domin waia k al-
ma ba wadda ta gabata daga
Ubangijinka, da kuma ajali amba-
tacce. hakika, da azabar la kasance
mai lazimta.
ISO. Sai ka yi haJcuri (al a kan
abin da sukc cewa n kuma ka yi
tashihi da gode wa Ubangijinka a
gabanin fitowar rana da gabanin
E>acewarta„ kuma daga sa 1 6"in daTC
sai ka yi tasbihi da sasannin yini,
tsam martin ka /a ka sami yarda.
HI. Kuma kada ka mikar da
idaminka zuwa ga a bin da Muka
jiyar da su dacfi da sbi, nau'i-ttau'L
daga garc su, kamar hurcn ray u war
dunivii yakt, domin Mu fitine su a
A 111 -"-^f /t^-
'ill
i **** t "=■ F " - "
(1) Wanda ya yawaita, Shi tic MusuLoii faiitii kfj ntai bidt'a yatii Jiara abitadd ^aaiarii
ba a ciltin adtlmi, ya ya wait a *tii K hi mil yp. stiiga a uiJcin wdhalat duniyn. Kurtia t<i Luliita
la Jl lianiini.
(2) MaEm-i da nJtc i h :id a ih vi^iili Usjbihi a Lokatanta. farilla da na oafila. sti> tie
uiiSELiiim L/KiLin tnisu i/pilt. TnHhihi da Ljgdc wa. Allah 'd gabanin lildwar rani ga sallar
Asuba.a gabaniiiri 6acewaita ga La'aaar, a sa'o'ill darega I^ha'i.dii Refukan rana pa Azahar.
21). Sura lu "D.H.
4&3
cikmssa , ulhili kuwa ar/ikjn Uhan-
gijinka ne mafi alheri kuma ma.fi
wanzuwa.
132. Kuma kti umurci iyalanka
da sal la, It urn a ka yi hafuri a
kanta. Ba Mu tambayar ka wani
arziki, Mu ne \fuke arzuta ka.
Kuma a£iba mai kyau tana ga ta-
fcawa,
133. Kuma suka ce, 11 Don me ba
ya zo man a da wata aya daga
Ubangijinsa? 1 ' Shin> kuwa hujjar
a bin da ke a cikin [ittattaian tarko.
ba la jc musu ba 7
134. Kuma da dai Mim halaka
su da wata azaba daga gabaninsa,
I al b nc da sun ce, fc 'Ya Ubangi-
jinmu! Da Ka aiko da wani Manzo
zuwa gare mu bar mu bibbiyi
ayoyinKa daga gabamti mu Kasfcan-
ta, kuma mu wulakantuJ' 1
1 35. Ka ce, "Kowa mai I sum aye
ue. Sai ku yi tsumaye. Sa an nan za
ku san su wa ne ma'abuta tafarki
madaidaid, kuma wane ne ya nemi
shiryuwa.* 1
Tana kuranlar da dokokin Allah masu hukunta hacfuwar
adding n Allah da haduwar a£7dodinsu a kan kadailar Ailah
M a ka da id.
Da sunan Allah, Mai rahama. Mai jin kai.
1. Hkihin rnutane ysi kusanta
gare su, alhali kuwa suna a eikin
gafala, suna masu bijirewa.
2. Wani ambato daga I J ban -
gijmsu sabo„ ba ya zuwa gare su face
sun saurare shu alhali kuwa suna
masu yin wasa.
3. Suna masu shagaltacin 7\ik\\~
tansu. kuma su asirta ganawa: wa-
dandti suka yi zalunci, (suna cewa)
"Wan nan ba kowa ba ne face mu-
tum misalinku. Shin, to, k unu.it: wa
sihiri, alhali kuwa ku, kuna fahim-
ta?"
4. Ya t:t, "Ubangijina Yana sa-
nin mag»n;i & rikin sama da £asa t
kuma Shi ne Mai ji, Masani.' 1
.5. A a, silk a ee, ^Ysiyc-yaycn
maifarki ne. A'a, ya kiiKira shi ne.
A 'a, shi mawa£i ne. Sai ya /<_> mjina
da wata ay a kamar yadda alia aiko
tnanzanni na farko."
21.Suratu] Anbiya 1
4*5
6, Wa la al£a ry a da M uka ha I a k a
la a jjabslnjnau, by la p imani ba.
Shin, to, su, suna yin imaui?
7, Kuma ba Mu aika fon a gaba-
ninka face mazajc, Muua yin wa-
hayi /uwa gart: su. Ku tarnbayi
ma'abuta ambato u) idan kun ka-
sance ba ku sani ha.
8. Kuma ba Mu sanya su jiki, ba
su cin abin ci ba, kuma ba su kasan-
ce madawwama ba.
9. Sa'an nan kutua Muka gas-
kata musu alkawari; sai Muka tse-
rar da su da wanda Mukc so, kuma
Muka halakar da masu yawai-
tawa.^- 5
70. Lallc, halcika, Mun saukar
da wani Iitta.fi zuwa gare ku, (35 a
cikinsa akwai ambatonku. Shin, to,
ba ku hankalla?
11. Kuma da yawa Muka karya
wata alRarya ta kasance mai zalun-
ci, kuma Muka Eaga halittar wa-
tfansu mulane na da bam a bayanta,
12. Sai a lokacin da suka hangi
azabar.Mu, sai ga su suna gudu daga
garc ta.
13. 'Kada ku yi gudu, Ku komo
zuwa ga abin da aka nfirmar da ku
a cikinsa da gidajenku tsamma-
ninku ana tambayar ku."
he- -r I < k •* ^ ^ * *~
m^V 1 ^ di W? 1 *'
(]J Ma'ahuta ambatD, watau ftPjladcri da aka hai wa UllaLLafaTi sama: Yiih lLcL-j da
(Z) Masu yawauawa, &u tie rtiasu uvwce haddudin Allah jja koine, fsLHifini da masu
hidi n'i.
(3) Al'"nimar Muhammad, csirar Ailah da attiinciriSa su Labbaca a pare shi. An
saukar ttiusu Al^ur'iri, \ tikinsa akwai cTaukakarsu da darawiu,* domin wan da aka
ambata. 10. an daukaka shi.
ll.Suratul Anbiya"
14. Suka Co, "Kaitonmu! Lalle
mu ne muka kasatKc masn
zaiunci."'
75. Sa'an tian waccan ta gus-
he ba : ita ce da'awarsu bar Muka
mayar da su girnabbu, hitaltu.
16. Kutna ha Mu ha I ilia sam^ da.
£asa da abin da ke a tsakaninsu
Muna Masu wasa ba.
17. Da Mun y\ nufin Mu ri&i
wani abin wasa da Mun fl) rite shi
daea gunMu, idan Mun kasatice
masu aikatawa.
15. A'a, Muna jifa da gas fay a a
kan Jtarya, sai ta darkake ta, sai ga
ta haiakakka. Kuma bone ya labba-
ta a garc ku saboda abin da kukc
sift ant a wa.
19. Kuma Shi ne da mallakar
wanda yake a cikin sammai da ka>a.
Kuma wadanda suke wurinSa (wa-
tau maliViku), ba su yin girman kai
BH ibadarSa, kuma ba su ^ajiya.
20. Sun a ta .sbi h i d a re da ra n a , ba
su yin rautii.
21. Ko (kafirai) sun riki wa-
dansu abubuwan bautawa nc ga
£asa. su nc masu tayarwa fgare su)?
22. Da wacfansu abubuwan bau-
tawa sun kasance y tikinsu (sama
da Jcasa) face Allah, batata, da su
biyun sun baei. Saboda haka tsarki
ya tabbata ga Allah Ubangijin
ATarfihi daga abin J a sukc siffan-
tawa.
Jf T' -At *-.^P
■ r" .? / --■ ■? "I i nil I 1
(1 ) A bin wisa, sl'u [[LitLi, kci lL'3. ka w
4m in dx d,kr- shn^.iliuwift da shi.
21.Suratu] Anbiya 1
487
23. Ba a lambayai Sa ga abin da
Yakc aikalawa, alhali kuwa su ana
tamhayar su.
24. Ko sun rilci wadansu abu-
buwan baulawa., bairinSa'/ Ka ce.
"Ku kawo hujjarku. Wannan shi ne
ambatun wanda yakc liirc da nL
kuma shi ne am baton wanda yake a
gabanina. 11 A 'a, mafi yawansu ba
su sanin gaskiya, iaboda haka .su
miisu hivrcvva ne.
25. Kuma ba Mu aiki wani Man-
7.0 ba a gabani tika face Vhi na yin
wahayi zuwa gare shi, cewa "La tic
ne shi s babu abin bautawa fact NT,
sai ku bauLa Mini."
26 K Lima s ll ka ce , ' 1 M ai raha ma
va ri£i da., :i TsarkinSa ya tabbata?
A 'a. (maia'iku) bayi ne masu daraja.
27. Ba su gabalarSa da magana :
kuma su da umurninSa suke aiki.
28. Yana sanin abin da yake
gaba gare su da abin da yake a
bayansu. kuma ba su yin celo face
ga w an da Ya yarda, kuma su masu
sauna ne salmda isdronSa.
29. Ku ma wa nda ya ce d aga ga re
su. "Lallc m abin baulawa ne
baidnSa/' lo h wannan IVluna saka
masa da Jab anna ma. Kamar haka
Mukc saka wa az/.alumai.
30. Shin, kcjma wadanda suka
kafirta ha su gani da cewa latle
iammai da Rasa sun kasance tfin-
ke/ ]1 sai Muka butfe su, kuma
■ ft. .- * _T 7 S A ^■~"|
■ j
a 'T f, - I j-r^ ' , i" ....
(J ) SiimmiiL Hun kasancs tfinkc. sauka diijlii Eunc iu, kuma JEasa td knsanLt;
Ji: f>::t; y-i :sir;i diijjj ;»;.rL* :.i ^ - ir-. i:.-.r. \1nk,i f-: :v, i k^-si.- mi rjM-i. r: ->j ■
:sauka d«.£a Siimil >'fL jiJiii ftaSd., la >-l Wwo. dab"n("ibi su. riyu.
21.Suratu] Anbiya 1
4SS
Muka nanya dukan kome mai rai
daga ruwa? Shin, ha za su yilmani
ba?
31. Kuma Mun sanya tab-
batattun duwatsu a cikin Jtaia do-
min kada la karkata da su, kuma
Mun sanya ranguna, hanyoyi, a
cikinsu (duwEitsun), tsammaninsu
suna shiryuwa.
32. Kuma Mun sanya sama rufi
tsararre, aihaH kuwa su dajia ayo-
yinta masu bijirxwa ne-
33 . K uma Shi n t vva nd a Va ha I i U
Va dare da yini da rand da wata\
dukansu M 1 a rikin wani sarari suke
iyo,
34. Kuma ba Mu sanya daw-
wama ga wani rnuUrm ba, a gaba-
ninka. Shin, lo, idan ka mutu. lo, su
ne madawwama?
35. Kg wane rai mai tfantfanar
muUiwa ne. Kama Munajarraba ku
da sharri da allien domin fitina.
Kuma zuwa garc Mu akc mayar da
ku.
36. Kuma idan wadanda suka
kafirla suka gan ka, ba su rift on ka
face da i^gili (suna cewa) "Shin,
war] nan ne ke ambatar guma-
kanku?" Alhali kuwa su, ga atnba-
tar Mat rahama, masu kafirta (7J ne.
37. An ha Jit la mulum daga gag-
gawa, /an nun a muku ayoyiNa.
(y OJ V**V*J
4 . i
(1) Wannin ya mlna ccv,^ nina cja wata n cik]n sararc guda suke, kd da yaks, ikwai
(2> Sun kanaciLE HuniL aihanta waniLa >:iki: nijs-,]Ti j^i] m ;i k j r s i.i &lha"li ki]wa, ktI. vjnii
mui'jn zantatl Ai.&h Mai ]i]]ii]]ia >'li kiiNaiJCt; abid biiutiiWdi jrudii s^i ^aya.r
21.Siiratu] Anbiya 1
4JW
Saboda haka kada ku nemi yin
gaggawa.
3H. Kuma suna cewa t "A yaushe
wanna n wa'adi zai labbalu. id an
kun kasance masu gaskiya? 11
39. Da wadanda mka kafirta
Fitma sanin lokacin da ba <u kange
wuta daga fuskokinsu. kuma haka
daga biiyayyakinsu, alhali kuvva ha
iu ^ama ana taimakon su ba.
40. A'a. lana jt musu bisa ga
auk^sailadimaulardasu, ya 'an nan
ba su, iya mayar da ila, kuma ba su
zama ana yi musu jinkiri ba,
41. Kuma lallc nc, haETfca, an yi
l^gili ga w^dnriHu Man/anni daga
gabaninka. fiai ahin da suka kasan-
ce suna izgili da shi ya auku ga
wadanda suka yi izgtlin daga gare
su.
42. Ka cc, s 'Wanc ne yake tsare
ku a dare da yini daga Mai
rahama?" A "a, su masu bijirewa ne
daga ambaton L'bangijinsu.
43. Ko kuwa suna da wadansu
abubuwan bautawa wadanda ke
tsare su, daga gare Mu? Ba su iya
taimakon kansu. kuma basu kasan-
ce ana abutar su u ' ba daga gare:
Mu.
44. A% Mun yalwata wa
wadannan da ubanninsu ni'imar-
Mu v har rayuwa ta yi tsawo a kansu.
Shin, to, ba m gariin cewa lalle Mu,
.- * ^ f - j
( 1 j lid su Lya HTnyn w^til abok] wand a /bit
tsare su daga azibarMu. Kuma wactda bai
21.Suratu] Anbiya 1
Munaje wa kasarsu, Muna ragL' (L5
ta daga sasanninta? Shin, to, su ne
marinjaya?
45. Ka cc, "Ahin sani, ina yi
muku gargadL kawai da wahayi.''
kuma km ma ba ya jin kita a lokacin
da ake yi musu gargatfi.
46. Kuma haki£a id an wata iska
daga azabar L'bangiji ta shafe su,
hakika suna cewa. 41 Ya kaitonmu!
La lie mu ne muka kasante masu
zalund. ln
47. Kuma Muna aza ma'aunan
a da lei ga Ranar Kiyama, sabdda
haka ba a zaluntar rai da kymc.
Kuma kij da ya feasance nauyin
It way a daga kumayya ne Mun zo da
ita. Kuma Mun isa zama Masu
hesabi.
4H. Kuma lallc, haClfca, Mun
kawo wa Musa da Ilaruna Rarra-
bewa da haske da ambato ga masu
aiki da takawa.
49. Wadanda suke tsoron Uban-
gijinsii a fake, alhali kuwa su, masu
sauna ne daga Saa.
50. Kuma wanna n ambato ne
mai albarka, Mun saukar da shi.
Shin, to, ku masu mum ntr gare shi '
51. Kuma lalle„ haftiJEa, Mun
kawo wa Jbrahnm shiryuwarsa
daga gabanL kuma Mun kasante
Masana gare shi.
52. Ya ce wa ubansa da muta-
nensa, "Mene ne wyefannan
- "'• t - 5 . \" Fx 1 i \ \'-
i J L<iX* J ,Jl>
o^j op^.Ji^ •
fjj Muni lAfyL CasArsi] daga SLisamiitUu. w^tiiu ]]jutiini;[] Ji ke bin su pa Fialarsu
21.Sura.tu] Anbiya 1
mulummulumai watfanda kukc
masu la/imta a kansu?"
53. Suka ce, "Mun samt uban-
nmmu masu taEimta a kansu. f "
54. Ya ce : "Lalle, haJcTlca, kun
kasance ku da ubanninku a dkin
6a la bayyananna."
55. Suka ce, "Shin, ka zo man a
del gcmkiya ne, ko kuwa kai kana
daga rniUu u-asa nc?' 1
5(5, Ya ce. Ll A'a, LJbangi.imku Shi
ne Ubangijin sammai da £asa,
Wanda Ya Jtaga haliUarsu. Kuma ni
rna daga masu shaida a kan haka.
57. "Kuma ma ranlsuwa da Al-
lah, la lb zan vt wani shin ga guma-
kankua hayan kunjuya kunamasu
bayar da haya."*
58. Sa[ ya sanya su euntu guntu
face wani babba gare ,su, tsamma-
ninsu suna kamawa zuwa gare shi.
59. Suka ce, "Want nc ya aikata
warm an ga gumakanmu? Lalle shi.
h a E i Jt a , yatta daga azzalumai."
60. Suka cc. "Mun ji wani sau-
rayi yanii ambatar su. Ana cc masa
Ibrahim/ 1
(57. Suka ce, "To, ku /o da shi a
kan idanun mutant, tsammanin su
za su bayar da shaida. v
62. Suka ce, "Shin, kai ne ka
aikata wannan ga gurnakanmu'. 3 Ya
Ibrahim! **
63 Yace n ll A h a, babhansu, wan-
nan. shT ya aikata shi. Sai ku tam-
bayc su idan sun kasance suna yin
magana."
A " /" ^Ti'-ul^ fir * I i*£
.^4^ ^ 1 JSC-' dP' *i. > ^ J 1 J
492
64. Sai suku kuma wa junansu
&uka ce, LL Lalle ne ku, ku ne azza-
lumai.'"
65 Sa'an nan kuma aka sun-
kuyar da su a kati kawunatiiu (suka
ce,) " L Lalle, haJMa. ka sani —
wadannan ba su yin magana."
rttf. Ya cc, "Shin, to, kuna bauta
wa abin da ba ya amfanrn.ku da
kome kuma ba ya cular da ku,
haicin Allah'. 3
67. ' Ttr da ku, kuma da abin da
kuke bauta wa, baicin Allah! Shin,
to. ba ku hankalta?"
68. Suka ce, " K u Jc on e shi 4 k u m a
ku taimaki gumakanku, idan kun
k usance masu a ik at a. was."
69 Muka ce, 11 Y a wuia ! Ki ka-
!>ance sanyi da aminci ga Ibrahim.'
70. Kuma suka yi nufin wani
mugun shiri da shi, sai Muka sanya
su mafiya hasara,
71. Kuma Muka tserarda shi. da
Ludu zuwa gra Easar nan wad da
Muka sanya albarka a cikiiHa ga
talikai.
72. Kuma Muka ba shi ls"ha£a
da Ya'aEuba a kan datfi, alhali
kuwa dukansu Mun sanya su
salihai,
73 . K imia M uka sa n ya su shuga-
banni, suna shiryarwa da umur-
ninMu. Kuma Muka yi wahayi
/.uwa gari: su da ayyukan alhtri da
tsayar da s alia da bayar da zakka.
Kuma sun kasance masu bauta
garc Mu.
^^^^^^
1^=^ 1 u£/^ li^fey
21.Suratu] AnbiyaV
493
74. Kutna LMu, Mun ba shi hu-
kutici da ilmi. Kuma Man tsTrar da
shi daga alJcaryar nan wadda ke
aikata munanan ayyuka. LaJk su,
sun kasanuc mulanen mugun aiki,
fa si Cai.
7J. Kuma Muka shigar da shi a
cikin rahamarMu. Lalk shi,
yana daga salihai.
76 . Kuma N uh u h a sa ' ad d a y a y i
kira a gabani, sai Muka karna
masa. sa'an nan Muka tsirar da shi
da mutaneiisa daga baJtin ciki mai
girma.
77, Kuma Muka tat make shi
da^a mutant n nan wadatida suka
Jtaryata da iyoyinMu. Lalle ne su,
sun ka sauce mutanen mugun aiki.
Sai Muka nutsar da su gaba daya.
?ti K u tna Da wuda da S u ] airaan ,
sa'ad da suke yin hukund a cikin
sha'anin shuka : a lokacin da tuma-
kin mutane suka yi kiwon dare a
ctkinsa. Kuma Mun kasantx Masu
halaria ga hukunrinsu,
79. Sai Muka fahimtar da ita
(mas h alar (n ) ga Subiman. Kuma
dukansu Mun ba su hukunci da
^L^i ity^ 1 O^ 1 j
(.1 ^ Asa] in. mas'alar, luiuakm wan: inulum *uka yi kiwon &arna, a gor^r warn a akin
dare, alnah kuwa ana leal Ufa wa nnai dabhobi ya kanpt' dabriobinsa da dare karna r yadda
■Like ka^aJ'a wa nidi ibilka da Lsare shiikariii a uikin yini. 5ai DawCidiJ Vii vi hukunuL did CtJWa
mai sMkai ya mallaki lum&kLR, &hi kuma mai tun^ki yi imallakl shGkar &atacciya, Sai
fi-LiiiiinriHTi ya gy^ra hulfimoTi da Ci.?wa mai £^na ya tHEi lum^kin y:i rayu a kansu har a
liitiium iJa nidi Lla.bhf>bin ya.jjyj.ra. ma.sa jfunLarsa bar '.a kucna yaJda lake a faikud lokiKirt,
*\-,'iW nan y:i mayai lumakin ya karfti -m,"i n ,s i s.i
A Liikin kissar akwai yiunii) cxvfu atLna&a*a bii su saanar :'Lid'm gaskiya saboJa wani
mutum duk yadda yake, kuma ana war ware hukunci idart ku&kurc ya auku a ciki. Kama
annabawa Kuna yin kuskurc ga a bin d*i bai shafi wahayi ba K uma kfjmiwa %a j^aakiya idan
La bayyana wajibi nc.
Zl.Suratul Anbiya 1
494
ilmi. kuma Muka horcduwatsu Ian;
da Dawiida, suna tasbihL da tsun-
tsaye. Kuma Mun kasance Masu
aikatfjwa,
80 Kuma Muka sanar da shi
sana'ar'" wala tufa saboda ku,
domin ya tsarc ku daga maka-
mltiku. To, shin, ku masu godewa
i 1 ?/, Kuma (Muka hare) wa
Sulaifnan iska mai (satianin huga-
wa, tana gudana da umurninsa
/uwa ga kasar nan wad da Muka
sanya a] bark a a cikrinta. Kuma
Mun kasance Masana jia dukan
komc,
82. Kuma daga Shaidannu
(Mun hore) wan da ke nulso saboda
shi. Kuma suna yin wani aiki bait; in
wane an, Kuma Mun kasance Masu
tsaro a garc su.
<V J. Kuma da Ayyuba a sa'ad da
ya yi kiran Ubangijmsa* (ya cej
"'LaUc ni, cuta ta shafe ni, alhali
kuwa Kiii m Mall rahamar masu
rahama."
84. Sai Muka karfta masa, sa'an
nan Muka kuranye abrn da ke a
gam shi na cuta, kuma Muka kawo
masa mutlnensa da kwatankwacinsu
tare da su, saboda rahama daga
(.] > Wjijinati yaiiii JiQna wajabC]Ji %■■]] SiiJiu'a wadda mutum is rayuwa ^ kiwia Kur^a
yani nuna wajabcin aiki da sabubbia domm ncman tsarcw kai. M ya halattp ga jjujlumya
yi kwame bdbu sina'ar d<i /aL Uayu a kariLa ko kunia yy p:u kansa pa Jukka ck lawilin
lil^akkali TawakStalL sill ne mayai da attibiii dl'ac^Ura ea Allah a hkyaa rciuluTTi ya yi abin
dii yakc iya yi.
21.Suratii] AnbiyaV
445
wurinMu da tunatarwa ccl ga tnasu
85. Kuma da Tsma'Tk da IdrTsa
da Zulkifli, dukansu sun a daga
masu hafiuri.
86. Kuma Muka shikar da su a
cikin rahamaiMu Lalle nt, sijna
daga sulihai.
£7. Kuma mai kifi C2? , a sa'ad da
ya tafi van a mai hushi, sai ya yi
zaloncewa ba za Mu kukunta masa
ba. Sai ya yi kira a cikin dulTai ucwa.
"Rclbu a bin bautawa face Kai.
Tsarki ya tabbala a gare Ka. Lalle
ne ni : na kasanct; daga az^llumai."
8H. Sui Muka karba masa, kuma
Muka tsTrar da shi daga bakinciki.
Kactiar baka nc Muke tricar da
masu i ma tii.
K9. Kuma da Zakariyya a sa'ad
da ya kariyi Ubangijinsa eewa, Hl Ya
Ubangiji! Kada Ka bar ni maka-
daici alhali kuwa Kai nc Mall athc-
rin masu gado. 1 '
90. Sai Mukakarfta masa, kuma
Muka kyautata (3j masa matarsa.
Lalle ne su\ sun kasancc sun a gudun
[sere zuwci ga ayyukan atheri.
■' ' ■ --_
its?"' ■*l TL" 1 i"
1 "flf- ^-r^" J lr'^" -fr
{]} Ayyuba Marian Allah, an jarrahe shi rid wafuloll |.a jildtLSa da halaka: Lfiyari *a ya
yi hn£ur; da. bukuJlcm Allah, sai Allah Ya mayar rnssa d;s a bin dn ya halaka- sa'an nan
kuma ya fcari niaSfi wain kamar&a. ducuin riihd.ma.rSa ga masu mayar ca al'imiH a £lre
Shi. da kuma him p masu ibfida domJJT kada auku^iir w^ilii rr.auifa ta. *Hny.H su k^tsewa
d i liiitlJJl daukiir ;]LiJtLin
(2) Shi lie Y unus hn Mi-ma. >L JlUShj &ti j'i i UIli i i ^ cl^ll domic; ba su karPn dridmi ba.
SAL ya bai iu rnnji ^.abinit' :l yi masa i^niri hdrinsu. Sal All all YiljariJ.be shida tadawa ^ik;n
ruwa bar warn JcTfl ya liadTye alii. ia'a:i naci kuma ya amayq shi a hayan wahala. ya konia
WA irjLLtajiecisa .Suka yi imam
Q) Riyan m^lar.sn ]A isilf'a ba ta llaihu ba Aliab Yd kyaulaLa mah^]fdrla. tasamicikm
Yabaya dajja jL'arc sni.
21.Suratii] Anbiya 1
4Wi
Kuifia sunu kiran Mu a kan kwa-
cfayi da fargaba. Kuma iun kasanoe
masu sauna r (aikata safto) gane Mu.
91. Kuma da wadda ta Isarc tar-
jinia daga alfa&ha. Sai Muka hflra a
cjkinta daga riihiriMu <]) Kuma
Muka sanya ta ita da danta wata
ay a ga duniya.
P2. Lalle ne wannan U) ita ce
aTummarku, ta zama aTumma
gxida. kuma Ni ne Ubangijinku. Sai
ku bauly Mini.
93. Kuma suka kakkatse arama-
rinsu a Isakaninm. Dukan kowa-
ncnsu masu komowa zuwa gareMu
ne.
Domin wanda ya aikata daga
ayyukan kwarai alhali kuwa yana
mai Tmani, Uh babu musu ga ai-
kinsa, kuma Mu Masu rubutawa
garc fthi no.
95, Kuma hananne ne a kan
wata alfcarya da Muka halakar
cewa laltc su, ba su komowa.
96. Har sa'ad da aka bude Ya-
jufu da Majuju, alhali kuwa suna
gaggawa daga k 6 want tudun Rasa.
^j^*^ j
J "** ^r" __r
' ^ c ^ ^
J - J / 1;^^ J T-- - ^ -Sir I _ ; --'
f I ) RuhitL Allah a nan, shi nc Maialka Jjbnta- Shi n< ya hura a cslkiu wuyan rlgarfa.
iilj li yi ciki da l£a. Maryacnu ba Acinafoiya ce, an imbact Ea m: d£m]Ti Hhimfida ga
maganar Tsa", aminctn Allah ya tabbata a garp shi. ZamatiLa aya shi ne ta saiul if a ba da
nainili bs, kuma w^rda ya yi halturi ^a tsarcn haddodm AJkb. Al^ah iaj daukaka shi da
ni'lttiiic dG]]]ya dn ta Lahim. TJacila ya /arnii ayk >ahi>da ma^ana yana yiro. da Annahci,
da cfaukar hufiuri gui zartar da Litnurtiin Allah.
(2) Al'ummai Musu] mi duka glida Ce ko da yake Annabawamiu sun dabam-
daham, a cikin Idkuta mlsu nlsa tsakaTiinsu da hjirsiiTia dabam-daham, donun duk
ati]dirsu j^udi lc ?j kan UKinpji guda nc Stf'an nun da^U bayH wnd^Hdn SLlkif i'lU da^a
wa^jJliiJl ak'idai suka rarrabu k jnpiya-fiungiya.
21.Sura.tii] Anbiya 1
497
97. K um a wa ' adi n n an ta b bat a t>
cc ya kusantu, sai ga tg Ida nun
wadanda suka kafirta sun a bay-
yanannu, (fiuna cewa), "Ya kaitmi-
mu! HalciKa. mini kasance a cikin
gafala daga wannan! A 'a, mun ka-
santc dai. masu zalunti!"
V8. (A ce musu) l 'Lalle ne, fcu da
ei bin H j ^ da kuke bamawa, baicin
Allah, makamashin Jahannama ne.
Ku masu lusgawa garc ta ne."
99. Da wadannan (abubuwan
bautawar) sun k as a nee abubuwan
haulawargasskiya ne. da ba su tusga
mat.a ba, alhali kuwa dukansu
madawwama a cikinta nc.
HXi. Si.ma da wala hargowa a
cikinta, alhali kuwa au, a cikinta. ba
su saurarcn komt:,
fOf. La I It fie wadanda kalmar
yabo ta gabaia a garc su dagaj*aru
Mu, wacfannan wadanda akc nisan-
tarwa daga barinta ne.
102, Ba su jin sauiin motsinta
alhali kuwa su madawwama ne a
cikin abin da rayukan&u suka yi
rnarmarinsa.
103. Firgiiar clan mall girma, hu
za ta baJcanta musu rai ba. Kuma
mafaTiku na yi musu maraba (sun a
cewa), 11 Wannan yininku ne wan da
kuka kasance ana yi muku w'a'adi
da shi."
if
\i i - ' J! * I ^- ■ p.'"i
(I) BAyin Allah iM&iu. da m&la'iku wadiiiLLla. wiidiiiiH-j muTin:.' Mika bau'.a musu cLi
t^mminin cewa su cece su dap Allah, ba za a sanya su wuxa ba sabuda ibadar da aita >l
rcLUiu. dcimiri yabtsn Allah ya. ngayi hushing /uwa gurr. Hayansu ci;4 niiii hmnAl' da
watlda ate ban^^ar kamur j£Limika tla watfarLsunsu. wuLa shiya
il.Surattt] Anbiya 1
4*JS
W4. A ranar da Mukc nacfe
sama kamar nadewar takarda ga
abubuwan rubutawa., kamar yadda
Muka fira y farkon c L ' haluta Muke
mayar da ila. Wa'adi nc a Kanmu.
L;jlk" nc Muti kasuncc Masu aika-
tawa.
105. Kuma laHc haJtilta, Mun
rubuta a uikin LiUiifi baidn Amba-
to !3 ^ (Laubul Mahfuz) ccwa £asa,
bayiNa salihai, sun a gadonia.
106. Lalk nc a cikin wannan
(AlKur ani). balcika. akwai iyanva
(ga maganar da ta gabata 1135 ) ga
wadansu mutanc masu [bad a.
Kuma ba Mu aike ka ba
face domin wata rahama ga talikai.
/G£. Ka cc, "A bin sani kawai,
ana yin wahayi zuwa gare n ■ nc:,
cewa l Lallc ne, A bin bautawarku,
A bi n bautawa ne G uda . To, shin, ku
masu mlka wuya ne?"
J 09. Sa T an nan idan Auka juya.
to, ka ce, lL Na sanar da ku, a kan
daidaita> kuma ban sani ba, shin,
a bin da ake yi rnuku wa'adi maku-
sanci nc ko kuwa manisanci nc?
110. lL Lalle ne Shi (Allah) Yana
sanin bay vane daga mag ana. kuma
Yana sanin a bin da kuke boyewa.
HI. "Kuma ban sani ba, tsam-
mEininsa ya zama Utina a gare ku.
-1 ifT"<>
{ly Tun lLj. Jarawsj ba.i buwiye Mu Ha mH.yarwji ha -;j hnwayc Mu A Ranar
Ktyamn akc natfc sania a. kdil aliitl da Vdke a tikinlii kiun^r yadda lik:.- nHLfu tskiirda !| kan
abia da La kunsa na mhutun mala'iku a kan bayin A]hih
(2) Allah Yanli Tnjfl]akar da Easa ga bayltiSa saiiJiaL, j.I E-3 flta d^ga gave su ba sai iiiaci
sun musnnya uddimrisil ^"..i :i: da waili r:nit:Li
(.11 tra cc cEwa. bayin Allah salihai suna padnn Ram.
22. SuratuJ Hajj
499
TT
ko kuma don jm dacfi, zuwa ga want
dan lokaci."
112. Ya ce, +4 Ya Ubangiji! Ka yi
hukunci da gasfciya. Kuma L'bangi-
jinmu Mai rahama ne Wanda ake
neman taimako a kan ahin da kuke
siffantawa."
Tana karanlar da yadda ake tsarkake alada daga aVadu, kuma
a tsare ta daga garc su, kada a cudanya ta da su.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jiti RaL
}. Yi ku mutanc! Ku hi Ubangi-
jinku da takawa. Lalle ne girgizar 1 1 "
£asa ta tsayuwar Sa'a wata aba ce
mai girma.
2. A ranar da koke ganin ta du-
kan mai sliayar da tuama tana sha-
gala daga a bin da ta shayar, kuma
dukan mai ciki I ana haihuwar cikin-
ta, kuma kana ganin mutane suna
masu mayc alhali kuwa su ba masu
mayc ba, amma azabar Allah mai
[sanani.
(1) Addiiii tsantsa sKl rx kc sa^ya G&fa, U yi twyi da ky«u. Fdan an t-udartja addi:]i da
WSSU nbfibuwa tif) bitJi"^, to mTidLi, [o, Eafa bj La i\a tsayi bulk 1 cna j luka-cin girjiiJlLir k'asii
[savin Sa'a.
22. SuratuJ Hajj
SOU
TT
S. Akwai daga mutant" wanda
yakc yin musu ga sha'anin Allah ba
da w;ini jlmi ba, kuma yana biyar
k 6 wane S ha idan mai taurin kai-
4. An wajabta masa ccwa wanda
ya jiftino: shi H to, Jalle ne sat ya ftatar
da $hi, kuma y^a shiryar da shi zuwa
ga aza bar sa'ir.
5. Ya ku mutunc' Idan kun ka-
sance a cikin shakka a Tashin Kiya-
ma ( to, lalle ne Mu. Mun haliUa ku
daga Lur&aya, sa'an nan kuma daga
gudajin jini, sa'an nan kuma daga
t&oka wadda ake halitlawa, da
wadda ba a halittawa domin Mu
bay yana muku. Kuma Muna lab-
batar da abin da Muke so a cikin
mahaifa /uwa ga wani ajali amba-
tacce, sa'an nan kuma Muna fitar
da ku kuna janri, sa'an nan kuma
do min ku kai ga rikar karfinku.
Kuma daga gare ku akwai wanda
ku mutuwa, kuma daga gare ku
akwai wanda akc mayarwa zuwa
ga mafi £askancin rayuwa domic
kada ya ssan kome a bayan ya sani.
Kuma kana gamn £asa shim, sa'an
nan idan Muka saukar da ruwa a
kanta, saa ta girgiza kuma ta kum-
bura, kuma ta tsirar da tsiri daga
k 6 wane nau 1 ! mai ban sha'awa
6. Wane an ne, domin la 11c Allah
Shi ne Gaskiya, kuma Id 11c ne Shi
Yake rayar da matattu, kuma laltc
Shi Mai ikon yi ne a kan kome.
j»-i=^ 3 .-',_2- 1 Ijjd2j^ ,-i-J ^tijg^i^vjtf-
(I) An raba mutant: a famt da. ad din j kashl hlld"u. sa'an nan ya Lira ri.j knsllc na lurku.
mafi yawa daga akin saiiCim kafciisiiwarL, walau kashm wawayc rcLaSuliLyar Shaitfan pa
al"adu da Sim jcik-iyoyi hai hnkiincc-hukii]i(5eh AL3ah
22, Suratu] Hajj
SOI
?. Kuma lalle ne Sa'ar Tashin
Kiyama mai zuwa t/e, babu shakka
a cikinta, kuma Id lie ne Allah Van a
layar da wadanda suke a cikin
Gaburbura.
8. Kuma daga mutane akwai
mai yi n mu s u 11 5 ga A llah ba d a warn
ilmi ba, kumaba da wala shiriya ba.
kuma ba da wani litta.fi mai hasku-
kawa ba.
9. Yana mai karkatar da sit she n-
s,a domin ya 6atar (da wasu) daga
tafarkin Allah! Yana da warn wula-
kanci a duniya. kuma Muni danda-
na masa azabar gobara a Ranar
Kiyama.
10. (A ce masa) "Wancan azaba
saboda a bin da hannayenka biyu
suka gabatar nc, kuma lalle ne Al-
lah bai zama Mai zalunui ga bayin-
Sa ba."
//. Kuma daga mutane akwai
mai bauta <2) wa Allah a kan wani
gefc. Sa'an nan idan wani alheri ya
same shi, sai ya nalsu da >hi, kuma
idan wata fitina ta same shi, *ai ya
juya bay a a kan fuikarsa. Ya yi
hasarar duniya da Lahira. Waccan
it a oe hasara bayyananna
12. Yana kiran, baiein Allah,
a bin da ba ya tutarsa da a bin da ba
ya amfaninsa! Waccan ita ce bala
mai nisu.
13. Yana kiran wanda yake lalle
cu tar wars ace mall kusa daga amfa-
. -■
4*"! -1?v ?Vi*T'^ -"'1
(]} K.aih] J]ii biyu shi clu rnLipun malarm Sh^ictin rniii JciiCann fjaUr rla m.jbiy^TiSil
(2) Kaiihi r.d. uku .shi nc munaf.]ki m<\\. \hiya adctTni da biyu.
22. SuratuJ Hajj
>1J2
TT
ninsa ! Laile ne, tir da shi ya zama
maji&inci, kuma lir da ya zama
E^bokin /ama f
14. La 1 k nt: A 11 a h Yana shi gar da
wadanda suka yi Tmam n> kuma
suka aikata ayyukan Ewarai i* cikin
gidajen Aljanna, Eoramu na gudatia
daga £ar£a shins u. Lalle ne Allah
Yana aikata abin da Yake nu fi r
15. Wanda ya kasance yana 73-
ton cewa Allah ba zai taimake sh\ m
ba a eikin duniya da Ltlhira, \o< sai
ya mlka wala igiya zuwa sama,
sa*an nan kuma ya yanke la, sa'an
nan ya dijba. Shin., ko la He kaidinsa
/Hi gusar da a bin da yake ji na
takaici?
/(S. Kuma ksmar haka Muka
saukar da shi (Alkur'ani) yana
ayoyi bayyanannu. Kuma lallc nc,
Allah Yana shiryar da wan da Yake
nutl
17. Lalle nc wadanda suka yi
imani da wadanda suka tuba (3) (Ya-
hudu) da wadanda suka karkace
(Saba'awa) da Nasara da Maju-
siiwa da wadanda suka yi ahirka.
(]] Kashi. TL1 tiudu SIL nc muminai wadanda s-jke Liaron Allah, mi isaya Hi inda Ya
Lsayar da su. S\i nc riWl ^iU^ncin kastlL ^bl uku II Li fdtrku.
Qj Wanda yakr z&ton All it h bp ^Lai 1 Li i mall AnrLabi]]5a ba, kuma yaha jin hushirL
Allah Ya ^afti VI u ham rnariu dn Annabel, tu, sat ya mum da h Jilnjisu. ku:)ia ya yi du.kan
kaidui da yaJt-jSu ya yi, A Jab ha zai fasa ab:'n da Ya yi nufi ha a game da AnnabinSa. tsira
(ta amincin Alkih tahbata a j;are Jihi.
{3'; At:a ll' Yah iii\Lwa '"watfimiLj suk.j ; :h:i" (iom m s-in ■illni w.. iru^i lliir
Anriabinsu, MQsa, wanda ya oe wa Allah, "Man ifiba, zuwa ^arc Ka." Saba'im, su nc
m^ii haul a wh maLa lIcu da^acik:n L^lubuwa ko YaMdawa. NasaiLi, sii ni; wadanda suka
Iti Annahi TsaTlan Marynmu, amincin Allah ya tabbala a gate stiL Mnjiisawa, s.0. ne niasu
bauta wa wula da jrhi uddmin rariia. MA\ll shirki, .^li nc m^u hi.v-]la wa. gumaka ko
aljannu k c- wadansu mutane. watau inn addinin Lariibawa na lokauin Jahdiyya ilu irin
bnu[ar da wadan^'J .VI l]su]tti i kc yi wa watiyyas a yanzu.
22. SuratuJ H&jj
51
lalle ne Allah Yana yin hukunci a
tsakaninsu a Ranar Kiyama. Lalle
ne Allah Mahalarci tit a kan dukan
komt;.
IS. Ashe, ba ka gani ba, lalle
Allah, w tin da yake a cikin sammai
da wanda yake a cikin ieasa yana yin
sujada a gare Shi;, da kuma rana da
wata da laurari da duwatsu da ilacc
da dabbobi, da kuma masu yawa
dag a mutane? ICuma wadansu
masu yawa aziiba la (abba la a kan-
su. Kuma wand a Allah Ya wula-
kantar, lo, ba ya da want mai girma-
mawa, Kuma Lalle ne Allah Yana
aikata abin da Yake so
/ y , Wacf a nn a n Jc ungiy oy i b iy u ( 1 1
ne masu husuma, sun yi husuma ga
sha'anin Ubangijinsu. To, wadanda
suka kafirta an yanka musu watfan-
su tufafi daga wata irin will a, ana
yuba tafasasshen ruwa daga bis a
kawunansu.
20. Da shi ake narkar da abin da
yake a cikin cikunaniu da fatun
jikinsu,
21. Kuma sun a da wadansu
gwalmomin duka na Ha (tin Jtarfc.
22. A koyaushe suka yi mi fin lit a
daga gare ta. daga baft in tiki, sai a
mayar da su a dkinta, (a ce musu)
"Ku tfandani a /a bar gobara."
23. Lalle ne, Allah Yana shigar
da watfanda suka yi imani kuma
(1) Kuma >a kiiS-i mutjj'i? ftufiyjyii Iniyu. tunyiyar farkLt sii [Lt jniiu bin iidik'rtitL
gaskiva. RungLyrt tM hyu n k - nuisu kafkaoc wa addhun guskiya, kamai kasusuwa uku na
farito, A fc6> da yaunht akwai huKuma a Uakinin Jcungiyoyrn biyu. Sy'an natl ya.
Li tn b UUi Hjiliiimiikcjn C un ^yiir ta.rya La fiirkon.
22. SuratuJ Hajj
504
sukaaikata ayyukan fcwarai a cikm
gidajen Aljanna, Itoramu suna gu-
dana daga EarEashitisu, ana Jtawata
5ii, a eikifisu„ da wadansu mundaye
na zinari da hTu-lu'u. Kuma tafa-
Unsu a cikinsu alharini ne. (1)
24, Kuma an shiryar da su zu-
wa ga mai kyau na zance, kuma
an shiryar da su zuwa ga hanyar
Wanda ake gods: wa.
2 J. La lie nc wa danda s uka k afi r-
takuma suka laushc (mutane) daga
hanyar Allah da ma.sallad mai al-
farma wan J a Muka sunya shi ga
mutane alhali kuwa may.auni a ciki
da bakauye daidai suke, kuma wan-
da ya yi nufin karkatar f2J da gas-
kiya a cikinsa da zaluncL za Mu
(fandana masa daga wata azaba mai
radadi.
26. Kuma a lokacin da Muka
iya"kance Ci) wa Ibrahim wurm "Da-
kin (M uka cc masa). K ad a k a had a
kumc: da Mi ga bauta, kuma ka
Isarkakc "DakiNa, domin masu da-
wafi da masu isayuwa da masu
ruku'u da masu sujada.
27. "Kuma ka yi yckuwa ga mu-
tane da wajabein Hajji, m jc maka
suna m asu ta fiy a da ka faTu da k u ma
a kan kowanc tna dank war in raku-
mi masu zuwa daga kowane rango
mai zurfi.
u 1 ^V'C;^
^.Jj£*} 'ill <J [ZfJSi
(I") Kalian] uk On Kuilgiya 1a p&fck.Lya, watau rnnminat.
(2) []hidL shine yin iblda hi yadda Allah Yu yL ucnurrti da a yi ta ba. Wanda ya yi
nufin karkaiar da gaskiyir ibada a cikm huriutiin Makfca. Allah zai yi masa a/aha m^.i
LSiitiaoi. baile Ta a C£ miltlim ya aiJt»ta Sabodn h^kn yani wajaba j^u mai nunc: /uwa Hiiiji
ya koyi yncid^ S^ltc yin ibacly k m f:n ya Lau Makka domicL kaila ya jtfwo w.l knllsa luikiku.
( 1) Allah Ya mina Tbrihjm iyakar "Dakm Ka'aba da iska, sa'an EliitL ya iurii ^ina
sht. kum^ Ya nnn^ masa iyaJcokjn IT u rum in Makka. ya sanya alamomi.
22, SuratuJ Hajj
TT
28. "Domin su hularci abubu-
wan amfani a gare su, kuma su
ambad soman Allah a cikin 'yan
k wan uk a sanannu, saboda abin da
Ya a?.urta su da F?hi daga dabbobin
jin dadt. Sai ku ci daga garc su.
kuma ku ciyar da matsatlsc mata-
lauci.
29. LL Sa n an nan kuma sai su kare
ibadarsu da gusar da (cazania,
kuma sai su cika alkawuransu.
kuma sai su yi tfawafi (sun a gewaya)
ga "Dakin nan "yanuecc/ 1
30. Wancan ne. Kuma wan da ya
girmama hukunce-hukuncett Allah,
to. shi ne mafTfTd a garc s hi, a wurin
Ubangijinsa. Kuma an halatia
muku dabbobin ni'ima, (,) face abin
da akc karantawa a kanku. Saboda
haka ku nisanci kazanta daga gu-
ru ak a, kuma ku nisanci Kazan I a
daga shaidar zur.
31. Kuna masu tsayuwa ga gas-
kiya domin Allah, ba masu yin
shirk a da Shi ba. Kuma wanda ya yi
shirka da Allah., to, yana kamar
abin da ya fa do daga sama, ia'ati
nan t sunt save su cafe shi. ku iska ta
f'arJa da shi a cikin wani wun mai
msa.
32. Wancan ne. Kuma wanda ya
girmama i bad 6 din A LI all, to, lallene
ua (girmamawar) tana daga ayyu-
kan /.ukata na ihada.
fat Tf „ ^ ,
1 1
a-A*J ->^L?j& jj+-*- s 1 .
--*"r JV
'fit
■; 1 > Dabb<ibm rj]'ima. su nc rafceumai da stianu da [umiiki da awaki. All halalUi cinsu
sai wudimda suka niulu a ^abanjri li ytinlca Kurr.n ihsi.Ldaf ^ur itanmr bants wa gumalcj
take wujetL siibtmba aziba. dojnLn ana ha]3tt«r cia h^:rtm kii a haran-.mr da h>:lai k^trc da
it a.
22. SuratuJ Hajj
TT
ii. Kunada wacfans-uabubuwan
amf an i ( ] 1 a ci k i nta (dabbar haday a)
har ya zuwa ga wani ajali amba-
taece, siran nan kuma wurin balatta
ta /uwa Ka "Dakin 'yantacce ne.
J< Kuma ga kowace alumma
Mutt sanya ibadar yank a, domin su
ambaci sunan A] lab a kan a bin da
Ya arzuta su da shi claga dab bo bin
nYima. Sa'an nan kuma Abm bau-
lawarku A bin bautawa nc Gu-
da, saiku sal] am a Masa. Kuma ka yi
bushara ga rnasu kankantar da kai.
35, Wadanda suke idan an am-
baci Ailah sai zukatansu su firgita,
da rniisu hakuri a kan abin da ya
same su, da rnasu Isayar da sal] a,
kuma suna riyarwa daga abin da
Muka arzuta su. C2J
36. Kuma rakuman, Mun sanya
s,u a gart ku s a ibadodin Allah,
Kuna. da warn' alheri babba a cikin-
su. Sai ku ambati Nunan Allah a
kansu suna tsayc <3) a kan Jcafafu
uku. Sa 'an nan idan sas,armmsu
suka fadi, to, ku ci daga gate su,
kuma ku ciyar da mai wadar /uci da
mai bars. Kamar haka Muka ho re
tnuku &u, tsammaninku : . kuna
godewa.
a, . At . —If It
■ i *
- jTf- --■-'I r-lv* £ if-
©5 jlij yL5! i
(L) Ana amnini cia dab bar hadayu ^bjen hiiwa sahirda lanira (ta shan rtono har a kai
pa WUJJn S Oke la. Ana ho k l l h.idaya y r:| till fcurunj i rt Makka.
{2) Wad'ann^n ju siftoljll Jj'luSu Ji ask a nta r da kai, walci" rniUu u^-ali U. ^ukutaniu:
na Jkgita idan an am bad Allah, su ga kam-n s jnu gamin Sa, a jjaha pare su, sabodw haka sai
it E i n. baicun gd. d"LiLLkar ciiamfa, kum:i tsayar dii SLllla da Sajran ibadodi na iilti,
kumii bayar da ?akka dii saurun zbidLsdin dikiya.
(3) WariCltLtl yaila tLuna yadciaake mkar ra'fnmia sum Isayc u kan Jtafafa uku, a tfauri;
guda bayan an lan£wasa goiwarta ati tfatare sama. Ana ambatar sunan AlLah kuma a yi
kiihbara a lokadn snksr a rnasokat ^UCiyarla. Acia sukar sham] kLima tina yatlkatlSU. Ana
yanlcan tumak] da awak] kawai. Ana yanka sauran dibbobi da isumsayL- Vawai
22. Suratid Hajj
507
TT
,f 7. Natnomitisu ba za su sami Al-
lah ha, haka jmiiinansu, amma ta-
lc a wa daga gare ku tana samun Sa.
Kamar haka Ya hore su sahoda ku,
domin ku girmama Allah saboda
shiriyar da Ya yi muku. Kuma ka yi
bushara ga masu kyautala yi.
j#. Lalle ne, Allah Yana yin
fada CL) saboda wadanda suka yi
Tmani. Lalle ne Allah ba Ya son
dukan mayaudari. mai yawan
k I lriri
39. An yr izni ga watfanda akc
yaEarsu eiauewa 1 all can zalurict: su,
kuma lallc ne Allah, hakika, Mai
Tkon yj ne a kan taimakonsu.
40. Wad'anda aka iitar daga
gidajenm ha da wani hakki ba face
suna cewa : ' l Ubangijinmu Allah
ne."" Kuma ba ddmin tunkudewar
Allah ga mutane ba, sashensu da
sashe, hafuJRa, da an rusa sau-
ma'tnn (Ruhbanawa) da ma fa-
in i'tV in Nasara da gid&jcti ibadar
Yahudu da masallatai wadanda akc
ambatar Allah a cikinsu da yawa
Kuma lalle, hakiKa, Allah Yana
taimakon wan da yake taimakon Sa.
Lalle Allah ne, haJciJca, Mai karli,
Mabuwayi.
41. Wadanda suke idan IVluka
ba su ike a cikin Jcasa. sai su tsai da
salla, kuma su bayar da /akka
kuma su yi umurni da a bin da aka
(]) AJliih Ya yL a]kawu,nn kar^ wanda yakc aiki da taftawa domicLSa Yacii LunltuiTc
ma:tn mafciynr.iiA, Ya yi Tntm fada.
22. SuratuJ Hajj
508
TT
sani. LJJ kuma su hurt a daga abin da
ba a sani ba. Kuma aJabar aTamura
Allah take,
42. Kuma idan sun tfaryata ka,
k\ lalie, haJtTica. mutation Nuhu da
Adavva da Samudawa, sun Jcaiyata
a gabaninsu.
Da mutancn Ibrahim da
muUtncn Ludu.
44. Da masu Madyana, kuma an
karyau Musa. Sai Na jinkirta wa
kafiran, sn'ati nan kuma Na kama
su. To, yaya musuNa (gare su) ya
k asanas
45. Sa'an nan da yawa daga al-
ls ary a i Muka halaka ta, alhali kuwa
tana rnai zalunci, sai tazama iadacf-
cfa a kari rassanta, da yawa daga
rijiya wadda aka wofinlar, da kuma
gidajen saraula madTaukaka
46. Shin, to, ba su yi tafiya ba a
cikin fcasa, domin zukata wadanda
za su yi hankali da su da kunnuwa
da za su yi saurart da su su kasancc
a gare su? Domin lalk ne idanun ba
su ma k an La, am ma /ukata watfan-
da ku a eikm Eira/a sil kc makanta.
47. Kuma a una ntiman ka yi gag-
gawa da a*aba, a I ha I [ kuwa Allah
bit zai sa6a wa'adirsSa ba, kuma
lallv nc, yini aj rfaya a wurin
l jib i I *J ' L i. 1
wj J-iy. jXj ^
(1) A bin da aka sani daga shar'ia watau shi ne aJhesri, kuma a bin da ba a sand ha ga
shari'a walau sharri wand* AJl^h ba Ya Kg, akusin olhcri. Tsuyar da ayyuknn alhcri ha zai
isa ba sai unu. y:n wan/i aa mulacLC a umLirte hu da yin alkcri leuma i Mana su daj^a aikiita
sham.
{2} Allah bi Yd silia wa'adinSa.. Dad^-war rashin saakar a/iba. ba safeawur wa'iidi ba
nc, aj[i]iri a^aba: bai /:o ba Dufcuj] yini ^.ucla a wurLti AILliPl diiidiii yak^: da s]]ekLirLi dub j
r,?, shckKirjn duniya Sahoda haka kwana guda daidai yake da sJifkarn dubu biyu. Saboda
baka Sa'a j^uda La A Nub na daidai da sbi;k:ira Lamanin da uku da wa[a hud'u.
22. SuratuJ Hajj
TT
LJbangijinka kamar shekara dub a
yake daga ah in da kuke Eidayawa.
4<Js . K u ma d a ya wa da ga a I £ ary a,
Na yi jinkirin a/.aba garc la (da
laiFinta) sa'an nan Na kama ta,
kuma zuwa gare Ni makoma lake.
49. Ka cc, " : Ya ku mutant! NT
wani mai gargadi ne kawai zuwa
gare ku, mai bayyanawa. 11
50. To, wauanda suka yi imani,
kuma suka aikaEa ayyuka na £wa-
rai, suna da gafara da arziki na
karimci.
51. Kuma wadanda suka yi aikin
fiatawa a cikin ayoyinMu, suna
masu gajiyarwa, wacfancan 'yan Ja-
hTm ne.
52. Kuma ba Mu aika wani ma n-
y.o ba a gabaninka, kuma ba Mu
umurci wani Annabi ba. face id an
ya yi buri, m sai Shaidan ya jefa
(warn ahuj a wkm burin sa. sa*an
nan Allah Ya shale a bin da Shai.dan
kt; jefawa , Sa 'an nan kuma Alia h Ya
kyautata ayoyinSa. Kuma Allah
Masani nc, Mai hikima.
53. Domin Ya sanya a bin da
Shaufan kt jefawa ya ?ama Fitina ga
wadanda a cikin zukatansu akwai
cuta, da masu keJcasassun zuka-
tansu. Kuma la lie ne azzalumai,
hakilca, suna a cikin satiani mai
nisa.
* -fiV- -*\** Ik*"""** ^ 'tf'
5^^^L22ji^A-iU ^'
Ob A-t jJ* L3j2j J^i A+ij^
(!) Amiabawa sufcan yi wahami l mi a n ins u. yi ?a".cm wani aha dakki alkali
kuwa a wrinTi Allah hil haka Yake r.i3 KS ba. A Itan wannan, vui abalika td s]'ilga ^i*a Li
kariKi], amnu wamla ki: da "I'm in], Cr>, bia /.ai r]Jik:s ta, iiihtida WAfljmJi JlllskTltC, domitl
Allah bil Vli baviti in a kansa, S-lIj Va gyai'a llhln da kc CLVi 115 wahumi Mi.^sili Cis>;;jr
Yunusu, da fijssai Anr.abi a cikin Surant Abasa h da Cissa: Ibrihim waicn .jayayya Ja
maia f ikun da aka aika zuwa alltarydyin muLanrn LMu.
22. SuratuJ Hajj
54. Kuma dornin wadanda aka
bai wa ilmi su sani lalle shi ne
gaskiya daga Ubangijinka domm su
yi imani da shi saboda zukalansu su
natsu gare Shi. Kuma la lie ne Allah,
ha£l£a> Mai shiryar da watfanda
suka yi Imani nc zuwa ya hanya
madaidaiciya.
J J. Kuma wadanda suka kafirta
ha gushe ba suna <j cikin
shakka daga gare Shi, har Sa'a ta je
musu bisa ga abke, ko kuwa azabar
want yini bakarare ta je musu.
Jri. Mulki a ranar nan ga Allah
yake, Yana hukunci a tsakaninsu.
To, wadanda suka yi TmanL kuma
suka aikaLa ayyukan kwarai, suna a
cikin gidajen Aljannar ni'ima.
57. K u ma wada nd a suka kafirta,
kuma suka karyata, game da
ayoyinMu, to, wadannan suna da
azaba mai wulakantarwa.
53. Kuma wadanda suka yi hiji-
ra a cikin tafarkin Allah, *a'an nan
kuma aka kashe su, ko suka mutu,
lalle ne. Allah Yana arziila su da
amki mai kyau. Kuma lalle ne
Allah, hadJca, ShT nc Mafl alherin
masu ar/utawa.
59. Lalle ne. Yana shikar da su a
wata mashiga wad da /a yardajia
Ua. Kuma lalle ne Allah, hakika
Masani nc, Mai hakuri.
60 Wane an! Kuma wanda ya
rama azaba da misaJin a bin da aka
>i masa, sa/an nan kuma aka zalun-
ce shi. la Ik nc, Allah Yana laima-
kim sa. Lalle ne Allah, ha£l£a, Mai
yafewa tie, Mai gafara.
ft - ? **! 1 J; < i j -
yK j -II f jt ■-' .--,r'~[
22.5uratu] Hajj
511
TT
6 1 . Wa nca ti ! S abod a A ] ] ah Ya n a
sbigar da dare a dkin yini, kuina
Yana shigar da yini a cikin dare,
kuma lalle. Allah Mai jl ne, Mai
gani.
62. Wancan! Saboda lalle ne Al-
lah, Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne,
a bin da suke kira. waninSa, shi ne
fcarya. Kuma lalle ne Allah, ShT ne
Madaukaki, Mai girma,
63. Ashe, ba ka gani ba, lalle ne,
Allah Ya saukar da rmva m daga
sama, sai £asa la wayi gari kijriya?
T.alle Allah Mai lausasawa ne,
Mai ftididdigewa.
64. Abin da ke a eikm samurai,
da abin da kc a cikin Jtasa, Nasa he,
kumii lalle ne Allah, hafa£a, Shi no
Wadatacce, Godadde.
55, Shin ba ka gani ba, bile ne
Allah Ya hure muku abin da yakc a
cikin Pasa, kuma ji rage sun a guda-
na a cikin teku,da umurninSa kuma
Yana rike sama domin kada ta fadi
a kan kasa face da izninSaV Lalle ne
Allah ga mutane hakTfia. Mai tau-
sayi ne, Mai jin Icai,
66. Kuma Shi ne Wanda Ya raya
ku, sa'an nan kuma Yana matar da
ku, sa'an nan kuma Yana rayar da
ku. La Ik mulum, haRiRa, mai katir-
ci ne,
67. Ga kovvaue aPumma Mun
sanya wurin yanka, su nt masu yin
baiko #an; Shi, saboda haka, kada
£ji -Vi' ^^.^>
^JjfjF y53' s^G/d
e
3 ■
{ I ) Va TTHHaliu AlGur'^Tii da nLwom girgi;c
tSyni Jiili^ fcldkii A3Jiur'ini yak^ nauka raya
/u k ata.
22. Suratu] Hajj
512
TT
su yi maka jayayya a etkin a Tama-
rin (hadaya), K.uma ka yi kira zuwa
ga Lbangijinka, ]al]t kai, kana a
It an shiriya madaidaiciya.
6#. Kuma idan sun yi maka jida-
li, sai ka cc, "Allah tie Mart sani
game da a bin da kuke aikatawa,
69. "Allah ne zai yi hukund a
tsakaninku. a Ranar Kiyama. a
cikin abm <Ja knk y kasanoc acikinsa
kuna safta wa juua."
70. Ashe, ba ka sani ha> lalle tic
Allah Yana sanin abin da yake a
cikin sama da JcasaV Lalle ne wan-
can yana cikin Littafl, lalle wane an
ga Allah mai sauki ne.
71. Kuma sun a bauiawa, baicin
Allah, abin da ( Allah) bai saukar da
want dalili ha game da shi, kuma
abin da ba su da wani ilmi game da
shi, kuma babu wani mat laimako
ga azzalumai.
72. Kuma idan ana karanta ay 6-
yinMu bayyanannu h a kansu. kana
sanin abin kyama a cikin fuskokin
wadanda suka kafirta s sun a ku sa su
yi danCa ga watfanda kc karat un
ayoyinMu a kansu. Ka cc, '\Shtn to,
in gaya muku abin da yake mat!
sham daga wan nan 7 (Itace) Wuta,
Allah Ya yi alkawarinta ga wad'an-
da suka kafirta. Kuma makomarsu
ta munana.
73 "Ya ku mutanel An buga wa-
ni misali s sai ku saurara zuwa gare
shi. Lalle ne wadanda kuke kira bai-
cin Allah, ba za su halitta £udl ba,
ko da sun tarn gare shi. kuma
idan kuda ya £wace musu wani abu,
if 1 1 ■ j
L i
22. SuratuJ Hajj
515
TT
ba /a su ku&uiar da shi ba daga
gate shi. Mai nema da wanda ak£
neman gare sbi sun raunana,"
74. Ra J£addara wa Allah hak-
kin j*irmanSa ba. Lalle ne Allah,
haJciica. Mai icarfi ne, Mabuwayi.
75. Al]ah na /aften Man^anni
daga mala 'iku kuma da_^a muta-
nc. {1> Lalle Allah, Mat ji nc, Mai
gani.
7tf. Yana &atuti abm da ke gaba
gare su da abin da ke bayansu,
kuma zuwa ga Allah ake mayar da
aFamura.
77. Ya ku wadanda suka yi irna-
ni ! Ku yi rukifi, kuma ku yi sujada.
kuma ku bauta wa Ubangijinku,
kuma ku aikata alherL tsam-
maninku, ku sami babban raho
78. Kuma ku yi jihadi a rikin
(al'amarin) Allah, ha k kin jihadin-
Sa. Shi nc Ya zaBc ku. alhali kuwa
bai ianya wani £unci t2J ba a kanku
a uikin addini. Bisa Eudurctiwar
ubaxiku IbrahTm, shine ya yi muku
s-una Musultni (3> daga gabantn
haka. Kuma a cikin wan nan (Littafl
ya yi muku suna Musulmi), dornin
Manzo ya kasance mai shaida a
(]) AlJah na ^arjiin Man^annL dapa rnuliicit da niaiii^liu kawai. Sabu da hulai 'bUtu
wani miiL/ii da jiriHin aljiinr.u kCt wani jinsi, Jtacna ayar 5iLalul All7at> ta. 4^ tfl mjny ?;ificn
iuii ya da£a Ari! alu M .hi-nivii.: ... isir^ da :;'inrL- n Allah si: lahhau r.ir^ sin. Duk
wanda v;h yi da'awar AWah Ya h» shi warn hukum^i a hay an Ar.nahi Vluhammadu. k("i dii
bui vi da'awiir annabci ha, Ltf. shT Daija] hi;, bu. ii b\.ti sa.
(2} Rabu tunti a cikin MusuLund. duk inda aka CltlTl tsanani kurnii an J'adi yadda
saufr zai samu a kowone hali.
(1) Sharadin Muiulunci ya zaitia a kaa akidar Ibrahim wanda ya yt wa wanjian
:i"uiiiE:id suna dj MusuLmi tun k ^arnar^nsa. mi^m an amhac:] wanniin rvi?.ii.n;i. a c:'sin
wannan LiHaJu watau Alfur'anu a cikin Sarar Rakara iya la
23.Suratul Mii'minOn
514
kanku, ku kuma ku kasance mam
shaida a kati mutane. Saboda haka
ku tsayar da salla kuma ku hayar
da zakka, kuma ku a mince da Al-
lah, Shi ne Majifiindnku. Saboda
haka mad alia da Shi Ya zama Maji-
6inri, mad a 11a da Shi ya /a ma Mai
laimako.
Tana karaiuar da ha£i£anin imani da ayyukanlmani. Imam ba
ya cika sai da aiki.
Z)a jrwfltftt Allah, Mai rahama, Mai jirt kol
I.. Lalle ne, Muminai 11 ' sun
sami babban rabo.
2. Wadanda suke a cikin salla rsu
masu tawalfu ne.
3. Kuma wadanda .sukc. daga
bar in yasasshiyar magana, tnasu
kau da kai ne.
4. Kuma wadanda s uk e ga * a k ka
masu aikatawa ne.
5. K.uma wadanda sukc ga farjo-
jinsu masu tsarewa nc.
(1> M uremia i su ne wadanda >uke da sif'Gfir. du uka juaiila a ukin iyoyLii da kc biyc
da^a la 2 zuwa ga La 1.
23, S iira tul Mu'minon
tf. Face a kan matan aurensu, ko
kuwa ah in da ban nave it damansu
suka mallaka, to, I all £ su, ha wadan-
da ake zargi ha ne.
7. Saboda haka wan da ya nemi
abiti da ke bay an wancari, to,
wacfancan su ne masu ketarewar
haddi.
Kuma wadanda suke, su ga
amanoninsu da alkawarinsu masu
tsarewa ne.
9. Kuma da wadanda suke, su a
kan sallolinsu sun a tsarewa.
10. Warfarin an, su ne magada.
11. Wadanda sukc gtdori (A I-
jann&r) Firdausi, lIJ su a cikiuta
madawwatna ne.
12. K.uma la lie ne, ha (tit a, Mun
haliUa mutum daga wani tsantsa
daga laka.
13. Sa 'an na n k uma M uk a s-a n y a
shi, digon maniyyi a cikin ma tab-
hata natsattsiya.
14. Sa'an nan kuma Muka halit-
ta &hi gudan jirti, sa'an nan Muka
haliua gudan jinin tsoka, sa'an nan
Muka halitta tsokar ta zama kasu-
suwa, sa'an nan Muka tufa tar da
kasusuwan da wane nama, sa'an
nan kuma Muka kaga shi wata
halitta dabam. Saboda haka albar-
kun Allah sun bayyana, Shi ne Mafi
kyaun masu baliUawa.
15. Sa'an nan kuma kn, bay an
wannan. lalk ne iueisu muluwa nc-.
u ,>*
- ■ ■ ■* T .-
4Ji^V tl-i^O 1
(l) Asalm hrdauii J'adama irui ruwa da it ace <la cu'ima. Aljamnxr firditu.ni ii.h cl mafi
dLiL]tiikar Al;tir.na.
23, S iira tul Mu'minon
16, Ski -An nan kuma, lalle ne ku,
a Ranar ICiyama, za a tayar da ku.
17. Kuma lalle ne, haEiEa, Mun
ha I iKa, a samanku, h&nyfiyi bak-
wai, kuma ba Mu ka sauce, daga
bar in halittar, Masu shagala ba.
M, Muka saukar da mwa daga
sama bisa gwargwado, sa'an nan
Muka zaunar da shi a cikin kasa,
alhali, la]]e ne Mu, a kan lafiyar da
shi, Masu iyawa ne.
19. Sai Muka kaga muku, game
da shi (mwan), gonaki daga dablnai
da inabobi, kuna da, a cikinsu,
'ya'yan itaeen marmari masu yaw a,
k i.i ma daga gare su kuke d.
20. Da wata itaciya. (]J tana fiia
daga dutsin Sama'a, tana csira da
man shafawa, da man miya domin
2L Kuma lalle ne, kuna da a bin
lura a eikin dabbobin nnmCmi,
Mun a shayar da ku daga abii) da
yake a eikinsu. kuma kuna da a
cikinsu. abubuwan amfani tnasu
yawa, kuma daga gare su kuke ci.
22, Kuma a kansu daakanjrrgin
ruvva akc daukar ku.
23. Kuma lalle ne, bakika, Mun
aika Nuhu zuwa ga mutaneiisa, sai
(1 ) Iticiyif Zaituni. Ita oe iladyar 1'arko -du. ta tsara a kan Rasa a bay an Dufana, lani
rayuwa mat dogon lofcaci ; an ce lana rayuwa fcamar shekara duhii hucfu. Ani cm
'y&yATW-A, mil mun Hhafiwa dx ^u, kum^ ini yin rmya da su. As^iLl]] hlIj^, r[t3] domill lurnl
miii l^jitar Ilwd. Dulsen STtii'n albiirkii. dTur. shi jk dtitst mai itace a, kansa
{2) Sufi lEh pash] domiri tafafi da kayan cTiki, tasuauwa da fj.tu dii kufutiii d^niiil yin
dlifibu^Li]] aicLCani.
23,Suratul Mii'minGii
517
ya cc, ,c Ya mutancna ! K u baul.a wa
Allah, Ba ku da wani abin bautawa
waninSa, Shin, to, ba za ku yi taJca-
wa ba? in
24. Sai mashawarta wadanda
suka katirta daga mutanensa, suka
ce, "Wan nan ba kowa ba ne, face
mutum misalinku, yana nufin ya
daukaka a kanku. Da Allah Ya so.
telle nc da Ya saukar da mala'iku.
Ba. ttiu ji (komc) ha n game da w Fin-
nan, a cikin ubanmnmu na farko.
25, "Shi bai /amo kowa ba. face
wani namiji nc, a gare &hi akwai
hauka, sai ku yi jinkiri da shi har
wani lokacL"
26 Ya cc, "Ya Ubangijlnaf Ka
taimake ni saboda sun Earyata ni."
27. Sai Muka yi wahayi r.uwn
gare shi. 'Ka sana'anta jirgin bisa
ga idonMu, da wahayi tiMu. Tu,
i dan umurninMu yaje, kuma rain da
ta buhbuga da mwa, to, ka shigar a
cikinta daga kome, ma 'aura biyu,
da iyalanka, sai wanda Magana ta
gabala a kansa, daga gare su s kuma
kada ka tqQ.c Ni (saboda wani) a
cikin wadanda suka yi zalund, lalk
nc su wadanda nki. 1 rrulsarwtf he
28. n< Sa h an nan idan ka daidaitu,
kai da wadanda ke larc da kai a kan.
jirgin, sai ka ce, L Gndiya ta labhaia
ga Allah, Wanda Ya tsTrar da mu
daga mutane a/zalumai.'
_ 29. 1 Kuma ka cc. 'Ya Ubangi-
jlnaf Ka saukar darn, saukarwa rnni
albarka. Kuma Kai ne Matt alherin
ma.su saukarwa."
■lis,
| Jt+ - J"-' -«- ir ' "f ~1 I l"!- ^.^r JE<f
©wjy^i i j~ cJj X~ ^
23,Suratul Mii'minOn
SIS
XT dpfU 5j,>j
30. Lalle ne a cikin wancan
akwai ayovi. ka da \'ake Mun ka-
sance, hakika, Masu jarrabawa.
31. Sa'an nan kuma Muka fcaga
warn karni, na wadansu dabam,
daga bayansu.
32. Sai Muka aika a cikinsu,
Manzo daga gare su. "Ku bauta wa
Allah. Ba ku da wain a bin bauta wa,
yai Shi. Shin ba za ku vi lakawa
ba?"
33. Ma shit wart a daga muta-
ncma, wadanda suka kafirta kuma
suka Karyata game da hacfuwa da
Lahira, kuma Muka hi'imtar da su
a cikin rayuwar duttiya, suka cc.
"Wan nan ha kawa ha n face warn
mutum ne kamarku, yana cT daga
a bin da kuke cldaga gare shi, kuma
yana sha daga abin da kuke sha.
34. "Kuma lalle ne idan kun yi
da' a ga mutum mi sal in ku, laile ne, a
Idkacin nan, hakika, ku masu hasa-
ra tic.
35. "Shim yana yi muku
wa'adin (c£wa) Lalle ku, idan kun
mum kuma kuka kasanne turf>aya
da Jcasusuwa, la lk nc ku, wadanda
ake fHarwa ne?
36. "Faufau fauiau ga abin da
ake ye muku wa'adi da shi,
37. "Rayuwa ba la zama ba face
raynwarmu la duuiya, muna mutu-
wa kuma muna rayuwa, (LJ kuma ha
rau zama wadanda ake layarwa ha.
i< *> K t ***
4 * k
( r ) Mima m-Jlnwu kuina muni riyuwa eta
bib u waia, riyuwa ta war a Liilura
haiKuwur tfiyu da 'yi'ya.. A bayan wanmui
23,Suratul Mii'minOn
Sly
38 . "Bai /am a kpwa ba face na-
rniji. ya £ir£ira Icarya ga Allah,
kurna ba mu zama : saboda shi.
masu Tmani ha. 11
39. Ya tx\ 'Ya UbangijTna! Ka
taimakc ni saboda sun karyattT ni."
40. Ya ce, "Daga abu kadan,
la 11c ne za su wayi eari suna masu
nadama. 11
41. Sai tsawa la kama su da gas-
kiya, sai Muka sanya su tunkuBa
Saboda haka nisa ya tabbata ga
mutane azzalumai !
42. Sa'an kurtia Muka kaga ha-
Httar wa.su karnoni da bam dag a
bayansu,
4J. Wata al umina ba la gabatar
ajalinta, kuma ba za su jinkirla ba.
44. S a 'an nan kuma Muka aika
da ManzanninMu jere, a ko da
yausbe Manzon wata al'umma yaje
mata : . sai su £aryala shi. saboda
haka Muka biyar da sashcnsu ga
sushc, kuma Muka sanya su laba-
rtin hTra. To, m&a ya tabbata ga
mutant; (wadanda) ba su yin Tmani f
45. Sa'an nan kuma Muka aika
Musa da dan'uwansa, Haruna,
game da aydyinMu da dalili bay-
yanannc-
46 Zuwa ga. Fir autia da majali-
sarsa, sai suka kangara, alhali sun
kasance mutane ne marinjaya.
47. Sai suka ce, ''Shin, za mu yi
Tmani sabuda wasu mutane hiyu
misalinmu, alhali kuwa mutanen.su.
a gare mu, masu bauta ne" 1
23, S iira tul Mu'minon
52H
XT <^y*p 5j,>j
48. Sai suka karyata su sabrida
haka suka kasance halakakku.
49. Kuma la lie tic, haEika, M un
bat wa Musa littafi Lsammaninsu, 0>
za su shiryu.
50. Kuma Mun sanya 'Dan Ma-
ry ama, shi da uwarsa wata aya. <21
Kuma Muka tattara su zuwa ea
wani tsauni ma'abucin natsuwu da
ma rem it n.
51. Ya ku Manzanni ! Ku ci daga
abubuwa masu dadl. (3) kuma ku
aikala aikin Ewarai. Lallc Ni, ga
abin da kukc aikatawa. Masani nt.
52. Kuma lallc ne wannan al'um-
marku ce, al'umma guda. kuma Nl
Ubangijinku ne, sai ku bi Ni <Jei
La£awa r (4) .
53. Sai (rtTummar) suka yan-
yanke ar&marin$u a tsakatunsu
gurHu-gumu, (5i kowaee £ungiya
sun a masu farm tiki da abin dayake
a gare su,
54. To, ka bar su a cikiri ftntarsu
bar a wani lokaci.
ft
(1) RWlsraHa na yaircu idan sun tuna cewa ALtfufar.i ba shi tu- tarkoji ] mafia sama
ba. an h-ii: wa Musa wani littifi, si] kuma suna alfahnri cLa 5 hi.
(2} AyarTsa da uwarca ita cc haift shi babu uba. Kama a Irikacin nan Yahuciu
SUku SO Sa; kir'L zunLanin nan ya kashe sKL, sai awards la j^udu da shi /.iiwa Haiti I MaEaddas,
Itn DunnshGii. k(> FaksdTnu, Ulda suka Fauna shckaia kihSm sli el bi>ar ha: sarki]] ciac] y<i
[num.
(3) Allah Ya omnra ManzaniunSa da cm halat, sa'an nan su atkata aikm ^warai.
Elaka kuma Ya ucrutul MurrunaL. SahiVda haka karfiar aiki ma Jtw^rai ati 1s,^var da Khi n^a
sir .ikl.
(4) Tarawa, il^ l-l- hauta wa Alkh Ha a bin rfa Ya y\ limurni a hauta Masn. a kan
harshsn AnnabmSa im xamaninHa. Yan/u bihu. lafiawa saL a cikin Musulimci kawai
t?) Kowa ya kamj han.yars.i. ?J'annTTiar Miisulrr.: t;i zania S.\\ngiypy\ dabam-Habam.
kuWanetLSu yaiiu. faricL dki da abin da kc £are shi. yana ^arLLii shi nc mafili^i
23,Suratul Mu'rninun
521
55. Shim suna zaLon txwa a bin
da Muke taimakon su da shi daga
dukiya da tfiya,
J (5. Muna yi musu gaggawa ne a
cikin alherori?
57. Lallene, wadanda suku masu
sauna sabo da t so ion Ubanyijinsu,
58. Da wacfanda suke_ jjarne da
ayoyin L'bangijinsu suna imani,
59. Da wacfanda suke game da
Uhangijinsu ba su yin shirki,
60. Da wacfanda ke bayar da
a bin da suka bayar, alhali kuwa
^ukatansu sun a tsorace do in in suna
kumawa zuwa ga L'bangijinsu,
61. Wucfancan suna gaggawar
tscre a cikin ayyukan alheri, alhali
kuwa suna masu tserewa zuwa gare
su (ayyukan alhen).
62. Kuma ba Mu kalJafa wa rai
face abin iyawarsa, kuma a wurin-
Mu akwai wani littaf a wand a yakc
maganada gaskiya.kuma su ba a
zaluntar su.
63. A'a, zukalansu suna cikin
jahilci daga wannan (magami),
kuma suna da wadansu ayyuka,
baicin wancan, su a gare su, masu
aikatawa nc.
64. Har idan Mun kama
mani'imtansu da a/aba, sai ga su
Suna hargtiwa.
65. Kada ku yi hargnwa a yau h
lallc ne ku, daga gare Mu ba a
taimakon ku.
66. Lallc nc. ayoyiNa sun kasan-
tx ana karalun su a kanku, sai kuka
^ ^ T J ""i-V
23,Suratul Mii'minGii
522
kasancc, a kan dugaduganku, kuna
komawa baya.
67. Kuna masu girman kai gare
shi (Annabi), da hirii kuna alfasha.
6<S. Shin fa, ba su yi ta'ammalin
rnaganar (Alkur'ani) ha : ko abin da
bai je wa ubanninsu na farko ba ne
ya je musu?
69. Ko ba su san Manzonsu ba
ne. domm haka suke masu.musu a
gare shi*
70. Ko suna ccwa, "Akwai hau-
ka gare shi'? 17 A*a, ya zo musu da
gaskiya, alhati kuwa mafi yawansu.
ga gaskiya, masu Ri ne.
71. Kuma da gaakiya (AE-
kur'fini) ya bi son zuriyoyinsu, ha-
£i£a\ da sammai da Easa da wan da
yakc a cikinsu sun &aci. A 'a, Mun
tafa musu da am baton 01 (da raja r)
su, iia'an nan su daga barin amba-
tnnsu masu bijirewa ne,
72. Kb kan a tambayar su wani
baraji ne (a kan iyar da Manzanci a
gare su)? To : harajin Uhangijinka
ne mafi alheri, kuma ShT ne Mafi
aiherin masu tiyarwa.
73. Kuma lalle ne. kai, ha£i£a,
kana kiran su zuwa ga hanya
madaidairiya.
74. Kuma lalle wadanda ba su yi
imani da Lahira ba masu karka-
cewa daga hanya ne.
i
J -- -- -- 1- ' i-T-" - \ '-1 f^if 1'
uz.
[L ) Zlklcj it nasi, ihi ]ic A]Jiur"iai wiinda v/a Larabumi. k<j Kuraishawa lLll
abiltiuwa ™ tf.vjkakarsu, da arr.biiton sunansiu da shLryar da da gaMtat da ?n h kan
sau.ia.il katailu. A mm a duk di haka suna bijiTtwa dapa jrait Hhi.
23,Suratul Mu'minQn
523
7.^. K Lima da Munji tausayinsu,
kuma Muka kuranyc musuabin da
yake tare da su na cuta. Ia]]e ne da
sun yi zurfi a cikin Batarsu, suna
dimuwa.
76. Kumalalle ne, haklka, Muna
kama su da azaba, 11 5 sai dai ba su
saukar da kai ba ga Uhangijinsu,
kuma ba su yin lawahV
77. Har idan Mun bude, akansu.
wata £5 fa mai azaba mai tsananL
sai ga su a cikinta suna masu
mugi. (2>
7#. K uraa Shine Wanda Ya ka ga
halittar.fi dagani da zukata domin-
ku. Kadan (cwarai kuke godcwa.
79. Kuma Shi ne Ya halitta ku a
cikin Jtasa, kuma zuwa gare Shi ake
tayar da ku.
>ti). Kuma Shi ne Wanda Yake
rayarwa. kuma Yana matarwa,
kuma a gare Shi ne sa ft a war dare da
yini take. Shin, to, ba za ku han-
kalta ba?
HI. A a, sun Kadi misalin a bin da
na farko suka facfa.
&2. Suka ce, l 'Shin, idan mun
mutu kuma muka kasance lur&aya
da kasusuwa, shin, la 11c ne mu.
haklka wadanda akc tayarwa nc?
Si. L ' Lalle ne , haklka , an y i m ana
wa'adi, mu da ubanninmu ga wan-
nan a gabani. Wannan abu bai
/am a koine ba, fact; tatsuniyoyiri tia
farko. 1 '
tt&u ,( r < rf^tf >«rt-tt <1"
© ^^4^ ^0 jilS id5S
(I) A/ibai duniyn kamar yuciwa da cjwo da talauci da rastun kwanciyar hanlcati.
(2> MugL. ^hi riL kasa yin nnagana. sabfida debs tsiarr.mini. dapa iimun kijwaiie alhtn
Aialin kulniar daga Fulalana lake.
23,Suratul Mu'rninun
524
84. Ka ce, "Warn; ne da mulkin
Kasa da wanda ke a cikitila idan
kim kasance kuna sani? 11
85. Za su ce, "Ta Allah ce. 1 ' Ka
ce, "Shin, to. ba za ku yi tunani
ba?"
86. Ka ce, "Wane ne Uhangijin
sammai bakwai kuma Uhangijin
ATarshi mai girma?' 1
87. Za su ce, li Na Allah ne 1 ' Ka
ce, "Shin, to. ba za ku bi Shi da
takawa ba? +1
88. Ka ce. "'Wane ne ga hannun-
sa mallakar kowane ahu take, alhali
kuwa shi yana tsarewar wani, kuma
ba c\ Isare kowa daga gare shi, idan
kun kasance kunEi saniT'
89 Za su ce, +1 Ga Allah yake."
Ka ce, "To, yaya ake sihirce ku?' 1
90. A 'a, Mun 70 mu.su da gaii-
kiya, kuma lalle ne su, hakika,
makaryata ne.
91. Allah bai Hfci wani a bin hai-
huwa ba, kuma babu wani a bin
bautawa tare da Shi. Idan haka tie,
(akwai a bin bautawa tare da Shi),
lalle ne, da kowane abin bautawar
ya lafi da abin da ya halitta. kuma
I a lit nc, da watfansu sun rinjaya a
kari watfanssu. T^rki ya labbata ga
Allah, daga abin da sukc siffan-
tawa.
92. Masanin 66ye da bayyane.
Sa'an nan Ya cTaukaka daga barin
abin da suke yi na shirka.
93. Ka uc, Y-i UhangijTna! Krt
dai Ka nuna mini abin da ake yi
musu wa'adi da shi.
23,Suratul Mu'minun
S2s
94. h 'Ya Ubangijina, to, kada Ka
ssnya ni acikin mutane azzaluma^. , '' ,
Stf. Kum» la I It tie Mil, hakika,
masu iyawa a kan Mu nuna
mak-d abin da Muke yi musu wa'adj
da -hi.
96. Ka tunkude ciita da wadda
take ita ce mail kyau. Mu ne Mafs
sani game da abin da suke siffan-
tawa.
91. Ka ce, lt Ya Ubangijina, ina
ncman tsari da Kat daga fizge-
flzgen shaicfanu.
98. "Kuma ina neman I sari da
Kai : ya Ubangijina ! Domin kada su
halarto ni (n ,"
99. Har idan mutuwa la jt wa
dayansu, sai yace, 11 Ya Ubangijina.
Ku mayar da ni (duntya),
WO. "TsammaTiiria in aikata aiki
na icwarai rikin abin da na bari- 1 '
Kayya ! La lit nc ita kalma cc, shine
mafatfinta, alhah kuwa a bay a gare
sa akwai wani shamaki har ranar da
za a tayar da su.
I?'ft. Sa'an nan idan an ya bus a a
vikin Raho, to> babu dangantakoki
a tsakaninsui a ranar nan h kuma ba
/a su tambayi junansu ba.
102. To, wacfanda sikelinsu ya yi
nauyi, to, wattannan s Ci nc masu
babban rabo.
103- Kuma wacfanda sikelinsu
ya yi sauki, to, wacfannan ne w;j-
danda suka yi hasarar rayukansu
u;J!j ^Jj-J i^JbJL^- tL^ 1 J^°-
jit - j-" t < j- u -;'
. ^ -j-- - \ fee i if f (fff
J" ill '"l ->t*T , r ^ ■' j - 1 -"'
(]'| TcLd [Ltmiin Lsar^ Kii. yi Ubangijina! Kiitk iKalifinu sy hukrto n: ,3 liIiiti
al'amurana duka. domin bi su Kaliirta. (Sec dii siia:ri
23,Suratul Mii'miiiOn
>2(,
suna madawwama a cikin Jahan-
nama.
104, Fusko-kinsu suna balbalar
wula, kuma sai a cikin t a masu
yagaggun le66a daga hakora nc.
105. "Shin, ayoyiNa ba su ka-
sanceana karanta sua kanku ba, sai
kuka kasancc game da su kuna
£aryalawa ?"
/ Art'. S u ka ce , ' Ya U ba nfrijinm u .
shaltawarmu lc la rinj&ya a kanmU.
kuma mu n k asa nee mul anc &a [ alt u .
107. ll Ya Ubangijinmuf Ka fitar
da mu daga garc la, sa an nan idan
mun k5ma f \o, la lie ne. mu nc masu
/f?5. Ya ce, "Ku tafi (da wula-
kanci) a cikirua. Kada ku yi Mini
magana."
f(J9 LaJlene wadansu Eungiyoyi
daga bayiNa sun kasance a una
cewa, "Ya Ubatigijinmu! Mun yi
miani, sai Ka gafarta man a, kuma
Ka yi mana rahama, kuma Kai ne
Mail alherin masu tausayi. 11
110. Sai kuka rilce su lehumri
bar suka man tar da ku ambatdNa.
kuma kun ka&ance, daga gare su
kuke yin dariya.
111. Lalle ne Ni, Tna saka musu.
a yau, saboda abin da suka yi wa
haituri. Domin lalle ne> su, su ne
mslsu samun babban rabo,
112. Ya ce, ll Nawa kuka zauna a
cikin Kasa na Ridayar shekaru?"
113. Suka ce, "Mun zauna a yini
day a ko rabin yini, sai ka tanibayi
masu ftidayawa."
© iiSii^i ^4^^ '^.cijy'i
23,Suratui Mu'rninun
527
114. Ya ce. ll Ba ku zauna ba face
kad'an h da dai kun sauce kuna
sani.
/ i 5. 1 Sh in , to, ku n y i zato n ce wa
Mun halitta ku ne da wasa, kuma
lalk ku, zuwa gare Mu, ba za ku
kdmci ba?* +
116. Allah, Mamallaki, Gas-
kiya. Ya daukaka. B;1bu abin bau-
lawa, face Shi, Shi ne Ubangijin
Al'sirshi, mai daraja.
117 Kama wand a ya kira, tare
da Allah, wadansu abiibuwan b au-
la wa ha dabam, h;i yana da warn
da]ili game da ahT (kiran) ha, to,
hisabinsa yana fturin Ubangijinsa
kawai, Lalle ne, kafirai ba su cin
nasara.
115. Kuma ka ce, "Ya Uhangi-
jina! Ka yi gafara, Ka yi rahama,
kuma Kai ne Mat! alherin masu
rahama,"
J- v !_
1
* ^'40jb
Tana karanLar da hukunce-hukuncen zaman jama'a da ladub-
bails Li.
Dc/ sTifiun Allah, Mai rahama, Mai fin kai.
I. (Wannan) sura Mun sail-
kar da ila, kuma Mun wajabty la,
24.5uratut Nur
>2$
kumEi Mun saukar da ayoyi bayya-
nannu a cikinta, domin ku zan
lunawa*
2. Mazinaciya da mazinaci, 11 '
to, ku yi bulala ga k 5 wane (fay a
daga garc su, bulala dari, Kuma
kada tan say i ya kama ku game da
su a cikin addinin Allah, i dan kun
kasance kuna yin imani da Allah da
Ranar Lahira Kuma wani yank in
jama 'a daga muminai, su halarci
azabarsu.
.? . M azi n ac i ba ya aute 1 2 > fac e da
mazinaciya ko mushirika, kuma
mazinaciya babu mai a u rent a lace
mazmaci ko mushiriki. Kum i\ an
tiara ml a wanna n a kan muminai.
4, Kuma watfanda ke j7far a)
mata, masu kamun kai. sa h an nan
kuma ba su jc da shaidu hudu ba,
to, ku yi musu bulala, bulala tama-
nin, kuma kada ku karfti wata shai-
da tasu, har abada. Wadanean su
ne fasi£ai.
J. Face watfanda suk a t uba daga
bay an wan nan, kuma suka gyaru,
to lalle ne Allah Mai gafara ne, Mai
jin Rai.
6. Kuma wacfanda ke jifar ma-
tan r4t aurensu, kuma waclansu shai-
du ba su kasance a gare su ba, face
n" 1
(I'l Hiiliunui]] w*ida]]da ba in yi aureba ne, amma wacfanda suka yi sure, hij It unc i n
,;i icj'c su har Sll mutu. bayan sliaiutfda Sufi uka, kamar yadda yakc j;a. simrca. Kuma
winn a n jja ha.fclcin 'ya'ya nc, am m 3 bayi, hu kjiicinsu bulala hairisin kawai.
(2) Aurtn mazinad k<j nwinadya makatuhl nc^awajidata hakanan yakc ba. d l^ciuh
tsa:nr, mulaJK-i da knrc LunuitiLi.
\.y\ Flxdtlin bulala tamaain g& da. ko lh rba'jii ga bawa :d«u) ya yi £a/.af] a* di.
(4) Hukuncin railStuwar li'iiili da yadda a.ku yin Li.
24.5ii]ratut Nur
si y
dai kansu, to, shaidar da vans u,
shaida hutfu ce da Allah, 'La lit shi,
ha£j£a, yana daga magasganta*.
7. Kuma na biyar rxwa 'La'anar
Allah hi labbata a kansa, idari yn
ka stance daga uidkaryata. 1
flf. Kuma yana tunkude mata
azaba La yi shaida, shaida hutfu da
Allah. 'Lalle shi hafoka, yana daga
ma£aryata, h
9. Kuma ta biyar ccwa h IIushin
Allah ya. tabbaia a kanta idan ya
ka&ance daga magasganta. 1
10. Kuma ba dnmin falalar Al-
lah b;i a kanku, da rahamarSa,
kuma tcwa A]] ah Mai kar&ar tiiba
ne t Mai hikima!
/ /. Lai In- nc. wadanda fu suka zo
da kiren £arya wadansu jama a ne
(Lj Filiktf HLidiSjl Ilk nc wanda w^ifsnsu k h. jc fi .A'i^Ld. L'mcrml M umicnnLL da ^]Jnf.
a cikmsa, Allah Ya harTan[ar da lla. Ea] /ama ibani ba j;a MuSuLcij, &ai diil ya 7ama alhiiri
dnruin ya /ama sa^adi i^a tatad rLukunce-bljkLi]]^ masu yaw,i. na zarr.sn jama'a da kuma
daiLija] mutaneji da abm ya shal'a
Yadda Si^ar take, shi Jie yudda .Vis-hatiJ, uwar muminai la ciufa, la cc. ! 'Na kasancc
la re da Arrnabi, t^ira amncin Allah ku labhaia a ffan- shi. u akin 'wain yak"], a bayanan
saukar da Etijabi. walaa kulkv Sai >a tare daga yaJtiJl Vu kOLTfia. ya yi kll.ja da Madma, sni
ya yi uttiumi da tlshi ga lafiya a wani dare, sai ni kuma na lafi na Rare sha'ariTna, na
J"ji>ka[Ltaziiwa ta miriJ) rafi'Jinala. sai na ga ahin wuyana yanke, sai na kocria. cia ueiii*
sin. kuni(i su 111a su kuJa m sijka cf:d i:k i darbiika suka a/a □ kin riKuma sur.ti raton ina
ciki, aLhali mita sun ka nance sa^kaka, domin ba su da kome sal kacfan na abind.
'"Na saici a bin wuyana na komo a bay an nun tafi. Sai [La Hiuia a JiLasaiikiiiij, wanda na
kasanfc a ciki. Kuma na y\ zaion mutanen. za su rasa ni su komo ruwg garc ni Sai na ji
bard, na yi barcin, Shi kuiua Safwanu ya yi runimi d^ga bayan ayarin yafci, ya Rta da
■: ;-, 1 1 : . 1 ■ li.n 1: 1,11 ya ■•k.'w i i r ;in ;: inda niike 5:u > a Ld duhun inuluiii niai baft 1, sai y,i j,iin: ni :i
]6ka;;i[] da ya jiaci cll, da Jtlli ya kaiiiUW: yana gani na -\ ^abanin kuilc, sai na farka dii iin
sautinsa na Lstirja i.
L "A Inkacin da ya (jane ni, s-ai na ruJ"u fuikata da Juayailtla. Wallah i bai yj mini
malaria ba da kalma. ni kuina ban ji ko kalma ba daga garC sh], Sli dai istirjamsa a
lokatin da ya jraifaiiai da iilkuinaiia. ya take kiltarla ta gaba ni knrnii na hau. ya stii^a
yatiajan rak'uniaJ da ni har rtlilka isa £3 uwar yakm, n bayan snn saaka, a dkm s.-kfrn raua.
nan wanda ya halaka ya balaka, wan da ya |Lbinti ^Lrman abin, shi ne Abdullahj bJl
1 1 bay y in bn Salul.'' BaJiari da Muslijau Siiil ruwaito shi.
24.5LLratut Nur
daga gare ku.. kada ku yi zatimsa
sharri ne a gare ku. A 'a, alheri ne
gare ku. K 5 wane milium daga gare
su na da sakamakon a bin da ya
sana'anta nil zunubi, kuma wanda
ya jiBmcL girmansa daga gare su,
van a da a/ aba mini Ezirma.
12. Don mc a lokacin da kuka ji
shi, mummai ma/;i da muminai
ma tn ba su yi 7aum alheri game da
kansu ba, kuma su ct, "Wan nan
(circn karya ne bay yana fine?"
13. Don mc ba su zo da shaidu
hutfu a kansa ha fJ To, idan ba su
kawo sh aid un nan ba. to, wadan-
nan, a wurin Allah, su nc mafcar-
yata.
14. Kuma ba domiri falalar Al-
lah ba a kanku da rahamarSa, a
cikin duniya da Lahira. La lie ric, da
azaba mai girma ta shafe ku a cikin
abin da kuka kiitsa da magana a
cikmsa.
15. A lokacin da kuke mara-
barsa da harsunanku kuma ktma
cewa da bakunanku a bin da ba ku
da wani ilmi game da shi, kuma
kuna zalon sa mai sauki, alhali
kuwa, shi a wurin Allah, babba nc.
16. Kuma don mc a tokarin da
kuka ji shi, ba ku ce ba, "BI ya
yiwuwa a gare mu, mu yi magana a
game da wan nan. Tsarki ya tabbata
a gare Ka n wanna n kiren karya nt
rnai girma **?
17. Allah Ya.ua yi muku wa'azi,
kada ku koma ga irinsa, har ahada,
idan kun kasancc muminai.
111 f 4 if i^StFt
24.5LLratut Nur
531
T 1 jjJl 5jjj
Jfi. Kuma Allah Yana bay yana
muku ayoyinSa, kumaAllahMasa-
ni ne, Mai hikuria.
J 9. La Ik nc wadanda ke son al-
Jasha ta walsu ga wadanda suka yi
Tmani, sun a da a/aba mai radadi„ a
cikin duniya da Lahira. Kuma Al-
lah. Shi ne Ya sani, alhali kuwa, ku
ba ku sani ba,
20. Kuma ba domin fa la 1 at Al-
lah ba a kanku da rahamarSa...
Kuma I all e ne Allah Mai tausayi ne 0
Mai jin £ai]
21. Ya ku wadanda suka yi ima-
ni, kada ku bi hanyoyin Shaidan.
Kuma wanda kc bin hanyoyin Shai-
dan, to, ]&llt ric shi, yana umurni da
yin alfasha da abin da ba a sani ba.
kuma ba domin lalalar Allah ba a
kanku da rahamarSa, babu wani
mutum daga gare ku da /.aj isar-
kaka har abada, kuma amma Allah
Yana taarkake wanda Yake so,
kuma Allah Mai ji ne. Masani.
22. Kuma kada m ma'abuta Fa-
lala daga gare ku da mawadata su
rantsc ga rash in su bayar da alheri
ga ma'abuta zumunta da miskinai
da muhajirai, a dkin hanyar Allah.
Kuma su yafc, kuma su kau da kai.
( [) Mai yin aiheri dnmin Allah kada, ya yankc shi daga wartda yakc yi wa alhenn nan,
sahoda yi yi masa want laifi, da ya Shift sh: La niiUundniia \ ~& diikiyarsu. Sag ya yjfe,
kau da kai, ya ci jaba t3a alhcrima d&min Allah kaJUiif yaddii .Vk&tahu. wiiftdiiyakracikir.1
JiicifricL Abubakar Aji-Siddi£ ya shiga a u]kin Hadisd ]fk alhah ku^a AbQhaka] kv dy,i: da
shi Sabuda shi iiiiskini ns da ^umurnn kuma a [KaLinins.]. s.ii A bi'makiU yil gaJ'ana raasa.
kumn ya jiabii da ba s]]j abin Jii yakL- ba \\vi. Ilaka Human wadanda suka fada a rikm
wanian rnasqfa . an yafc musu a bayan an yi musu had din tizofL, sjj dai wanda ya dauki
mai ^irniania, walau Ibn Uhayya, shi karri h;i a yi masa haddi ba domin. Allah Ya yL masa
alkawartn a/aba Rlai ISanani a Labira. WaLau Mu:udm] akt yi wa haddi domm va
l^.srK.ik.i
24.5uratut Nur
532
T 1 jjJl 5j>j
Shin, ba ku son Allah Ya gafarta
muku, alhali Allah Mai gufara nc,
Mai jin £ai?
2J. Ldlle ne wadannan da suke
jTfar mata masukamun kai gafilai n J
muminai, an la'ane su : . a cikin du-
niya da La hi ra, kuma suna da azaba
mai girma.
24, A ranar da harsunansu, da
hannaycnsu, da Eafafunsu. suke
bayur da s Kai da a kanau, game da
a bin da suka kasancc suna aika-
tawa.
25. A ranar da Allah Yake cika
musu sakamakonsu labbatawe.
kuma suna &anin (tcwa) lalle Allah.
Shi nc Gaskiya bayyananna.
26 Miyagun mata domin miya-
aun u> ma/a suke, kuma miyagun
ma/a d run in miyagun mata suke,
kuma tsarkakan mata dam in tsar-
kakan maza suke, kuma tsarkakan
maza domin tsarkakan mata suke.
Wadancan su ne wadanda ake
barrantawa daga a bin da (masu
£a*afi) suke fada, kuma suna da
gafara da ar^iki na karimci.
27. Ya ku wadanda suka yiTma-
ni! Kada ku shiga gidajt wadan-
da ba gidajenku ba, sai kun sami
izni, kuma kun yi sallama* 11 a kati
ma'abutansu. Wan nan ne marl al-
heri gare ku. tsammaninku, za ku
tuna.
A 6 ^'T^^T^^' *- X
F M
I
Hakrt m]y;igu.n kalmomi lii SU diciiw.ii mi dd^n. mil^uri muLLirrj Kuma kalmcimin
(fwarai ^i] titdwa. sai dap mutacien fcwarai.
(}) Hukuciti]] Shiga Kidujt da nOman izni Ja s-allaina
24.Silratut Nur
533
T 1 jjJl 5jjj
To h ukm ba ku sami kowa a
cakinsu ba, to, kada ku shige su, sai
an yi mi-iku \?.ni. "Kuma idan an ce
muku, lt Ku koma." Sai ku koma.
shi ine mall tsarkaka a gyre ku.
Kuma Allah game da a bin da kukc
aikatawa, Masaiii ne.
29. Babu laifi a kanku, ga ku
shiga gidaje wadanda ba /aunamiu
ba, a cikinsu akwai wadansu kaya
naku. Kuma Allah Yana satiin abin
da kjko nilnawa. da. abm da kuke
Ixiyewa.
SO. Ka lc wa muminai maza su
ruriise daga ganinsu, kuma su Isarc
farjojinsu. 113 Wannan shi ne ma ft
tsurki a gare su. Lalle ne, Allah,
Mai £ididdigewa ne ga abin da
suke sana'antatoa.
37, Kuma ka ce wa miiminai
mata su runtse daga gunnnnsu,
kuma su Isarc farjrjjmsu. kuma
kada su bayyana Eawarsu face abm
da ya bay yana daga gan; ta, kuma
su doka da mayafan^u a kan wuyan
rigunansu, kuma kada su nuna ka-
warsu fact ga mazansu ko uban-
nmsu, ko ubannin mazansu, ko
diyansu, ko dlyan mazansu, ko 'ya-
n'uwansu, ko diyan "yan'mvansu
mata. ko mat art W) Cutigiyarsu. ko
abin da hannayensu na dama suka
h^-'„ : J ^-* .
-
(1) Hlli'LirivU^i 15HTC id»nu rufe il'iiura fj.ii ±cLa>ii di4 mAla.
(21 Matati£U. wauui miitg Musijlmi handa miiLii killnii. ya tniliatlLi m.3ti L kJnr.i
ta ga al'aurar mace Musnlma. Mabiya sQ nd miisu neman bukata ga nvMa wit an tntikmai
isofaTfi Ll^fiii :i]ii^a. Al'iurar mace, djya a -cukan sal la ko a tan; d» v/am ramiii ajuibi, ta,
duk^Lt] jjkmta nc sai ftislta da ^fyna, h^ks kumj a. Lit in mliLLli. Ainnu a tare da mac^
MtlSLllnoa tsak^nin eibiya dn puiwciyi, shi ]it al'^LLca, kisniii tare da muhari-amicLl;^ dukan
abin da b£ sasanni ':m HaLwa ka]]iiii namijl cakc h ajaurar^Li abin da Kl- tsakajlin Cl'njya da
jjjui wa.
24,Sumtut Nur
534
T 1 jjJl 5jjj
mallaka, ko mabiya wasun masu
bukatar mala daga maza, ko jarirai
wadanda bil su tsinkaya a kan aTau-
rar mala. Kuma kada su yi duka da
Rafafunsu, domin a san abin da
suke ftoyewa daga kawarsu. Kuma
ku tuba zuwa ga Allah gaba daya,
ya ku muminai! Tsammaninku, ku
sami babban rabo.
32. K uma ku aurar da g uraye
daga gare ku, da sal thai daga bayin-
ku r da kuyanginku. Idan sun kasan-
ce ma La I aula, Allah zai wadatar da
su daga j'alalarsa. Kuma Allah Ma-
wadaci ne> Masam.
33. Kuma wadannan da ba su
sami aure ba, su kame kansu, har
Allah Ya wadatar da su daga fala-
larsa. Kuma wadanda kc neman
fans a daga abin da hannuwanku na
dama suka mallaka, to, ku daura
musu fansa idan kun sail akwat
wani a Inert a cikinsu, kuma ku ba su
wani abu daga dukiyar Allah wati-
nan da Ya ba ku. Kuma kada ku
til as La kuyanginku a kan yin zina.
idan sun vi nufin tsaron kansu 4 " ;
domin ku ncmi rayuwar duniya.
kuma wan da yajtlasta su, to, lallu
Allah : a bay an tilasta su, Mai ga Pa-
ra nc. Mai jin fcai.
34. Kuma la 11c nc, Mun saukar,
/uwa garc ku n ay%i masu bay-
yanawa, da mi salt daga wadanda
suka shige daga gabaninku, da
wa r azi e.a masu taJeawa.
! w- -^y^ oj^JH 1 *-i 1
JV ? — .if- a, <■-:
tr.
> I !■ I 'khaki kai, slii jil- yi uutt. tlkstawa
a nan, slii nc a liana hu jut:: (JomiTi su yi wa
2-J.Sumtut Nut
>55
T 1 jjJl 5jjj
J5. Allah ne Hasken aammai da
kasa. niisalin HaskcnSa, karnar
liiga, a dkinla akwai fllila, fitilar a
cikin £arau. karau din kamar shi
lauraro tic mai I Sana n i n haske, -ana
kunna shi daga wata itaciya mai
albarka, ta 7aituni, ha bagabasliiya
ba kuma ba bayammaciya ba, man-
ia na kusa ya yi haske\ kuma ko
wuta ba ta shaft: shi ba, haskc a kan
haske, Allah na shiryar da wan da
Yakc so zuwa ga HasktmSa. Kuma
Allah mi buga misalai ga mutants,
kuma Allah game da dukan kumc,
Masani ne.
36. A cikin wadansu gidajc wa-
tfanda Allah Ya yi umurnina c/auka-
ka, kuma a ambaci SunanSa a ukin-
su, suna yin tasbihi a gare Shi a
cikin su, safe da maraice.
37. Watfunsu maza s wadarida
wani fatauci ba ya ahagaitar da su,
kuma say a r wei ba ta s-hagaltar da su
daga am bat on Ail ah. da tsai da
sal la da hayar da zakka, suna
boron want yini wandazukata suna
bibbirktta a eikinsa, da gannai.
38. Domin Allah Ya saka musu
da mafi kyaun abin da suka aikala.
kuma Ya Jcara musu daga falalarSa.
Kuma Allah Yana arzuta wanda
Yake so, ba da lis sari ba.
39. K u tna w a danda su k a ka ft r I a .
ayyukansu suna kamar Jtawalwal-
niya ga fako, mai kishirwa yana
zalon sa ruwa, har idan ya jc ma^a
bai iske shi komt ba, kuma ya
sami m Allah a wurius-a, sai Ya cika
l t***. .- - <5 if H fit
i '--'--■'17' t\i~' m , ^ t -- 1 -r .-
(]) Ya t-SiriL AlLati d wurin lii-i (tawalwalriLyar [aki^ ulhah Alliih Va paya ma Ha. ccwa.
24.5uratut Nux
T 1 jjJl 5jjj
niasa hisabinsa. Kuma Allah Mai
gaggawar sakamako ne.
40. Ko kuwa kamar m duffai a
cikin (cku mai zurfh taguwar ruwa
tana rufc da ihi, daga bisansa akwar
wata taguwa, daga bis ansa akwai
wani girgijc, duTfai sashcnsu a hisa
sashe, id an ya fltar da t a fins a ba ya
kusa ya gan shi. Kuma wan da Allab
bai sanya masa haske ba, to, ba ya
da wani haske.
41. Shin, ba ka gani ba (cewa)
lallc tic Allah, wanda yake a rikin
sammai da Easa suna yi Masa lasbi-
hi, kuma issumsaye suna masu san-
wa, k 6 wane la lie ya san sallarsa da
tasbThinsa, kuma Allah Masani nc
ga abin da suke aikatawa ?
42. Mulkin sammai da £asa ga
Allah kawai yake, kuma /uwa ga
Allah makoma take.
43. Ashix ha ka gani ba. lalle ne
Allah Yana kora girgijc, sa'ati nan
kuma Ya harfa a tsakaninsa, sa'an
nan kuma Ya sanya shi mai hauha-
war juna 7 Sai ka ga ruwa yana ilia
daga lHaUsakinsa 1 kuma Ya saukar
daga wadansu duwatsu a tikinsa na
(cankara daga sama, sai Ya samu
wanda Yake so da shi, kuma Ya
karkatar da shi daga baHn wanda
Yake so. flasken walfnyarsa yana
kusa ya tail da gannai.
ibi^ i^J^
joAj ^=-i 'i^h^H JijF-^^**i
^ -
A, ■ -'If i'l T , i---' t5, ? ]*■
'tLi j^j *Uj j J *^c/
biibn rL2w;i b rmn, Jrunia Vu mlna masa h^nynr da ^ai sair.: ruwa, LdAii ^tn bi Li Sai Allah Yli
uikii rciaHLi hi^iibmsa da Lcwa. " AlUb Mai HA^rin siik^mnkcj til- gii wuncjij ya saba wn
um'JJ-timSa.'' domm nun du ]]di]] :]]ai si6iwiir /.ai jra JiLirL 1 ]] lia[]!ka, lun dii^j. diiniya.. MLsiihin
Allah yana aukuwa da sauri a kan mai sa6a wa umuminSa da jangan
(I) Ayyukan fcai'L:j. wnnda ba ya bin Hniken Allah n:kjusa kaciidi mai Juslmwa dti
w:inda yn sifTa n 1 a ii sama ynke, ko iuwa kajuar mat lat'iya a c-ikui duJ'i'aJi da aka SLilfajita li
wannar aya.
24.Suiatut Nut
537
44. AJJah Van a .juyar da J arc da
yini Lalle nc a cikin wannan akwai
abin kula ga ma'abuta gatinai.
45. Kuma Allah ne Ya balitta
kowaci; dahba daga ruwa. To. daga
cikinsu akwai wadanda kc taflya a
kan cikinsu, kuma daga cikinsu
akwai wadanda ke t a Ely a a kan
kaiaiu biyu, kuma daga cikinsu
akwai wacfanda kc 1 ally a a kan hudu.
Allah Yana hull t la abin da Yakg so,
lallc Allah, a kan kowanc abu, Mai
ikon yi ric,
46. La lie ne, ha£l£a s Mun sau-
kar da ayoyi masu bayyanawa,
K uma Allah Yanti shiryarda wan da
Yake so zuwa ga hanya madaidai-
ciya.
47. Kuma sun a cewa, "Mun yi
imani da Allah da kuma \fanzo,
kuma mun yi da'a." Sa'an nan
kuma wata £ungiya daga gare su, su
illy a daga bayan wancan. Kuma
wadancan ba mum ma i ba ne.
4H. Kuma idan aka kira su zuwa
jza A llah da ManzonSa, domin Ya yi
hukunci ( 1 a tsakanin.su, sai ga wata
ftungiya daga gnrc su sun a masu
biji rev/a.
49 Kuma idan hakki ya kasanoi
a garc su, za su jc zuwa garc shi,
sun a masu mTfca wuya.
50. Shm. a cikin /ukatansu ak-
wai tula nc. ko kuwa suna Isoron
j- jj w-_ A * V ■+
ft
( 3 1 Wannsn ysria nilna ctiwa rashm yiirdii da hukundn Allah kaflrd ]]t. Wnudd ya kui
Jiara ea totun a] ada alhlli iuwii va]ia Musnlrt]: kuaM ya iialaat tiakd. hfl. wala I.t.ij r»
ba, ya zama klfiri sal idan ya tuba. Bl ya halatta gfl Musnlmi *u yarda da yin kptunan
&i ".3 eta fj £a.iHr>;i].
24. Su rat ut Nut
538
1 i jjj* Bjj^
Allah Ya yi ^alunci a kansu. da
Man/onsa? A ! a. watfangan *u nc
a/./alumai.
J/, Maganar muminai, idan aka
kira y.uwa ga A llah da ManzonSa
do mm Ya yi hukunci a tsakaninsu,
ui k an kasance kawai su ce/' l Munji h
kuma mun yi da 'a. 11 Kuma watfan-
nan su ne masu cin nasara.
52. Kuma wanda ya yi da 1 a ga
A]]ah da ManzonSa. kuma ya ji
tsoron Allah, ya kuma bi Shi da
ta£awa, Lo, wadannan su nc masu
babban rahn.
JJ. Kuma suka rant so da Allah
lyakar rantsuvvarsu, 'La Ik nc. id fin
ka umurce su. haRi£a. suna fita.' Ka
cc. "Kada ku ran 1st, da'a Sana una
cc! La lie ne, Allah Mai iadiddige-
wa nc ga abin da kuke aikalawa."
_W. Ka ce, Ku yi da 1 a ga Allah,
kuma kuyi da 'a ga Manzo. To, idan
kun juya, to, a kansa akwai abin da
aka aya masa kawai. kuma a kanku
akwai abin da aka aza muku kawai.
Kuma idan kun yi mas a da 'a m ku
shiryu. Kuma babu abin da yakc a
kan Manzo face iyarwa bay-
yananna."
55. A Mali Ya yi wa'adi ga watfan-
da suka yi imam daga garc ku,
kuma suka aikata ayyukan £warai,
la lie zai shugabantar da su a cikin
Rasa kamar yadda Ya shugabantar
da watfanda suke- daga t?abamn*u,
kuma lallc nc /ui labbatar musu da
addininsu wanda Ya yardar musu,
kuma lallc tie Yana musunya musu
dajra ha van isuronsu da aminci.
/ j : .- i
. "I ^ -f . -If .j- ■' -■' ■ J "i '- "■' .-■ .'i .-
•(sL^Jt i^JM
24.3uratut Nut
sun a baula Mini, ba su ha (fa kome
da Nl. Kuma wanda ya kafirla a
bay an wan nan. lo h wadancan, su
rtc fasi£ai.
Jtf. Kuma ku tsayar da salla,
kuma ku bayar da zakka, kuma ku
yi da a ga Man/o, tsammamnku a
yi muku rahama.
57. Kadi} U lie ka yi salon
wadanda suka kafirta ya su bu-
waya a cikin £asa, kuma mako-
marsu wuta ce, kuma lalle ne ma-
komar ta munana.
Ya ku wadanda suka yi ima-
ni ! Wa dan nan da hannuwanku na
dama auk a mallaka da wadanda ba
su isa mafarki. ba daga eikinku, su
nemi i/ni m sau uku; daga gabanin
sallar alfijir, da lokadn da kukt
ajiye tufafinku saboda *afin ratia,
kuma daga bay an sallar ishaY Su
ne al'aurori uku a gare ku. Babu
laifl a kanku kuma babu a kan&u a
bayansu. Su masu kewaya ne a
kanku. sashenku a kan sashe. Ka-
mar wannan ne Allah Yake bayya-
na ayoymSa a garg ku. Kuma Allah
Masani nu, Mai hikima.
59. Kuma idan yaira daga cikin-
ku suka is a mafarki, Lo t su nemi
ijni, kamar yadda wadanda suke a
gabanir.su suka n£mi i^nin. Kamar
wannan ne Allah Yakc bayyana
ayoyinSa a gare ku, kuma Allah
Masani ne. Mai hikima.
( I ) Ladabin shiga gida k hT ne duk y:iron da ya balaga, cfi ne k 6 Mwa , kada ya shiga
£ida ku d~iik.L a bavan saLLama sai ya acini i/m da lew a "In shipa?" Idan an jtarB-a ma.sa dn
izni, ya shiga, idan kuma yana zaton ba a ji shi ba, sat ya silkc neman izni har sau oku.
Neman izni yiini wajabs k ti $t yaran gidan a cikin loknta nfcu, witau a gabamii aallar
asuba dii ](ikadn Lsnliir rinar na ^^llilla cia haynn siillar isha'i.
24. Su rat ut Nut
540
1 i jj!>. 5jj^
60, K uma tsofatTi daga mat a,
wadanda ba su fat an wani aure, to,
babu laifi a kansu su ajiye uifafinsu,
ba suna masu filar da £awa. ba,
kuma su Lsarc mutuncinsu, shT ne
rnafi alhcri a garc su, Kuma Allah
Mai jT nc, Masani.
6!. Babu laifi a kan makaho,
kuma bahu laifi a kan gurgu, kuma
babu latfi a katt majiyyaci, kuma
babu laifi a kan kowanenku, ga ku
ci (abinci) daga gidajen ku, ko daga
gidajen ubantutiku, ko daga gidajen
uwayenku, ko daga gidajen
'yart'uwanku maza ; ko daga gidajen
n yan~uwanku mat a. ko daga gidajen
balTannmku, ko daga gidajen jiwajz-
gwanninku;. ko dajra Midajen
kawuntiatiku, ko daga gidajen in-
ndtiinku, ko abin da kuka mallaki
malrudansa, ko abokinku, bahu lai-
fl a gate ku ku ci gaba daya, ko
dabam-dabam. To, idan kun sbiga
waau gidaje, ku yi sallama a kan
kawunanku, <]) gaisuwa ta daga wu-
rin Allah mai albarka, mat daJi.
Kamar wanean nc Allah Yakc
bayyana muku ayoyinSa, tsam-
mininku ku yi hankali.
62. Wadanda ki; muminai sosai,
su nc wadanda suka yi imani da
Allah da. ManzonSa, kuma idan &un
kasancc tare da sbi, a katt wani
al 'am at i na aikin gayya, ba su tafiya
sai sun nemt: sha i/.ni. Lai it nc wu-
*
.-■ .r .-- --'
(]1 Ak^iii daga liidubhin yiicnanla,](.cwa hdr ciai a '53 kan in d u a^j d<\ i). hi HClII jij II a , ltLf
a 1arf: j maka.i gj^dji. ko kuwa kowa ya i:L ilahiitca, Kuctia iilaci an. hatfu a yi ^a[suwd ?.
Lsakacun iiina, jjaisuwa inn wndfta Allah Va ce MusullELL SU yi wa jiii]a[i£ii da tewa
'"A^^ia]JiJ^n i alaikum". Um ^aisiiw;] mai kyau. Ana iiaja " wa rahmatuj Lahl wa
24.Suratut Nut
541
1 i jjji 5jj^
d"anda sukt bitfa r ka iznL wadatican
su nc sukc yin Imani da Allah da
ManzonSa. To. idan sun neme ka
izni saboda warn' shu'am'nsu, to, ka
yi izni ga wanda ka so daga gare su.
kuma ka nema musu gafara daga
Allah. La lie Allah Mai gafara tic,
Ma] jin Rai 11
tfi. Kada ku sanya kiran Man-
zo (2 ' a isakaninku karnar kiran
sashenku ga sashe. La lie ne Allah
Yana sanin warfanda ke sanccwa
dagacikinku da sacfacfe. To. wadan-
da sukesabawa daga umurninSa, su
yi saunar wata filitia ta same su, ko
kuwa wata azaba miu radadi la
same su.
64. To! T.allc Allah nc Yake da
mulkin abin da ke a eikin sammai
da Rasa, haJcika, Yana sanin abin da
kuke a kansa, kuma a ratiar da akc
ma y a rda su zuwa gare Shi, sai Yana
ha fiu la ban game da abin da suka
aikata. Kutna Allah, ga dukan
kottic, Masani ne.
{ I ) Kabban ];i(]flhjn ha-dinvju ja;]]a'a ibi i mam da Allah kiima da MjinzonSd Sa'atl
[ljcl kurr.ii bjyayya ga shugaba wajen ayyuka:] jjayya na rayuwa hade, karnar gin in
masaMaci da banya da fc&suwn da makabarta Shugaba yana da Ikuzi bayar da iznin
faklivyur mai u^uri. kurcia vara da ^kfin hanawa gwarewadDIl ha^l. Wantlail kur.Ua ya nima
muhimmancin aikin gayya da uayuwar ihiiyaba a kansa. da wajabcin karfia kira zuwa. gait
itiL Kuma WHTinan yarui niir.a ha'a-CCLi) kurbar haiiji da^a mulanp tlrimiTi a isayu da
bukaruu:]] baduwur jama 'a cjwaigwadoTV hall.
(21 Wannun y^nri r.fjria Ladabm yadda Like knan MacL^nn Allah la hanya rr\,i- ladabi
Kada a kira shi da sfinansa karnar yadda akc kiran sauran mulOne da n Ya Alt," 'Ya Zaid,'
sa \ d;.i\ j cc Ya M an7d il Allah ! acikin sjllIi mai iaizshi m^i dadi. Kuma wantlafl kdahi yurla
shijJ'a: dukan MasulrTii na Imwanc ^amatl] game da Sb'jjj;aba[L*a wa]]da yake ahu^ahaniar
ga al'anuirzajisu tils ^amarLake-wa Kumit wannan >ana nutlA rasLUEl kyawjn.cna.su tewa
Hiir.a 7ikiri da klcatl siitlan Alla.}i kmnarhaka "Allah" AlUh! Allah r '' saooda ] i).hhnl Ladi-ibm
d;i ki:cik:n yin haVa gH MaJ17uri A I lull balk jfa Allah. Ba a yin add 111. &ai yadda Allah Yake
SutL u >l Masa.. watau y,=iddh: AnjmbltlSa VI shiryur da niularic: domin su bi sbi, sl; yi ALkl da
S hi K-Ulliii Salia urnarniri Annab: yuni sabbabG hvina ta tt)U [iiKi k it kuma £a £a:ia paha
daya .
25.Siiratu] Puritan
542
Tana ka ran tar da yin kira ga t;iuhidi da knre shubhohi daga
Al£ LLr^iini Mai girma. da kuma Annabi, tsira da amiiici su tabbata a
gare shi.
Da sw/idH Allah, Mai rahama, Mai jin fcai.
1. Albarka la Lab bat a ga Wanda
Ya saukar da (Littafi) mai rar-
rabewa a kan Ba wan Sa, domin ya
kasance mai gargatfi ga halitta.
2. Wanda Yake da mulkin sam-
mai da Icasa, kuma bai nJti a bin
haihuwa ba, kuma abokin tarayya
bai ka sauce a garc Shi ba a tikin
mulkinSa. kuma Ya halilta dukau
k o wane abu, sa'an nan Yn Eaddara
shi (taddarawii.
3. Kuma suka ri£i ahuhuwan
bautawa. bakin Shi, ba su yin hal i T-
larkdme, alhali ne akc halitta wa,
kutna ba su tnallakar wa kansu
wata cuta : ko wani amfani, kuma
ba su mallakar mutuwa, kuma ba au
mallakar rayarwa, kuma ba su mal-
lakar layarwa,
4. Kuma wadanda suka kaflrta
suka oc, "Wan nan ba kome ba ne
face IcLren Earya da (Muhammadu)
- K > * - 7-- " i - k T r ~y ' <1f "vy*
J^-l/j J?j*1j> o>*^ 1
25. S fixate] Puritan
343
ya (nrJtira shi, kumawadansu muta-
nt na da bam suka taimake shi a
kansa." To, lalle ne sun je wa zalun-
ci da k ark ace war magana.
.5, Kuma suka ce, "'Tatsuniyoyi
nc na farko ya rurrubuta. sai su akc
shibtarsu a gare shi safe da yam-
ma,* 5
6. Ka ce, "Wanda Yake sanin
Lisiri a cikin lamina i da £asa ne Ya
saukar da shi. Lalle ne h Shi Ya
kasance Mai gafara. Mai jin £ai."
7. Kuma suka ce, ,; Mene nc ga
wan nan Manzo, van a tin a bind,
kuma yana lafiya a tiki n k :1s u wan-
ni r . Don mc ba a sank arda mala'ika
zuwa garc shi ba, dornin ya kasance
mai gariiiicfi tare da shi?
8. "Ko kuwa a jEfu wata taska
zuwa garc shi, ku kuwa wata gona
[a kasance a gan; shi, yana ci daga
garc ui'f 4 Kuma a/./alumai suka ce,
"Ba ku bin knwa, face mutum sihir-
taccc"
9. Ka duba yadda suka buea
maka misalai, sai suka fiace, domin
haka ba su iya bin taf'arki.
Ill Albarka ta tabbata ga Wan-
da, idati Ya so, Ya sanya maka ma ft
alhcri daga wannan (abu): gonaki,
tftVamu na gudana daga Rar£a-
shmsu, kuma Ya sanya maka ma-
nyan gidaje.
//. A'a, sun fcaryata game da
Sa'a, alhah kuwa Mun yi laUalin
wuta mai tsanani ga wanda ya £a-
ryata (manzanm) garni; -da Sa'a.
■^j -i u A^p J! At LwJ H 1 . i>i Jj
25. Strata] Fur£iii
U4
12. I dan Ea gan su daga wani
wuri mai nlsa, sai su ji sautin fushi
da wani rura nata.
13. Kuma id an an jefa su a wani
wuri mai ftunci daga gare sun it
wad's n da aka daurc,dki daidai, sai
su kirayi halaka a tan.
74°. Kada ku kirayi halaka guda 1
kuma ku kirayi halaka mai yawn.
15. Ka ce, "Shim wancan nc mafi
alheri, ko kuwa Aljannar dawwama
wad da aka yi wa'adi ga ma.vu ia£a-
w a ? Ta zama t a gare su, sakamako
da makOma
16. 'Surnl da abin da suke so, a
dkinta, suna madawwama. Wan-
nan ya kasancc wa'adi abin tarn-
bay a a kan Ubangrjinka."
17. Kuma ranar da Yake tara su
da abin da sukc bauta wej, baidn
Allah, sai Ya cc. "Sinn, ku nc kuka
fiatar da bayiNa, wadannan, ko
kuwa su nc suka ftata daga hanya?' 1
IS. Suka a;, "Tsarki ya labhata a
gare Ka, ba ya kasanccwa a gare
mu, mu ritci wadansu maji&imta,
baicin Kat, kuma am ma Kajiyar da
su dad'i sli da ubanninsu har suka
nianta da Tunaiarwa, kuma sun
kasanee mutane ne halakakku."
19. To, lalle ne, sun £aryata
game da abin da kuke cewa, saboda
haka ba ku lya karkatarwa ga
(maganarsu), kuma ba ku iya tai-
mako (t r a ban a a^aba). kuma wan-
da ya yi /.alunci a cikmku /a Mu
dan if ana masa azaha mai girma.
20, Kuma ba Mu aika ba. a
gabaninka daga Manzanni, ra.ee
1 At T * ^ 'V** tuff T-
_-
25.Suratul Puritan
545
la lie su, haki^a. suna tin abinei
kuma suna tally a a tikin kuKuwoyi.
Kuma Mun sanyu sis hen mutane
fitina ga sashe. Shin kuna yin halcu-
ri? Kuma L'bangijinka Ya kasance
Mai gani.
21, Kuma warfanda ba su fat an
hacfuwa da Mu, suka ce, ,L Don me
ba a saukar da malaiku ba a kan-
mu, ko kuwa mu ga Ubangijinmu?"
La lie ne sun kangara a cikin rayu-
kansu, kuma suka yi isaurin kai,
tsiiurin kai mai girma.
22. A ranar da aukc ganin ma-
la'iku. babu bushara a yin in nan p\
masu laifu kuma suna cSwa H "Allah
Ya kiyaahc u} mu!'*
2.?. Kuma Muka gabala /uwa ga
a bin da suka aikala daga aiki, sai
Muka sanya shi £ura walsaitsiya.
24. Ma 'a but a Aljarmu a ranar
nan, su ne mafi allien ga matab-
bala, kuma mafi kyauti wuriti Eai-
lulu
2J. kuma a ranar da sama take
IsailSEiiicwii tart" da gi/agi7ai, kuma
a saukar da mali'iku, saukarwa.
26. Mulki a ranar nan p na gas-
kiya. yana ga Mai rahama, kuma ya
/.a ma yini, a kan kafirai, mai tsa-
natii.
27. Kumii ranar da azzafumi
yake ci/o a kan hannayensa, yana
cewa, <: Ya kaitonal {A ee dai) na
riki hanya tare da Manzof
.-" _.- l j'Jifj'^ j * -- c f w -:
(1) Asa Jin maganar shine "Tsari isararre.
tahbataccc
" watau mutia ucman csan duiya ALlatL. tsar^
25.Sfiratu] Furfan
28. ll Ya kailona ! (A cc dai) ban
nJt! want: masoyi ha !
29. ll LiiJJe ne, hakTka, ya &alar
da ni daga Tunawa a bay an (Tuna-
warj (a jc mini/" Kuma Shaidan ya
zHma mai zum&ulewa ga mutum
J(7. Kuma Manzo ya ce, "Ya
UbangijTna! La lie mutiincna. sun
n£i wan nan AlKxir'ani a bin kaura-
cewar
31. Kuma kamar haku ne. Muka
sanya makiyi daga masn laifi ga
kowane annabi. Kuma Ubangi-
jinka Ya isa ga /.am a Mai shiryarwa,
kuma Mai tainiako
32. Kuma wadanda suka kafirta
srjka cc, "Don mc ba a saukar da
AlJtur'am a kunsa ha, jitnla gudaV 1
Kamar watician! Domin Mukarfa-
fa 7uciyarka game da shi, kuma
Mun jcranta karanta shi da hankali
jerantawa.
S3. Kutna ba za <iu zo maka da
wani misali ba, face Munje maka da
gaskiya da mafi kyau ga lassara.
34. Wadanda. ake tayarwa a kan
Tuskftkinsu, zuwa ga Jahannama,
wadancan su ne maFi sharri ga wurt.
kuma mafi fiacewa ga hanya.
35. Kuma la lie ne, Mun bai wa
Musa LittafL kuma Mun sanya
cfan'uwansa, Haruna, malaimaki
tare da shi,
36. Sai Muka ce, Ll Ku tail, ku
biyu, zuwa ga mutanen nan wadan-
da suka karyala game da ayd-
yinMu," Sai Muka darkakc su,
darkakcwa.
25.Suratul Puritan
547
37. Kuma mulancti Nuhu, a In-
kacin da suka karyata Manzanni,
Muka nutsar da su, kuma Muka
sanya su wata aya £a mutane r kuma
Muka yi taLtalin azaba mai ra.da.di
ga azzillumai.
38. Da Adawa da Samudawa, da
mulanen Rassi, da wacfansu alum-
momi : a tsakanin wannam masu
yawa.
39. Kuma kowannensu, Muu
buga masa misalai. kuma kowatine
Mun ha]akar da (shi). halakarwa.
40. Kuma [alle ne. hakiita,
(JCuraishi) sun je a kan alkaryar nan
wadda aka yi wa ruwa, ruwan aza-
ba. Shin, ba su kasance sun jzan ta
Wd'! A" a, sun kasancc ba sai Kaunar
tayarwa [a Kiyama),
41. Kuma idan sun gar ka, ba su
rikon ka fate da i/.gili. (sun a ccwaj
"Shin, wanna n ne wan da Allah Ya
aiko, Manzo?
42. "La Ik ne, ya yi k usa ya ftatar
da mu daga Ubangijinmu. in ba
domin da muka yi haJcuri a kansu
ba Kuma su sani, a lokaein da
$ukc ganm azaba, wane ne mafi
bacewa ga hanya!
43. Shin,, ka ga wand a ya ri£i
Uhangijinsa son zuciyarsa? Shin,
to, kai ne ke kasancewa mai isaro a
kansa?
44. Ka kana zaton ccwa, mafi
yawansu suna ji, ko kuwa suna
ha n kali? Su ba su zama ba face
dahbobin gida m sukc A : a s su tie
mafi 5acewa ga hanya.
£ "T, /T *.» JJ £*'' J f ^ - r v*' 1 -<
tiii J i -O *iJ J^jP J/* ^ '
Si—
(J j Dabhu'ibifi jrnJa sucj IT i lis Km liinkali b
isa ,L";a na dj|i. tiimin na daji na p.iiLlim ihin
25.Silratul Puritan
54S
45. Ashe, ba ka duba ba zuwa ga
Ubangijinka> yadda Ya mi fee inu-
wa7 Kuma da Ya so da Ya bar ta
tsaye cif, sa'an nan Muka sanya
rana mai nuni a kanta.
46. Sa"an nan Muka karfte ta
(inuwa) zuwa gare Mu, kar&a mai
sau£i.
47. Kuma Shi ne Wanda Ya sa-
nya muku dare ya zama tufa, da
bard ya zama hiitawa, da yini ya
zama lokacin Eashi (kamar I <ishin
JCiySma).
48. Kuma Shi ne Ya aika iskokin
bushura gaba ga rahamarSa, kuma
Muka saukar da ruwa mai tsar-
kak£wa daga sama.
49. D6min Mu rayar. game da
sm\ gari mat awe > kuma Mu shayar
da she diibbobi da mutant masu
yawa daga abin da Muka halirta.
50. Kuma la lie nc, ha£Tfc a, Mun
sarrafa 11 ' sht (Altrur'ani) a. tsaka-
ninsu, domin su yi tunani, sai dai
mail yawati mutanen sun Ei face
kafirei.
51. Kuma da Mun so, hale rfca, da
Mun aika da mai gargadt {2> a cikin
kowace al£arya.
da zai cut r Eii su kunw dabbi>bm gjda Suna zatHa tare da mam drim, ku aha [lcujucisu kucm
;iu kaibi "ya'yanELi.
(1) Sarrafa AEJtLir'ani watau Mun ian^ii shi a tikin misalaL dariam-dabam dcrfnin Su
gani ko su jL su yi tunani, amma sai suka ki sauraren. sai dai kaflrci
1.2} Da Muilii iih da Mull uiku wa kcWiiEm Kiin da AcLnabniHa mai yi muau yargadi.
amma ba Mu so baku ha, sai Muka uika ka kai day a zuu-a ga dukan dimiya dOmiJ] Mu
tfaukaka darajarka.
25.Siiratii] Fur£aii
54^
52. Saboda hak a kada ka yi da h a
ga kafirai, ka yaCc au, da shi, yaici
mai girma,
J J. Kuma Shi ne Ya gar way a
lekuna biyu, wannan mai dadi, mai
sauitm badiya, kuma wannan gishi-
ri gurfrUucce, kuma Ya sanya wani
shamaki a Isakaninsu da kariya
rnai sbarnakaaiwa-
54. Kuma Shi nc Ya haluta mil-
ium tiaga ruwa, sai Ya sanya shi
nasabada surukuta, kgma Ubaftgi-
jinka Ya k&sante Mai ikon yi.
55. Kuma suna bauta wa. bai-
cin Allah, abin da ba ya am tan in su,
kuma ba ya cuiar su, kuma kafiri ya
kasance mai taimakon (Shaidan) a
kan Ubangijinsa.
56. Ba Mu aika ka ba sai kan a
mac bayar da bushara, kuma mai
gar&adi,
57. Ka ce, ll Ba ni tambayar ku
wata ijara a kansa face wanda ya so
h any ei
: I !
£uwa ga
ya riki wata
UbaTigijinsa. 4 '
58. Kuma ka dogara a kan
Rayayyc wanda ba Ya mutuwa,
kuma ka yi tasbihi game da gode
\1asa~ KumaYa isa /ama Mai £i-
diddigcwa ga laifufiukan bayinSa
59. Wanda Ya halitta s am mai da
tfasa da abin da yakcatsakarimsu, a
J^J ^ j
(L) Ba ])d nentaci willy iiarj ^ihtk-ls m;i karama muku AiJt LLf 'Zm. ku.^uboda :JjlI
shjryar da ku, atr.mu wajjda ya so ya d^ar da diikiyarsa dnmin Allah, to, stu kam b€ ni
hana shi, yji ejiv^t. Klima nvia satis A]]flubi ba ya dn sadaka, A kanhaka cic w,id;iTis-,]
MLiLumai !*aAa hana karfnar ijara a kan k^rantai dn AUtur'Stli. A bin da yuku Mu''jlarnadi
yrt halatta saboda fladJa:, kurna Ja sauJi a (tcwa ga atkin yiirfa uddmill Musulujici. HukuttiCi
yana canzawa da canzawar hali.
25.Suratul Puritan
550
akin kwanuka 5 hi da. sa'an nan Yn
d aid aim a kan Ararshi, Mai raha-
ma, sai ka tambayi mai bayar da
labari game da u> Shi.
60. Idan aka w muisu. (1 Ku yi
sujada ga Mai rahama." Sai su ce,
"Mcnc ne mai rahama.7 Ashe, za
mu yi sujada ga abin da kuke umur-
nin mu?" Kuma wan nan (ma-
gana (3 -) ta kara musu gudu.
61. Albarka ta tabbata ga Wan-
da Ya sanya masaukai CA5 (na tally ar
wata) a cikin sama kuma Ya sanya
fiLila da wata mai haskakewa a
eikintu,
62. Kuma Shi ne Wanda Ya sa-
nya dare da yinf a kan mayewa, ga
wand a yake son ya yi lunani, ktj
kuwa ya yi nufin ya gtidc;.
63. Kuma bay in Mai rahama (,i)
su nt wadanda ke yin taflya a. kan
kasa da sauki, kuma idan jahilai sun
yi musu magana, sai su ce, 1 Sala-
ma" fa zauxu lafiya).
64. Kuma uadanda suke kwana
sun a masu sujada da tsayi a wurin
Ubangijinsu.
j& 1.-"" .J ^"j- 'S -r -r- 1 . "T* jj-" jJ 1 .- 1
(1) Tdan kana son sarin SLft'-nfin Allah, *ai Ita Lambayi Allah, diwain lialm wartdu ya
Sim Shi, suui na gucii balk ya i ya gaya makd yadda Yake, sabuda hi-;k a sitlofln Allah 4a
sfinavenSa duta ba a yiu shisshi^i a garc su, sai yadda aka ji $11 daga Vlan/on Allah.
TauCifiyysn ne
(2) K.o sun san gaskiyar abin da aka kira su zuwa garc shi, bi :ra su yi (fa "a ba, domin
wi] suna jin nan yi *u li-nrfti mnuTnL dau;H wjm mulum.
(3) Tan ran bakwaL wadanda ake ma Ufa. Mirrikh, tla Zahra, da []rt"ir]d,
Kb mar watay wata, d;-i rana, da W u^hlar:, da /aba L, Kum^ buTioji sii ^oma sha biyunc.
■Su nt E limlu. da Saur. da Zau|a'a, da Sirtaci. da Asad. da Sutlbula. da Mazln, da AJcrah, da
ECiiiLsu, dii Jadyu, da Dalwu da H'Jt
(4) Bavai] da ya arnhati madu Jtin y\ Sujada ga Mai rafoallia sabi>da kacigarafSU^ sai
kuma ya faia ambalon stffofin masu son yiti sujada garc -Shi , Ya musu sun.i Fiiiyin Mai
rah am a.
25.Silratul Puritan
551
65. Kuma wadanda sukc c£wa.
*'Ya Uhangijinmuf Ka karkatar da
azabar Jahaunama daga gare mu.
Lade nc. a/abarta ta zania tara. Q>
66. "Laile nc ila la miinana ta
Kama ivurin (ahbata da tTiazauni.''
67. Kuma wadanda suke. idan
sun ciyar, ba yin Barn a, kuma h-1
su yin kwauro, kuma (ciyarwarsu)
sai ta kasancea tsakanin wanean da
tsakaitawa.
Kuma wadanda ba su kiran
watii ubangiji tare da Allah, kuma
ba su k as lie rai wan da A]] ah Ya
haramta face da hakki, kuma ba su
yin zina. Kuma wanda ya aikata
vvancan. /ai gamu da laifuiTuka.
69. A ri&anya masa azaba a Ra-
nar Kiyama. Kuma ya Labbala a
cikinta yana wulakamacce.
70. Sai wanda ya tuba, kuma ya
yi imani, kuma ya aikata aiki na
Ewarai, la, wacfancan Allah Yana
musanya mi >■ a mi ayyukansu da
rnasu kyau. Allah Ya kasance Mai
jiaiara Mai jin k?ai.
71. Kuma wanda ya tuba/- 1
kuma ya aikata aiki mai kyau. lo,
telle tie sai ya tuba zuwa ga Allah.
72. Kuma wadanda sukc ba su
yin shaidar /ur, kuma idan sun
[[) Gariimii, [la tc ufcubii da ciiiki^a :na: La/icnlar wanda a.ka i^a wa i[a Dd Hauia
ana ce*a tara. Walau azaba da za ta It fiarfin jiki bar tana neman vfnni abu wanda ya
rftmfiaLic.i jjki mmi' n.e Iwnw diikiya.
(2) Wandi ya cilba da£a kovyiuLC Lr:u /anubi, wadanda iilu ambata da wadanda ba a
anibrtta bd. kO da Uufinsa batircL nc, to. sai ya tuba 7«wa f;a Allnb kawm, tu.b:i "a pjskiyi,
MIe Allah lc:irfi: lijbarsa matLiKar aidLin muluwH bai sauka a ItanSfj 'ja
25.Silratu] Puritan
552
shurft; ga yasassar magana sai su
shucJb suna masu miilumci,
7J. Kuma wadanda sufce, idan
an tunatarda su da ay oy in Allah, ba
su saukarda kai, suna kurame Cl) da
makaft.
74. Kuma wadanda suke cewa,
"Ya L'bangijinmu ! &a ba mi] sanyin
i dattu d aga ma lan m u d a ri y arm i j >
kuma Ka sanya {2> mu shugabanni
ga masu taEawa."
7J r W a danna n a n a saka m usu da
bote, saboda haEurm da suka yi,
kuma a hada su, a cikinsa, da gaisu-
wa da aminci.
76. Suria madawwama a cikinsa.
Ya yi kyau ga zama matabbad da
ma7auni.
77, Ka ce, * + Ubaiigi.jTna ba Ya
kula da ku in ba dftmin addu'ar-
ku <3: ' ba. To, la Me nc, kun karyata,
saboda haka aUamarin za ya zama
malizimci "
j i^*^J U-*^ i-fr-^' -*>^:
-- .Ti ..-t.-^|.- »"f ,-_ -: --
(11 I J Lin ii]] yi niusu wa'a/i /.a. su iauriirc shi. ku.mii su yi aiki da shi. Ba .su ,-ama
kuriinoc ba ga kar&ar gaskLya, kuma M 7a su zama uiakiT] ba ga ganin hanyar shiryirwa,
(2) Ar/A son rem L urn }'a riifci Al]a.b Ya tfaukaka >;?]], >hi t];i z\]Ti yarsH . cfd,iLk*i](;ir
addim. kamar yudda Annabi Ibrahim ya yi rdion haka. Kuma wurman yana" cikin sifSfirt.
Ravin Mai rahamn.
(3) Waiinan yana luiimcewa Allah Yaiiaiun hiyinSi mimrLi'fcuriSa. Kumii Yacii son
.i r^kLi Shi Itwarsu
26. Sura tush Shu l ara'
353
tlJiil'- S
Tana karantar da ctwa ad din in Allah abu guda ne kuma shi nc
gaskiya, Manzannin Allah ko da yakc sun yi magana da harsuna
dabam-dabam a cikin lukutta mas.u nlsan gaske, am ma duk da haka
ba su safia wa juna ga ma'anoriin abin da suka fada ba. Sauran
addinai duka karya ne, massui saba wa juna.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai.
L T>S.M
2. Wadancan ay 6 y in Littafi nc
hayyananne.
3. Tsammaninka kai mai hala-
kar (li da ranka ne s domm ba su
kasance muminai ba 1
4. Tdan Mun so za Mu saukar. a
kans.ii, da wata ay a daga sama. sai
wuyoyinsu su yini saboda ita sun a
masu kaskantar da kai,
J. Kuma wal a tunatarwa ba tajc
miisu ba, daga Mai rahama, sabu-
wa. face sun kasance daga barinta
suna misQ bijirewa.
(]) Wurman yjt mlna ccwa AnnaHi Muhammaiij yani jin lsL~>rtuL riishic: Lmailin
mulancnia, kadii ya zj.mii ihT clc >ii £.'ii|iir[;l diiga iifoiJl da Allah Yd cfora ii kifiiii. II iS iyar (iil
manzaiBt. Hiika mumini yake. kullum girman Ubangijinsa yakc dubi, sabods haka knmc
yi cfa'a, sai ya pa k.'^flwar k an ffl tsayuwa da hakliin UhanjiiiirLiia, id kansia, ya feirii
jin Hiftm lLlj lawalpL:.
Ifi.Suratush Shu'ari"
554
To, lalle rie, sun Earyata, to,
labaran abin da suka kasancu sun a
yi na izgili da shi za ya je. musu.
7, Shin, by su duba ba /uwa ga
ftusa, da yawa Muka tsirar a cikiti-
U, daga dukan nau'i mai kyau?
R. LaJlc nt. a rife in wan can ak-
wai ay a, kuma mafi yawansu ba su
kasance muminai ba.
9. Kuma lalle ne, Ubangijinka,
ha£i£a. Shi ni; Mahuwayi, Mai ra-
il am a.
10. K uma a lokacin da Uhangi-
jittka Ya kirayi Musa, M Ka jc wa
mutancn nan azzalumai.
] I. " Mutanen Fi r "auna, ba za su
yi ta£awa ba'. 5 "
/ 2, Ya vc f ' k Ya U bangi jina h riTinti
iso run su Earyata ni
13. "Kuma JtirjTna yayi Eunci, ClJ
kuma barshEna ba zai saku ba,
sahoda haka ka aika zuwa ga Ha-
runa.
14. "Kuma sun a da wani !aifi a
kaina, saboda haka ina tsoron kada
su kashe til "
15. Ya ct y "Kayya! Ku tafl ka
biyu, da AyoyinMu. Lalle ne ,
Muna tare da ku Muni Misu sau-
rlie.
f]) Musi yana nuna cewa, shi yana jin tsoro kada ya fa ma ya gajaria wajen iyar da
marizancj, domm shi mai saurin fushi nc, yansi n&nio a taimakc shi da dan'uwansa,
]]irfjni. W-annan va yi karna da fiirknn suxar inda Armani, Laira da amindn Allah m
liibbala a gari; shi, ja nuiia isitrOil tafca:lawB ga iviir da maiLKantuj AlUli /livt-j Ljii
mutancnsa domin haka ba su yi Traani ba, Halm Annabawa duka daya ne gn tsoron ta£aita
ait in I Jban^ijinsu.
2fi.Siiratush Shu'ara'
55?
/tf. ""Sai ku je wa Fir'auna, sa'an
nan ku ce, L Lalle ne : mu : Manzan-
nin L'bangijin halitta ne.
17. lLi K.a saki Bani Isra'ila tare
da mu\"
IS. Ya ce, "Shin, ba mu^i renon-
ka ba a cikinmu, kana janri, kuma
ka zauna a cikinmu shckaru daga
lokacin rayuwarka?
19. "Kuma ka aikata aikinka
wa.n da ka aikata alhali kai kana
dag a butulai? 1 '
20. Ya ce, "Na aikata shi a loka-
cin in a daga masu jahilein hushi-
21. "Saboda haka na gudu daga
gare ku a lokacin da na ji tsornnku,
sai Ubangijma Ya ba ni hukunei,
kuma Ya sanya ni daga Man/unni.
22. "Kuma waccan ni'ima ce,
kana gormta a kaina, domin ka
bautar da Bam Israel a."
23. Firauna ya cc, "K uma mene
ne Ubanpijin haJiltu?"
24. Ya ce/ 1 U bangij in samm a i da
fcasa, da a bin da yake a tsakamnsu,
idan kun k usance masu EarfmTmtini.
25. Ya ee wa wadanda suke a
geTensa, "Ba za ku saurara ba?' 1 "
26. Ya ce, "Ubangvjinku, kuma
U bangij in ubanninku na larky."
27. Ya ce, ll Lalle ne h Manzonku,
wanda aka aiko zuwa garc ku, ha £i-
£a, mahaukaci ne.' 1,
28. Ya ce. U bangij in in a filar
rana da maGuyarla da a bin da yakc
a (sakamnsu, idan kun kasance
kuna hankalta. 11
- i ' .
2lj,Suratush Shu'ara'
33*
2P. Ya ce> iS Lalk nc idan ka riki
wani abin baulawa wanina. hakifta,
ina sanya ka daga daurarru. 1 '
30. Ya ce, "Ashe, kuma ko da na
z6 rnaka da wani abu mai bay-
yanawa?' 1
J/. Ya a-, "To, ka 7.0 da shi s idan
ka ka sauce daga masu gaskiya. 11
32. Sai ya jefa sandarsa, sai ga ta
kumurci bayyananne.
33. Kuma ya t'izge hanniinsa, sai
gy shi fari ga masu kallo,
34. (Fir "anna) ya ce ga masha-
warla. a gefensa, "Lalle ne, wannan
haJtTka. masihirci ne, mai ilmif
35. " l Yana son ya fitar da ku
daga kasarku game da sihirinsa. To,
rncne nt; kuke shawarlawa'* 1 '
36. Suka ce, lL Kel jinkirtar da shi,
shT da danuwansa, kuma ka aika
masu gayya a cikin birane.
37. "Za su zo maka da dukan
mai yawan sihiri masani.'"
38. Sai aka tara masihirta domin
ajalin yini sananne.
39. Kuma aka ce wa mutine,
LL K6 ku masu taruwa ne7
40. "Tsammamnmu, mu bi ma-
sihirta, idan sun kasance su ne
marinjaya/ 1
41. To, a lokacin da masihirta
sukaje, sukace wa Fir "a una, "Shin,
La Me ne, halcTita in una da ijara, idan
mun kasance mii ne marinjayaT"
42. Ya ce, "Na'am" Kuma lalle
ne, ku ne a lokacin, hakika, muJcar-
rabai."
^= aL ^; 1 ,JV*e^ -4/.
2fi.Suratui»h Shu'ara'
557
43. Mush ya re musu : 'Ku jefji
abin da kuke rnasu jetawa."
44. Sai suka jefa igiyoyinsu, da
sandunansu, kuma siika ce, "Da
karfin FVauna lalie ne mu, hakika,
mil nc marinjaya. 1
45. Sai Musa ya jefa sandarsa,
sai ga ta lama harhade a bin da suke
yi na JEarya,
46. aka jcfar da masihirta
sun a masu sujada.
¥7. Suka ce, "Mun yi imani da
Ubanjnjin halilla.
4$. "Ubangijin Musa da
J far una
49. Ya ce, ''Ashe, kun yi imani
saboda shT. a gabanin in yi muktj.
i/.ni? Lalle ne shi, hakika babbanku
tic wan da ya koya muku sihirin, to,
za ku sani. Lalle ne. hakika, zan
kakkatse hannuwanku da kafa-
funku a tarnaki, kuma ha£7ka, zan
tslre ku gaba day a."
50. Suka ce, h 'ftabu wata cuta!
Lalle ne mu masu juy&wu ne zuwa
ga Ubaneijinmu.
5^. "Lallc rat: mu, muna kwa-
dayin Ubangijinmu Ya gafarla
mana kurakuranmu. domin mun
k hsu nee f ark on masu imani."
52. Kuma Muka a.ika zuwa ga
Milsa cewa ka yi tafiyar dare da
bayiNa h la lie ne kQ wadanda ake
biya (,) ne.
A< , , -- J _----- --; i ' n"jT-r
A, -; J-V ^ j „
^^^^
CI) t-'ir'aLLtlbi i^i'yun >i6iinHa i:a bl ku
kiiriLi k;j b.i
domin sn karnu ku. Amma zi su simi
2ti,Suratush Shu'ara'
358
JJ. Sai Fir'auna ya aika masu
gayya a cikin biriine.
54. l 'Lalle ne, watfannan : hafii-
£a. kungiya ce karfan.
55. "Kurna lalle ne su_ a gare rau,
itieIsu fusatarwa ne,
5*5. ll Kuma lalle ne en Q , hakTka,
gaha day a masu sauna ne."
57. Sai Muka fitar da &u daga
gonaki da maremari.
58. Da tasknki da ma/auni mai
kyau.
5?. Kamar haka! Kutna Muka
gadar da su ga Bani Isra'ila.
60. Sai suka bTsu suna masu fita
a lokacin hud 5 war rana.
rt/ Su'an Tii-m ;i loktfdn th ja-
ma 'a biyu auk a ga juna f sai a bo k an
Miisa suka ec. Lalle tie mu. h affi-
le a r warfanda ake riska tie.' 1
62. Ya cc, "Kay va! La I It n-u,
IJbangrjTna Yatia tare da m T zai
shiryar da ni."
63. Sai Muka yi wahayi zuwa ga
Mus,a : cewa, 11 K a doki teku da
sandarka."\.. Sai teku ta tsage, m
kowane tsagi ya kasance kamar
i'alalen dutse mai girma.
64. Kuma Muka kusantar da
wadansu mutane a can.
65. Kuma Muka tsirar da Musa
da warfanda suke tare da shi gaba
day a.
3 ^jj^L^ti^
(I) Teku la Lsajse hiinya gnmii shii biyu li kan adadin dan^in Bam Isrfi'ua Suka bi.
suki ivuce. sa'ilin nan aka nutsarda Firauna. shi da jama T arsa, a cikin hanynym juwan.
2*i-Siiratush Shu'ara'
3=9
(56. Sa'an nan kuma Muka nut-
sar da wadanau mutancti.
67. Lalle ne, a cikin wan nan ak-
wai aya, kumajna.fi yawansu ba nu
kasancc masu imani ba.
68. Kuma lalle ni: L'bangijinka,
haklka, Shi nc Mabuwayi, .Mai j in
<5 f / Kumii _k;i kar.HiLi. a kansu.
labarin Ibrahim.
70. A sa'ilin da ya cc wa ubansa
da mulanensa, "Mene ne kuke bau-
ta wa?"
7/. Suka ce, "Muna bauia wa
gumaka, saboda haka muni yini
masu la/imta a garc su.' 1
72. Ya ce, "Shin, suna jin ku, a
lokadn da kuke kira?
73. "K6 kuwa suiia amfanin ku,
ko s una cutar ku?"
74. Suka ce : ll A'a. mun sami
ubanninmu, kamar haka nc sukc
aikatawa.*'
75. Ya ce, "Shin to. kun ga a bin
da kuka kasance kuna bauta wa?
76. "Ku da ubanninku mafi
dadewa?
77. "To, lalle ne su maitiya tik <a
gare ni, lace Ubangijin halillu.
7R. ll Wanda Ya halitta ni. sa'an
nan Yana shiryar da ni,
79. "Kuma Wanda Yake ShT nc
Yake ciyarda ni, kuma Yana shayar
da ni,
SO. ' Kuma idan na yi jiyya. it?,
Shi ne Yake warkar da ni.
26.Siiratu*h Shu'ara'
5<ifl
"Km ma Wanda Yake malar
da ni T .sa'an nan Ya rayar da ni,
82. 'Kuma Wanda Yake ma
kwacfayin Ya gaTarta mini kuraku-
raina, a ranar sakamako.
83. "Ya UbangijTna! Ka ha ni
hukun^i, kuma ka riskar da ni ga
salihai.
84. "Kuma Ka sanya mini hars-
hen gaskiya <]) a cikin mm an en
karshe.
lL Kuma Ka sanya ni daga
magadan Aljannar tvi'ima.
86. "Kama Ka gaTarta wa uha-
na, la]]e nc shi, ya kasan^c daga
ftatattu.
87. v *Kuma kada Ka kunyata ni
a ranar da ake tayar da su.
88. Ll A ranar da dukiya ba la
amf'ani^ kuma diya ba su yi.
if 9. "Face wan da >a jc wa Allah
da zuciya mai tsarki."
90. Kuma aka kusanlar da Al-
lan n a ga masu takawa.
91. Kuma aka filar da wuta bab-
ba domin halakakku.
92. Kuma aka ee musu, "Ina"
abin da kuka kasancc kuna" baula
wa?
93. "Raidn Allah? Shin, suna
taimakon ku kg kcjwa suna tsare
kansu? 11
(] j HiirsheTLjjasJuya cJii in; yabomni kyfm Mirtancn JiUfShc S\i tie Musulmi, Kl'unimar
Annnbi IVt lihfl mJllCKLla, ttiasu sbaida gii aniiiabawii da iyar d;i marline:
2fi.Suratuiih Shu'ara'
04'. Sai aka kikkife su t1 * a eikin-
ta s su da halakakkun.
Da rundunar Ibilisa gaba
day a..
96. Sukacc. iilhali *una a cikinta
sun a yin husuttia.,
07. "Kantsuwa da Allah [ Lalle
tic mun kasance, hakifca, a cikin
Bala bayyananna.
98. li A 1 6 kacin d a in uk c da ida i ta
ku da Ubangijiti halittu.
VV. "Kuma babu a bin da ya F>a-
lar da mu fate rnasu ^ a ^i-
JCJ0. "Sabo-da haka ba mu da
wadansu maccta.
101. "Kuma ba mu da abgki,
masoyi.
102. tl Saboda haka, da lalle
muna da (damar) komawa, domin
mu k as a nee daga muminai!"
103. Lalle ne N a tikin wan can
akwai aya, kuma mafi yawansu, ba
su kasante mum ma i ba.
104. Kuma lalle ne Ubangijinka.
Shi ne Mabuwayi, Mai jin £ai.
105. Mutanen Nfihu sun Raryata
Manzanni.
106. A lokacin da dan'uwansu,
Nuhu. ya te musu, ' Shin, ba r /A ku
yi ta£awa ba?
107. " Lalle ne. zuwa garc ku. ni
Manzo ne amintacce.
108. "To, ku bi Allah da lafiawa,
kuma ku yi mini da'a.
i I ) trjniikan. sii eh halaka kku mabiyanKii.
rr.a.i hi n m. halaknkjtc.
D utan zniL\ fia'iir tin warn slli J1C ^UJlkl git
26.Siiratuih Shu'ara'
109. "Kuma ba ni tarn bay ar ku
wala ijara a kansa Ijara la ba 1a
/ama ba face daga LJ ba ngi j i n halittu.
110. "Suh(\da haka, ku bi Allah
da taicawa, kuma ku yi mini da "a."
111. Suka ce, "Ashe, ?A rau yi
Tmatii iiaboda kai, alhali kuwa, ma-
flya £as£ant;i sun bi ka?"
/ 12. Ya ce, "Kuma ba ni da sani
ea abin da suka kasance sun a aika-
tawa.
1 13. "Hisabimui bai zama ha.
face ga L'bangijina, da kuna
sansancewa.
114. "flan zama mai kore miimi-
nai ba.
1 15. Lt Ni ba kowa ba ne. sai mai
gargad] mai bayyanawa. 1 '
/ 16. Suka ce t "Lallc nc, idan ba
ka hanu ba, ya Nuhu, (daga
maganarka,) hakika, kana kasan-
cewa daga wad'anda ake jetewa."
If 7, Yatc/ l YaLlbanjiijma!Lal-
le nc mutancna sun Gary at a ni.
118. "Sai ka yi hukunci. a tsaka-
nlna da tsakaninsu,^ tabbalaccen
hukunci, kuma ka t^irar da ni, da
wadanda sukc tin; ite ni daga
muminai. 1 '
119. Siii Muka tsTrar da shi 1 shi
da wadanda suke (arc da shi, a tikin
jirgi wanda aka yi wa ludi.
120. Sa'an nan Muka nutsar. a
bay an haka, da sauran.
121. I.alle ne, a cikin wannau,
akwai ay a, kuma mafi yawansu, ba
su kasance masu Tmsini ba.
2ti,Suratush Shu'ara'
J 22. Kuma Lai It nc, Ubangijin-
ka, hale iR a, ShTnc Mabuwayi. Mai
rahama.
J 23. Adawa sun karyata Man-
/anni.
/24. A lokadn -tl tfan'uwansu.
Kudu va ce musu, "Ba za ku yi
laJtawa ba?"
/Zf. "Liille nc ni, s.vwa gare ku.
hakiJta. Man?.o nc, amintacce.
/2tf. "Sabtjda haka ku bi All all
da taKawa, kuma ku yi mini da "a.
127, "Kuma ba ni tambayar ku
wala ijara a kansa. Tjarata Ha la
Kama ba. face duga tlbangijin halii-
tu.
128- "Shin, kuna yin gmin stta-
diyo to a knwane tsauni ne, kuna
yin wasa'?
129. "Kuma kuna rikon matsa-
rar ruwa, tsammaninku, ku daw-
warn a 7 H>
J 30. "Kuma idan kun yi damka,
sai ku yi damkar kuna masu
tank wasa wa.
J 31. 1 'To . ku bi Allah da lak a wa ,
kuma ku yi mini da 1 a.
132. ; ' Ku ji tsoron Wanda Ya
taimake ku da abin da kuka s-ani.
133. "Y&. taimake ku da dabbo-
bin nfima da diya.
134. "Da gonaki da maremari.
135. ''La I It ne ni. ma ji muku
tsoron a/a" bar warn yini mai girma."
(I ') Silailiyo th. l .mtd:iri wBKanni lLh Turanti, » I itm ia i.ia Lara bo
{2) Ko kijms wjrSrcn saniTo'i kamar m asa EoJti Lrin ni Kmiamn nan
2fi.Siiratuiih Shu'ara'
/Jd. Suka ce, 'Daitiai tie a k an-
nul ; Ka yi wti a/.i ku ha ka ka sauce
daga masu wa*azi ba.
/J 7. "Wannati abu bai 7a mo ba
fare ha la yen* 1 '' mutanen farko.
/JS„ "Kuma mu, ba mu zama
watfanda akc yi wa a /aba ba. 11
Saboda haka suka Jtaryata
shi, sai Muka halakar da su. Lalle
ne a eikin wanna n akwai ay a, kuma
mafi yawansu ba su kasance masu
nnjni ba.
140. Kuma lalle ne, Ubangi-
jinka, haEiEa, Shi ne Mabuwayi,
Mai jin (tai.
141. Samudawa sun karyata
Man/anni.
142. A lokatin da dan'uwansu
Salihu ya ee, ht Shin, ba za ku bi
Allah da takawa ba'. 3
143. "La He ne nT, zuwa gate ku,
Manzo ne, amintaece.
144. Ll Sab6da haka, ku bi Allah
da tafotwa, kuma ku yi mini da 1 a
145. LL Kuma ba m lamb ay ar ku
wala ijara, a kansa. Tjarafa ha ta
zama ba fact: daga Ubangijin ha-
liitu.
146. "Shin, ana barm ku f2 ' a
cikin abin da yake a nan, kuna
amintattu?
A -- ' --- w H .■ "f- ■:' -- T
(]) Walsu I id hd run mutant: wadanda ba u j^baba. ba 6U a VI tavya da nishadl.
Aiii karanlaWar iha'anar kuryar ta farko, watiiu w<u tatsUJliy* <■£. a CC wai a hana a ya a kan
tsauliuka dotmnjwaiajim. Sutia null da aya ko aliima gididji:r.i rawa ria na na.sbaif] waLiia
stadiyam da kasTno.
(2j Kaoa iuton £a a bat ku 4 Lain caiman llfima, Allah ba zai karfii rayjkunku ba.
kuma Ya yi imiku. hi sab; a kanta 0 Kayya' a yi muka ra^ahi a bay Link an :nULaau Isiyar
da k;i, [lorn in hiHahin ayyakan da kuka yi.
2fr,Suratush Shu'ara'
'"A cikin gonaki da marc-
ma ri,
148. "Da shuke-shukc da dsa bi -
nai, 'ya'yan ilatcnsu hirlsi (1> masu
narkewa a ciki?
149. ""Kuma kuna sassaka gtdaje
dagaduwatsu, kuna masu alfahari?
150. "Saboda haka ku bi A]] ah
da takawa, kuma ku yi mini da 'a.
151. "Kada ku yi da 'a ga umur-
nin maoarnala,
152. ll Wacfanda suke yin 6arna a
cikin Itasa, kuma ba su kyaula-
fcawa."
/Ji. Suka ce, "Kai daga masu
sihiri kurum kake.
154. Ll Ba kowa kakc ba, fact;
mutum kamarmu. To. ka *o da
wata ay a idan ka kasancc daga
masu gaskiya /'
75 J. Ya ce, "Wannan rakuma ce
tana da shan m yini. kuma kuna da
shan yini sananne.
156. "Kada ku shafc la. da cut a,
bar a/ibar yini ma.i girma. ta shafe
ku."
157. Sai suka soke ta. saan nan
suka wayi gari suna masu n a damn.
158. Saboda haka azaba la kama
su. Lallc ne a cikin wanna n akwai
aya, kuma mat! yawansu, ba su
kasancc masu imam ba.
(1) Himi shi 'ya'yan slice sababbi tun ba su nurta ba Watau hirtsin gonakinsu
Ldtin al] Cl ihl Jlatkcvi'a yakc >•] a ^ lIcitv ciki ballt kun-a 'ya'yar. it ace nunannu.
(2) Ranar da take da sha ka kadai za ta shanye niwari njiyarsu, su kuma. rar.ar da
suke da sha su kadai za su debi mwaru ha za ta shi ba- Am ma kunna tana ha hu n&tw da
madara,
2ti.Suratu5ti Shu'ariT
AfV. Lalk ng Uhangijinka, haki-
£u, Shine Mabuwayi, Mai jin Eai.
160. Muliinen Ltkfu sun fcaryala
Manzanni,
M/. A lokacin da dan'uwan-
su. 11 i Lucfu ya musu, ,; Ra/a ku yi
tafawu ba?
162. * L Lalle ne ni, zuwa gart ku,
Manzo ne, aminiaeu;.
163. "Saboda haka, ku bi Allah
da ta£awa> kuma ku yi mini da'a,
164. LL Kuma ba ni tarn bay ar ku
wata ijara. ijaraia ba la /.amy ba
lace daga Ubangijin halittu.
165. ,L Shin, kuna je wa ma/a
daga cikin talikai?
166. "Kuma kuna barin a bin da
Ubangijinku Ya haliUa muku daga
nnalanku ,J A a, ku muuinc nq masu
Ret arc war 5
161 Suka cc t "Lallc ne, hafifta.
idan ba ka hanu ba, ya I.ucful Tilas
nc kana kasanccwu daga warfanda
akc filar wa (daga sari).' 1
/dfl. Ya cc , ' 1 La 11 c nc ga aik in k u .
hakika, ina daga ma&u Pinsa.
i<50. tb Ya Llbangijina! Ka t*Trar
da ni da iyalina daga abin da suke
aikatawa."
170. Saboda haka Muka uirar
da ahi 5 shi da mufanensa gaba cfaya.
17 L Fact; wata Isohuwa a cikin
masu wanzuwa.
3 T-- -3T -f"* l^Jt-'
Ji\ -:" J I- - " > _-
^f: .1.
[L; Ludu darTjWiUisu nc na zuman gar] da aurc kawaj, AsaJinsa (tan haft^n Ibrahim
nc, Ki]n Mso d*ga pahaf. fe'ssar 'Hihil^. kijIo yi hi;ira. har IhrahTm ya smika Hahmm ;±
tiiisar SLicn, Luiiu k"jvM ya iaukii a Siidii.cn da tdfiaxyunla..
2ti,Suratush Shu'ara'
567
/72. Sa'an nan kuina Muka dar-
kake wasu.
J 1 7i. Kuin a Muka yi ruwan sama
a kansu, ruwa. Sai dai ruwan wa-
danda ake yi wa gargad'i ya muna-
nil.
17 4 r Lalle ne ga wan-nan, akwai
ay a, kuma mail yawansu ba su ka-
sance masu Imam ba.
775. Kama lalle nc Ubangijinka,.
haklka, Shi ne Mabuwayi. Mai jin
Jcai.
/ 75. Ma'abuta £u nci sun £a ry a -
ta Manzanni.
/ 77. A lokacin da Shu'aibu ya
musu, LL Ba za ku yi laEawa ba?
/7tf. "Lalle ne ni, zuwa garc ku,
Man za ne, amintacce.
179. "Sabfjda haka, ku bi Allah
da taffawa kuma ku yi mini da'a.
WtO. "Kuma ba ni tarn bay ar ku
wata ijara a kansa, Ijarala ba la
/ama ba face daga Uhangijin hali-
ttu
ISL ht Ku cika mudu, kuma kada
ku kasance daga miisu sanyawar
hasara (ga mutane).
IR2. ''Kuma ku yi awo da sikSJi
daidaitacce.
183. ''Kuma kada ku nakasa wa
mutane abubuwan.su, kuma kada
ku yi fasadi a cikin £asa kuna masu
fiarna.
184. 'Kuma ku ji tsoron Allah
Wanda Ya halitta ku, ku da jama L ar
farko."
.....
jl .- _ r' --Ti" „ .-■
2ti,Suratush Shu'ara'
/^J. Suka ce„ %h Kai dai daga wa-
datida iuke sihirtattu kawai ni;.
186. l 'Kuma bit kovva kakc ba s
face milium kamarmu, kuma lallc
ne muna zalon ka, haklka. diLga
maKaryala,
/#7. "To* ka jcfo wani &ati6ake
daga ssama a kanmu, id an ka kasan-
cc daga masu gaskiya."
Ya ce, "LJbanKijTna n1 ^ Mafi
sani ga ttn j n da kukc aikatawa."
189. Sai suka icaryala shi, sabo-
da haka, azabar ranar girgijic m ta
kama su. Lallc nc ita la kasancc
a/abar yim" mai girma.
Lallc a cikin wancan. hakT-
Jca, akwai ay a, a mm a mafi yawansu
by su kasancc masu [mini ba.
191. Kuma lallc UbangijTnka.
haJuJia, Shine Mabuwayi, Mai jin
fcai.
19Z Kuma ]allc Shi (AJkur'am),
haJcitfa, saukarwar L'bangijirt halit-
tu ne,
19.1 Ruhi" 1 ami n la ecu nc ya
sauka da shi.
194. A kan /ikiyarka, domin ka
k a isance dags miisu gargad'i.
195. Da harshe na Larabci mai
bayani
" f i, 7> if --■ - 1-* J --<^* ^ T" "i*- *^
© C^jUJ^'^j lit "Uj J if
1.1) Atl ruWtiL'o irtwii Allah Ya huiTi: mu.su Jutfai Jabannama, /if ya bana .su yama a
kci'ina cikin gidajensu. sa'an nan aka sanya girgije ya yi musu muwa mai sanyi-sanyj har
suka 13™ a ciki, sa'an nan uka sjiTiya girpi|«n ya Jc.ima da wiiTa U Vansu, suka Itonc (Eurmus
JtiiciMr nn fira. Suka ktima Lokii kamar yaJda mika n^ma da^a Sha'aibn da a |er'a
milSU l>aB8ake da^a saj'na Ldan zama da^a iiiiisu jiasliiya
(2) R uh ul tCudus. shL nc JihirL, Limincm Alkih ya LahbaLa a ^ajic .shi.
2ti.Suratush 5hu l ara'
7^6. Kuma lalle 5 hi , h«i£T^a h
yana a cikin littattatan (Manzan-
nin) farko.
197. Ashe T bai kasance ay a ba a
gare su, ya zama Malaman Ban!
Isra'ila sun $an shi?
Kuma da mun saukrir da shi
a kan siishtn Ajamawa,
199. Ya karanta shi a kansu, ba
kasance saboda shi masu Imam
ba.
200. Kamar wancan ne! Muka
shi ear da shi a cikin zukatan masu
laiii.
201. Ba za su yi Imani da shi ba
sari sun ga azaba r nan mai racfacfi.
202. Sai ta taho musu kwatsam :
alhali kuwa su, ba su sansance ba.
203. Sat su ce ; "Shin, mu wadan-
da ake yi wa jinkiri ne?"
204. A she , to , da azaba rMu ^uk c
neman gaggawaV
205. Ashe, to. ka gan[ n idan
Muka jishe su dad! a shekaru,
206. Sa'an nan abin da suka ka-
sance ana yi musu wa'adi f da shi) ya
je musu.
207. Ahin da suka kasance ana
jishe sn datfin, ba zai tunkude azaba
ba daga gare m su.
208. Kuma ha Mu halakar da
wata alkarya ba face tana da masu
gaigatfi.
(].) Di an bi Su lukaf:i Him tSaiva iuuajic] diJi da riyuwjr duniyn a Likinsa, to, rinai
<bi nratuwa ko i^bar Allah. 1a jc garc su, wannani lokacin ba zai tunkude mutuwai ko
avtibar ba dap.ii L'aru su.
26, Suratush Shu'ara 1
57(1
j*jJl
. D y m i ri f a natarwa , kuma ba
Mil kasancc Masu. zalunci ba.
210. Kuma (Al£uran^ *haidanu
hi au dtira sauka da shi ba.
21 1. Kuma ba ya kamata a gare
su (su shaidauu su sauka da shi),
kuma ba su iyawa.
212. La lb tic su, da|a sautare,
hafclfia, wadanda aka nisantar ne.
213. Saboda haka, kada ka kita
warn a bin bautawa na da bam tare
da Allah, sai ka kasance daga wa-
tfanda ake yi wa azaba.
214. Kuma ka yi gargatft ga dan-
ginka mafiya kusanci,
215. Kuma ka sassauta fikaTi-
katikji <]) ga wanda ya bi ka daga
muminai.
216. Sa'an nan idan suka sabii
maka, to, ka ce, lL Lalle m, bar-
rantacce ne daga a bin da kukc aika-
Liiwa."
217. Kuma ka dogara ga Mabu-
wayi.. Mai jin Rai.
218. Wanda Yake ganin ka a
lokacin da kake tasbi Isayc.
219. Da jujjuyawarka a cikin
masu yin sujada.
220. Lalle Shi u \ Shi ne Mai jl
Masarri.
(1) zama mai tausayi muminai wadanda suka b7 ka, ka yi musu kamar yadda
khs.i tiki? yi wa 'ya'yanta Jtanaiia a lokacin Hany:, Icq kwa icLir. zi yi Tunti dnmin kare
su daja cQta.
(2) Alkh Shi [it Mai ji, li na jjaxkiya, kuma Ylasiani, x;m: na jaskEya.
26, Suratush Shu'ara 1
571
221. Shin, (kuna so) in gays' 131
muku a kan wand a shatdannu kan
sauka ?
222 Sukan sank a a kan dukan
maj£aryaci f mai zunubi.
223. S una j eta (a bin da suka)ji,
alhali kuwa inafi yawansu makar-
yata ne.
224. Kuma mawaka a) halakak-
ku ne ke bin su.
225. Shin, ba ku ga cewa, lalle nc
su, a cikin k 6 wane rango suna yin
dimuwa (su kelare haddi) ba?
226. Kuma la]]e ne su, suna Fadin
abin da ba su aikatawa?
227. Face watfanda suka yi i mi-
ni suka aikaia ayyukan Ewarai,
kuma suka ambaci Allah da yawa,
kuma suka rama zahinci, daga
bay an an zaiunec su. K.uma watfan-
da suka yi zalunci, za su sani a wace
ma.fu.va suke juyawa.
( 1 ) Wtinnan domin. raddi cil: hu miMi L-i:wa iiliaziTiu kc: fJiiyj. wa M ummcidu . Is-ira, da.
fimincm Allah, su labbala u gate shi. Al Kjr'inL. Aljamiu bd *u sauka *Lii ga maKuryiici. mai
zunuhi, Mubammadu kuwa ba halt?, yakc b?. Sahodn baka sin bti Lnahaukac] ba. kuma ba
wanda a.1 jrinnu Kuke gaya wa ba. Diikan abin da ya rada, tp, wahay: nc dapa Allah
(2) Siffofin mnwafo sun nuna ccwa Airaabi Muhammadu ba mawllt ha ne, dorrun ba
shi da dsya da,ea ukm dr'fofin. mawafia. Kuma m-ibiy.Hr.HH ba hdi.akrik ku ha m-.
Tana karantar da cewa Allah Yana da ashrai, ba su da iyaka,
Yana nun a Hashcnsu ta ban nun wadansu mutane bayinSa da a ci kin
lillaLlafanSa, domin mumitiai su Kara Cfarfin imani, kuma su yi aiki
da sharTar da Ya aza su a kanta.
Da sunan Allah, Mai rahama, Mai jin kai
1. r D.S. Wadancan ayoyin Al-
Kur^ani ne da IJttafi mai bay-
ya.fi a wa.
2. Shiriya ce da bushara pi
murninai.
3. Wadanda suke tsayar da sal-
la kuma su bayar da zakka, alhali
kuwa su, game da Lahira, lo> su s
suna yin yalcTni.
4. Lalle tie wadanda suke ba su
yin imani da Latum, Mun £awala
musu ayyukansu, saboda haka suna
dimuwa.
5. Wadannan nc wadanda suke
suna da mugunyar aziiba (a du-
niya), kuma su h a La him. su tie
mariya hasara.
27.SQra.tun Naml
573
6. Kumalalknckai, halcifia. ana
hatfa"' ka da A ] Eur 1 an i daga gun
Mai hikima, Masani.
7. A lokacin da TV1 utsa ya « wa
iyulinsa. ' 4 Lalli; ni, na tsinkayi wata
wula, n i mai /o muku daga gare ta
tie, da wani labari, ko kuwa mai zo
muku ne da yula, makamashin,
tiammaninku, ku ji tfimi/ 1
S. To, a ]6katin da ya jc mata, sai
aka kira shi cewa, "An isarkakc
wanda yake rikm (wurin) wutar da
wanda yakc a gc;J"enu, kuma tsarki
y si tahbaia ga Allah Ubangijin ha-
littu.
9. "Ya Musa\ lallu nc shi, Ni ne
Allah, Mabuwayi Mai hikima,
10. "Kuma ka jcfa sandarka "
To, a lokacin da ya gan ta, tana
girgi^a kamardai ita kira nun maci-
ji tic, sat ya juya yana mai bayar da
baya, kuma bai koma ba, L "Ya
Mus.a! Kada ka ji tsoro, la lie Ni.
Manzanni ba su jin tsoro a vvuriNa.
I L ,L Sai wanda ya yi zahmri.
sa'au nan ya musanya kyau a bay an
cuta, to. la He Ni, Mai gafara t\c y
Mai jin leai.
12. 1 1 K.uma ka sh ijga r da hann u n-
ka a tikin wuyan rigarka, ya fita
fan, babu wala cuia, a tikirs wasu
ay6yi tara zuwa ga Fir'auna da
mutant risa. Lalle ne su n sun kasance
mutanc nc fasiJcai. 11
(!) Lahira da Tmiiiii da ila Kucia a uikin as:rai:i Allah. Haka karBaJ' AlftUJ""am daga
A Hal: yani a dkin aiTran Allah da Ya bayyafla a Littaf L. tj-iAJim Musa £LA wiHa da abuhuwiiJi
da iuka aula a WliriJl game da magaJIKI Allah a ^arc ^.hi c3.i iij>vh war ssncSa maLLjiya da
komawwrta sanda drt lOyawar hjinnunsKi fan fial da idyawnrHa ^uwa analinsa. duku AucllI
a cijtin aHiran A!1ah da Va bayyana sa ^a ward malum.
27.Sfiratun Narnl
574
J J. To, a lokacm da SyoyinMu
suka it musu. sunil miisu wayar da
kai, suka lc, wan nan sihiri nc,
bayyananne.
/V, Kuitia suka yi rnusumu, al-
hali zukatansu, &un natsu da su 1
domin ?. a] unci da giiman kai. To, ka
dubi yadda a£ibar mabarnata ta
kasance.
15. Kuma lalle ne, haJciJca, Mun
bai wa Dawuda da Sulaiman ilmi.
kuma suka ce, "G6diya m la. tab-
bala ga Allah, Wanda Ya filTta mu a
kati masu yawa daga BayinSa
muminai."
16. Kuma Sulaiman ya gaji Da-
wuda ya cc, "Ya ku mutant! An
sanar da mu maganar Uuntsayt,
kuma an ha mu daga kowanc abu.
Lalle ne, wannan, haiciJta, shi ne
fa] alar (Allah) bayyananna "
17. Kuma aka tattara, domrin
Sulaiman, mndundninsa, daga al-
jannu da mutane da tsuntsaye, to,
su ana kange su (ga tally a),
IS, Har a lokacin da suka je a
kan rafin tururuwa, wata tururuwa
La ce, " Ya ku jama'ar tururuwa I Ku
shiga gjktajunkLL kada Sulaiman
da rundunoninsa su kakkarya ku.
alhali kuwa *u, ba su sani ba,"
19. Sai ya yi murmushi yana mai
dariya daga maganarta. kuma ya
'^>iy'j ^j^^v^t'^L^
'.J'T t T i I f * 7"-- -fW'** 1 / > .
(I) Abin da ke hakkiji ruimaf Allah a kan mutum, ya gode Masa. Daftuda da
SLiLairnac. Allah Ya ha .mi ilmi na Annabel Niin Isi^yu da jodiyarsn iS t.in juti (is d^s
kujlm ikrari cU t;ewii ^li'ircM daj^a Allah, bu ila, wiini H.iki cilimu ba. Annybfi da ilmi da
sarin maganiij "-.lih:-:.., u aljannu da L.i :.^u-.iv',:-. :Lk^ l- ■ k i :_ ,i-Tr.;i Allah da \',ikL-
[liiniwa La han\ar watfanMi rijyinRlj, Annabiwa.
27.Sfiratun Naml
575
ce. "Ya Ubangtjina! Ka cusa mini
in gode wa ni'imarKa wadda Ka
niirnta ta a gare ni da kuma
mahaifana biyu. kuma in aikata
aiki nm Ewarai, wanda Kakc yard a
da shi. kuma Kashigarda ni, sabo-
da rahamarKa, a cikin bayinKa
sjilihai. 1 '
20, Kuma ya bindki aj Uunt-
siye, sai ya ce, "Mc ya kite ni ba ni
ganin hudhudu, ka ya kasance daga
masu fakuwa nc?
21 r "Lalle ne za ni aitabta shi
azaha mai tsanani, ko kuwa lalle in
yanka shi. ko kuwa la lie ya mini
da dalili bayyanannc."
22. Sai ya zauna ba nesa ba,
sa'an nan ya cc, s 'Na san abin da ba
ka sani ba, kuma na zo maka daga
Saba da wani labari tabbatacce,
23. lL Lalle ni. na sami wata mace
wadda tana mulkinsu, kuma an ba
ta daga dukan kume, kuma tana da
gadon sarauia mai girma
24. 1 1 N a sa mc ta , i ta d a mutanen-
la, suna yin sujada ga rana s baicin
Allah, kuma Shaidan ya fiawace
musu ayyukansu, sabodii haka ya
karkatar da su daga hanya, sa'an
nan su, ba su shiryuwa.
25. "Ga a] su yi sujada ga Allah
Wanda Yake Utar da abin da yakc a
&6yc, a cikin sammai da Rasa, kuma
1 11 ^ yi *■ 1 s >-i ^ i
' J JJv^ VJf'j •^'jjs-J
(1) Wannan ya nun a Lsayimaf Sulaiman da blIKlik'.:n kCimc da kima a cikin daularsa^
Kuma da yaddft yake yin ts^nani a. akin ssufci Wan nan ita ce hanyat mulki mai kyau
(2) An kayar da barn fin korcwa dfjnun barinsa. da Hausa. yani (pal a ma'ana, duenna
Shaidan tiai kangt ah dajja rcishiti yin sujada ba,
27.Suratun Naml
S7fj
Ya san abin da kuke ooyewa da
abin da kuke bayyanawa.
26. 1 'Allah, babu abin hautawa,
face Shi. U bungi jin 1 J ' A 1' n r shi. mai
girma/ "
27. Ya ee, lL Za mu duba. shin, ka
yi gaskiya tiv, ky kuwa ka k as a nee
daga maJcaryata?
2 A, ,l Ka tafi da lakardala wan-
nan, ia'an nan ka jefa ta znwa gare
*u, sa an nan kuma ka juya daga
barmsu, sa'an nan ka ga tticnc ne
suke mayarwa. 11
29. Ta cc, "Ya ku mashawarta!
Lalle ne, an jefo, zuwa gare ni, wata
takarda mai girma.
30. l " Lalle ita daga Sulaiman
take, kuma lalle ita, da sunan Al-
lah, Mai rahama, Mai jin £ai ne.
31. L "Kada ku yi girman kai a
gare ni : kuma ku zo mini kuna tuasu
sal la mil wa.'*
32. Ta ce, "Ya ku mashawar-
ta m ! Ku yi mini Fatawa ga al'ama-
rina, ban kasance mai yanke wani
ai'amari ba^ sai kun halarta. 4 *
33. Sukace : :i Mu ma'abiitakaiTi
ne t kuma ma'abuta yafci mai tsana-
ni ne, kuma a Hunan ya koma zuwa
gare ki, saboda haka ki duba, mene
nc za ki yi urn urn i (da shi)?"
ft-
-1 irS^'L'^T
Ya. siflunlj. A[kh [La ccw:i babi] abin bautAwA tacc Soj. do mm ya kotc caticatrtilr
ran a g& Lbada, da L."batlgijm Ai'dribi Jurcim ya dl'be ginnan gatlrm Hilkisu ti.i£H 7i]ks"tJ
12? Allah liad SteBianjCL" hiJiinia, ^ a nii/ii kawai ba, har msita [ikwai mailt hlkiniiY a
cikmsu. Sm dflL MusuUinei ya fiaila ibufcabaaa]] mita.. xabuda. ^aiibmsu id! farm] la rmjayi
iLiinkidliniU, saboda kyaulala [arbryyar yara Ana fa him t a J" Ctwa I>',1 rllulkL, sllL tie rashm
Jal^cwa da ra'iiyL shugiiba. iaJ a. bavan ya s-h.awari.-i niuldncnsa. kamar yndda SafHlinLyar
S;-ih;; l.i yi A:, MtiiLlUsai t a
27.Sfiratun Naml
*77
34. Tu cu;, "Lallc Sarakuna idan
sun shiga wata alkarya. &ai su &iila
ta, kuma su sanya masu darajar
mutanenta kaskantattu. Kumii ka-
mar wancan ne suke aikaiawa.
35. "Kuma lalle ni, mai aikawa
cc zuwa gare su da kyauLa, sa'an
nan mai dubawace; da mc manxan-
nin za su komo/'
36. To, a lokacin da ya jc wa
Sulaiman ya or, "Shin, /a ku Ear a
ni da dukiya ne 7 To, a bin da Allah
Ya ba m\ shi ne mall alh£ri dj±ga
abin d;j Ya ba ku. A 'a, ku ne kuke
yin farin tiki da kyautarku.
37. "Ka koma /uwa gare su.
Sa an nan talle muna je musu da
rundunoni, babu wata tafjukawa
gate su game da su, kuma lalle
muni fitar da su daga gare ta, suna
mail wulakantuwa, kuma suna
kaskantaltu."
3&. Ya ce„ ll Ya ku mashawarta!
Wannenkuzaizo mini da gad on u a
gabanin su zo t suna masu sal la-
ma wa T"
39. Wani mai karf'i daga aljannu
ya ce, "Ni., ma zo maka da shi a
gabanm ka I a shi daga maCiE^yinka.
Kuma lalle ni. a gare shi. hakiEa,
mai Earli nc a mintage."
40. Wanda yakc a wurinsa ak-
wai m wani ilmi daga Littafm ya ce h
& j jLj 1 - 1 j I ii^J'i <k
^- ____ T L -r_. _e
^if , ^
(f ) Allah ri.i hayar d;i .^hithi Jinatlarai. ko d:i wnbayi f.uwa Amabiiwa, to dii
ilhaniH. d.^L^TM abin da aka bai wii Annabiwii. Wadiinut; kuji lu ilmiti nan sutiatL A]] mil Of- i\:ui'\
gLrjna Allah ne Man sani. Sai dai sharadln aikt da ilmt ga ibada, ya kasanc? daga
Aniuhawfl k a. wn J . a nkir, lokaejn niwautr An shari'iirsu. Kh h iv:i amfani da wani stjti ; j .n
AlJab. wur.da warn Annani hm f.o du ^hL bd. a pibiir in Miisulunci. k u.] n u. n hiyaiv MubuL'Jiid
27. Sural un Naml
S7S
"Mi ina maka. da shi a gabanin
C^afiawar ganinka ta koma gare
kii." To, a lnkacin da ya gan shi
rnatabbaci a wurinsa, ya ce. "Wan-
nan daga lalalar Ubangijina yake,
domin Ya jarraba ni ; Shin, zan gode
nc, ko kmvii /.bin hululuc! Kuma
wan da ya godc, to, yaria" godewa ne
domin kansa, kurnii wanda ya kaflr-
(.a, to, la He [Jhgngijinu Wadatacce
tie, Karimi."
4L Ya ce, <% Ku catwa kamar ga-
tlonta gare ta, mu gani, shin za ta
shiryu, ko kuwa tana kasancewa
daga wadanda ba &u shiryuwa,"
42. To. a lokacin da ta je, aka ce,
"Shin, kamar wannan gadon sarau-
tarki yake?" Ta ce, "Kamar dai shi
ne. Kuma an ba mu ilmi daga gabit-
ninta 4 kuma mun kasancc masu
sallamblwar (aTaman ga Allah)/*
43. Kuma a bin da ta ka&ancc
tana baulawa* baicin AJ]ah, ya kan-
ge la. La lie ila, ta ka sauce daga
mulane kafiraL-
44. Aka ce rnata, "Ki Shiga a
gidan sarauta." To, a ]5kaein da (a
■Tan shi. :;j yi /akinsu vv;ii gulbi
kuma fa kuranyc Q) daga Jtwaii-
rinta. Ya ce, Ll Lalle ne shi, gidan
sarauta ne mai santsi daga ma-
dubai." Ta ce, ,l Ya Ubangijina 1
nl^Uii ^jtiild jjijjjjl j=*-r.ft
, l'," Ifl' J-" ft.? - >
bs a roRon Allah sal da sunaycnSa inasu kyau, tis in da taran nun, sai dai a dunKule kamar
a Ce, "Ina rCtJcnn Allah da sunaycnSa da r\n siini tJ;i wacfanda h,m s^m ba."
(1) ldan rmanL ya shi^a a cikm zuciya, sas girrnan k^j ya fit* daga gMTQ la. Saraiiniys.
Bilikisu lank k'jriirvi; Jinfifunla lLli r.Lyyirla ta :ihij. r ;i a ^ikin tuwjl cLoirrun 1a nuna. dii'arla p;i
Li[ilu[:iiri AcLnaliJTL AL]ah Sulannin. kurna [a yarda da ^lidjzzi jiulbm da ba ta ^ar, tSawi'nt
'urJ'iTi&a bii. ko du zu lit mutu a wunn dd'il da lak'a*a. Mat:s da sa]Liu[a ^yakac rruin kdL
r.;r. b,ibi] .ibir .la ysii ;V:s.ir da »hi jai :r .i -.mi gaskiya
27.Sura.tun Naml
57 y
TV J*^ ijj-
Lallc nT, na /alunci kaina, kurna na
sal lama aramari tare da Sulaimati
ga Allah, Ubangijin halittu."
45. Kuma lallc nc, ha£i£a, mun
aika zuwa Samudawa da cfarfu-
wansu. Salihu (ya ce) i ll K.u ban la
wa Allah/ 1 Sai ga Eungiyoyi biyu
suna ta husuma.
Ya cc. "Ya mutanena! Don
me kuke neman gaggawa game da
munanawa, a gabanin kyautatawa.
Don me ba ku neman Allah gafara,
Isammaninku, za a yi muku raha-
ma?"
47. Suk a ce, "Muna shu'umci J a
kai, kuma da wanda ke tare da kai."
Ya ce, L, Shu'umanku a wurin Allah
yak iv A 'a, ku mutant: nc, ana fiti-
nar ku "
48. Kuma watfiuifcu jama 'a
Lara fl> sun ka sauce a cikin birnim
sun a y Lti Fiarna, kuma ha su kyauta-
tawa.
49. Suka ce, "Ku yi rantsuwa da
Allah, lalle za mu k wan an ma.sa, m
shi da mutanensa, sa'an nan mu ce
wa waliyyinsa. l Ba mu halarci hala-
kar mutanensa ba h kuma mu> hafi-
£a, miisu gaskiya ne'."
50. Kuma suka kulla makirci,
kuma Muka kulla sakamakon ma-
kirci, alhali su ba su sani ba.
(l) Yawati masu ftarna l>a ya hana ga&ktya bayyana, Kuma mai makirci d&rnm ya
halakar da mai gftrpntfin uddimn Allah, yani yi wa kansa .sanadin halaita kawai
Watfannan mutant; tara inn yi nlyyar ka^lLL: Silitau lie. biii da sartitl dartgitl&a ba. A wuriil da
yakc fcwaaa yanasalla a masatocsnsa, abayangari. A tan Allah ya halakarda su. Wurman
shi nc sa k a run k <m mikircin da suka k'ulia.
{2) Za mu kwanan niasa, at za mu kwana da niyyar kashc shi a cikin dare, a 6oyc
27.SQra.tun Naml
51. Ka duba yadda alcihar ma-
kirdnsu la ka^ane^ lalle Mil, Mun
darkEike da mutanensu g jl btl
day a.
52. Wadancan, gidajensu ne.
tvofinuttu, sahoda zaluncin da
suka yi. lalle ne a wancan akwai aya
mutanc wadanda suite sani.
5.?, Muka tsirar da wadanda
suka yi Tmani, kuma sun kasantt
suna taltawa.
54. Da Ludu, a lokacin da ya cc
wa xtiutanen.sa, Ll Shin, kima je wa
a]fasha {1) ne alhali kuwa kuma
gani?
55. "Shin, lalle ku\ ha£i£a h kuna
je wa maza da sha'awa> bairin
mata^ A 1 a. ku. wasu irin mutant; ne
kuna aikin j^hJIci,**
56. Babu abin da ya kasante.ja-
wabin mutanensa, fact; suka ee,
'Ku filar da mutancn Ludu daga
alJtaryarku, hi Ik *u, wasu irin muta-
nt ne masuda'awar suna da tsarki." 1
57. Sai Muka liTrar da shi, shi da
muumensa,^ J face matarsa, Mun
£addara la a rikin masu wanzuwa.
Jtf. Kuma Mu ka yi nj wa a ka n su
da wani irin ruwa. To, ruwan wa-
cfanda ake yi wa gargatfi ya mu-
ii ana.
(1) Alfashuf inutARCn Ludu. it a £C Ji.iwa"<fi. n :=i niji ya hi namiji h dubumrsa. WantLacL
HlltfshH, Irijdiibbobl ba! \u yin ta Ga mulantzi I.uiTu [a faxa bayyafia. A.U all Vj halakar <An SU
kamur yadda Yj amhala. Sa iin ciai] kamii ba a kara ganinta ba h sai ga wanna n alumna.
Asuio da ke ciki r shine yadda Allah Yakc juyar da dabi'ar mumm la zania ba La masu
hankal: ba, ciuc d* dfigewar ha lit tar iikmsa kairiLir yadda lake ga thkiTl.
12) MulancnSH mijTnir-ai. Iimilni da gaKkiya Ldan jjaskiya [u bayvafla asTri tlu daga
iisiran Alldb *ai wanda Ya b;d wa. Kusanci 12a w<mi Annubi da iill:C k6 7UJ1Hinla. ya
bayar da shi. Ruwan a/aba. iht ma a^Lri tte na Allah
27.SQra.tun Naml
5S1
59. Ka uc. "Godiya ta tabbata ga
Allah, kuma aminci ya tab b Lit a bis a
ga RayinSa, wadanda Ya zaba. 1 *
Shin, Allah ne Mat! alheri, ko abin
da suke yin Fkhirki da shi": Hn
60. Ko wane ne Ya halitta sam-
mai da leaf; a, kuma Ya saukar
muku, daga sama t wani ruwa.
Muka tsirar, game da shi, gonaki
masu sha'awa, ba ya kasunccwa
gare ku, ku tsirar da i liken su? Shin,
akwai abin bautawa (.arc da Allah?
A : a. su m atari c ne sun a daidaitawa
(Allah da wani),
61. Ko kuwa wane ne Ya sanya
kasa tabbalacciya, kuma Ya sanya
kdguna a isakaninta kuma Ya sa-
nya mac a many an duwarsu taba-
Lallu, kuma Ya sanya wani sha-
makc a tsakanin tekuna biyu? Shin
akwai wani abin bautawa tare da
Allah. A 'a, mafi yawansu ba su sanT
ba.
f\2. Ko wane ne yake kar&a wu
ma i bukata id an ya kira Shu kuma
ya sanya ku mama y an Rasa? Shin
akwai wani abin bautawa tare da
Allah' 1 Kudan Ewarai kuke yin
LunariL
63. Ko wane m yake shiryarwa
a cikin dufTan kasa da tcku. kuma
wa nt nc Yak c ai k d war isknki dom in
bayar da hushara a gaha ga raha-
marSa? Ashe, akwai wani abin bau-
tawa tare da Allah? Tsarki ya tab-
k i ^ s- - Ajr- ^ ^if a<
^ -s^S H 1 J^tjiiy
f 1 ) l>a&» wgiiuvin ajri ta .10 /uw;t itur^hen sura, tluku Uiubibi ne ga abubuwcin rnk?
lirnin A]1;4h, wandi ya sh^l] jikLnLaculm. Li]]llTia ha in"j aan yfldda sukc aLiku 1 ^ a ,narL mu
ba. Sj'liti iiLjnkii[l]a datamblbi ga abubuw^r. paibi dn Huki: ^awa Llbmin iziu yLmiati; da 3U
27.Suratun Naml
hat a ga Allah daga barm a bin da
suke shirki da shi.
64. K o wa nc n Lr Ya k c fa ra h a I i t -
ta saan tian kuma ya mayar da ita,
kuma Wane ne Yake arzuta ku daga
sama da kasa? Ashe, akwai wani
abin bautawa tare da Allah? Ka ce,
"Kit kiuvo dalTlinku. idan kun ka-
sance rnasu gaskiya/ 1
65. Ka ce, LL Babu wanda ya san
gaibi a cikin sammai da £asa face
Allah, Kuma ba su sansanccwar a
yaushe ni: ake layar da su. M
66. A 'a, saninsu ya kai a cikin
Lahiru, A 'a, yuna cikin shakka daga
gate ta. A 'a. su da garc ta makafin
(17. Kuma wadanda suka kafirta
suka cc, "Shin, idan mun kasancc
turftaya, ttiu da ubarminmu. shin .
hakika, wacTanda ake fitarwa nc i?
68. ,4 T.aJlc nc, hakTka> an yi mana
wa'adi ga wanna n, mu da uban-
ninmu, daga gabanin naka. Wan-
nan ba kome ba ne face tatsuni-
yoyin farko. 11
69. Ka ce, "Ku yi tafiya a cikin
fcasa, sa'an nan ku duba, yaya aki-
bar masu laid take? 11
70. K um a kada k a yi bak in ciki a
kansu, kuma kada ka kasance a
cikin Ituncin rai daga abin da suke
Eullawa na makirci.
71. Kuma sun a cewa, "A vausbe
wannan wa'adi (zai auku) r idan kun
kasancc masu gaskiya?"
72. Ka ce, "Akwai f'atan sash en
abin da kukeneman gaggawarsa, ya
!&?j£j>> i^'y c^>
^ -S&£$
■« J-
27.Suratun Naml
5%.\
TV J*^ s_>^
kasanec ya kulurta (:) a gare ku. 11
73. Kuma lalli: ne Ubangijinka,
haJufia Mai falalanc a kan mutane,
kuma amma maf! yawansu, ba su
godewa.
7^. Kuma la He Uhangijinka, ha-
JsiftH. Yana is an in abin da kirazansu
sukc bo yew a, da abin da suke
bay yana wa.
75. Kurtia habu wata (mas/ala)
mai boyuwa, a cikin sama da £aaa
fact; una a cikin litta.fi bay variance.
76 . La He ne wa n n an Alkur 1 ani il}
yana gay a vva Bani IsraTla mafi
yawan abin da su suke saba wa
junansai a ciki.
77. Kuma lalle shi, haklka, shi-
rs ya ce da rahania ga muminai.
78. Lalle Uhangijinka Yana yin
hukunti a tsakaninsu da hukun-
emSa, kuma Shi ne Mabuwayi,
Mas ani. 11
79. Saboda haka, ka dogara ga
Allah, lalle ne, kai ne a kan gaskiya
bayyananniya.
SO. Lalle ne kai, ba ka jiyar da
matattu, kuma ba ka sa kurame su jt
kiranka, idan sun juya suna masu
bayar da baya.
£2 lJ
©5^
■ lV ii . "Vh-^ l-" i *.h i- * i-v
Jf* j._£J J L* 61—' 1 4 it^jUj
(] J Kutiiri. ihi tic a ba>an w^m ya hau dabba ya kLflU a if* w.im a kan La daga baya
gare shi ICioaya eena cewa abin yana Liua gare su (jwarai. karnar isnkanln dan kuturida
matiayin dabba
(2} I dan wanna AHJtur'ani yn Kunsa ilmin asJrat da yake iya gaya wa Rani [niaila dj^Jl
ya.*a: dbin ill ii c>i kansi]. mjKl s.iija aj. iiin:^ ii ks-.n-iu. Cin- .-kzkniinni o>> iJjm. fl.i
yj.w^n Ann:i'nawan da Nuka Vi-uCt H CLkJIlSU. tn. j!j l.arabawa jahiLai hiyik^ k;- n;-n H..h"_
abin da va wajairja a jracC SU. ^il 1 1 a rna wa ga abm da >akc "kiran gare shi. In ab:]j da
vakc Jaffa bu gasiciya ba nc, da Bani hra'ilii r'utkon masu mjna £a,TVdr;;a. Amma ba SU >']
'n,i Nnibrit:.! halt a auk a ga^ki>i3 rLC Sdi ii<iwa va bT shi ya tslra
2T.Suratun Nam!
TV J*^ ijj-
Kuma kai ba ka zama mai
shiryar da dlinammu daga fiata ba.
Ba ka jiyarwa face wanda yake yin
imani da ayoyinMu. To, su. nemasu
sail a ma wa (al'amari zuwa ga
Allah).
82. Kama idan magana ta auku
a kansu, Muna tlcar rnusu da wata
dabba m daga Itasa, tana yi musu
magana. tcwa "Lalk mutant sun
kasantc game da ayoyinMu, ba su
yin Tmanin yaJtini."
S3. Kama a ranar da Make tara-
wa daga kuwaci; a [' ultima, wata
Rungiya daga wadanda suke £ar-
yata ayoyinMu, sai ga su ana kange
su (ga kora).
84. Har idan sun a>, (Allah) ^ai
ce, ,L Asht; kun lea ry at a ayoyinNa,
kuma ba ku leeway e su da sant ba" 7
To, mene ne kuka kasance kuna
aikatawa'.' 11
Kuma magana ta auku a
kansu, saboda zalunciri da suka yi.
To., su ba su da ta cewa.
86. Shin, ha su gani ba, cewa,
lalle MlL Mun sanya dare domin bu
natsu a cikinsa> kuma da yini mai
sanya gani? Lalk a cikin wancan
akvvai ayoyi domin mutant: wa Jan-
da suka yi imam.
At
£ ^ W t \\ rl - nM - ^ •'if 1 -I ' ' Jk
( ] ) Wjii j dabba cc ana ismn in Jassasa. an ce 'yar r al^ii r Sj^]ihu ce, u lob licit da aka
IfH^hii uwam, ta gudu, 1a shi^a cikjn dulse, dutscn ya rule da ita. Tana fltdwa daga dutscn
Si lid a. M nick a da. hanfei. Raya.n filowartj, babi] k;ilit;lti w;r*j^i. MiLmini yd Idbnala mum:™,
kafiri kuma ya. LabbaLa. haka. Tana n£c da s-nndar Milsa da HaEindn 51 uki i cnin . Tana
fitowa a bayati fitowar iaiia dagii yanuna. Allah da: Yu s^]i ^.a&kiyar yndda take.
27.SQra.tun Namt
>S5
#7. Kuma da ranar fJ> da ake
busa a cikin Eaho, sai wanda yakc a
cikin sammai da wadanda suke a
cikin Easa su firgita, face wanda
A]]ah Ya so, kuma dukansu, su jc
Ma&a sicna ftaskantatcu.
88, Kuma kana ganin duwalsu.
kana /atoti sandarami, alhali
kuwa su suna shudewa, shutfuvvar
girgije, bisa sana'ar Allah Wanda
Ya, kyautata kowane a bu, La lit; Shi,
Mai la bar La wa ne game da abin da
kuke aikatawa,
£9. Wanda ya zo da kyakkawan
aiki guda.. to, yana da mafi alhiiri
daga gare shi. Kuma su daga wata
firgita, m a yinln nan, arnintattu ne
90. Kuma wanda ya da mu-
gun aiki, to, an kift; fuskokin&u a
cikin wula. Ko za a saka muku face
da abin da kuka kasance kuna aika-
lawa?
9L (Ka ct), "An urnuree ni, in
baula wa Ubangijin wannan
Gari 1 -"'. Wanda ya mayar da shi
Hurumi, kuma Yana da dukan
ktimc. Kuma an umurce ni da in
kasance daga masu sallamawa.
92. "Kuma in a karama Al-
itor am. 11 To, wanda ya shiryu, ya
shiryu ne domin kansa kawai.
-
JJ t t -;if X-
-Til -■
(I) Bayan flLowar dabbu. kuma sai busar £aho na J'arJro. §a'an nan na bi.yu m"m nan
ICiyama.
1 2) E'ir^Lla daj^a u*abar Libra, warmun llrgita ba inn ta farko ha cc, wadda aka
arnb ula a cikin ay a ta 87, Jdccii:! Wdjiean firgitar kwarjim c* a Myan tastii daga kaburbura.
[3) Warm an GaH >;h] nc Makka. Sanya Makka biuruijii ba a Li ihiga. ^ikiJlsa dfl yaki
ymia a tiku] asTiai :ia Allah. Shiryuwa dii 5a'. a duka aslrai ne na Allah, Tslrin AIRur'am da
abubuwan <la ya, funsa duka asuari Allah jic
2S,SuratuJ Kas%$
Kuma wanda ya bate, to, kace. "Ni
daga masu gargadl kawai nake.'"
93. Kuma ka ce, "Godiya [a tab-
balt'i ga Allah, Zainunamuku ayo-
yinSa, bar ku sansu." Kuma I'ban-
gijinka bai ?ama Mai &hagala daga
bar in abin da kuke aikatawa ba.
Tana ka ran tar da nun a fa la Jar hijiTa. domin ad din. kuma tana
kwatfaiiarwa ga yin hijira. Kada tsdron bar in dukiya da tfiya, su
kange tnutnini daga yin hijira da addininsa zuwa ga wuriii yardar
Allah Wanda Yake Shi ne Mai kome kuma Yana nice da ko me Shi
kadai. Kuma tana hana rarraba jatna'ar Musulmi.
Da sunun Allah, Mai rahama , Mai jw kaL
1. 'D, S. M,
2. Wadancan ayoyin Littafi ne
bay yana nut .
J. Muna karantawa a kanka,
daga labarin Musa da Fir 'a una da
gaskiya domin mutant wadanda
Mike yin Tmani-
4. Lalle ne Fir'auna ya daukaka
a taldn it as a , kuma ya sanya muta-
ntula Rungiya-kungiya. yana rau-
nanar da wata jama "a daga gate su ;
yana yanyanka tfiyansu maza kuma
yana rayar da malan su, Italic shi, ya
kasance daga masu barn a.
j 1 ^ a i \ Ltm ■ a _h _ J L a . uj L
2S,SuratgJ RCasa$
J. Kuma Mi] n £ nulin Mu yi fala-
la ga wadanda aka raunatiar ad kin
Easan kuma Mu sanya su shuga-
hamii, kuma Mu sanya su magada.
6, Kuma Mu ubhatar da su a
dkin Jtasaf, kuma Mu nuna wa
Fii'auna da Hamana da rundu-
noninsu abin da suka kasance suna
sauna daga gare su.
7. Kuma Muka yi wahayi zuwa
ga uwar Musa, cewa ki shayar da
shi, sai idan kin ji tsoro game da 5 hi,
to, ki jefa shi a dkin kogi. kuma
kada ki ji tsoro. kuma kada ki yi
baJtin dki. La Me ne Mu, Masu
mayar da shi nc zuwa gare ki, kuma
M a s u sa n y a s h i nc a d k in M a nzanni
Ji. Sai mulancn Fir'auna suka
Isince shi f domiri ya k as ante maJciyi
da halt in dki a garc su. Lalle ne
Fir'auna da Hamana da rundu-
noninsu, sun kasance masu aikin
ganganci.
9, Kuma matar n> Fir'auna tace,
( <h Ka bar shi yana) sanyin idn a gare
ni da gare ka! Kada ka kashe shi,
akwai fatan ya amfane mu. ko mu
rike shi da/ alhah kuwa su ba su
sansance ba.
JO. Kuma zuciyar uwar Musi la
wayi gari yofintaUa 125 . l.alk tic,
ha£i£a. La yi kusa ta bayyanar da
shi, ba domin Mun daure zudyarhj
'■ ■ ^ , ' ■ * ■
(1) SunatL mltar Fir'auna A'sLya, tana da zumunta da Musi Ta cc tea yi mana jflua
k MtLsha\ ma'anarsa an same shi t-sakinin "miT 1 walau ruwa da "sha", walau itace, sa'an
tuti Vii inmii VffisA. Allah YnTii mare mulLm gulia. i;-.! ]]j4lJciyirLS<L.
(2) Zllaya yoflrnstla. J1..1 CC w-ddd-ii ba Ni da wani [Linani Kaboda ibid da >a. s]liigbik^LI
da Ita Tin tunar.iTi cfanta a hanrmn maJtivinisa.
2S,SuratuJ fCasa^s
ba, domin ta kasatice daga mumi-
nai.
Kuma ta ce wa 'yar'uwar-
£a. IL> LL Ki bi shi." Saboda haka sai
ta leke shi daga gefe, alhali su ba su
sani ba.
12. Kuma Muka nana masa
masQ shay a r da mama a gabanin
haka. sai ta ce, Lt Ko in nuna muku
mutanen wani gida, su yi muku
renDTisii, alhali kuwa su masu nasi-
ha nc a garc shi?' 1
/J. Sai Muka mayar da shi zuwa
ga uwarsa domin idanunia su yi
sanyi, kuma ba /a ta yi buEin ciki
ba, kuma domin u s«tn ucwa laHe
wa'adin Allah gaskiya ne, amma
kuma mat! yawansu ba su sani ba.
14. Kuma a lokacin da ya kai
karflnsa, kuma ya daidaita, Mun ba
sht hukunci 1 - 11 da ilmi : kuma kamar
haka Muke saka wa masu kyau-
tatawa,
15. Kuma sai ya shiga garin a
lokacin da mutanen garin suka sha-
gala, sai ya samu, a cikin garin,
wadansu mazabiyu a una fa da, wan-
nan daga Jcungiyarsa. kuma tfayan
daga mafiiyansa, sai wan nan da
yake daga kungiyarsa ya nemi aga-
finsa, sai IVlusa ya yi masa kuln,ya
.-■ --
(J) Siinaci "yur'uwar Muiii Mdi V4Uj iu KrtliLima k& Kiihunu] Sgnan uwiithu
Y Till.- hi/ Ji-...i: Hamid i.f-i J i I j-A iyii Y.-ikiibi;
[2) W^nnan niicia, cewa an bi sJii Aunahuj s gnhAnm >v. yi hijira /uwa
Mudyan<i Kuma yiina" fcsrfafa wann^n ir.a^HTi^ ubin da uikin iyai '.a ] 6 inda roki
All^h g^fara, gifiirU QlfttS, da aya. Lu ]? Wft44a in. mni-i ya. Sun atl >'L mii&a gafardlf hsr
yatia meman LSiiri d^min. kada ya ksniw yin hflki a gaba, Annahiiwa .mni wah^mi pa abin
da ba wahayi ba, sa'an nan Allah Ya gyara kuskurcn. Ya labbjiar dii jj^skiy; j ..
2S,SuratuJ fCasas
kashe shi. Ya or. "Wannan aakin
Shaidan nc, dam in shi makiyi ne
mai 6aian*a, hayyananne! 11
16. Ya ce, Ya UhatigijTna! Lalle
na zalunci kaina, *ai Ka yi mini
gafara.'' Sai Ya gafarta masa. do-
min Shi ne Mai yawan gafara.. Mai
Jim Jcai.
17. Ya cc. l< Ya UbangijTna! Do-
mii] a bin da Ka ni'imta shi a kaina.
saboda haka ba zan kasancc mai
taimako ga masu laifi ba,"
}R. Sai ya wayi gari a cikin bimin
yana mai tsoro. yana sauna. Sai ga
wan da ya nemi taimako daga gare
shi a jiya, yana ncman agajinsa.
Vlusa ya cemasa, "Lallckai Batacec
ne, bayyanannc,*'
19. To. a lokarin da Musa ya yi
nu fin ya damki wa n da yakemalciyi
ne a gare su s (mai neman agajin) ya
ce. m - L Ya Musa! Shin, kana nufin
ka kashe ni nc kamar yadda ka
kashc want rai jiya? Ba ka son kome
face ka kasance mai tanJcwasawa u>
hi cikin fcasa, kuma ba ka nufin ka
kasance daga masu kyautalawa." 5
20. Kuma wani mutum ya zo
daga mafi nisan birnin yanii lafiya
da gaggawa : ya ce. " Ya Musa .Lalle
mashawarta suna shawsra game da
kai domin sll kashc ka. ssaboda haka
ka ilia . Lallc m. mai nasTha ne a gare
ka."
.- _. L
t 3\ ii. tr ' T t 1 1
r -: -
- ... , i-
i 4 -ih - - > -
(1) Yi E~Eitfi hnka. zal.™ Mijsa ^ai kashe shi ne sahikla ^arj;adin da ya eabalar a gait
sin. Mugartar [a titina Musa ya Sahara du son gySran iibuhuwa domm Lsliihi. Mb nc
afadar mutane waada ya lashi yanil gyara sai sun tuhumcc shi da ncman girma
(2) Tan£wasa ke sanya mutine su yi akin da ba su son yi- Kyauiatiwar hi La
samxiwa sai da tanRwasawa domin galilbi mutanc sun d son Barn a a kan kyaaLaLawa tare da
s;minsa H a i- _ iwar kyauLaliiwar Ua ce daiLlai.
2S,Suratu] (Casas
2/. Sai ya fila daga gart; la, a)
yana niai jin Isoro yana sauna. Ya
cc. "Ya Uban.gi.jina ] Ka Iserarda ni
daga mutanc a/./alumai. h *
22. Kuma a lokacin da ya fus-
kand wajcn Madyana, ya <x, "Ina
faian Ubangijina Ya sbiryarda ni a
kan madaidaiciyar hanya."
23. Kuma a lokatin da ya isa
mushiyar Madyana, ya sami wata
jLim'ar mutaue sun a sMyarwa,
kuma a bayansu ya sami wadansu
mata hiyu suna korar (mmakinsu).
Yace, ll Mene ne sha 1 aninku'. r ' Suka
ce, ll Ba za mu iya shayarwa ba sai
makiyaya sun fita. kuma ubanmu
lioho nc 1 - 21 mai da raj a."
24. Sai ya shayar musu, sa'an
nan kuma ya iuya zuwa ga inuwa,
sa'an nan ya «\ "Ya Ubangijina!
La lie nr. ga a bin da Ka saukar tfuwa
garc ni na alhcri m mai bukata nt. 4 *
25. Sai cfayansu la masa, tana
lafiya a kan jin kunya, ta ce, 44 L 1 ba-
ns yana kiran ka, ciornin ya saka
maka ijarar abin da ka. shayar sabtV
da mu. 11 To, a lokadn da ya je masa r
ya gay a mas a labarinsa, ya ce,
"Kada ka ji tsoro, ka tsira daga
m ut ane azzalumai . ' '
26. 'Dayarsu ta ce, "Ya Baba!
Ka ba shi aikin Ijara, lalle ne marl
4y J fzji-
^4
■Ck- j a Llis 'til
-
(.]] Yu fiu da.e«i a^iiryaj.
(If Subodii t^rina bi yii.mwzl yii .nhiiybsr -da lumakin^. na] yn sinyii mil, mu. 'ya'yariSii,
k,". d i muJcc niiita W^iiii^n ya iiuju nutt lana yin ;n\,n nu\iu SLibodu h-.ril: .i Ku::.a
HHibLitk diTuj;ir iibiinMi h^i iu sh|grt h i nk\n makiynyd hn domin tsaron mutUDcmsoL don
buk a ijk.LT !u?[i LiinJi [HU.L kviLU. Ki.sHRlarsu iicipil Tna/1 na u\n CaL;ra*;^wii n; j . shan'a..
2S,Siiratu] (Casas
591
alherin wanda ka bai wa aikin ijara
shi rie mat karlV 11 amintacce ,h
27. Ya cc, "Lalle ne ina nutln m
a mar da kai day an 'ya'yana biyu,
wadarman, a kan ka yi mini aikin
ijara shekara takwas, to, idan ka
dka goma, lo h daga garc ka yakc.
Ba ni so in tsananta maku, za ka
same ni, in Allah Ya su, daga sa-
hhai "
28. Ya ce "Watinan yana" a
tsakamna da [sakaninka, kowanc
day an adaciin biyun na fcare, to.
babu wani /.a I unc i a kaina. Kuma
Allah tie Wakili ga abin da muke
fatfa."
29. To, a lokacjn da Musa ya
Cart adadin kuma yana tafiya da
jyalinsa, sai ya tsinkayi wata wuta
daga geren duLse ('DQr). Ya «:e wa
jyalinsa, Ll Ku dakata h lalle ne m, na
tsinkayi wata wuta, tsammanlna ni,
mai za rmiku nt daga gani ta da
wani la ban, ko kuwa da gun tun
makamashi daga wutardon ko ku ji
tfimi,"
30. To , a lokad n da y a j e wuri nta
(wutar) aka kira shi. daga gefen
raTiti na dam a, a ctkin wurin nan
mai albarka, daga itadyar (cewa)
"Ya Musa! Lalle NT ne Allah,
Ubangijin halittu.
.if. "Kuma ka jefa sandarka. 11
To, a lokacin da ya gan ta, tana
girgiza kamar Jcaramar madjiya, ya
juya yana mai bayar da baya 5 bai
kmna ba. lL Ya Musa J Ka fuskanto.
-- \--> V' ^ r-- *-■ -
|_r
yiJi'u Jj'L^j 1 \s"_y u£ *
(I) Watau tana ishara ga u banc a da cdwa
arnana chimin .3 bin cJa U iairaba li^j. gaic h]
i Muw vh tara s,i rT'of i n tih.ti hiyi] ni] Jtwrfi tin
hi kaficL ya lsl> libiiiita.
2S,Suratti] (Casals
^2
kuma kada ka. ji tsoro, lalle ne kana
daga wadanda ke am in la Uu.
"Ka shigar da hannunka a
cikln wuyan rigarka, ya fita fan, ba
da wata euta ba, kuma ka ha da
hannuwanka ga kafadunka. domin
tsoro (ya gushe daga gare ka). To,
wadannan abubuwa dalilai biyu ne
daga Ubangijinka zuwa ga FirVuna
da 'yan Mujalisarsa. Lalk su" ka-
sancc mutant tic fasiEai."
33. Va ce< "Ya L'bangijlna ! Lalle
na kashe want rai daga gare su,
domin haka in;i tsoron kada su
kashe ni,
"'Kuma dan'uwana Hitrun^
shi mafi fasaha daga gare ni, ga
harsh saboda haka Ka aika shi
la re cia ni. yana mai taimako, yana
gaskata ni, lalk- ne in a tsoron su
karyata ni."
35. Ya cc. "Za Mu (carta fa
dam t sen k a game da danuwanka,
kuma Mu sanya muku wani dalih,
saboda haka ba za su sadu zuwa
gare ku ba h tare da ayoyinMu, ku da
wadanda suka blku ne marinjaya.*'
36. To, a lokacin da MQsa ya je
musu da ayoyinMu bayyanannu,
suka ce, "Wannan ba kome ba, sai
sihiri, wanda aka Jtaga, kuma ba mu
ji wanna n ba daga wajen uban-
ninmu na farko."
37. Kuma Miisa ya ct s "Ubangi-
jTna nc Mafi sanin wanda ya da
shinya daga garc Shi, da wanda
SJcibur gida lake kasanccwa a gare
sbi. l.allc ne masu zalunci ba su cin
nasara."
© t-i^S; JS^; J4',
©■
1 ^ irl •a!5i , J ^'Vt - 1
2S,Suratti] Kasa-s
38. Kuma Fir'auna ya ce, 11 Yei
ku mashawartaf Ban san kuna da
warn abin baulawa haicina ba, *a-
boda haka ka hura mini mi La, ya
Hamanu! a kan laka u> (dumin a yi
lubali). sa'an nan ka sanya mini
bent, tsammamna /art ninJcaya
/uwa ga 1,'bangijin Musa ? kuma
talk- nc m t hakika, ma zaton sa daga
makaryata. 11
39. Kuma ya kangare, shi da
rundundninsa a cikin kasa, ba da
ha££i ba. kuma suka iaci cewa
su, ba za a mayar da su zuwa part
Mu ba,
4iK Sai Muka kama shi, sh7 da
rundunoninsa, sai Muka jefa su a
cikin kogi. Sai ka dubi yadda u£ibar
azzalumai ta kas.antx\
41. Kuma Muka sanya su shuga-
banni, suna kirn zuwa ga wuta,
kuma a Ranar Kjyama ba *a a
Laimakc su ba.
42. Kuma Muka biyar musu da
la 'ana a dkin wannan duniya kuma
a Ranar K'iyama suna daga wadkn-
da aka munana halitlarsu
43. Kuma lallc nc, haEilta, Mun
bai wa Musa Lillafi daga bay an
Mun haUkar da Eamonin farko,
dam in su zama ahubuwan kula ga
mutane, da shiriya da rahama,
tsammaninsu suna tunawa.
1 Jus Jj-^ j^jS^*^— j
0 ^JJj^^Vi^-i^' 1 A^J
(Lj Pir'auna ya fara yin yasiayshL'tL tubai] da ake Cewa Ijunu, aka. gina JNiiBa do^on
bene, ya hau samansa. ya harba kibiya Ed tall sama. ta koino da jini. Sai ya cc, " yi kashe
Uhangijin Musa." Bayan haka sai bciscn ya karyc guntu ubu. wmiu. ifaya ya fad'a wa
an Ki. da yawii dn.u;a uikins-u suidi mu"LL, j;arLLi Jiiyi kunin ya liid=i ii t;jkL:l rliwii., saiita]!
guntii day a ya (Ida wa magina. suka mutu. Kuma ciwu Kuauna. "Lali« ne til ina z^lon
Musa daga makaryata," ya nuna girman kansa kamai nc >■□ hana shi Tmini, ba rashm
paniwa Via. sai dai kuma k\]ti pa karr.ar babu Ta.sbin ICiyicna
2S,SuratuJ Kas&$
44. Kumn ba ka kasance ba ga
gefen rafi ria yam ma a lokacin da
Muka Imk until a!' am art zuwa ga
Musa, kuma ba ka kasance daga
halartattu ba.
45. Kuma amma Mu. Mun Icaga
haltttawar wasu £arndni har loka-
tan rayuwa suka yi tsawo a kansu.
Kuma ba ka kasance mazauni ba a
eikin mulan^n Madyana. kana ka-
rant a musu aydyinMu^ amma Mu,
Mun kasanei; masu aikawa (da kai
game 111 ' da wadancan labarai).
46 Kurna ba ka kasance gii ge-
fen dutsc ba a lt?kaein da Muka yi
kira, kuma am ma dentin rahama
daga Ubangijinka, domin ka yi gar-
gadi ga mutane watfanda suke wani
mai gargadi a gabaninka bai je
musu ba, tsammaninsu suna
lunuwa.
47. Kuma ba domin wata maslfa
ta same su ba saboda abm da
hannayensu suka gabatar, su cc,
' h Ya Ubangijinmuf Don me ba Ka
aiko wani Man/o / uwa gart; mu ba,
har mu dinga bin ayoyinKa, kuma
mu kasance daga muminai? 11
48. Sa'an nan a lokacin da gas-
kiya. ta je musu daga wurinMu,
suka.ee, "'Don me ba a ba shi kamar
abin da aka bai wa Muia ba?" Shin,
kuma ba su kifnta ba da abin da
aka bai wa Musa a gabanin (wan-
nan)? Suka ce, ,L Sihirori biyu nc
j-i I- -
_. J-
str*
^-^2 J-CC* JV«^ 1 ^
>- - ,
(]) Sil'iic: wadaHJ-ian ububuwa duka Urr.mi'yyi a wim mid rasa d:i,^j wurin d:i ahin
ya aukll a dkj, <Joi fcutnu aisa dugii wadariLla abin >'li J'l fctLafuwii, ya nuna ^iskLyar ubin dj
kake dn'awH, Kumfl. yur.ii Tjarstir da zudyaaku d:j zLt'iyai ftLjifiirula suka yi imam, kucuii
suka yi Hijir** tare da fcu^ ccw*t suna dktn tsaron AJLah.
2S,SuratuJ ECasa^
>V5
s-uka laimaki jiina," kuma suka cc :
''Lai It nc mu, masu kaTirta ne ga
dukansu? 11
Ka cc, "To, ku ?x> da want
liltafi daga wurin Allah, wan da
yakc shi ne mafi shiryarwa daga
gate su, in hi shi. idan kun kasanee
masu gaskiya."
50. To, idan ba su kar&a maka
ba, to, sai ka sani suna bin son
zuciyarsu ne kawai, kuma wane ne
mafi 6a ta daga wand a ya bi son
zuciyarsa, ba tare da wata shiriya
daga Allah ba? Lallene, Allah ba ya
shiryar da mutane azzalumai.
51. Kuma la lie ne, halcTRa, Mun
sadar" 1 da magana saboda su,
tsammaninsu, suna Uinani-
52. Wacfanda Muka ba su huafi
daga gabaninsa (Alftur'ani), su
masu Tmani nc da shi,'-- 3
53. Kuma idan ana karanLa shi a
kansu, sai su ce, "Mun yi imani da
shi, I a lie shi nc gaskiya daga
Ubangijinmu. La lk: mu. mun ka-
santc a gabaninsa masu sal la-
mawa.
54. Wadancan ana ha &u ladarsu
sau biyu, saboda hafurin da suka
yi, kuma da kyautatawa suna
lucikutfcwar munanawa, kuma
daga abin da Muka arziita su suna
ciyarwa.
(1) Attaura da Al£urlni, Ayyukan Annabasva sashensu sun sadu da sashc.
{2) Mun siiJiiT dn i]min TuLiriiLLj da LLzij J tL A]J(u:'am. kowane ya gaskani wairi, ko
kjwa Mun sa<lar da maganar Alfcurani. wat^ ta hi wata, babu b^mbanci ga fasaba da
nblihvw^Ti Ti-hti m.imaki a cikinsu.
2S,Suratu] Kasa-s
59fi
55. Kuma idan sun ji yasassar
magana sukan kau da kai daga
harinta, kuma sukan ce, LL Ayyu-
kanmu sun a a gare mu, kuma ayyu-
kanku suna a gare ku, amino ya
tabbata a kanmu, ba mu ntjman
jahilai (da husunia}," (1J
56. Lalle nt kai ba ka shiryar t2>
da wanda ka so, anuria kuina Allah
Yaria shiryar da wanda Yake so.
kuma Shi nc MaH sani daga masu
shiryuwa
57 Kuma suka ce, <4 Tdan mun hi
shinya Tan; da kai ana fizge mu (i)
daga Etasarmu. 11 Shin, ba Mu tab-
batar musu da mallakar Hurumi ba.
ya zama aminlatxe, ana i a wow a
zuwa garc shi, "ya'yun itaccn ko wa-
ne iri. bisa ga arziilawa daga garc
Mu'.' Amma kuma ma.fi yawansu ba
su sani ba.
58. Kuma da yawa Muka hata-
kar da wata al£arya wadda ta yi
buluk-i ga rayuwarta. To, wadan-
can gidajensu ne, ba a zaune su ba, a
bayansu, face kadan. Kuma mun
kasance Mu ne Magada.
I . iff *~ </T ■ f
(I ) W"d<f.ir.ri.3 ;ika bl.ii wa litt-'ifi H. gflbanin Alffiir'ani, su nc Y.jhiirt-j d.i N.ikjtjh.
waLfarmu dijja Likin Malaman.su sun mu^uLunLa., karnar Abdjllahi hn Salami daga Yabud'j,
dd Niis. Iran Najriftu t3iifd.ii N'asara, iun ui usidun.ru. ldam ha' ah ya musulutlla Sai a fc
dukansu. k« nan sun musulunta, sal wanda ya yi girman kai ya ki gaskiya. Ba za a kula da
shi ba.
\2) Atinabi, tsLfa da ammcj m ubbata a gart zhi, ya kasaticc yana son. muiancnsii
KWjmkiwa sushiryu hardai AmmmsH Abu1at:b, sai Allah Ya t-.iys m;isit:wa s-huiya %d
bannunSa lake.. Shi karfau kuma sai wanda Yi sn, shi uc zai shiryu, amma kuma akwai
dap dktn dafilji bayyananuu magatiar hJjira kaniar yaddu Syai da ke tafe ta bay yam,
(1) Wauda yu makltana musu Hurumi ya ^.iima am i [ it ace.: . yau 0. ]ya tsare Ina^aciSLi
kuma Y a ba shL arzikj a ko Lna yakca cifon. £asa. s^boda h,ika l^ornn firn Humnni d;i
L^pTpri wuyar abinui a wunn b;i£unci, bi /^i hana mumini ya yi h]iira da addinmHa ba zuwh
wurin yardar Allah
2S,Siiratu] (Casas
S97
59. Kumn Ubangijmka bai ka-
sancu Mai ha la k a alJcaryu ba, sai Ya
aika a cikin hedkwatarsu da wani
Manzn yana karanta ayoyinMu a
kansu Kuma ba Mu kasanu-c Masu
halaka alfiaryu ba. fate; mutangnsu
sun kasance masu ttilund.
60. Kumaabin da aka ba su daga
kome, to Jin daifin rayuwar diiniya
ne da ftawarta. Kuma a bin da kc
wurin Allah, sh7 nc mail alheri,
kuma mail wan/uwa. Shin ha ku
hankalta?
61. Shin fa, wanda Muka yi wa
wa'adi, wa'adi mat kyau, sa'an nan.
shl mat hacfuwa da shi ne, yana
zama kamar wand a Muka jiyar da
shi cfan dad'i, da din rayuwar diiniya^
sa'an nan shi a Ranar K'iyama yana
daga masu shiga wuta?
62. Ruma ranar da(AJkih) Yakc
kiran su, sa'an nan Ya ce T "Ina abo-
kan tarayyaTa, wadanda kuka ka-
sance kuna riyawa?"
63. Wadanda magana la wajaba
a kansu, su ce H 11 Ya Ubangijinmu!
Wadannan su nc watfamla muka
halakar, mun halakar da su kamar
yadda muka halaka. Mun barranta
/.uwa garc Ka, ba su kasance mu
sukc baula wa ba. ->
64. Kurna a Ct, ku k Ira wo abej-
kan larayyar rfmku, sai su kira su,
sai ha su amsa ba, kuma su ga
a^abar. Da dai lalle su sun kasance
suna shiryuwa ,l] \
•! 1 > An shaKc j awii bi Ka Alia r a wa r.^a it n
lIa ba. jjari tf, ba a L.ihira."
2S,SuratuJ Kas%$
598
65. Kuma ranar da Yake kiran su,
&a L an tian Ya ce, "'Mene ne kuka
kar&a wa Manzanni? 11
56". $ai labaru su bace musu a
ranar nan, sa'an tian ba za su tam-
bayi jQnaiisu ba.
67. To, amma wand a ya tuba,
kuma ya yi Truant ya aikata aikt na
JcwaraL to, akwai fa tan su kasance
daga masu cm nasara.
68. K um a TJ by iji nka Yana ha-
litta abin da Yake so kuma Yake
zafri. Zafii bat kasance a gare su ba.
Tsarki ya tab bat a ga Allah, kuma
(Allah) Ya daukaka daga barin abin
da sukc yi na shirka,
69. Kuma Ubangijinka Yana sa-
nin abin da zukaUnsu ku &6ycwa,
da a bin da sukc bayyanawa.
70. Kuma Shi nc Allah, babu
abin baulawa face Shi. Kuma Shi nc
abin godiya a cikin ta farko (du~
niya). da ta karshe (Lahira). Kuma
Shi ne da hukunci, kuma zuwa gare
Shi ake tnayar da ku.
71. Ka ce, "Khin, kun gani, idan
Allah Ya sanya dart tutur a kanku
har zu wa Ranar fCiyama . wane abin
ban taw a wan in Allah zai zo muku
da haske? Shin, ba ku ji T
72. Ka oe, "Shin, kun gam, idan
Allah Ya sanya yini a kanku tutur
zuwa Ranar TCiyarnau wane abin
bautawa, wanin Allah, zai zo muku
da dare, wanda kun a natsuwa a
cikinsa? Shin fa, ba ku gani' 3
7 J, '"Kuma daga rahamarSa Ya
sanya muku dare da yini domin ku
naisu a cikinsa, kuma domin ku
it*,, ^\^}\ "V L" ; -"'-"
r;
Hi*-- - --
2S,SuratuJ Kasau>
599
nema daga falalarSa h kuma isam-
maninku zh ku godc,""
74. Kuma a ranar Yake kiran
su ya cc, "Ina ab5kan tarayyaTa,
wadanda kuka kasance kuna
riyavva?" - 3 1
75. K uma M u k a /are m a i sh aida
daga kowacc al'umrna, sa'an nan
Muka cc.. "Ku kawy dalilinku." Sai
suka Sari ccwa lalle gasktya ga Allah
take. Kuma ah in da suka kasance
sun a tfirkirawa na £arya ya 6a cc
daga Darin su.
"6. Lalle ne Karuna ya kasancc
daga mutanen Musa, sai ya fila (2>
daga tsarinsu alhali Mun ba shi
taskokin abin da yakc mabutfansa
suna nauyi ga jamaV 15 ma'abuta
Jcartl, a lokacin da mutanensa suka
cc masa, "Kada ka yi annashuwa,
I ally nc Allah ba . Ya son masu anna-
shuwa.
77. "'Kuma ka bitfa, a cikin abin
da Allah Ya ba ka, gidan Lahira,
kuma kada ka manta da rabonka
daga dfmiya. Kuma ka kyaulau,
kamar yadda Allah Ya kyaulata
zuwa gare ka, kuma kada ka ncmi
barna a cikin Jtasa/^ lalle ne Allah
ba Ya son. masu Barna.' 1
0 ) BayaE] Allah Ya iunatar ca Musulmi nthamarSa da kadaiu gLi bdyar da r/'iraii ko
] uiJlil til, da si Hot I EM£U kwpffajrar da mumini ya ua'a jia Allah da ManzonSa da^a cikin
d'ii';i akwai yin tajira win da. yak*: shine kati iabarm suw. sai kuma Y:i lsiiratarda ma] bin
wan in Allah ya ra\hm yin hijira. Dmka abin da ya foana muminai hijira ida:] shi abin nan ba
U£U] i lie na < 1 1 i : ba, l.O ya zama r j r: x . ,ib::: baulawa. wan it] Allah L ■ n.U]rn:n is.! \:\ s.i^j
wa am am in Allah duka, urn am in afodkm taiiyya nc ga Allah ya wands ya bi ihl.
(2) Asa! in baghy zalunci. amms ya i/dilahi. :sln nc tita daya da'ar Shugaban Musulmi.
(3) Yawansa saba'in. aci CC arl)a\n. kuma tin cc ^uma.
(4) 'Harna a Likin Itasa. chi ns fitada^a [^an]] jaina'a, da laba y-i fur.giya-£yngiyi, kc
bitrin hijira a biiyan an. yi umumi da ym la,
2S,Stiratu] Kzsaj,
75. Ya "An bii ni shi a kati
watii ilrni wanda yakc gare ni ne
kawai." Shin, kuma bai ^ani ba
ccwa lalk Allah, ha Pi fa. Ya halakar
a gahaninsa, daga Jcamoni, wan da
yake shi ne mafl tsananin Jcarfi daga
gare shi, kuma mafi yawan tarawar
dukiya, kuma ba za a tambayi masu
laifi daga zunubansu ba? Q:
79. Sai (JCaruna) ya iila a kan
miHanensa a eikin adonsa. Wa-
d'anda suke nufin rayuwar duniya
suka ce, "Ina dai muni a da kwa-
lanrin abin dajika bai wa KariimU
r.allc shi, ha El ft a, ma'abfrcm rabo
babba ne."
50. Kuma wadanda. aka bai wa
i]mi suka cc. '"Kaitunku! Saka-
makon Allah tie mafi allien ga wan-
da ya yi tunani, kuma ya aikata
aikin kwarai, ny kuma babu wanda
ake hadawa da ita face mai ha-
51. Sai M uka shafe £a <i\ ' - 1 J da shi
da kuma gidansa. To. wadansu ja-
fit***
(1) Yanl ganin dxikiyar da ya samu, ya same fa ne saboda ya san dmin fatauci da
Sana 'a kacna yana da (tar fin nL'man diikiyar Sabfrda raddir.^ irin 1 un an msa, Allah Ya ce Ya
halaka wanda ya h shi tsanatnn kadi da kukarir.) taia dikiya, kuma idai) Ya. lasfoi iialaka
mai laifi ba Ya isayawa tambayarsa d-nalin da ya sa ya yi laifin, kafin Ya halakar da shi.
Wadannaci abiibi:wa uku sun ixa j^n mai dukiya ya yi CutLatlL, dt"?]ni[L kada ann a sb u wi:
ri: shiec shi ya ki godie wa Allan.
f2) Tman: da aikin Jtwarai wanda AKwh Va yi amum; da a yi shi. kuma yinna kamar
yadda ManzonSa ya nuna. Akwai dap cildn aikin (cwarai yin hijira da bann kula da
duifiya tin a sanun Sakamaki Allah sai da hafun
0} An ce i bayan JCaruna ya yanke kansa da nasa tnutane daga Musa, sai ya shiryi
da wa^ta karuwa domin ta yi wa Milsa taaafin ccwa ya yi zma da it a, a kan ya aurL- ca. ftai
Musa va lasbi yadi wa'Li/i acikjn BanT Isra "Tla ya vs.. "Ya Ban! lira "i.la wanda yd yi SuL j. ^a
mu yanke hannunsa, wanda ya yi kazaH mu yi masa bulala tamantn. wanda ya yi zina, ba
vm r.u mata, mu y masa KMU Jin. wu^di y» vi iina yans da mara, mu jcJc shi u - \-.\
m^jy " Sai Kariinfi cc, "Ko da kai ne?' h Ya ?e, "KddsTii nc.^Sai ICaruna ya^ "An cl -
ka yi rifixnH tirL L Ja wancc, kiinjwa." Sai Mijsh ya cc, "A k:ra La." Da tawi. va i;ac:ia la da
2S,SilratuJ fCasaus
Mil
ma' a ba su kasance gare shi ba,
wadanda suke taimaknn sa„ haicin
Allah, kuma shi h bai kasance daga
masu laimakon kansu ba.
82. Kuma wadanda suka yi bu-
rin matsayinsa a jiya suka wayi gari
sxmii ccwa, "WaiJ Allah Yana shim-
fida ar/tki ga wand a Yakc so daga
RayinSa, kuma Yana kumatawa.
Ba domin Allah Ya yi mana falala
ba, da Ya shaft; Casa da mu, Wail
Lalle ne shi, kafirai ba su cm
nasara,"
83 r Want&n gidan Lahira Muna
sanya shi ga wadanda sukc ba su
nufin daukaka a cikin rayuwar du-
niya : kuma ba su sou 5a ma. Kuma
aRiba ga masu tafiawa take.
tS4. Wanda ya zo da ahu mai
kyau, to, yana da ina.fi a I her i daga
gare shi, kuma wand a ya zo da
mugun abu, to, ba za a saka wa
wadanda suka aikata miyagun
ayyuka ba. face da abin da suka
kasance suna aikatawa.
85. Lalle nc Wanda Ya i'aralta
Alkur'ani a kanka, ha£i£a, Mai
mayar da kai ne zmva ga makoma.
Ka tc, "Ubangijina nc VI 53 i i sani ga
wanda ya da shiriya. da kuma
wan da yake a cikin data bayyanan-
niya."
86 Kuma ba ka kasance kana
tatan a jefa Littafin nan zuwa gate
ka ba, face dai domin rahama daga
-if. t tf * } -"" . ri^i^ 1,
I^jjU&J !j~*iJU.
Allah, ta I'sirfi ga^kiya, sai la ICarimii ya y
yi addu'a a karma, kasa La hadTiyt; stlL . shi da
l tsadtf da lU. 1 L1 tfldi Nkanan Sai MuHa ya
gidansa duka.
2S.SuratuJ ICasa?
602
Ubangijinka. Saboda haka kada ka
zama mai taimako m ga kafirai.
#7. Kuma kada lalle su karkatar
da kai daga barin ayoyin Allah, a
bay an har an saukar da su zuwa
garc ka, Ka yi kira zuwa Ubangi-
jinka, kuma kada lalle ka kasance
daga masu shirk a.
88. Kada ka kira warn abin bau-
lawa m dabam (arc da Allah. Ribu
abin bautawa face Shi. Kowarie abu
mai halaka ne face FuskarSu. Shi nc
da hukunci kuma zuwa gare Shi ake
mayar da ku. '■ 2>
Tatia karanlar da cewa Kalmar imani kawai ba ta isa sai da
aikala abin da ta Cunsa. Kuma Allah na jarraba Musulmi domin a
fitar da munafukaj daga dkm nagari.
Da summ Allah, Mai mhama, Mai jin kai.
/. a. :
2. Ashe, mutant sun yi zaton a
bar su Su ce. "Muti yi Imam'/' alhali
kuwa ha 7a a fitine ba?
to*
■ In
fl) I aLJi'iLi.k'.:'[j, slu tit? >'i burin muSuLuntari-u. tmr ku wahala d«min a ad.uS.nS.tL ma
hiikunciTi timrn wadda A]]ah Ya yi umuriti da a yi ta a bayan [misulutrta. Sai ka jyar da
Maci/ant.:, shiryarwa kuwa i^a ha n nun Allah lake. Wannan aya 1ana mjnitwrt hayy:mfl
£aryar masu da'nwar cewa wuuii tnutum ^ana bai. wa wani miatn k-i> ya karFk: shi da^a gam
shi. Kowa s cikirit&oroyake. saj wandu Alluli Va sanya shj riJcin amine! A]]ab Yasanya jnu
dk]n umiricinSa drirmn rahamarSa,
(2) Wannan aya ta karshf cl SLirar, ta tirai LLniin da suxar ta kaiamar n tikin aEmbuwa
biyar d« ta zina
2'*.5uratul "Aokabut
603
J. Kuma lalle Mum fitini wadan-
da ke a gabanins.ii, domin lalle Al-
lah Ya san wadanda suka yi gas-
kiya. kuma lalle Ya san ma£aryata.
4. Ko wadanda ke aikata miya-
gun ayyuka sun yi zaton su tsscrc
M ana? Abin da sukchukuntawaya
munana.
5. Wanda ya kasance yana fat an
gamuwa da Allah, to, lalle ajalin
Allah mai zuwa ne„ kuma (Allah)
Shi ne Mai ji, Masam.
6. Kuma wanda ya yi jihadL to,
yana yin jihadin ne domin kansa.
Lalle Allah, ha£lRa Wadataeet: ne
daga barin talikai.
7. K. uma wa danda isu ka yi ima n i ,
kuma suka aikata ayyuka n fiw&rai,
lalle Muna kankarc musu miyagun
ayyukansu. kuma lalle Muna saka
musu da mafi kyaun abin da suka
kasantc suna aikatawa.
8. Kuma Mun yi wa mutum wa-
siyyar kyautatawa ga uwayensa,
kuma idan sun tsananta maka do-
min ka yi shirki da Ni game da abin
da baka da ilmi gareshi, to, kadaka
yi musu da 'a. Zuwa gare Ni mako-
marku take, sa'an nan In ba ku
labari ga abin da kuka kasanec
kuna aikatawa.
9. Ku ma wadand a suka yi i m am.
kuma suka aikata ayyukan £warai,
lalle Muna shigar da su a rikin
mu Linen kirki
} 0, K uma daga c ikin mutane ak-
wai mai cewa T ""Mun yi Tmani da
Allah/' sa'an nan idan aka tuce shi
wajen aikin Allah, sai ya 8 any a
■ ;r •; ..■ ■ , ,■ ... ,-y -
' 4 "
2'*.5uratul "Aokabut
fitinar mutane kamar azabar Allah,
kuma lalle idan taimakon Ubangi-
jinka ya zo, hakika, yakan ce, "T.al-
le rriu, niun kasance tare da ku."
Shin, Allah bai zama Mafi sani ba
ga a bin da ku a rikm £iraxan haJil-
lunSa" 1
11. Kuma lalle Allah na sanin
wadanda suka yi Tmani kuma lalle
Vana sanin munaiukai,
12. Kuma wadanda suka kafirta
suka ce wa wadanda suka yi imam,
"Ku hi hanyarmu, kuma mu ffauki
[aifufTukaiiku," albali kuwa b;a mj
zamo masu if auk a daga kome ha
daga laifuflukansu. Lalle su,
maJcaryata ne.
15. Kuma lalle suna if auk a r
kayan nauyinsu da wadansu nau-
yayan kaya tare da kayan nauyinsu,
kuma lalle za a tambave su a Ranar
Kaya ma game da a bin da suka ka-
sance suna kirEirawa tin Gary a.
14. Kuma lalle Mun aika Nuhu
*uwa muiantnsa. sai ya /a una a
cikinsu shekara dubu laee shekara
hamsin, sa'an nan tikowar fDu-
Tana) ta kama su. alhali kuwa su ne
masu zalunci.
—
AT. Sa'an nan Muka tsirarda shi
da mutanen jirgin, kuma Muka sa-
nya jirgin ya zama wata ay a ga
Lalikai.
16. Da Ibrahim a 1 ok at: in da ya
ce wa mutanen sa, '"Ku hauta wa
Allah, ku bi Shi da takiawa. Wan-
nan sh7 ne allien a gare ku idan kun
kasance kuna sani.
* j vi- j^A >*f "-\A L f^
^i^J 1^14 L^L^l* 1 I ^JlU
f —I - f- ►
2'*.5uratul "Aokabut
60S
J 7. "Abin da dai kuke bautawa,
baicin Allah, gumaka ne, kuma kun
farkira karya. Lalle wacfannan da
kukc bauta wa, baicin Allah, ba su
rnallaka tnuku arziki. Saboda haka
ku nemi arziki a wunn Allah kawai,
kuma ku baula Masa. kuma ku yi
godly a zuwa garc Shi, Zuwa gar£
Shi ake mayar da ku.
IB "Kuma idan kun karya ta< to.
lalle wacfansu arummomi a gaba-
ninku sun karyata, kuma bwbu a bin
da ke kan Manzo. face iyar da
manzanci, iyarwa hayyananna.''
19. Shin, ba 5ii a) ga yadda Allah
ke far a yin haliua ba, sa'an nan
kuma Ya mayar da ita? Lalle wan-
nan abu lie mai ^auki ga Allah.
20. Ka ce 1 "Ku yi tafiya cikin
kasa, sa'an nan ku dOba yadda
(Allah) Va fara yin haliua, sa'an
nan kuma Allah Yana kaga wata
ha In tar mayarwa. Lalle Allah Mai
ikon yi nc a kan kome.
21. <s Yana azabta wanda Ya so,
kuma Yana jin kan wanda Ya so.
Kuma /uwa gare Shi akejuya ku.
22. "Kuma ba ku zamu masu
buwaya ba a tikm £asa, kuma haka
a cikin sama, kuma ba ku da wani
maji&inci wanda ha Allah ba, kuma
ha ku da wani mataimaki. s>
23 '. Kuma wadanda suka kafirta
da ayoyin Allah da gam uwa da Shi.
wadannati sun yanke kauna daga
rahamaTa, kuma wadannan suna
da wata azaba mai ratfadi.
f 1 ) tii waia Ei^a'a. h-i ku £i... dd limLrin ^hiofca^i md^dna viiLTandLi Ibnlhim kt yi izuigiinji. A
kflfl ^anoati EiiS'a, ma$anar Ibrahlin bt (a yanke h* bar Kaishen iya 23
2'*.5uratu] "Aokabut
606
24. Saan nan babu a bin da yti
kasancc jawabin mulanctisa (Ibra-
him) face dai suka cc, L "Ku kashe
shi ku, ku kona shi, 11 sai Allah Ya
lurarda shi daga wuta. Lalle acikin
wan nan akwai ayoyi ga. mutanen da
ke yin jmani.